Skip to main content

Full text of "KUR'AN----PRIJEVOD NA PREKO 40 JEZIKA"

See other formats


luij^lt Ail 



iS^J^ ^J) A ^ A J& ^ '.^^ 4JjjJa2 ^L<l^.jJ 



^jla ,jd\ ^1^)1 ^ lJU5t Ujl- J-,1 ^JUI -*vJI j*^)\ i^lUJ! v^j J» jlJ-I^ ^)\ j^)\ «a»l ^ 

. 3j>-Nlj L'jJI <J -up ,jPj>-\ J* «— *l>j 4Jjpj «^1>«^»I j* jli juJ . jU^ ^/-^ 

^L. JbJ Jl i>-U- J j^JULl ?tw?lj j>-l jUj t^j»- J ^.ajl J Cfr*J-Ji^ 4^i ^Lw f ^^1 01 kj'j Uii jUjj 
^ ' * * *~~ * * * * * . 

jl£- JS"\ jl **j ^f—J *£j*M **1M p-** jj*uk^i N «a^1 jl kljj ' ^^ Vdj*' <J.j* Jj <*^l>- ta^j J f ^*v' 

pjuj ^^1 jT^Jl ^ J> ^1 o^JI iiiJU SyJil & £ IgJ SofUl &UI ^j U>l £JL j^jKi j*JI £11; 
jl ^L.>» |iUJ» *Uj <> Cji C^»j >-Sfl £w>j, . JUII Ub Jl a^>JI tf j, i,jVl oi* j ^Ul jU ll f f^ll 

U^N *^- *j>-j ±JjlJ *j>- : jj*j>- j vi>l/yi ^ i," 4^j>-JIj Njl LJ» iijf- j ^— ^ aj 4»l «dj;l L. Jp r**-^ ls^ fbu 

JJj * \ ^V^ * Ip j ^ Olyiil jc— **" i^-jJ 1^-fl Jl~ ^>l Jj~ dUi *A~j . Iajc^J 5M*aJl J ^OlJll Xp \Ju U ^1 

jt^iJ aJ Ixi^j t£jUU ^y* 5 ^j^ ojj-JI <r.,»../aJ ll ^-^Jl Ifp^s^ <%w jl UjU- jlyiJl j^- ^ 5j^- JS~ IJJ jl 
i*>-Ju {y£~» Jl*w ^>l jj*« i^>-jJl oJUb jUjj .jj**^' <J jj^-sAflJl jIj^j v_jL—Ij Igi oL—Uilj UbJ^iL ^1 Ol/jlj 3jj*JI 

. L-^Al 4iJ Jl jj-'liJI ^jS' t/**^ 

.oyjJI jTUI iiyJi ^jUU JJ^ JjNl : \sjV& SjuI. I^IT jj^l &X Jo^^ L.UI Jil <*>ylJI oJU jj 

S-^ 1 J*" tZ-jW^ 1 vUWIj - <JA=>«^ail obT j l^uij oUKJI Jl*. ^yd Cyli i+>-jA\ oJU ^T j UU?- JliJIj 

. 4-^TAJI Oj^^ii A--JL oyjJI j^^l j^j ^j-^l V^ J] [£j\aM ^Lijl V^ t^-' ^j ^^*J ■ c^^^' 
e * - ■ 

l^pLt jlp- iUj Jjl j ^«r*^r' <^*^ X** -^JJ J^~ ^' «Jj*y ^J oly*- *-— J*^>- J J-*^l l-if: l^ 8 -^j 

4Jl dUij JtJI j>«JI Jp *ly j* U Jb ^ ISJ : Ifpy j^ JjNl U>-JlJI ^ i*>-JlJI oo* jl L. JT «Jyj. Uij 

jj*p oljj U ^>t-^2iJ ijjl { j~-£ : \*)j£i ^j* "^ry. ^*^ t* Cf^ ljl^« ^ ^^ tUa^-Nl Jp /*1^ ^*J>*i <>■ J ^vr*" 

4»U i^U Jj i.lp A^%*y\ Ia^ (e>- J*jJI IJla ^-^1 a*j ^ jl^o N SupU* *»ai L^!^ dUi w . <-~* t» 

■ ^^ Oi' c>* J^ 1 4^ ^V cf^ «J'j J!^H J^ 1 <^J^ <J' Jj>-^' ci^J 4>V 
*N> ji t^l oNl^ jj *^ fcH< aiJ| Jut J i*^-jJI oo* j UIopLj: j^.ii ji ^j^i ^ailj 
. \^>^^£ 3 l^rj$\ 3*ly ^ <o ^U ll L-IT iNj Jlj jil ^\L JU^I ili-Nlj ( jSL*>) <UliJI j\> ^ y\ < y>\±jfo\ 

jjbti j^ji ij^. f u joj . ou&ij oi/yi ju. jp j^-i j*~j ouKu ^^.uji v i^ii >.T j t y 9r3 *u^S/i 

**^pl Jp !iU^ la* UUp Oj^oj li-^>- U jikjj e*-L^ H*rJ Call>- 1*^^- IJLa ULp J*^ jl -ail JLJ l^-lj 

ja pJp 4»l m\ JJ.JUI £ UljU ijLl J«£j S^Nl^ LjJI j bj^j ( <^iJ\<3-J-) *^ d -^* ti ^ >^j *»' i*^" 

.^J-Uailj *IJl^-iJlj ^iJUaJl^ crj^Jl 



Gabatarwa 



Yabo da godiya su tabbata ga Allah Mai girma, Mai rahama, Mai jin Rai, Ubangijin halittu, 
Wanda Ya aiko shugabanmu Muhammad, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, da littafinSa 
mai bayani domin ya shiryar da mutane da aljannu game da shi. Wanda ya karbi kiransa ya yi aiki da 
abin da ya kawo masa, shi ne mai arziki a duniya da Lahira, kuma wanda ya kafirce masa, ga bin son 
zuciyarsa, shi ne tababbe. 

Bayan haka, lokacin da ya zamana adadin Musulmi na Raruwa kullum a Rasarmu, Afirka Ta 
Yamma, Raruwa mai tsananin yawa, kuma mafi yawan Musulminta suna magana da harshen Hausa 
ne, kuma ba kowane Musulmi ke iya koyon Larabci ba, saboda halayen da duniya take ciki yanzu, 
FCungiyar Rabidatul Alam el-lslaml ta ga ba makawa ga bukatar a yi tarjamar ma'anonin AlRur'ani 
mai girma da littafan addini na Larabci, a cikin harshen Hausa, don amfanin ya hada dukan Musulmi, 
su koyi addininsu kamar yadda Allah Ya saukar da shi, don su sami babban rabo. 

Mun fara tarjamar tun farko da juzu'i na cfaya na Tabaraka da Amma, domin shi ne mafi yawan 
mutane ke tsayawa a kai don karatun sallarsu. Da sannu, kuma da yardar Allah, muka kammala 
tarjamar AlRur'ani gaba daya, wanda aka wallafa shi cikin 1979. 

A kowane farkon sura ana bayar da taRaitaccen bayanin abin da ta kunsa ko take karantarwa 
domin mai karatu ya ji sauRin gane ma'anonin ayoyin surar da dangantakarsu. 

In Allah Ya so za mu bi bayan wannan da tarjamar littafan tafsirai cikin harshen Hausa. 

A wannan wallafar an sami Rarin abubuwa uku : akwai jagora ga mai karatu, inda aka yi bayanin 
ina ake tsayawa. Sai kuma Raramin Ramus dauke da kalmomin da ke bukatar fassara. Abu na uku shi 
ne fihirisa cikin tsarin abacada. 

Kamar yadda aka yi a shiri na farko, a wannan ma an ci gaba da nuna alamar jan sauti a ajamin 
boko. 

Bayan shekara bakwai na hidimar bugawa ta farko, wannan aiki ya sami karbuwa ga hannun 
mutane, kuma sun ba da taimako mai yawa wajen gyara shi zuwa ga wannan matsayi. Akwai wanda 
ya karanta da niyyar alheri, kuma akwai wanda ya karanta da niyyar suka, amma su duka sun gamu a 
kan abin da ya zama alheri ga Musulmi. Allah Ya saka ma dukansu da alheri. 

Akwai mutane da dama da suka taimaka wajen shirya tarjamar nan. Da farko dai muna mika 
godiyannu don goyon bayan da muke samu daga Abubakar III (Sokoto). Sai kuma Malam 
Ahmad, dan Walin Katsina, Malam Bello, wanda ya taimaka kwarai da karanta abin da ya sawwaRa. 

Malam Inuwa Diko, dan Alhaji Adamu B. Diko na Zaria, ya dauki nauyin tsara dukan wannan 
aiki a cikin layi kuma ya tsara jagorar karatu, Ramus da fihirisa don taimakon mai karatu ga fahimtar 
kalmomi masu wuya da neman ayoyin da suka shafi hukunce-hukunce dabam-dabam a cikin surori 
dabam-dabam ta hanya mai sauki. Ya dauki nauyin wannan aiki a cikin shekara biyu. Allah Ya saka 
masa da irin sakamakon wadanda suka tsayu ga aiki na gina addinin Allah. 

Muna fata Allah Ya karbi aikinmu gaba daya, ya zama sanadin daukakar addinin Musulunci a 
wannan Rasa, mu kuma Ya saka mana da alheri, mu da duk wanda ke yin aiki domin Allah. Allah Ya 
sa aikinmu ya zama sanadin shigarmu Aljanna, a Lahira, tare da manyan mutanen da Ya yi wa ni'ima, 
daga Annabawa da siddiRai da shuhada'u da kuma salihai. 

Amin. 

Abubakar Mahmud Gumi 



^v$%. 



V^-^y ^' (J^ JL *^ Oi^A' ***** ci^ f^-^b S^LgflJlj ^OlUJI ^ aJLI juJ-I 

r Jijo L«l ... ^jv*^l 

f£$\ <ij| c^li^ 4jLjJI J <dJl 4jai>- jybytJl Cj*J*-\ f 3l>- olfOj-jd UL5>*ii 

OvJuJb 4-Jbc* jy~J3j* jvJLil l£*^I 0^ OjL£*liU O^JtJ jfr—^J .lp fT***^ ^W^M vA^UJ 

diill o^^iJl o^ 1 f ^ £*^ ^^ iL ^ 1 Cj* Jf ^ ^J 1 * 1 " J* **H> 
^^L-Vl 1UJI ik,^ oUJt ilSfy 3,^1 oalli vJuyJl cJl>c-JlI ipLUJ Ji«i 
oU13l J[ ^1 jTyiil JUc i*^ i^^L-Nl jljdJl J jwjkJI *Up ^Ua5^l J 
jjJLAl ^ v^Jb^i ^1 oUUl g* Jl JULI dJUL- c > Jl a^UJJ dUi, i~*-Sll 

. aJUI ^ j}3 Jaii JUJ J 4jj^; ^pAs^JJ N ^^ 

.. A-ftJSS l^LA\ i^Sj, \jyHy .. <^5y.[ j^Ll Ul^ : JU; aJ^L UUIj 

^•1 (^JJl 4yL-jAI 4*iJl J} <UU* i^i ±juj£i\ ^Jl>^^S lJUb *JLoi jl UJl*~o 

^^J\^\ u J^r\ yi& ^yr 2y£- y^i ci' 7*~*^ *U*-ii 1^^ f^ ^5% ^' 4fei>- 

fjip j ^ah^JlI j_£p ^T i^i ju^ iiiJ^i 4JU1 dyu fU aij (-Mr<\v-\r 4 \\) 

5^}*>Ul oU*s>c-*aiSl i^^-ty: Ij^>*-j J ^L jl^-I aa>»U- (J i-^ll jiX« v^!J L^jAI i«J 

. ^%^l (IUJI i^b l,^ cJ5il,j 



cccc 



J-s-Jl frl^-. ^JJ ^iU» 4lHj 



-£*■ 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 

Wannan AlCur'ani yana shiryarwa ga abin da yake mafi kyau kuma madaidaici. 

Muna farawa da ambaton sunan Allah Mai gamammen jin Rai a nan duniya, 
Mai ke&antaccen jin £ai gobe Kiyama. 

Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin talikai tsira da aminci su tabbata ga 
Shugaban Manzanni Muhammadu, da 'yan 'uwansa muminai. 

Bayan haka, akan mu tabbatar da manufar mai kula da masallatai masu alfarma 
guda biyu ta kula da Littafin Allah Mai Girma da son sawwaRewar fahimtarsa a 
cikin harshe daban-daban don haka aka damRa wannan aiki a hannun masu buga 
AlRur'ani Mai Girma a wuri da aka tanada musamman na Sarki Fahad don buga 
Kur'ani Mai Girma a Madinatul Munawwara garin Manzo. 

Tare da hacfin guiwar Ma'aikatar wuri da aka tanada don buga Alfeir'ani Mai 
Girma a Madinatul Munawwara, da kuma Kungiyar hacBn Kan Musulmin Duniya, 
sai suka za5o malaman tafsiri dagaRasashenMusulunci daban-daban don su fassara 
ma'anonin AlRur'ani Mai Girma cikin harussa daban-daban don abin ya yacht. 

Sabo da imani da maganar Allah Madaukaki da ya ce, "Lalle, Muminnai 
yan'uwa ne." Kuma sabo da wajabcin taimakon juna a cikin Musulumci, yana 
faranta rayukan mu,mu gabatar da wannan AlRur'ani Mai Girma a cikin tarjamar 
ma'anoninsa a cikin lugar Hausa, wanda Mai kula da Masallatia biyu masu alfarma 
ya yi umarni da bugashi, kuma Mai watsa Littafen Allah Mai Girma, Sarki Fahad 
Dan Abdul Azeez Ali Sa'ud, Allah ya tsare shi, wanda Sheikh Abubakar Mahmoud 
Gumi, dan majalisar asali ta Rabidatul Alamil lslami, ya fassara a cikin harshen 
Hausa. Lalle, wannan aiki, na tarjamar, ya cfauki shekaru bakwai (1391-1399 H). 
Kuma da taimakon Allah, Mallam Muhammad Inwa Adamu Dikko, wanda ya 
keBanta da sannan lugar Hausa, kuma mataimakin Shugan Labararen Jami'ar 
Ahmad Bello, a Nigeria, ya tsayu da gyaran kurakuran masu bugawa. Kuma 
Jam'iyyar Rabidatul Alamil lslami (ta duniya) ta yarda da dukan aikin. 
Allah ne Mai Shiryarwa zuwa ga tafarki madaidaici. 




ALKUR'XNI DA AKA BUGA CIKIN 
MADINA GARIN MANZO. 




Wannan AlJcur'ani Mai Girma Da Tarjamar Ma'anoninsa kyauta ne daga Mai kula da Masallatai biyu masu alfarma, 
Sarki Fahd Dan Abdul Azeez. Ba ya halatta a sayar da shi, domin waRafi ne domin Allah Mai Girma. 




Wuri Da Aka Tanada Musamman 
Don Buga AlRur'ani Mai Girma Na Mai Kula 
Da Masallatai Biyu Masu Tsarki Sarki Fahad. 





«■■> .' 




I jr,r 






^ 



4 Tit 4* 




I *'* 



1 — Suratul Fatiha 



t^sfe-> 




Ayoyinta 7 ne. Ana kiran ta Uwar Littafi domin ta tara ilmin 
da yake a cikin Alkur'ani a dunkule. Basmala a cikinta take ga 
£ira'ar Asim, ruwayar Hafs, amma banda ga kira'ar Warsh. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Da sunan Allah, Mai rahama, 
Mai jin kai. 

2. Godiya ta tabbata ga Allah, 
Ubangijin halittu; 

3. Mai rahama, Mai jin kai; 

4. Mai nuna Mulkin Ranar 
Sakamako. 



5. Kai muke bauta wa, kuma 
Kai muke neman taimakonKa. 

6. Ka shiryar da mu ga hanya 
madaidaiciya, 

7. Hanyar wadanda Ka yi wa 
ni'ima, ba wadanda aka yi wa fushi 
ba, kuma ba 6atattu ba (1) . 



(1) Da cewa Ubangijin halittu ya tara ilmin tauhidi na Ilahiyya da Rububiyya, Mai 
rahama ya tara dukan rahamar duniya da rayarwa da matarwa da ciyarwa da shayarwa da 
tufatarwa. Mai jin 2ai ya tara ni'imar duniya mai dogewa zuwa Lahira kamar imani da na 
Lahira. Mai mallaka ko Mai nuna mulkin ranar sakamako, ya hacfa dukan wa'azi.Kai 
muke bauta wa kuma Kai muke neman taimako, ya tara tauhidin Ilahiyya da ibada 
amaliyya ko kauhyya. Hanya madaidaiciya, ta hacfa dukan sharTa da hukunce-hukunce. 
Wadanda aka yi wa ni'ima, ya tara dukan tarihin mutanen kirki. Wacfanda aka yi wa fushi, 
ya tara dukan tarihin masu tsaurin kai. TSatattu, ya tara tarihin dukan mai aiki da jahilci ko 
6ata. 



2 — Suratul Balcara 



mm-< 




Tana karantar da kira zuwa ga addlni da yadda ake ginin 
sabuwar al'umma daga mutane daban-daban, na Jahiliyya. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L A. L. M. 

2. Wancan ne Littafi, babu 
shakka a cikinsa, shiriya ne ga masu 
takawa. (1) 

3. Wacfanda suke yin imani 
game da gaibi, kuma suna tsayar da 
salla, kuma daga abin da Muka 
arzuta su suna ciyarwa; 



4. Kuma wadanda suke yin 
imani da abin da aka saukar zuwa 
gare ka, da abin da aka saukar daga 
gabaninka, kuma game da Lahira 
suna yin yaicini. 

5. Wadannan suna kan shiriya, 
daga Ubangijinsu, kuma wadannan 
su ne masu cin nasara. 



(1) Ya sifanta Littafi; watau Alloir'ani da kamala ya ce "wancan" maimakon 
"wannan" domin masu son su yi aiki da shi, su ne masu talcawa. Talcawa na da sharudxfa 
biyu, su ne Imani da aiki da abin da manzancin Annabi Muhammadu ya £unsa. Sa'an nan 
mutane a farkon Musulunci ko a inda Musulunci yake sabo, sun kasu kashi hudu. Kashi 
na farko su ne masu talcawa wadanda aka facfi sifofinsu a nan. 



Suratul Ba£ara 



mm-* 



6. Lalle ne, wacTanda suka ka- 
firta (1) daidai ne a kansu, shin ka yi 
musu gargadi ko ba ka yi musu 
gargacfi ba, ba za su yi Imani ba. 

7. Allah Ya sa hatimi a kan zu- 
katansu, da a kan jinsu, kuma a 
kan ganin su akwai wata yana; 
kuma suna da wata azaba mai 
girma. 

8. Kuma akwai daga mutane 
wanda (2) yake cewa: "Mun yi Imani 
da Allah kuma da Yinin Lahira," 
alhali kuwa su ba muminai ba. 

9. Suna yaudarayya da Allah da 
wadanda suka yi imani, alhali ba su 
yaudarar kowa face kansu, kuma 
ba su sakankancewa! 

10. A cikin zukatansu akwai 
wata cuta ; sai Allah Ya kara musu 
wata cuta, kuma suna da azaba mai 
racfadl saboda abin da suka kasance 
suna yi na karya. 

11. Kuma idan aka ce musu: 
"Kada ku yi barna a cikin kasa," 
sukan ce: "Mu masu kyautatawa 
kawai ne"! 

12. To, lalle ne su, su ne masu 
Barna, kuma amma ba su sansan- 
cewa. 

13. Kuma idan aka ce musu: 
"Ku yi Imani kamar yadda mutane 






3 bj&ypjfipr 



\- \ y t^i''-' 






1 S " yi *>> '\'<> » 



El oj> jSolyS UjjiJ^^ J^rt-*3j 



(1) Kashi na biyu daga cikin jama'a su ne kafiran da suka doge a kan kafircinsu, babu 
wani gisshi kuma Allah Ya san ba za su musulunta ba. 

(2) Kashi na uku su ne munafukai da suka bayyana Musulunci da baki amma 
zuciyarsu tana a kan kafirci. 



2 — Suratul Bakara 



Wm~* 



^uka yi imani", sukan ce : "Za mu yi 
Tmani ne kamar yadda wawaye suka 
yilmani?" — To, lalle ne su, su ne 
wawaye, kuma amma ba su sani. 

14. Kuma idan sun hadu da wa- 
rfanda suka yi imani, sukan ce: 
"Mun yi Tmani." Kuma idan sun 
wofinta zuwa ga shaicfanunsu, (1) 
sukan ce: "Lalle ne, muna tare da 
ku: Mu masu izgili kawai ne." 

15. Allah Yana yin izgili (2) gare 
su kuma Yana taimakon su a cikin 
Batarsu, suna cfimuwa. 

16. Warfannan su ne warfanda 
suka sayi Batajla shiriya, sai fatau- 
cinsu bai yi riba ba, kuma ba su 
kasance masu shiryuwa ba. 

17. Misalinsu (3) shi ne kamar 
misalin wanda ya hura wuta, to, a 
lokacin da ta haskake abin da yake 
gefensa (na abin tsoro), Allah Ya 
tafi da haskensu, kuma Ya bar su a 
cikin duffai, ba su gani. 

18. Kurame, bebayen makafi, 
saboda haka ba su komowa. 






\i£&\ity£\jZ\z#&\jS\l£ 



'S < • ss 









(1) Kashi na hucfu su ne Yahudawa wacfanda suke sun san gaskiyar annabcin 
Muhammadu da manzancinsa, amma hasada ta hana su su bi shi, suna kokarin 6ata abin 
da ya zo da shi ta hanyar jefa shibhohi a ciki, domin su kange mutane daga shigarsa. 
Saboda haka aka ce musu shaicfanu. Duk wanda ya san gaskiya amma kuma ya yi girman 
kai daga binta, to, shi ne shaicfan, daga aljannu ko daga mutane. 

(2) Allah Yana mayar masu da sakamakon izgilinsu. 

(3) Allah Ya bayyana misalin munafuki da misalai biyu, na farko, kamar mutum a 
cikin duhu, yana kewaye da abubuwan ban tsoro bai sani ba, sai ya hura wuta, ta yi haske 
ya ga abubuwan na ban tsoron sa'an nan wutar ta mutu, ta bar shi a cikin duhu, sai tsdron 
ya hauhawu a kansa. Haka munafuki yake a bayan ya yi ikrari da Musulunci,_a kullum 
yana cikin tsoron abin da za a ce a kansa. Ana sifanta hasken wuta da hasken imaninsa. 
Bayan hasken ya tafi, sai ya zama kurma, bebe makaho, saboda haka ba ya magantuwa. 



2 — Suratul Bakara 



$ffi$8£-t 



19. Ko kuwa kamar girgije mai 
zuba (1) daga sama, a cikinsa akwai 
duffai da tsawa da walkiya: Suna 
sanyawar yatsunsu a cikin kunnu- 
wansu daga tsawarwakin, domin 
tsoron mutuwa. Kuma Allah Mai 
kewayewa ne ga kafirai! 

20. Walkiyar tana yin kusa ta 
fizge gannansu, ko da yaushe ta 
haskaka musu, sai su yi tafiya a 
cikinta, kuma idan ta yi duhu a 
kansu, sai su yi tsaye. Kuma da 
Allah Ya so, sai Ya tafi da jinsu da 
gannansu. Lalle ne Allah a kan 
dukan kome Mai ikon yi ne. 

21. Ya ku mutane! Ku bauta (2) 
wa Ubangijinku, Wanda Ya halicce 
ku, ku da wadanda suke daga gaba- 
ninku, tsammaninku, ku kare 
kanku ! 

22. Wanda Ya sanya muku kasa 
shimfkfa, kuma sama gini, kuma Ya 
saukar da ruwa daga sama, sa'an 
nan Ya fitar da abinci daga 'ya'yan 
itace game da shi, saboda ku. 
Saboda haka^kada ku sanya wa 
Allah wasu kishiyoyi, alhali kuwa 
kuna sane. 

23. Kuma idan kun kasance a 
cikin shakka daga abin da Muka 



ifis*' -f\\t\ > >^t^ z *At'<' 



^^ s * * * ^ * " ^ *' ' \fs 



^^^^1^ 






(1) Misali na biyu munafukai suna kamar matafa a cikin jeji da dare, ruwa kuma ya 
same su a cikin duhu, ba su iya motsawa sai da walkiya, watau ayar da suke so, kuma ga jin 
tsoron tsawa ; watau bayanin halayensu a cikin Alkur'ani, ba su son su ji, har suna sanya 
kanun yatsunsu suna toshe kunnuwansu, domin kada su ji. Ganin ido da basira da jin 
kunne da na hankali duk daya suke, Allah Yana iya karbe su ya bar su a cikin dimuwa. 

(2) Bayan ya gama fadin kasusuwan mutane da sifofinsu, sai kuma ya kira su gaba 
daya zuwa ga bauta Masa, Shi kadai. Ma'anar bauta Masa Shi kacfai, kowa ya ajiye 
al'adarsa, ya koma ga hukuncin Allah kawai; umurni ko hani. Wanda ya bi wani hukunci 
na al'adarsa, ya bar abin da Allah Ya ce, to, shi ya sanya wa Allah kishiya ke nan. 



2 — Suratul Bakara 



i&S&-x 



sassaukar ga BawanMu, to, ku zo 
da Sura guda daga misalinsa 
(Alkur'ani). Kuma ku kirawo shai- 
dunku, (1) baicin Allah, idan kun 
kasance masu gaskiya. 

24. To, idan ba ku aikata (kawo 
Sura) ba, to, ba za ku aikata ba. 
Saboda haka ku ji tsoron Wuta 
wadda makamashinta mutane da 
duwatsu ne, an yi tattalinta domin 
kafirai. 

25. Kumakabayardabisharaga 
wacfanda suka yi imani, kuma suka 
aikata ayyuka na kwarai, cewa lalle 
ne, suna da gidajen Aljanna, 
koramu na gudana daga karka- 
shinsu. Ko da yaushe aka arzuta su 
da abinci daga wasu 'ya'yan itace 
daga gare su, (2) sai su ce: "Wannan 
shi ne aka arzuta mu da shi daga 
gabanin haka." Kuma a je musu da 
shi yana mai kama da juna. Kuma 
suna da, a cikinsu, matan aure masu 
tsarki, kuma su, a cikinsu madaw- 
wama ne. 

26. Lalle ne, Allah ba Ya jin 
kunyar Ya bayyana wani misali, 
kowane iri ne, sauro da abin da 
yake bisa gare jhi. To, amma 
wacfanda suka yi Imani, sai su san 
cewa lalle shi ne gaskiya daga 
Ubangijinsu, kuma amma wacfanda 
suka kafirta, sai su ce: "Mene ne 






?• >*■?':•>'•' X"*^'" 















(1) Gumakanku su taimake ku kera sura mai kama da Alkur'ani wajen fasaha da tsari 
da kawo asirai. An ce wa gumaka shaidu domin suna cewa su ne za su yi musu shaida a 
Ranar ICiyama, kuma su cece su, kuma ko da yaushe suna tare da su. 

(2) Gonaki ko gidajen Aljanna. 



2 — Suratul Baicara 



m\m-< 



Allah Ya yi nufi da wannan (1) ya 
zama misali?" Yana 6atar da wasu 
masu yawa da shi, kuma Yana shir- 
yar da wasu masu yawa da shi, 
kuma ba Ya Batarwa da shi face 
fasikai. 

27. Wadanda suke warware 
alkawarin Allah daga bayan kulla 
shi, kuma su yanke abin da Allah 
Ya yi umurni da shi a sadar, kuma 
suna 6arna a cikin kasa, wadannan 
su ne masu hasara. 

28. Yaya kuke kafirta da Allah, 
alhali kuwa kun kasance matattu 
sa'an nan Ya rayar da ku, sa'an nan 
kuma Ya matar da ku, sa'an nan 
kuma Ya raya ku, sa'an nan kuma 
zuwa gare Shi ake mayar da ku? 

29. Shi ne Wanda Ya halitta 
muku abin da ke a cikin kasa gaba 
daya, sa'an nan kuma Ya dai- 
daita (2) zuwa sama sa'an nan Ya 
aikata su, sammai bakwai. Kuma 
Shi ga dukan kome Masani ne. 

30. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jinka Ya ce ga mala'iku: "Lalle ne, 
Ni Mai sanya wani halifa ne a cikin 
kasa," suka ce: "Ashe, za Ka sanya 
a cikinta, wanda zai yi 6arna a 
cikinta, kuma ya zubar da jinainai, 
alhali kuwa mu, muna yi Maka 
tasbihi game da gode Maka, 



*ss J . ' 



**-> ^S-b-VJ i^; 4 ^* *-£id-*&i ^-~* 



» < •' r it'*'' > £ ' ' At 



W&j~.Ji4ft 






(1) Misali da kamar matan Aljanna masu tsarki. Ba mata ba ko da sauro ko abin da 
ya fi, ko ya kasa sauro, to, akwai hikima a cikin halittarsa, wadda za ta jawo hankalin mai 
hankali ga Tmani da Allah saboda ita. 

(2) Ya daidaita, watau Ya yi nufi; "sa'an nan" yana amfanar da jeranta aiki ba 
jerantar nufi ba, domin sifofin Allah dukansu, ba fararru ba ne. 



2 — Suratul Bakara 



W&&-* 



kuma (1) muna tsarkakewa gare 
Ka" Ya ce: "Lalle ne Ni, Na san 
abin da ba ku sani ba." 

31. Kuma Ya sanar da Adam 
sunaye dukansu, sa'an nan kuma ya 
gitta su a kan mala'iku, sa'an nan 
Ya ce: "Ku gaya Mini sunayen 
wacfannan, idan kun kasance masu 
gaskiya." 

32. Suka ce: "Tsarki ya tabbata 
a gare Ka ! Babu sani a gare mu face 
abin da Ka sanar da mu, lalle ne 
Kai, Kai ne Masani, Mai hikima." 

33. Ya ce : " Ya Adam ! Ka gaya 
musu sunayensu." To, a lokacin da 
ya gaya musu sunayensu, (Allah) 
Ya ce: "Ashe, ban ce muku (2) ba, 
lalle Ni, Ina sane da gaibin sammai 
da kasa, kuma (Ina sane da) abin da 
kuke bayyanawa da abin da kuka 
kasance kuna 66yewa?" 

34. Kuma a lokacin da Muka ce 
ga mala'iku: "Ku yi sujada ga 
Adam," sai suka yi sujada, face 
Ibifisa ya ki, kuma ya yi girman kai, 
kuma ya kasance daga kafirai. 

35. Kuma Muka ce : "Ya Adam ! 
Ka zauna, kai da matarka a Al- 
janna, kuma ku ci daga gare ta, bisa 
wadata, inda kuke so, kuma kada 
ku kusanci wannan itaciya, har ku 
kasance daga azzalumai." 



^t^f^ V s 






t^h< - y *> *c t 












(1) Mala'iku sun yi tambaya ne irin ta mai neman ya rinjayi mai jayayya da shi ga 
neman haliftaka a kan kasa. Sun san halayen jinn da bunn wacfanda suka fara zama a kan 
kasa suka yi Barna da zubar da jini. 

(2) Wannan kissa ta nuna cewa shugabanci da ilmi ake yin sa, ba da^awan ibada 
wadda mutum yake keftanta da yin ta ba. Domin an nuna wa mala'iku fifitar Adam a 
kansu da ilmi, ba da ibada ba. Kuma da wannan sifa zai zama Hallfa, ko da Iblis bai fitar 
da shi ba, daga cikin Aljanna, zai fita ta wata hanya domin zartar da hukuncin Allah. 



10 



2 — Siiratul Bakara 



mm-< 



36. Sai Shaidan ya talala6antar 
da su daga barinta, sai ya fitar da su 
daga abin da suka kasance a ci- 
kinsa. Kuma Muka ce: "Ku sauka, 
sashenku, na makiyi ga sashe, kuma 
kuna da, a cikin kasa, matabbata da 
jin dadi zuwa ga wani lokaci." 

37. Sai Adam ya kar6i wasu kal- 
momi daga Ubangijinsa, saboda 
haka Ya kar6i tuba a kansa. Lalle 
ne Shi, Shi ne Mai karbar tuba, Mai 
jin kai. 

38. Muka ce: "Ku sauka daga 
gare ta gaba tfaya. To, imma lalle 
shiriya ta je muku daga gare Ni, to, 
wanda ya bi shiriyaTa, to, babu 
tsoro a kansu, kuma ba su yin bakin 
tiki." 

39. "Kuma warfanda suka ka- 
firta, kuma suka karyata game da 
ayoyinMu, wadannan su ne abokan 
Wuta; su a cikinta madawwama 
ne." 

40. Ya BanTlsra'Tla (1) ! ku tuna 
ni'imaTa, wadda Na ni'imta a 
kanku, kuma ku cika alkawariNa, 
In cika muku da alkawarinku. 
Kuma Ni, ku ji tsoroNa. 

41. Kuma ku yi Tmani da abin da 
Na saukar, yana mai gaskatawa ga 
abin da yake tare da ku, kuma kada 
ku kasance farkon kafiri game da 



4~dt 



J^^j^jj^j^^^ ly*^ WSJ 









£-" 



cei 



' '■" ii-iTGs 












4£^tf^&)jft*&\> 



»< •> .,<!-'• '> 









(1) Bayan kiran mutane gaba cfaya zuwa ga addinin Musulunci, sai kuma ya ke6ance 
Yahudu da kira zuwa ga addinin, domin sun bambanta da sauran kafirai, saboda ilminsu 
ga gaskiyar Musulunci. Ya gabata cewa jama'ar, kashi hudu ce; muminai, da kafiran 
Larabawan da ba za su musulunta ba, da munafukai da Yahudu. Ya kira Yahudu da Bani 
Isra'ila, domin Ya tunatar da su, cewa ana kiransu ne zuwa ga addini irin na ubansu 
Ya'a£ubu bawan Allah. 



11 



Suratul Baicara 



ftSWiS^-r 



shi. Kuma kada ku sayi 'yan kucfi 
kacfan da ayoyiNa. Kuma ku ji 
tsoroNa, NT Kacfai. 

42. Kuma kada ku lulluBe gas- 
kiya da karya, kuma ku 66ye gas- 
kiya, alhali kuwa kuna sane. 

43. Kuma ku tsayar da salla; 
kuma ku bayar da zakka; kuma ku 
yi ruku'i tare da masu yin ruku'i. 

44. Shin, kuna umurnin mutane 
da alheri, kuma ku manta da kanku 
alhali kuwa kuna karatun Littafi? 
Shin, ba za ku hankalta ba? 

45. Kuma ku nemi taimako da 
yin hakuri, da salla : Kuma lalle ne 
ita, haklka, mai girma ce face fa a 
kan masu tsoron Allah. 

46. Wacfanda suka tabbata cewa 
lalle ne su masu hacfuwa ne da 
Ubangijinsu, kuma lalle ne su zuwa 
gare Shi masu komawa ne. 

47. Ya Bani Isra'ila! Ku tuna 
ni'imaTa, wadda Na ni'imta^a 
kanku, kuma lalle ne Ni, Na fifita 
ku a kan talikai. 

48. Kuma kuji tsoron wani yini, 
(a cikinsa) rai ba ya wadatar da 
wani rai da kome, kuma ba a karBar 
ceto daga gare shi, kuma ba a kama 
musanya daga gare shi, kuma ba su 
zama ana taimakon su ba. 

49. Kuma a lokacin da Muka 
tsirar da ku daga mutanen Fir'au- 
na, suna taya muku mugunyar aza- 
ba, suna yayyanke cfiyanku maza 
kuma suna rayar da matanku. 
Kuma a cikin wancan akwai jarra- 
bawa mai girma daga Ubangijinku. 












itAi; 



>^ > 



'^OJpA* 






Out 



12 



2 — Suratul Ba£ara 



«SgHiSS-r 



50. Kuma a lokacin da Muka 
raba teku saboda ku, sai Muka 
tsirar da ku, kuma Muka nutsar da 
mutanen Fir'auna, alhali kuwa ku, 
kuna kallo. 

57. Kuma a lokacin da Muka yi 
wa'adi ga Musa, dare arba'in, sa'an 
nan kuma kuka riki maraki daga 
bayansa, alhali ku, kuna masu za- 
lunci (da bauta masa). 

52. Sa'an nan kuma Muka yafe 
muku daga bayan wancan, 
tsammaninku, kuna godewa. 

53. Kuma a lokacin da Muka bai 
wa Musa Littafi da Rarrabewa, 
tsammaninku, kuna shiryuwa. 

54. Kuma a lokacin da Musa ya 
ce ga mutanensa: "Ya mutanena! 
Lalle ne ku, kun zalunci kanku 
game da rikonku marakin, sai ku 
tuba zuwa ga Mahaliccinku, sai ku 
kashe kanku. Wancan ne mafi al- 
heri a gare ku a wurin Mahalic- 
cinku. Sa'an nan Ya karbi tuba a 
kanku. Lalle ne Shi, Shi ne Mai 
karbar tuba, Mai jin kai." 

55. Kuma a lokacin da Joika ce : 
"Ya Musa! Ba za mu yi Tmani ba 
dominka, sai mun ga Allah bayy- 
ane," saboda haka tsawar nan ta 
kama ku, alhali kuwa kuna kallo. 

56. Sa'an nan kuma Muka tayar 
da ku daga bayan mutuwarku, 
tsammaninku, kuna godewa. 

57. Kuma Muka sanya girgije ya 
yi inuwa a kanku, kuma Muka 
saukar da darba da tantabaru a 
kanku: "Ku ci daga masu dacfin 
abin da Muka arzuta ku." Kuma ba 






'\- tit' ' 's\i *■ >\""\' T\ ' 



set ". *' '{%' ** \ ^ >'~*\z •. x- 




^4-O'^V ^ ^ < * *itft*'* Si's 



13 



2 — Suratul Baicara 



SSRigg-f 



su zalunce Mu ba, kuma amma 
kansu suka kasance suna zalunta. 

58. Kuma a lokacin da Muka ce : 
"Ku shiga wannan alkarya. Sa'an 
nan ku ci daga gare ta, inda kuka so, 
bisa wadata, kuma ku shiga kofa 
kuna masu tawalu'i, kuma ku ce: 
"Kayar da zunubai" Mu gafarta 
muku laifukanku, kuma za Mu 
kara wa masu kyautatawa. 

59. Sai wacfanda suka yi zalunci 
suka sake magana watar wannan da 
aka ce musu, saboda haka Muka 
saukar a kan wacfanda suka yi za- 
lunci da azaba daga sama saboda 
abin da suka kasance suna yi na 
fasikanci. 

60. Kuma a lokacin da Musa ya 
nemi shayarwa domin mutanensa, 
Muka ce: "Ka doki dutsen da san- 
darka." Sai marmaro joma sha 
biyu suka 6u66uga, hakika, kowa- 
cfanne mutane sun san wurin 
shansu. "Ku ci kuma ku sha daga 
arzikin Ubangijinku, kuma kada ku 
yi fasadi, a cikin kasa, kuna masu 
6arna." 

61. Kuma a lokacin da kuka ce: 
"Ya Musa ! Ba za mu yi hakuri ba a 
kan abinci guda. Sai ka roka mana 
Ubangijinka, Ya fitar mana daga 
abin da kasa take tsirarwa daga 
ganyenta, da dumanta, da alka- 
marta, da wakenta, da albasarta." 
Ya ce : "Kuna neman musanya abin 
da yake mafi kaskanci da wanda 
yake mafi alheri? Ku sauka Masar, 
domin lalle ne, kuna da abin da 
kuka roka". Kuma Muka doka 
musu wulakanci da talauci. Kuma 



<P sji&^^yfjhcQ 
















14 



Suratul Ba£ara 



mssz-v 



suka koma da wani fushi daga Al- 
lah. Wancan saboda lalle ne su, sun 
kasance suna kafirta game da 
ayoyin Allah, kuma suna kashe 
annabawa, ba da hakki ba. Wan- 
can, saboda sabawarsu ne, kuma 
sun kasance suna ketarewar haddi. 

62. Lalle ne wadanda suka yi 
imani, da wadanda suka tuba (1) , da 
Nasara da Makarkata, wanda ya 
yi Imani da Allah da kuma Yinin 
Lahira, kuma ya aikata aikin 
kwarai, to, suna da ijararsu a wurin 
Ubangijinsu, kuma babu tsoro a 
kansu, kuma ba su zama suna yin 
bakin ciki ba. 

63. Kuma a lokacin da Muka 
riki alkawarinku, kuma Muka 
daukaka dutse bisa gare ku: "Ku 
kama abin da Muka ba ku da karfi. 
Kuma ku ambaci abin da yake a 
cikinsa, tsammaninku, ku kare 
kanku." 

64. Sa'an nan kuma kuka juya 
daga bayan wancan, to, ba domin 
falalar Allah ba a kanku da raha- 
marSa, haklka, da kun kasance 
daga masu hasara. 

65. Kuma lalle ne, hakika, kun 
san wadanda suka ketare haddi 
daga gare ku a cikin Asabar, sai 
Muka ce musu: "Ku kasance birai 
kaskantattu." 






^v^jij \^\^<j^\j \JS\*l?j&\Q 



/i'f . »-*• 









JU3l 



jjid \ X3y \ss3jj psJji^u -A>-1 jlj 






(1) Wacfanda suka koma; watau Yahudu, daga maganar Musa, "Mun koma gare 
Ka" Sura ta 7 aya ta 1 56, kuma Makarkata, jama'a ce daga Larabawa suka karkata daga 
addinin ubanninsu zuwa ga bauta wa mala'iku. A farkon Musulunci suna cewa ga wanda 
ya musulunta, wai ya yi kama da su. 



15 



Suratul Ba£ara 



w$\m- 



66. Muka sanya ta (mas'alar) 
azaba, domin abin da yake a gaba 
gare ta, da abin da yake a bayanta, 
kuma wa'azi ga masu takawa. 

67. Kuma a lokacin da Musa ya 
ce ga mutanensa: "Lalle ne, Allah 
Yana umumin ku da ku yanka wata 
saniya." Suka ce : "Shin, kana ri£on 
mu ne da izgfli ?" Ya ce : "Ina neman 
tsari ga Allah da in kasance daga 
jahilai." 

68. Suka ce: "Ka ro£a mana 
Ubangijinka, Ya bayyana mana, 
mece ce ita?" Ya ce: "Lalle ne Shi, 
Yana cewa: 'Lalle ne ita saniya ce, 
ba tsofuwa ba, kuma ba budurwa 
ba, tsattsaki ce a tsakanin wancan,' 
sai ku aikata abin da ake umurnin 
ku." 

69. Suka ce: "Ka ro£a mana 
Ubangijinka, Ya bayyana mana 
abin da yake launinta." Ya ce: 
"Lalle ne, Shi, Yana cewa: 'Ita 
wata saniya ce fatsi, mai tsantsan 
launinta, tana faranta ran masu 
kallo."' 

70. Suka ce: "Ka ro£a mana 
Ubangijinka, Ya nuna mana abin 
da yake ita, lalle ne shanu suna yi 
mana kama da juna, kuma mu, idan 
Allah Ya so, hakTka, masu shiryuwa 
ne." 

71. Ya ce: "Lalle ne Shi, Yana 
cewa: 'Ita wata saniya ce, ba ho- 
rarra ba tana noman £asa, kuma ba 
ta shayar da shuka, lafiyayya ce, 
babu wani sofane a cikinta.'" Suka 
ce: "Yanzu ka zo da gaskiya." Sai 
suka yanka ta, kamar ba za su 
aikata ba. 



^H " -/it - f ~" 



\'> S\»- \f ix' T ' » ' -'\"\ \ *~ ' > *.\ 



, s sss-»* ' 






M bj-t+J 4i\ *li o^LS^LJ^ 






16 



2 — Suratul Bakara 



mm- 



72. Kuma a lokacin da kuka yi 
kisan kai, kuka dinga tunkucfa wa 
jiina laifi a cikinsa (1) , kuma Allah 
Mai fitar da abin da kuka kasance 
kuna 6dyewa ne. 

73. Sai Muka ce: "Ku doke shi 
da wani sashenta." Kamar wancan 
ne Allah Yake rayar da matattu, 
kuma Ya nuna muku ayoyinSa, 
tsammaninku, kuna hankalta. 

74. Sa'an nan kuma zukatanku, 
suka kekashe daga bayan wancan. 
Saboda haka suka zama kamar du- 
watsu ko mafi tsanani ga 
kekashewa. Kuma lalle ne daga 
duwatsu, hakllca, akwai abin da 
maremari suke 6u66uga daga gare 
shi,^kuma lalle ne daga gare su, 
haklka, akwai abin da yake tsat- 
tsagewa har ruwa ya fita daga gare 
shi,^kuma lalle ne daga gare su, 
haklka, akwai abin da yake fakfowa 
domin tsoron Allah, kuma Allah 
bai zama Gafili ba daga barin abin 
da kuke aikatawa. 















m ojil^li^ JiiL^fUj 



(1) Asalin kissar, wani mutum ne mai arziki da yawa daga cikin BanTlsra'ila amma ba 
shi da magaji sai dan dan'uwansa. Saboda ya yi gado, sai ya kashe shi da dare, ya kuma 
dauke shi, ya aza shi a bakin kofar wani mutum, a cikinsu. Da safiya ta waye, sai suka tashi 
domin su yi fada a tsakanin dangin wanda aka kashe da dangin wanda aka same shi a 
kofarsu, sa'an nan suka hada ra'ayi ga su kai kara ga Manzon Allah, Musa. Suka isa gare 
shi, suka ba shi labarin. Sai ya ce musu : "Lalle ne, Allah Ya ce : 'Ku yanke wata saniya.'" 
Da sun yanke kowace inn saniya da sai bukatarsu ta biya musu, amma sai suka yi ta yin 
tambayoyi ana ba su amsa, kuma yana kara yi musu wuya, har suka kai ga a sifanta musu 
saniyar yaro mai da'a ga uwarsa wadda aka ce, ba za a sayar musu da ita ba sai da zinariya 
cike da fatarta ko daidai da nauyinta sau goma. Bayan sun saye ta suka yanka ta sai Musa 
ya ce musu, su doki wanda aka kashen nan da wani juzu'i nata. Suka doke shi da kashinta 
ko harshenta, sai ya tashi ya ce: "Wane dan dan'uwana, ya kashe ni." Sai suka kama 
wanda ya yi kisar suka kashe shi. Tartibin Alkur'ani ya yi ishara da mas'alar tsaurin kan 
BanTlsra'ila da hikimar bin umurnin Allah, da Ikon tayar da matattu da gaskiyar wahayin 
annabawa, da asiran da Allah Yake sanyawa a cikin wasu abubuwa domin su zama sanadi 
ga aukuwar wasu, da yadda Yake arzuta masu yi Masa da'a, da sauransu, duk a cikin kissa 
guda, ba da Ya ambaci tsarin asalinta ba. Tsarki ya tabbata ga Allah. 



17 



Suratul Ba£ara 



fig)Ugg-r 



75.^ Shin fa, kuna tsammanin za 
su yi imani saboda ku, alhali kuwa, 
haklka, wata kungiya daga gare su 
sun kasance suna jin maganar Al- 
lah, sa'an nan kuma su karkatar da 
ita daga bayan sun gane ta, alhali 
su, suna sane? 

76. Kuma idan^ sun harfu da 
wadanda^suka yi Tmani sukan ce: 
"Mun yi Tmani," kuma idan sash- 
ensu ya wofinta zuwa ga sashe, 
sukan ce: "Shin, kuna yi musu 
magana da abin da Allah Ya buda 
muku ne domin su yi muku hujja da 
shi a wurin Ubangijinku?"Shin fa, 
ba ku hankalta? 

77. Shin, kuma ba su sanin cewa 
lalle ne Allah Yana sanin abin da 
suke 66yewa da abin da suke bayya- 
nawa? 

78. Kuma daga cikinsu akwai 
ummiyyai, ba su da sanin Littafi, 
face tatsuniyoyi, kuma su ba kome 
suke yi ba face suna yin zato. 

79. To, bone ya tabbata ga 
wadanda suke rubuta littafi da 
hannuwansu, sa'an nan kuma su ce 
wannan daga wurin Allah yake, 
domin su sayi kucfi kadan da shi, 
san nan bone ya tabbata a gare su 
daga abin da hannayensu ke rubu- 
tawa, kuma bone ya tabbata a gare 
su daga abin da suke sana'antawa. 

80. Kuma suka ce: "Wuta ba za 
ta shafe mu ba, face 'yan kwanuka 
kidayayyu." Ka ce: "Ashe kun riki 
wani alkawari a wurin Allah, sa'an 
nan Allah ba zai sa6a wa alkawa- 
rinSa ba, ko kuwa kuna facfin abin 
da ba ku sani ba bisa ga Allah?" 






5ii»liJ^ii3^^«i\^iSij 



>' * * >A\~'\> 






•^->XH^ Q-*t *"* ^ 0>*Juo J JjT 



© A&Sio 






* *^^<*>> 









18 



Suratul Bakara 



*SJISS-f 



81. Na'am! Wanda ya yi tsiwur- 
wurin mugun abu, kuma laifinsa ya 
kewaye shi, to, wadannan su ne 
'yan Wuta, su a cikinta madaw- 
wama ne. 

82. Kuma wadanda suka yi 
unani kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, wadannan 'yan Aljanna 
ne, su a cikinta madawwama ne. 

83. Kuma a ldkacin da Muka 
karBi alkawarin Ban! Isra'Tla (1) : 
Kada ku bauta wa kowa face Allah, 
kuma ga mahaifa ku kyautata, da 
mai zumunta da marayu da mata- 
lauta, kuma ku fadi magana mai 
kyau zuwa ga mutane, kuma ku 
tsayar da salla, kuma ku bayar da 
zakka, sa'an nan kuka juya baya, 
face kacfan daga gare ku, alhali 
kuwa kuna masu bijirewa. 

84. Kuma a ldkacin da Muka 
ri£i alkawarinku ; ba za ku zubar da 
jininku ba, kuma ba za ku fitar da 
kanku daga gidajenku ba; sa 9 an 
nan kuka tabbatar, alhali kuwa 
kuna bayar da shaida (a kanku). 

85. Sa'an nan kuma, ga ku, ya 
wadannan! Kuna kashe kanku, 
kuma kuna fitar da wani bangare 
daga gare ku daga gidajensu, kuna 
taimakon juna a kansu da zunubi 



V^.t ^ -f> -- vf > ~'* > 't''S 

, / A-' „. ^ < ^ > »- • 



(1) Tunatar da BanTlsra'Ila alkawurra goma da Allah Ya yi da Musa a cikin Attaura 
a kansu. Na farko, ba za su bauta wa kowa ba face Allah. Na biyu kyautata wa iyaye da 
dangi da marayu da matalauta. Na uku, fadin magana-mai kyau zuwa ga mutane. Na 
hudu, tsayar da salla. Na biyar, bayar da zakka. Na shida, ba za a kashe rai babu hakki na 
shari'a ba. Na bakwai, ba za a fitar da kowa daga gidansa ba. Na takwas, ba za a taimaki 
azzalumi a kan zaluncinsa ba. Na tara, idan abokan gaba sun kama wani daga cikinsu, su 
yi fansarsa. Na goma, da'a ga kowane Manzdn Allah wanda bai saba wa Taurata ba ga 
aiada. 



19 



2 — Suratul Bakara 



m\m- 



da zalunci, kuma idan kamammu 
suka je muku, kuna fansarsu, alhali 
kuwa shi fitar da su, abin da aka 
haramta muku ne. Shin fa, kuna 
imani da sashen Littafin ne, kuma 
ku kafirta da sashe? To, mene ne 
sakamakon wanda ke aikata wan- 
can daga gare ku face wulakanci (1) 
a cikin rayuwar duniya? Kuma a 
Ranar Kiyama ana mayar da su 
zuwa ga mafi tsananin azaba. 
Kuma Allah bai zama Mai gafala 
ba daga barin abin da kuke 
aikatawa. 

86. Wacfannan su ne wadanda 
suka sayi rayuwar duniya da 
Lahira, domin haka, ba za a 
saukaka azaba ba daga kansu, 
kuma su, ba a taimakonsu. 

87. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
bai wa Musa Littafi, kuma Mun 
biyar daga bayansa da wasu man- 
zanni, kuma Muka bai wa Tsa dan 
Maryama hujjoji bayyanannu, 
kuma Muka karfafa shi da Ruhi 
mai tsarki. (2) Shin fa, ko da yaushe 
wani manzo ya je muku tare da abin 
da rayukanku ba su so, sai ku kan- 
gara, wani 6angare kun karyata, 
kuma wani 6angare kuna kashewa? 

88. Kuma suka ce: "Zukatanmu 
suna cikin rufi." A'a, Allah Ya 
la'ane su, domin^kafircinsu kadan 
kwarai suke yin imani ! 



$1Z'> '> ^ » > > '.t ^ 






<^ <Z* "»>. 



01 CJjjy^^^j^X^^^^i^jLa^^h 









(1) Aiki da sashen wasu abubuwa na addini da barin wasu kafirci ne mai wajabta 
wulakanci a kan Musulmi. 

(2) Ruhul Kuds; watau ran tsarki ko rai mai tsarki, shi ne Jibirilu, amincin Allahja 
tabbata a gare shi. Ya zauna tare da Tsa inda duk yake suna tare. Ayoyin da aka bai wa Tsa 
su ne rayar da matattu da warkar da kutare da makafi da marasa lafiya. Wannan ya sanya 
cewa masu da'awar bin sa suka fito da aikin maristan, watau asibiti. 



20 



2 — Suratul Bakara 



W$&- 



89. Kuma a lokacin da wani Lit- 
tafi daga wurin Allah ya je musu, 
mai gaskatawa ga abin da yake tare 
da su, alhali kuwa sun kasance daga 
gabanin haka suna fatar taimako (1) 
da shi a kan wacfanda suka kafirta. 
To, a lokacin da abin da suka sani 
ya je musu, sai suka kafirta da shi . 
Saboda haka la'anar Allah ta tab- 
bata a kan kafirai. 

90. Tir da abin da suka sayi rayu- 
kansu da shi; watau su kafirta da 
abin da Allah Ya saukar saboda 
zalunci ; (2) kada Allah Ya saukar da 
falalarSa a kan wanda Yake so daga 
bayinSa. Sai suka komo da fushi 
game da wani fushi. Kuma ga kaf- 
irai akwai azaba mai wulakan- 
tarwa. 

91. Kuma idan aka ce musu: 
"Ku yi Tmani da abin da Allah Ya 
saukar." Sai su ce : "Muna imani da 
abin da aka saukar a gare mu," 
kuma suna kafircewa da abin da ke 
bayansa, alhali kuwa, shi ne gas- 
kiyar (da suka sani) mai gaskatawa 
ga abin da yake tare da su (na 
Attaura). Ka ce: "To, don me kuke 
kashe annabawan Allah gabanin 
wannan, idan kun kasance masu 
bayar da gaskiya?" (3) 






53 ^H^-r^^ C/>Mj s-~^ci° 






(1) Suna cewa idan Annabin karshen zamaninsa ya zo, za su yaki kafiran Larabawa 
da shi. Suna zaton a cikinsu zai 6ullo. Sai ya fito a cikin Larabawan. 

(2) Bisa ga zalunci, watau hasada. Sun yi hasadar Allah Ya saukar da abin da Yake so 
na falalarSa a kan wanda Yake so, shi ne Muhammadu, a cikin Larabawa. 

(3) Wadannan annabawan da kuka kashe ko kuka karyata a cikinku suke, ku ne aka 
saukar wa da abin da aka ba su, saboda haka da'awarku ta cewa kuna Tmani da abin da 
aka saukar muku karya ce. 



21 



2 — Suratul Bakara 



*gttiSS- 



92. Kuma lalle ne, haklka, Musa 
ya zo muku da hujjoji bayyanannu, 
sa'an nan kuka riki maraki (1) daga 
bayansa, alhali kuwa kuna masu 
zalunci. 

93. Kuma a lokacin da Muka 
riki alkawarinku, kuma Muka 
daukaka (2) dutse a bisa gare ku, 
(Muka ce:) "Ku riki abin da Muka 
kawo muku da karfi, kuma ku ji." 
Suka ce: "Mun ji kuma mun ki." 
Kuma aka zuba son marakin a cikin 
zukatansu saboda kafircinsu. Ka 
ce: "Tir da abin dalmaninku yake 
umurnin ku da shi, har idan kun 
kasance masu Tmani!" 

94. Ka ce: "Idan Gidan (3) 
Lahira ya kasance saboda ku, a 
wurin Allah, keBe ba da sauran 
mutane ba, to, ku yi gurin mutuwa, 
idan kun kasance masu gaskiya." 

95. Kuma ba za su yi gurinta ba 
har abada, saboda abin da han- 
nayensu, suka gabatar. Kuma Al- 
lah Masani ne ga azzalumai. 

96. Kuma lalle ne, za ka same su 
mafiya kwadayin mutane a kan 
rayuwa, kuma su ne mafiya 



&*£j u*^ \y 13 \jj 



9 l>~ 



<£lx* \J& tylli f^=0 ££ol $ 



(1) Riko a nan ma'anarsa bauta wa; watau komawa ga maraki da ibada, ku bar 
Allah, ba^an Musa ya nuna muku ayoyin Allah, yana kara karyata maganarku, ta cewa 
kuna yin imani da abin da aka saukar muku kawai. Da kuna yin Tmani da abin da aka 
saukar muku, da wadannan abubuwa ba su auku ba daga gare ku. 

(2) A lokacin da aka ba su Taurata sai suka ki aiki da ita, sai da aka bambari dutse 
aka daukaka shi sama a kansu, idan ba su yi aiki da ita ba ya fada a kansu. Sai suka karba, 
sa'an nan daga baya kuma suka warware domin haka Ya ce: "Suka ce: 'Mun jiya kuma 
mun kiya.'" Hasali dai Yahudu sun ki aiki da Littafinsu, Attaura. 

(3) Ya shiga bayanin ruduwar Yahudu, da alfahari da iyaye, ya sanya su har suka gina 
ransu, cewa su ne mafifitan mutane a wurin Allah. 



22 



2 — Suratul Bakara 



mm- 



kwacfayin rayuwa daga wacfanda 
suka yi shirka. T)ayansu yana son 
da za a rayar da shi shekara dubu, 
kuma ba ya zama mai nisantar da 
shi daga azaba domin an rayar da 
shi. Kuma Allah, Mai gani ne ga 
abin da suke aikatawa. 

97. Ka ce: Wanda ya (1) kasance 
makiyi ga Jibinlu, to, lalle ne shi ya 
saukar da shi a kan zuciyarka da 
izinin Allah, yana mai gaskatawa ga 
abin da yake gaba gare shi, kuma da 
shiriya da bishara ga muminai. 

98. Wanda ya kasance makiyi ga 
Allah da mala'ikunSa da manzan- 
ninSa, da Jibinla da Mika'Ila, to, 
lalle ne, Allah Makiyi ne ga kafirai. 

99. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
saukar, zuwa gare ka, ayoyi bay- 
yanannu, kuma ba wanda yake ka- 
firta da su face fasikai (2) . 

100. Shin, kuma a ko da yaushe 
suka kulla wani alkawari, sai^wani 
6angare daga gare su ya yi jlfa da 
shi? A 'a, mafi yawansu ba su yin 
Tmani. 

101. Kuma a lokacin da wani 
manzo (Muhammadu) daga wurin 
Allah ya je musu, mai gaskatawa ga 
abin da yake tare da su, sai wani 
6angare daga watfanda aka bai wa 



S^> 















(1 ) Mai kin gaskiya kullum yana neman dalTlin da zai kama ya zama wani uzuri a gare 
shi wajen kin aiki da gaskiyar. Yahudu suna cewa ba su son Jibirila domin shi ne ake 
aikowa da azaba, ya halakar da Adawa da Samudawa da mutanen Ludu, suna nufin su ki 
abin da ya kawo wa Annabi na Alkur'ani. 

(2) Wannan aya tana umurnin bin Alkur'ani da aiki da shi kamar yadda ayoyin da ke 
bin ta suke hana barin aiki da shi domin a koma ga son zuciya kamar sihiri da surkulle 
wacfanda yake bin su kafirci ne. 



23 



Suratul Bakara 



~m\m- 



Littafi, suka yar da Littafin 
(Al£ur'anin) Allah a bayan baya- 
nsu, kamar dai su ba su sani ba. 

102. Kuma suka bi abin da 
Shaidanu (1) ke karantawa a kan 
mulkin Sulaimanu, kuma Sulai- 
manu bai yi kafirci ba, kuma Shai- 
danun, su ne suka yi kafirci, suna 
karantar da mutane sihiri. Kuma ba 
a saukar da shi ba a kan mala'iku 
biyu a Babila, Hariita da Maruta. 
Kuma ba su sanar da kowa ba balle 
su ce: "Mu fitina kawai ne, saboda 
haka kada ka kafirta," balle har su 
yi ta neman ilmin abin da suke 
rarrabewa tsakanin mutum da ma- 
tarsa da shi daga gare su. Kuma su 
(masu yin sihirin) ba su zama masu 
cutar da kowa da shi ba, face da 
iznin Allah. Kuma suna neman il- 
min abin da yake cutar da su, kuma 
ba ya amfaninsu. Kuma lalle ne, 
ha£i£a, sun sani, tabbas, wanda ya 



%^j^^^^> 




f f Jf'x'X >'~\" 









(1) Shaidan shi ne dukan wanda ya san gaskiya kuma ya £i yin aiki da ita, mutum ne 
ko aljani. Saboda haka a nan ana nufin miyagun malamai masu dauke mutane daga abin 
da Allah Ya saukar musu na addini zuwa ga abin da suke so domin su cuce su. Hanyar 
dauke mutane daga addinin gaskiya ita ce a wajen jingina magana ga wani mutum salihi 
wanda aka yarda da shi a bayan ya mutu kamar Sulaimanu, ko kuma a jingina ta ga wanda 
bazaa iya tambayarsa ba kamar mala'iku. A wannan aya an jingina asalin sihiri ga 
Sulaimanu aka ce da sihiri ya kai ga mulkinsa, kuma aka ce asalin sihirin nan ilmi ne daga 
Allah Ya saukar da shi ta kan wasu mala'iku biyu wadanda suke a garin da ake ce wa 
Babila a kasar Irak, ana kiransu Haruta da Maruta wadanda suke, kafin su gaya wa mai 
neman ilmin sihirin daga gare su abin da yake so, sai sun yi masa gargadi da cewa: "Kada 
ka yi kafirci," sa'an nan su gaya masa abin da suke iya raba miji da mata da shi na sihiri. 
To, Allah Ya farkar da mu cewa Sulaimanu bai yi sihiri ba, domin yin sihiri kafirci ne. Su 
malaman masu fadin haka, su ne suka yi kafirci. Haka kuma Allah bai saukar da sihirin ba 
a kan wadannan mala'iku da aka ambata a Babila. Kuma ba su karantar da kowa ba, balle 
su ce wa mai nema : "Kada ka kafirta". Mai aiki da sihiri bai cutar kowa sai da iznin Allah. 
Neman saninsa cuta ne, babu wani amfani. Sa'an nan kuma tanhi ya karyata kissar 
saukar da mala'iku a Babila wadda aka yi a bayan Nuhu daT)ufana, alhali su kuwa an 
saukar da su a gabanin Nuhu tun zamanin Annabi IdirTsa kamar yadda asalin tatsuniyar ta 
fada. 



24 



2 — Suratul Baicara 



m\m-< 



saye shi, ba ya da wani rabo a cikin 
Lahira. Kuma tir da abin da suka 
sayar da rayukansu da shi, da sun 
kasance suna sani. 

103. Kuma da lalle ne su, sun yi 
Tmani, kuma sun yi takawa, haklka, 
da sakamako daga wurin Allah shi 
ne mafi alheri, da sun kasance suna 
sani. 

104. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Kada ku ce: 'Ra'ina\ (1) 
kuma ku ce: 'Jinkirta mana \ kuma 
ku saurara. Kuma kafirai suna da 
azaba mai racfacfi. 

105. Wacfanda suka kafirta daga 
Ma'abuta Littafi, ba su son a 
saukar da wani alheri a kanku daga 
Ubangijinku, kuma mushirikai ma 
ba su so. Kuma Allah Yana keBan- 
cewar wanda Yake so da raha- 
marSa. Kuma Allah Ma'abucin 
falala mai girma ne. 

106. Abin da Muka shafe (2) 
daga aya, ko kuwa Muka jinkirtar 
da ita, za Mu zo da mafi alheri daga 
gare ta ko kuwa misalinta. Ashe, ba 
ka sani ba, cewa lallene, Allah a kan 
dukkan kome Mai Ikon yi ne? 

107. Shin, ba ka sani ba, cewa 
lalle ne Allah, ShT ne da mulkin 



SD^J »r • ^ aJLio \y \<—r*y % ^ ■■•»** 






•f >./tOTl' 



E9 j^^\j^2Jij\j^A^\j *i_ia<>* 






(1) "Ra'ina" magana ce mai ma'ana iri biyu; ta yabo da ta zagi. Ta farko ita ce a 
lokacin da Annabi ke karantar da Sahabbansa, sai su ce 'ra'ina' watau dakata mana har 
mu gane wannan; ta biyu ita ce 'ra'ina!' watau ya rubabbe! To, idan Sahabbai sun ce 
'ra'ina' suna nufin ma'anar farko, sai Yahudu da mushirikai su juya musu magana da 
ma'ana ta biyu. 

(2) Wannan aya da abin da yake a bayanta suna korewar shubuhatu watau rikice- 
rikicen addini da ma£iyan addini suke sanyawa a cikinsa, domin su sanya Musulmi a cikin 
shakka da rikfu. 



25 



2 — Suratul Baicara 



m\m~* 



sammai da Rasa, kuma ba ku da, 
baicin Allah, wani majibinci, kuma 
ba ku da wani mataimaki? 

108. K6 kuna nufin ku tambayi 
Manzonku, kamar yadda aka tam- 
bayi Musa a gabanin haka? Kuma 
wanda ya musanya kafirci da imani, 
to, lalle ne ya bace tsakar hanya. 

109. Masu yawa daga Ma'abuta 
Littafi suna gurin da sun mayar da 
ku, daga bayan Tmaninku, kafirai, 
saboda hasada daga wurin rayu- 
kansu, daga bayan gaskiya ta bayy- 
ana a gare su. To, ku yafe, kuma ku 
kau da kai, sai Allah Ya zo da 
umurninSa. Lalle ne Allah, a kan 
dukkan kome Mai ikon yi ne. 

110. Kuma ku tsayar da salla, 
kuma ku bayar da zakka. Kuma 
abin da kuka gabatar domin kanku 
daga alheri, za ku same shi a wurin 
Allah. Lalle ne Allah, ga abin da 
kuke aikatawa Mai gani ne. 

111. Kuma suka ce: "Babu mai 
shiga Aljanna face wadanda suka 
zama Yahudu ko Nasara." 
Wadancan tatsuniyoyinsu ne. Ka 
ce: "Ku kawo dalilinku, idan kun 
kasance masu gaskiya." 

772. Na'am! Wanda ya sallama 
fuskarsa ga Allah, alhali kuwa yana 
mai kyautatawa, to, yana da ijarar- 
sa, a wurin Ubangijinsa, kuma babu 
tsoro a kansu, kuma ba su zama 
suna bakin ciki ba. 

113. Kuma Yahudawa suka ce: 
"Nasara ba su zamana a kan kome 
ba," kuma Nasara suka ce: "Yahu- 
dawa ba su zamana a kan kome 
















p-jyG' <-*_$>" Xj *■*& -^£ *•/?•» 






26 



Suratul Bakara 



s^- C 



ba," (1) alhali kuwa su, suna karatun 
Littafi. Kamar wancan ne wacfanda 
ba su sani ba suka facfa, kamar 
maganarsu, saboda haka Allah ne 
ke yin hukunci a tsakaninsu a 
Ranar Kiyama, a cikin abin da suka 
kasance suna saBa wa juna a 
cikinsa. 

114. Kuma wane ne mafi za- 
lunci (2) daga wanda ya hana masal- 
latan Allah, domin kada a ambaci 
sunanSa a cikinsu, sai kuma ya yi 
aiki ga rushe su? Wacfannan ba ya 
kasancewa a gare su su shige su face 
suna masu tsoro. Suna da, a cikin 
duniya, wani wulaicanci, kuma suna 
da, a cikin Lahira, azaba mai girma. 

775. Kuma Allah tfai yake da 
gabas da yamma, saboda haka, 
inda duk aka juyar da ku, to, a can 
yardar Allah take. Lalle ne, Allah 
Mawadaci ne, Mai ilmi. 

775. Kuma suka ce: "Allah Ya 
ri£i (3) da." Tsarki ya tabbata a gare 
Shi! A'a, Shi ne da abin da yake a 









( 1 ) Mai gaskiya idan marasa gaskiya sun taru suna facfa da shi, to, rashin jituwar 
tsakaninsu zai sanya Allah Ya kange shi daga sharrinsu, su duka, kamar husumar da ke 
tsakanin Yahudu da Nasara da kuma tsakanin su^ mushirikai, su duka masu yaki da 
Musulmi ne kuma masu sa6a wa juna ne wajen akldqjinsu. 

(2) Misalin sa6ani tsakaninsu; Nasara suka taimaki Bukht Nassara ga 6ata masal- 
lacin Baitil Makdis da jefa mushe da shara a ciki, domin kin Yahudu. Wannan kiyayya ta 
bayyana har a cikin takardar alkawari a tsakanin Nasara da Halifa Umar bn Khattab suka 
ce kada ya bar Yahudu su shiga Baitil Makdis. Saboda haka idan wasu sun hana ku isa ga 
masallacinku ko kuma suka juyar da ku daga Alkibla, to, kada ku ji kome, sun yi irin aikin 
danginsu. Gabas da yamma na Allah cfai ne, duk inda aka juyar da ku, to, a can yardar 
Allah take. A lokacin Musulmi na dubin baitil Makdis ga salla a bayan hijira daga Makka, 
ba su son haka. 

(3) Misali na biyu Yahudu na cewa Uzairu cfan Allah, kuma Nasara suna cewa Tsa 
dan Allah, Larabawa na cewa mala'iku 'ya'yan Allah. Wannan zai hana su jituwa har 
adawarsu ga Musulmi ta yi tasiri. 



27 



Suratul Bakara 



mm- 



cikin sammai da Rasa, dukansu, a 
gare Shi, masu kankan da kai ne. 

117. Mai kyautata halittar sam- 
mai da kasa, kuma idan Ya hu- 
kunta wani al'amari, sai kawai Ya 
ce masa: "Kasance," sai ya yi ta 
kasancewa. 

118. Kuma wadanda ba su da 
sani suka ce: "Don me Allah ba Ya 
yi mana magana, ko wata aya ta zo 
mana?" (1) Kamar wancan ne 
wadanda suke a gabaninsu suka 
fada, kamar maganarsu. Zukatansu 
sun yi kama da juna. Lalle ne, Mun 
bayyana ayoyi ga mutane masu yin 
yakini. 

119. Lalle ne, Mun aike ka da 
gaskiya, kana mai bayar da bishara, 
kuma mai gargadi, kuma ba za a 
tambaye ka ba, game da abokan 
Wuta. 

720. Kuma Yahudu ba za su 
yarda da kome daga gare ka ba, 
kuma Nasaraba za su yarda ba, sai 
ka bi irin akTdarsu. Ka ce: "Lalle 
ne, shiriyar Allah ita ce shiriya." 
Kuma lalle ne, idan ka bi son zuci- 
yoyinsu a bayan abin da ya zo maka 
na ilmi, ba ka da, daga Allah, wani 
majibinci, kuma babu wani matai- 
maki. 

121. Wadanda Muka bai wa Lit- 
tafi suna karatunsa a kan hakkin 
karatunsa, wadannan suna imani 
da shi (Alkur'ani). Kuma wanda ya 
kafirta da shi, to, wadannan su ne 
masu hasara. 



5^i* 












^^. 









(1) Misali ne ga irin rikicin mushirikai ga addini kuma da yadda suka yi kama da 
Yahudu, wadanda suka ce wa Musa: "Ka nuna mana Allah bayyane." 



28 



Suratul Bakara 



i*2\m- 



122. YaBanTlsra'lia!Ku (1) tuna 
ni'imaTa wadda Na ni'imtar da ka 
a kanku, kuma lalle ne Ni, Na fifita 
ku a kan talikai. 

123. Ku ji tsoron wani yini, (a 
cikinsa) wani rai ba ya tunkude wa 
wani rai kome, kuma ba a karbar 
musanya daga gare shi, kuma wani 
ceto ba ya amfanin sa, kuma ba su 
zama ana taimakon su ba. 

124. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jin Ibrahim Ya jarrabe shi da wasu 
kalmomi, sai ya cika su. Ya ce: 
"Lalle ne Ni, Mai sanya ka shugaba 
domin mutane ne." Ya ce: "Kuma 
daga zuriyata." Ya ce: "Alka- 
wanNa ba zai samu azzalumai 
ba." 

125. Kuma a lokacin da Muka 
sanya T)akin ya zama makoma ga 
mutane, da aminci, kuma suka riki 
wurin salla daga Makami Ibrahim, 
kuma^Muka yi alkawari zuwa ga 
Ibrahim, da Isma'ila da cewa: 
"Ku tsarkake T)akiNa domin 
masu cfawafi da masu lizimta da 
masu ruku'i, masu sujada." 

126. Kuma a lokacin da Ibrahim 
ya ce: "Ya Ubangijiha! Ka sanya 
wannan gari amintacce, Ka arzuta 
mutanensa,_daga 'ya'yan itacen, 
wanda ya yi imani, daga gare su, da 
Allah da Ranar Lahira." Allah Ya 
ce: "Wanda ya kafirta ma Ina jiyar 



E3 CJy^&lQ&ijSj 









^Jli^^JjlS^o-UB^t: 






( 1 ) K ira na karshe zuwa ga Yahudu domin shiga Musulunci. An biyar da gargadi gare 
su da tunatar da su cewa wannan addinin fa, shi ne addinin kakansu Ibrahim, domin kada 
su fandare daga addinin ubanninsu na kwarai. Kuma suna da labarin ginin "Dakin Ka'aba 
da addu'ar da Ibrahim ya yi a lokacin, wadda ta £unsa zuwan annabi daga cikin zuriyar 
Isama'ila a Makka, watau Parana. 



29 



SuratuJ Bakara 



m\m-< 



da shi dacfi kadan, sa'an nan kuma 
Ina tTlasta shi zuwa ga azabar Wuta. 
Kuma makomar, ta munana." 

127. Kuma a lokacin da Ibrahim 
yake daukaka harsashin gini ga 
T)akin, da IsmaTla (suna cewa:) 
"Ya Ubangijinmu! Ka karba daga 
gare mu, lalle ne Kai, Kai ne Mai ji, 
Mai sani. 

128. "Ya Ubangijinmu! Ka 
sanya mu, mu biyu, wadanda suka 
sallama (al'amari) gare Ka, kuma 
daga zuriyarmu (Ka sanya) 
al'umma mai sallamawa zuwa gare 
Ka, kuma Ka nuna mana wuraren 
ibadar hajjinmu, kuma Ka karBi 
tuba a kanmu. Lalle ne Kai, Kai ne 
Mai karbar tuba, Mai rahama. 

129. "Ya Ubangijinmu! Ka 
aiko, a cikinsu, wani manzo (1) daga 
gare su, yana karanta musu ayo- 
yinKa, kuma yana karantar da su 
Littafin (2) da hikimar, kuma yana 
tsarkake su. Lalle ne Kai, Kai ne 
Mabuwayi Mai hikima." 

130. Kuma wane ne yake gudu 
daga akldar Ibrahim, face wanda ya 
jahilta ga ransa? Kuma lalle ne, 
haklka, Mun zaBe shi, a cikin 
duniya, kuma lalle ne shi, a cikin 
Lahira, haklka, yana daga salihai. 

131. A lokacin da Ubangijinsa 
Ya ce masa: "Ka sallama," ya ce: 
"Na sallama ga Ubangijin tali- 
kai." 



0_^^[P^J^I^W^lU 



jip\^^\3S\^[\L 



* a*> - 









(1) Addu'ar, an kar6a, ta aiko Muhammadu, tsTra da aminci su tabbata a gare shi. 

(2) Littafin — ya bayyana cewa Al£ur'ani ne, domin babu wani, sai shi. Hikima kuwa 
ita ce shari'un da ke a cikinsa. Ya tsarkake su daga daudar shirki idan sun bT shi. 



30 



2 — Suratul Bakara 



SSWSS£-r 



132. Kuma Ibrahim ya yi wasi- 
yya da ita ga cfiyansa, kuma Ya' 
akubu (ya yi wasiyya, suka ce :) "Ya 
diyana! Lalle ne, Allah Ya za6a 
muku addini, don haka, kada ku 
mutu, lalle, face kuna Musulmi." 

133. Ko kun (1) kasance halarce a 
lokacin da mutuwa ta halarci Ya'a- 
£ubu, a lokacin da ya ce wa 
cfiyansa: "Mene ne za ku bauta wa 
daga bayana?" Suka ce: "Muna 
bauta wa Abin bautawarka kuma 
Abin bautawar ubanninka Ibrahim 
da Isma'Tla da Is'halca, Ubangiji 
Guda, kuma mu a gare Shi masu 
sallamawa ne." 

134. Waccan, wata al'umma ce, 
ta riga ta shige, tana da abin da ta 
sana'anta, kuma kuna da abin da 
kuka sana'anta. Kuma ba za a tam- 
baye ku ba daga abin da suka ka- 
sance suna aikatawa. 

135. Kuma suka ce: "Ku ka- 
sance (2) Yahudawa ko Nasara, kwa 
shiryu." Ka ce: "A'a, akldar 
Ibrahim dai, mai karkata zuwa ga 
gaskiya, kuma bai kasance daga 
masu shirki ba." 

136. Ku (3) ce: "Mun yi Imani da 
Allah, da abin da aka saukar zuwa 
gare mu, da abin da aka saukar 









(1) Lamlrin Yahudawan MadTna ne na zamanin Annabi, wadanda ake kira zuwa ga 
Musulunci ana tunatar da su abin da kakansu Isra'ila ya yi wasiyya da shi zuwa ga diyansa, 
kafin ya mutu; watau wannan aklda da ake kiran su yanzu zuwa gare ta. 

(2) Yahudu suka ce: "Ku kasance Yahudawa ku shiryu," Nasara suka ce: "Ku 
kasance Nasara ku shiryu". Allah Ya niina addinin Yahudu da na Nasara ya saBa wa abin 
da suke yi, su duka biyu, kuma ya saBa wa na mushirikai. 

(3) Musulmi ake yi wa umurni. 



31 



Suratul Ba£ara 



m\m- 



zuwa ga Ibrahim da IsmaTla da 
Is'ha£a da Ya'a£ubu da Jikoki, da 
abin da aka bai wa Musa da Tsa, da 
abin da aka bai wa annabawa daga 
Ubangijinsu, ba mu rarrabewa a 
tsakanin kowa daga gare su, kuma 
mu, a gare Shi, masu sallamawa 
ne. 

137. To, idan sun yilmani (1) da 
misalin abin da kuka yi Imani da 
shi, to, lalle ne sun shiryu, kuma 
idan sun juya baya, to, suna a cikin 
sa6ani kawai, saboda haka, Allah 
zai isar maka a gare su, kuma Shi ne 
Mai ji, Masani. 

138. Rinin Allah ! Kuma wane ne 
mafi kyau ga rini daga Allah? 
Kuma mu, a gare Shi, masu baut- 
awa ne. 

139. Ka ce : Shin kuna jayayyar 
hujja ne da mu a cikin aFamarin 
Allah, alhali kuwa Shi ne Ubangi- 
jinmu kuma Ubangijinku, kuma 
muna da ayyukanmu, kuma kuna 
da ayyukanku, kuma mu, a gare 
Shi, masu tsarkakewa ne? 

14(L Ko kuna^cewa: Lalle ne, 
Ibrahim da IsmaTla da Is'ha£a da 
Ya'a£ubu da Jikoki, sun kasance 
Yahudawa ko kuwa Nasara? Ka 
ce : Shin, ku ne kuke mafi sani, ko 
Allah? Kuma wane ne ya zama 
mafi zalunci daga wanda ya 66ye 
shaida a wurinsa daga Allah? 
Kuma Allah bai zama Mai gafala 
ba daga abin da kuke aikatawa! 






< ' 9 1 



M 






\ bJ^^^Jj^t 



S' 9 * 






**'. 



><JiL 



vrv| jLi^J \ U^\y*3 *i 



<U*\ 









>* \\'" ii zf ^ >' t' /I 






(1) Tmani irin na Musulmi shi ne rinin Allah watau baptisma. 



32 



2 — Suratul Bakara 



m\m- 



141. Waccan, wata arumma ce, 
ta riga ta shige, suna da abin da 
suka sana'anta, kuma kuna da abin 
da kuka sana'anta, kuma ba a tarn- 
bayar ku daga abin da suka kas- 
ance suna aikatawa. 

142. Wawaye daga mutane za su 
ce: Mene ne ya juyar da su daga 
alkiblarsu wadda suka kasance a 
kanta? Ka ce: Allah TDai ne Yake 
da gabas da yamma, Yana shiryar 
da wanda Yake so zuwa ga hanya 
madaidaiciya. 

143. Kuma kamar wancan, 
Muka sanya ku al'umma matsa- 
kaiciya (1) domin ku kasance masu 
bayar da shaida a kan mutane. 
Kuma Manzo ya kasance mai 
shaida a kanku. Kuma ba Mu 
sanya Alkibla (2) wadda ka kasance 
a kanta ba, face domin Mu san 
wanda yake biyar Manzo daga 
wanda yake juyawa a kan duga- 
dugansa. JCuma lalle ne, ta kas- 
ance, haklka, mai girma, sai a kan 
wacfanda Allah Ya shiryar. Kuma 
ba ^a yiwuwa ga Allah Ya tozartar 
da imaninku/ 3) Lalle ne, Allah, ga 
mutane, haklka, Mai tausayi ne, 
Mai jin Rai. 









' ** t '\ " 









(1) Adilai, ko matsakaita ga kome, babu zurewa, babu kasawa ga addini da rayuwa 
da sauran mu'amaloli duka. 

(2) A lokacin da Annabi ya yi hijira zuwa Madina, alhali a cikin mutanenta akwai 
Yahudu Allah Ya umurce shi da ya fuskanci Baitil Makdis. Sai Yahudu suka ji dadi. Sai 
Manzon Allah ya fuskance ta wata goma sha wani abu kuma Manzon Allah ya kasance 
yana son Alkiblar Ibrahim kamar yadda ya gabata ga aya ta 1 15. Kuma ya kasance yana 
addu'a yana dubi zuwa ga sama, har Allah Ya saukar da hukuncin juyawa zuwa gare ta. 

(3) Tmaninku watau sallarku da kuka yi wajen Baitil Makdis, domin kun yi ta ne a 
kan umurnin Allah da imani da Shi. 



33 



2 — Suratul Bakara 



seiuss-f 



144. Lalle ne, Muna ganin jujju- 
yawar fuskarka a cikin sama. To, 
lalle ne, Mu juyar da kai ga Alkibla 
wadda kake yarda da ita. Sai ka 
juyar da fuskarka wajen Masallaci 
Tsararre, kuma inda duk kuka kas- 
ance, to, ku juyar da fuskokinku 
jiharsa. Kuma lalle ne wacfanda 
aka bai wa Littafi, hakika, su, suna 
sanin lalle ne, shl ne gaskiya daga 
Ubangijinka. Kuma Allah bai 
zama Mai gafala ba daga abin da 
suke aikatawa. 

145. Kuma hakika, idan ka je 
wa wacfanda aka bai wa Littafi da 
dukan aya, ba za su bi Alkiblarka 
ba, kuma kai ba ka zama mai bin 
Alkiblarsu ba, kuma sashensu ba 
mai bin Alkiblar (1) sashe ba ne. 
Kuma hakika, idan ka bi son zuci- 
yoyinsu daga bayan abin da ya zo 
maka daga ilmi, lalle ne kai, sa'an 
nan, hakika, azzalumi kake. 

146. Wacfanda Muka ba su Lit- 
tafi, suna saninsa kamar yadda 
suke sanin diyansu. Kuma lalle ne 
wani 6angare daga gare su, hakika, 
suna 66yewar gaskiya alhali kuwa 
su, suna sane. 



>*~ 






*JW[ 









(1) Al£iblar Yahudu ita ce falalen diitsen da ke Bai til Makdis. Kuma ita ce Alkiblar 
Nasara a zamanin Tsa. A bayansa Alkiblarsu ta koma^ga mafitar rana, da kagensu saboda 
St. Paul ko Bubs el Kissi, ya ce musu bayan an cfauke Tsa cewa : "Na hadu da Tsa ya ce mini 
lalle ne rana tauraro ne wanda yake ina son sa. Yana kai gaisuwata a cikin kowane yini 
saboda haka ka umurci mutanena, su fuskanta zuwa gare ta." Da haka ya karkatar da su 
daga al£iblarsu. Kuma ina zaton haka abin yake ga girmamawar Lahadi maimakon 
Asabar domin Rumawa, rana suke bauta wa a ranar Lahadi, wannan kuwa shi ne ma'anar 
"Sunday" da Turancin, watau 'yinin rana.' 



34 



Suratul Bakara 



wm- 



147. Gaskiya daga Ubangi- 
jinka (1) take, saboda haka; lalle 
kada ka kasance daga masu shakka. 

148. Kuma kowane Bangare 
yana da alkibla wadda yake shi mai 
fuskantar ta ne. Sai ku yi tsere 
zuwa ga ayyukan alheri, inda kuka 
kasance duka, Allah zai zo da ku 
gaba cfaya. Lalle ne Allah, a kan 
kome, Mai Tkon yi ne. 

149. Kuma daga inda ka fita, to, 
sai ka juyar da fuskarka a wajen 
Masallaci Tsararre, kuma lalle, 
tabbas, shi ne gaskiya daga 
Ubangijinka. Kuma Allah bai 
zama Mai gafala ba daga abin da 
kuke aikatawa. 

150. Kuma daga inda ka fita, to, 
ka juyar da fuskarka a wajen Ma- 
sallaci Tsararre, kuma inda kuke 
duka, to, ku juyar da fuskokinku a 
wajensa, domin kada wata hujja ta 
kasance ga mutane a kanku, face 
wadanda suka yi zalunci daga gare 
su. Saboda haka kada ku ji tsor- 
onsu, kuma ku ji tsoroNa, kuma 
domin In cika ni'imaTa a kanku, 
kuma tsammaninku za ku shiryu. 

151. Kamar (2) yaddaMukaaika 
Manzo a cikinku, daga gare ku, 






*&*'>'>*' 






(1) Juyawar alkibla abu ne na gaskiya daga Allah domin rarrashin wanda Allah bai yi 
nufi da tsirarsa ba ya kare. Bayan rarrashi sai yankewa, wannan shi ne matakin farko da 
Musulmi suka fara tsiraita da shi daga makiyansu bayyane. Yanzu kuma Musulmi sun 
zama dabam. 

(2) Juyar da alkibla da yankewa daga dukan kafirai da hani daga tsoronsu, kuma 
Allah Ya farkar da Musulmi ga ni'imomin da Ya yi musu game da aiko Annabi daga gare 
su, zuwa gare su, a cikinsu, domin ya tsarkake su, bayyane da 66ye, daga dukan Rurar 
kafirci. Wannan ya nuna cewa sai an yi rarrashin mutane wajen kira zuwa ga addini da 
kowace hanya mai yiwuwa. Bayan haka a yanke wa wanda ya ki bin gaskiya bayyane, 
kuma kada a ji tsoronsa. Kuma aka umurce su da fuskanta zuwa ga Allah kawai da tunawa 
gare Shi da godiya, da nisantar kafirci. 



35 



Suratul Bakara 



*SRSSg-f 



yana karanta ayoyinMu a gare ku 
kuma yana tsarkake ku, kuma 
yana sanar da ku Littafi da hikima, 
kuma yana sanar da ku abin da ba 
ku kasance kuna sani ba. 

152. Saboda haka ku tuna Ni, In 
tuna ku, kuma ku yi godiya gare 
Ni, kuma kada ku butulce Mini. 

153. Ya ku wacfanda (1) suka yi 
imani! Ku nemi taimako da hakuri 
game da salla. Lalle ne, Allah na 
tare da masu hakuri. 

154. Kada ku ce ga wadanda (2) 
ake kashewa a cikin hanyar Allah: 
"Matattu ne." A'a, rayayyu ne, 
kuma amma ba ku sansancewa. 

755. Kuma lalle ne, Muna jar- 
rabar ku da wani abu daga tsoro da 
yunwa da nakasa daga dukiya da 
rayuka da 'ya'yan itace. Kuma ka 
yi bishara ga masu hakuri. 

156. Wacfanda suke idan wata 
maslfa ta same su, sai su ce: "Lalle 
ne mu ga Allah muke, kuma lalle ne 
mu, zuwa gare Shi, masu komawa 
ne . 

157. Wadannan akwai albarku a 
kansu daga Ubangijinsu da wata 
rahama. Kuma wadannan su ne 
shiryayyu. 

158. Lalle ne Safa da Marwa (3) 






U.J&\£46\% 



iS > 



(1) Magana kuma ta fuskanta zuwa ga muminai kawai domin a shirya zamansu. 

(2) Wanda ya tsiraita da kansa, to, makiyinsa ba zai bar shi ba, saboda haka an fara 
kulla zukatan muminai ga tarbon wahalar tsiraita da dogara ga kai, bayan Allah. 

(3) Al'umma ba ta hacfuwa sai an wanke ta daga al'adun Jahiliyya, har dai wacfanda 
suka hadu da ibada, saboda haka aka fara da Safa da Marwa, domin a ije cewa dawafi a 
tsakaninsu aikin Jahiliyya ne, su suna cikin ayyukan ibada da Allah Ya shar'anta, kuma 
dawafin mutane da sa'ayi a kansu da tsakaninsu duka daidai suke, Bakuraishe da Balarabe 
da Ajama duka daidai suke. 



36 



2 — SQratul Bakara 



m\m- 



suna daga wuraren ibadar Allah, 
to, wanda ya yi hajin "Daki ko 
kuwa ya yi Umra, to, babu laifi a 
kansa ga ya yi dawafi gare su, su 
biyu. Kuma wanda ya £ara yin 
wani aikin alheri, to, lalle ne Allah 
Mai godiya ne, Masani. 

159. Lalle ne wadanda suke 
Boyewar abin da Allah Ya saukar 
da ga hujjoji bayyanannu, da shir- 
iya, daga bayan Mun bayyana shi 
ga mutane, a cikin Littafi 
(Alkur'ani), wadannan Allah Yana 
la'anar su, kuma masu la'ana suna 
la'anar su. 

160. Sai wadanda suka tuba, 
kuma suka gyara, kuma suka bayy- 
ana, to wadannantaa karBar tuba 
a kansu, kuma Ni ne Mai kar6ar 
tuba, Mai jin kai. 

161. Lalle ne, wadanda suka ka- 
firta, kuma suka mutu, alhali kuwa 
suna kaflrai, wadannan akwai, a 
kansu, la'anar Allah da mala'iku 
da mutane gaba daya. 

162. Suna madawwama a ci- 
kinta, ba a saukaka azaba daga 
barinsu, kuma ba su zama ana jin- 
kirta musu ba. 

163. Kuma Ubangijinku Uban- 
giji (1) Guda ne. Babu wani Uban- 
giji face Shi, Mai rahama, Mai jin 
kai. 

164. Lalle ne, a cikin halittar 
sammai da kasa, da sa6awar dare 









>^J*^ljJ\ j^^i*^ \^ifj& 



^ >£>. 






(1) Ubangiji Shi ne Mai rayarwa da matarwa, Mai umurni da hani kuma Mai 
halattawa da haramtawa. Avar da ke bin wannan, tana nuna dalTlan samuwarSa da 
kadaitarSa. 



37 



Suratul Ba£ara 



m\m- 



da yini, da jirage wacfanda suke 
gudana a cikin teku (dauke) da 
yake amfanin mutane, da abin 
da Allah Ya saukar daga sama 
daga ruwa, sai Ya rayar da kasa da 
shi a bayan mutuwarta, kuma Ya 
watsa, a cikinta, daga dukan 
dabba, kuma da juyawar iskoki da 
girgije horarre a tsakanin sama da 
kasa; hakika, akwai ayoyi ga mu- 
tane masu yin hankali. 

165. Kuma akwai daga mutane 
wanda yake rikon kinaye, baicin 
Allah, suna son su, kamar son Al- 
lah, kuma wacfanda suka yi Tmani 
ne mafiya tsananin so (1> ga Allah. 
Kuma da wadanda (2> suka yi za- 
lunci, suna ganin lokacin da za su 
ga azaba, da cewa lalle ne karfi ga 
Allah yake duka, da cewa lalle ne 
Allah Mai tsananin azaba ne. 

166. A lokacin da wadanda aka 
bi suka barranta daga wadanda 
suka bi, kuma suka ga azaba, kuma 
sabubba suka yanke da su. 

167. Kuma wadanda suka bi, 
suka ce: "Da lalle ne muna da 
wata komawa (duniya) sai mu bar- 
ranta daga gare su kamar yadda 
suka barranta daga gare mu (da ba 
su ri£i kinayen ba)." Kamar wan- 
can ne Allah ke nuna musu ayyu- 



< ** *> i 









(1) So mai kai ga kar6ar umumi daga abin son, wanda ba Allah ba, shi ne shirki da 
kafirci. Amma so saboda ihsanin abin son, ko domin zamansa salihi domin a yi koyi da 
aikinsa na cikin haddodin shari'a, ba shirki ba ne, domin bai kai yadda muminai ke son 
Allah ba. 

(2) Ayoyi na 165 da 166 da 167 duka dinke suke ga ma'anoninsu. Aya ta 166 zarafi ce 
gataJ65, sa'annanta 167anhadarabintagaayata 166. Sa'an nan sauran aya 167tazama 
ta'a£ibi da bayani gare su duka. 



38 



Suratul Bakara 



i$$m- 



kansu, suna da nadamomi a kansu, 
kuma ba su zama masu fita daga 
Wutar ba. 

168. Ya ku mutane (1) ! Ku ci 
daga abin da yake a cikin kasa, 
wanda yake halal, mai dacfi. Kuma 
kada ku bi zambiyoyin (2) Shaidan. 
Lalle ne shi, a gare ku, makiyi ne 
bayyananne. 

169. Yana umurnin ku ne kawai 
da mugun aiki da alfasha, kuma da 
ku facfi abin da ba ku sani ba ga 
Allah. 

170. Kuma idan aka ce musu: 
"Ku bi abin da Allah Ya saukar," 
sai su ce: A'a, muna bin abin da 
muka iske ubanninmu a kansa." 
Shin, kuma ko da ubanninsu ba su 
hankaltar kome, kuma ba su 
shiryuwa? 

171. Kuma misalin (mai kiran) 
wadanda suka kafirta, kamar mis- 
alin wanda ke yin me! me! ga abin 
da ba ya ji ne, face kira da kara, 
kurame, bebaye, makafi, saboda 
haka ba su hankalta. 

172. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Ku ci ku sha daga masu 
dacfin abin da Muka arzuta ku. 
Kuma ku gode wa Allah, idan kun 
kasance Shi kuke bauta wa. 



*Lxx • \^ x \Zs i.^'/>* 


















(1) Ya kira mutane a kan, bai ce muminai ba, domin ba dukan Musulmi yake mumini 
ba, sai wanda ya tsTra daga ayoyin da ke tafe. A cikinsu akwai abin da zai mai da Musulmi 
kafiri ko mai bidi'a. 

(2) Hanyoyin Shaidan ga halattar da abin da Allah Ya haramta ko haramtar da abin 
da Allah Ya halatta domin kaga hukuncin da bai zo daga Allah ba, shirki ne tare da Allah. 
Ya ce zambiyoyin Shaidan, domin Shaidan ba ya da hanya mikakkiya. 



39 



2 — Suratul Baicara 



m\m~* 



173. Kawai abin da Ya haramta 
a kanku, mushe da jini da naman 
alade da abin da aka kururuta 
game da shi ga wanin Allah. To, 
wanda aka matsa, wanin dan 
tawaye, kuma banda mai zalunci, 
to, babu laifi a kansa. Lalle ne Al- 
lah Mai gafara ne, Mai jin kai. 

174. Lalle ne wadannan da suke 
Boye abin da Allah Ya saukar daga 
Littafi, kuma suna sayen kudi 
kadan da shi; wadannan ba su cin 
kome a cikin cikkunansu face 
Wuta, kuma Allah ba zai yi musu 
magana ba a Ranar Kiyama, kuma 
ba zai tsarkake su ba, kuma suna 
da azaba mai radacfi. 

175. Wadannan su ne warfanda 
suka sayi Bata da shiriya, kuma 
azaba da gafara. To, me ya yi 
hakurinsu a kan Wuta! 

176. Wancan domin lalle ne, Al- 
lah ya saukar da Littafi da gaskiya, 
kuma lalle ne wadanda suka saBa a 
cikin Littafin,Jiakika, suna a cikin 
saBani mai nlsa. 

177. Bai zama addini (1) ba 
domin kun juyar da fuskokinku 
wajen gabas da yamma, kuma 
amma addini shi ne ga wanda ya yi 
Tmani da Allah da Ranar Lahira da 
mala'iku da littattafan sama da 
annabawa, kuma ya bayar da 
dukiya, a kan yana son ta, ga mai 
zumunta da marayu da matalauta 
da dan hanya da masu roko, kuma 



'""'w:* 

^ 



>>> 



<*""+'' , 5. 



p^Jj ^ j3 t j l^-ZJ \ Zg=ssc&^\JL\ 









&ffio 9 J& & hy^^^L^ * Q 



Csl$\ %&&\ iJXii cyj^jl 






o]j^tvli^\jj^5tSLiB:i 












(1) Bayanin cewa Musulunci ba yin salla cfai ba ne. A'aha! Musulunci tsarewar 
rayuwa ne kamar yadda Allah Ya ce a tsare ta. 



40 



2 — Suratul Bakara 



wm?- 



a cikin fansar wuya, kuma ya 
tsayar da salla, kuma ya bayar da 
zakka, da masu cika alkawari idan 
sun kulla alkawarin da masu 
hakuri a cikin tsanani da cuta da 
lokacin yaki. Wadannan su ne suka 
yi gaskiya. Kuma warfannan su ne 
masu takawa. 

178. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! An wajabta, a kanku, yin 
kisasi (1) a cikin kasassu; da da da, 
kuma bawa da bawa, kuma mace 
da mace, to, wanda aka yi rang- 
wamen wani abu gare shi daga 
cfan'uwansa, to, a bi da alheri, da 
biya zuwa gare shi da kyautatawa. 
Wancan saukakewa ne daga 
Ubangijinku, kuma rahama ce. To, 
wanda ya yi zalunci a bayan wan- 
can, to, yana da azaba mai radacfi. 

179. Kuma kuna da rayuwa a 
cikin kisasi, ya ma'abuta hankula; 
tsammaninku, za ku yi takawa. 

180. Kuma an wajabta (2) , a kan- 
ku, idan mutuwa ta halarci 
dayanku, idan ya bar wata dukiya, 
wasiyya domin mahaifa da dangi 
bisa ga abin da aka sani; wajabce a 
kan masu takawa. 

181. To, wanda ya musanya 
masa a bayan ya jT shi, to, kawai 
laifinsa yana a kan wadanda suke 
musanya shi. Lalle ne, Allah Mai ji 
ne, Masani. 












>\) 



<y *'< <. 






©£J* 



ydVU^^U-^J^JJ 









M OjilJ> JpU>-^j?/^J^ 






(1) Bayanin hukuncin kisasi : Ana kashe namiji saboda ya kashe mace, ba a kashe cfa 
da Musulmi saboda kashin bawa da kafiri sai idan ya zama kisan gila ne ko kwace. Gila shi 
ne kashe mutum domin dukiyarsa ko matarsa. 

(2) Bayanin hukuncin wasiyya : Sunna ta bayyana cewa babu wasiyya ga wanda zai yi 
gado, kuma wasiyya ba za ta shige sulusin dukiyar tarika ba. 



41 



Suratul Baicara 



wm-i 



182. To, wanda ya ji tsoron kar- 
kata ko kuwa wani zunubi daga 
mai wasiyyar, sai ya yi sulhi a 
tsakaninsu, to, babu laifi a kansa. 
Lalle ne Allah Mai gafara ne, Mai 
jin kai. 

183. Ya ku wadanda suka yi 
Imani! An wajabta (1) azumi a kan- 
ku kamar yadda aka wajabta shi a 
kan wadanda suke daga gaba- 
ninku, tsammaninku, za ku yi ta- 
kawa, 

184. Kwanuka kidayayyu. To, 
wanda ya kasance daga gare ku 
majinyaci ko kuwa yana a kan 
tafiya, sai (ya biya) adadi daga 
wasu kwanuka na dabam. Kuma a 
kan wadanda suke yin sa da wahala 
akwai fansa; ciyar da matalauci, sai 
dai wanda ya kara alheri, to, shi ne 
mafi alheri a gare shi. Kuma ku yi 
azumi (da wahalar) ne mafi alheri a 
gare ku, idan kun kasance kuna 
sani. 

185. Watan Ramalana ne wanda 
aka saukar da Alkur'ani a cikinsa 
yana shiriya ga mutane da hujjoji 
bayyanannu daga shiriya da rarra- 
bewa. To, wanda ya halarta daga 
gare ku a watan, sai ya azumce shi, 
kuma wanda ya kasance majinyaci 
ko kuwa a kan tafiya, sai ya biya 
adadi daga wasu kwanuka na 
dabam. Allah Yana nufin sauki 
gare ku, kuma ba Ya nufin tsanani 
gare ku, kuma domin ku cika 
adadin, kuma domin ku girmama 









oy*^ 



'< *L S > 






4»»- >* * A si^Ja \ /^-^ JL^J» < yoJ QLsyu \j 



(1) Bayanin hukuncin azumi da darajar watan Ramalana wanda aka saukar da 
Aliair'ani a cikinsa. 



42 



Suratul Bakara 



wm- 



Allah a kan Ya shiryar da ku, 
kuma tsammaninku, za ku gode. 

186. Kuma idan bayiNa suka 
tambaye ka daga gare Ni, to, lalle 
Ni Makusanci ne. Ina kar6a kiran 
mai kira idan ya kira Ni (1) . Saboda 
haka su nemi karbawaTa, kuma su 
yi Tmani da Ni: tsammaninsu, su 
shiryu. 

187. An halatta a gare ku, a 
daren azumi, yin jima'i (2) zuwa ga 
matanku, su tufa ne a gare ku, 
kuma ku tufa ne a gare su, Allah 
Ya sani, lalle ne ku, kun kasance 
kuna yaudarar kanku. Saboda 
haka Ya karbi tubarku, kuma Ya 
yafe muku. To, yanzu ku rungume 
su, kuma ku nemi abin da Allah ya 
rubuta muku. Kuma ku ci kuma ku 
sha har slllli fari ya bayyana a gare 
ku daga sTlTli baki daga alfijiri, 
sa'an nan kuma ku cika azumi 
zuwa ga dare. Kuma kada ku run- 
gume su alhali kuna masu itikafi a 
cikin masallatai. Wadancan iyako- 
kin Allah ne: don haka kada ku 
kusance su, kamar haka ne Allah 
Yake bayyana ayoyinSa ga 
mutane: tsammaninsu, za su yi 
takawa. 













> -^> 




(1) Bayanin yin addu'a: Ana son addu'a a cikin Ramalana, yadda neman kar6ar 
addu'a da aikin cfa'a yake bayan Tmani. Aikin kwarai shT ne godiyar addu'a. 

(2) Abubuwan^da aka hana, a cikin azumi, da rana, an halatta su da dare har zuwa 
fltar alfijiri wato sTlTli fari na hasken safiya da sTlTli baki na duhun dare. Ba a yin jima'i ko 
da dare a halin itikafi, kuma ba a yin itikafi sai a cikin masallaci. 



43 



Suratul Ba£ara 



*sns^-f 



188. Kada ku ci dukiyoyinku (1) 
a tsakaninku da karya, kuma ku 
sadu da ita zuwa ga mahukunta 
domin ku ci wani yanki daga 
dukiyoyin mutane da zunubi, alhali 
kuwa ku, kuna sani. 

189. Kuma suna tambayar ka (2) 
daga jirajiran wata. Ka ce: "Su 16k- 
atai ne domin mutane da haji, 
kuma ba addini ba ne ku je wa 
gidaje daga bayansu: kuma amma 
abin da yake addini shi ne wanda 
ya yi takawa. Kuma ku je wa gidaje 
daga kofofinsu, kuma ku bi Allah 
da takawa: tsammaninku, ku ci 
nasara. 

190. Kuma ku yaki wacfanda (3) 
suke yakinku, a cikin hanyar Allah, 
kuma kada ku yi tsokana, lalle ne 
Allah ba Ya son masu tsokana. 

191. Kuma ku yake su inda 
kuka same su, kuma ku fitar da su 
daga inda suka fitar da ku. Kuma 
fitina ita ce mafi tsanani daga kisa. 
Kuma kada ku yake su a wurin 
Masallaci Tsararre (Hurumin 
Makka) face fa idan sun yake ku a 
cikinsa. To, idan sun yake ku, sai 
ku yake su. Kamar wancan ne 
sakamakon kafirai yake. 



m ^x^j\ -4-^v 4*\^L>i\j 



> ,^ ,„ > > 



~> »Zt^ 



^$^s» S ^*-» "i" ^ 's'^ »z- 9 '' £*>^< , x 



(1) Haramun cin dukiyar mutane da zalunci. An hada wannan aya da ta gabaninta, 
ta azumi, domin hadin hana ci da ya gama su. Saduwa da mahukunta da dukiya, shi ne 
rashawa, Allah Ya la'ani mai bayar da ita da mai karftarta. 

(2) Shiga Musulunci yarda ne da barin al'adu da hukunce-hukuncen Jahiliyya, 
saboda haka ake samun tambayoyi da yawa daga sabon Musulmi kafin ya kammala da 
canza tsofaffin al'adunsa da sababbi. Allah Ya yi tarbiyar Sahabban Annabi a cikin 
rayuwar Annabi, bayan saukar wahayi. 

(3) An umurci Musulmi da tsare kansu da yaki ga duk wanda ya yake su, a ko'ina 
yake. Sai dai an hana su tsokanar wasu, kuma an hana su su yi yaki a cikin Hurumin 
Makka sai fa idan an fada su da yaki a cikinsa. 



44 



2 — Suratul Bakara 



mm- 



192. Sa'an nan idan sun harm, 
to, lalle Allah Mai gafara ne, Mai 
jin £ai. 

193. Kuma ku ya£e (1) su har ya 
zama wata fitina ba za ta kasance 
ba, kuma addini ya zama na Allah. 
Sa'an nan idan sun hanu, to, babu 
tsokana face a kan azzalumai. 

194. Watan alfarma da wani 
watan alfarma — alf armomi masu 
dukar juna ne. Saboda haka wanda 
ya yi tsokana a kanku, sai ku yi 
tsokana a kansa, da misalin abin 
da ya yi tsokana a kanku. Kuma 
ku bi Allah da takawa. Kuma ku 
sani cewa lalle ne, Allah Yana tare 
da masu takawa. 

195. Kuma ku ciyar (2) a cikin 
hanyar Allah. Kuma kada ku jefa 
kanku da hannayenku, zuwa ga 
halaka. Kuma ku kyautata; lalle 
ne, Allah Yana son masu kyauta- 
tawa. 

196. Kuma ku cika (3> hajji da 
umra domin Allah. To, idan an 
kange ku, to, ku bayar da abin da 
ya saukaka na hadaya. Kuma kada 
ku aske kanunku, sai hadaya ta kai 
wurinta. To, wanda ya kasance 















(1) An umurci Musulmi da tsokana ga kafiran da suke nuna musu £iyayya bayyane, 
domin su nana su yin addininsu da kyau, kamar yadda Allah Ya umurce su, suna fitinar su 
da wahaloli. Kuma kada ku bar su, su labe da wani watan alfarma ko hurumi, duk yadda 
hali ya yi, a yi haka nan, alfarmomi na da kisasi. 

(2) Ba a iya ya£i sai da abinci, kuma ba kowa ke iya zuwa ya£i ba, kamar yadda yake 
ba kowa yake da abinci ba. Saboda haka sai a ciyar da dukiya, a tara ta domin daukaka 
kalmar Allah. Rashin bayar da ita, to, halaka kai ne. 

(3) Hukunce-hukuncen hajji a cikin fitina ko a cikin rashin lafiya, idan sun auku a 
bayan harama, da hukuncin wanda ya ji dadi da umra sa'an nan ya yi hajji, ko kuma ya 
hada su a cikin harama guda, watau kirani, hukuncinsu daya. 



45 



2 - Suratul Ba£ara 



£-r 



majinyaci daga cikinku, ko kuwa 
akwai wata cuta daga kansa (ya yi 
aski) sai fansa (fidiya) daga azumi 
ko kuwa sadaka ko kuwa yanka. 
To, idan kuna cikin aminci, to, 
wanda ya ji dacfi da umra zuwa 
haji, sai ya biya abin da ya saukaka 
daga hadaya, sa'an nan wanda bai 
samu ba, sai azumin yini uku a 
cikin haji da bakwai idan kun 
koma, wadancan goma ne cikakku. 
Wancan yana ga wanda iyalinsa ba 
su kasance mazaunan Masallaci 
Tsararre ba. Kuma ku bi Allah da 
takawa. Kuma ku sani cewa Allah 
Mai tsananin ukuba ne. 

197. Hajji watanni ne sanannu. 
To, wanda ya yi niyyar hajji (1) a 
cikinsu, to, babu jima'i, kuma babu 
fasikanci, kuma babu jayayya a 
cikin hajji. Kuma abin da kuka 
aikata daga alheri, Allah Ya san 
shi. Kuma ku yi guzuri. To, mafi 
alherin guzuri yin takawa. Kuma 
ku bi Ni da takawa, ya ma'abuta 
hankula. 

198. Babu laifi a kanku ga ku 
nemi falala daga Ubangijinku. 
Sa'an nan idan kun malalo daga 
Arafat, sai ku yi ta ambatar Allah a 
wurin Mash'aril Harami, kuma ku 
tuna Shi kamar shiriyar da Ya yi 
muku, kuma lalle ne kun kasance, a 
gabaninsa, haklka, daga 6atattu. 

199. Sa'an nan kuma ku malalo 
daga inda mutane suke malalowa. 
Kuma ku nemi gafara ga Allah. 
Lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin 
kai. 






"i '<*■ " A'^»>\\^' 










J^ijL^aUjj^: 






(1) Bayanin abubuwan da aka hana a cikin hajji da wadanda ake son a yi. 



46 



2 — Suratul Bakara 



m\$m- 



200. To, idan kun kare ayyukan 
hajji, sai ku ambaci Allah kamar 
ambatarku ga ubanninku, ko kuwa 
mafi tsanani ga ambato. To, daga 
cikin mutane akwai wanda yake 
cewa: "Ya Ubangjinmu! Ka ba mu 
a cikin duniya!" Kuma ba ya da 
wani rabo a cikin Lahira. 

201. Kuma daga gare su akwai 
wanda yake cewa: "Ya Ubangi- 
jinmu! Ka ba mu mai kyau a cikin 
duniya da mai kyau a cikin Lahira, 
kuma Ka tsare mana azabar Wuta !" 

202. Wadannan suna da rabo 
daga abin da suka sana'anta; kuma 
Allah Mai gaggawar sakamako da 
yawa ne. 

203. Kuma ku ambaci Allah a 
cikin kwanuka £idayayyu. (1) To, 
wanda ya yi gaggawa a cikin kwana 
biyu, to, babu laifl a kansa, kuma 
wanda ya jinkirta, to, babu laifi a 
kansa, ga wanda ya yi takawa. 
Kuma ku bi Allah da takawa, 
kuma ku sani cewa lalle ne ku, 
zuwa gare Shi ake tara ku. 

204. Kuma akwai daga mu- 
tane (2) wanda maganarsa tana ba 
ka sha'awa a cikin rayuwar duniya, 
alhali yana shaidar da Allah a kan 
abin da yake cikin zuciyarsa, kuma 
shi mai tsananin husuma ne. 









' ' '\' ' I 



•^ • «^-^ s< 









(1) Bayanin kabbarori, bayan sallolin farillai goma sha biyar, ana farawa da sallar 
azahar ta ranar salla a £are da sallar asuba ta raha ta hutfu daga ranar salla. Kwanukan 
Mina uku ne daga ranar salla, sai ga wanda ya yi gaggawa ya fita daga Mina bayan fitar 
ranar nan kuma gabanin faduwar rana. 

(2) Bayanin munafuki da halayensa, a cikin jama'a, a san shi, domin kada a dogara a 
kansa. Haka mutumin kirki shi ma ana son a san shi domin a dogara da shi kamar yadda 
ya yi bayaninsa. 



47 



Suratul Bakara 



m\m- 



205. Kuma idan yajuya sai yayi 
gaggawa a cikin kasa domin ya yi 
barna a cikinta, kuma ya halaka 
shuka da 'ya'yan dabbobi. Kuma 
Allah ba Ya son barna. 

206. Kuma idan an ce masa: 
"Ka ji tsoron Allah," sai girman 
kai da yin zunubi ya cfauke shi. To 
abin da yake mai jsarsa Jahannama 
ce. Kuma haklka, shimfkfa ta 
munana. 

207. Kuma akwai daga mu- 
tane (1) wanda yake sayar da ransa, 
domin neman yardar Allah : Kuma 
Allah Mai tausayi ga bayi ne. 

208. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Ku shiga cikin Musulunci 
gaba daya ; kuma kada kubi zambi- 
yoyin Shaidan ; lalle ne shTa gare ku 
makiyi ne, bayyananne. 

209. To, idan kun karkace daga 
bayan hujjoji bayyanannu sun zo 
muku, to, ku sani cewa lalle ne 
Allah, Mabuwayi ne, Mai hikima. 

210. Shin, suna jira, face dai Al- 
lah Ya je musu a cikin wasu inuwoyi 
na girgije, da mala'iku, kuma an 
hukunta aFamarin? Kuma zuwa ga 
Allah aFamurra ake mayar da su. 

211. Ka tambayi Ban! Isra'ila, 
da yawa Muka ba su daga ayoyi 
bayyanannu. Kuma wanda ya mu- 
sanya ni'imar Allah daga bayan ta 
je masa, to, lalle ne Allah Mai tsana- 
nin ukuba ne. 



^ »>» **?? 



\^j^xljzSi ^£Z £y \>\j 



■< <<ts ' ■- 






£l_*^ <C^LJl> <£s-Za j* o^ui IO£ J 



(\S'Nl /it ^a a lr: ^*--=a i.A \l 






£3 c->UJ\jbJL^ 



(1) Bayanin mumini sosai a cikin Musulmi da halayensa, a san shi domin a dogara a 
kansa. 



48 



2 — Suratul Bakara 



m\m- 



212. An kawata rayuwar duniya 
ga wacfanda suka kafirta, kuma 
suna izgili daga wacfanda suka yi 
Tmani, alhali wadanda suka yi ta£a- 
wa suna bisa gare su, a Ranar Kiya- 
ma. Kuma Allah Yana arzuta wan- 
da Yake so, ba da lissafi ba. 

213. Mutane sun kasance al'um- 
ma guda. Sai Allah Ya aiki an- 
nabawa suna masu bayar da bish- 
ara kuma masu gargadi; kuma Ya 
saukar da Littafi da gaskiya tare da 
su domin (Littafin) ya yi hukunci a 
tsakanin mutanen, a cikin abin da 
suka sa6a wa juna a cikinsa; kuma 
babu wanda ya sa6a, a cikinsa, 
face wadanda aka bai wa shi daga 
bayan hujjqji bayyanannu sun je 
musu, domin zalunci a tsakaninsu. 
Sai Allah Ya shiyar da wadanda 
suka yi imani ga abin da suka sa6a 
a cikinsa daga gaskiya da izninSa. 
Kuma Allah Yana shiryar da 
wanda Yake so, zuwa ga hanya 
madaidaiciya. 

214. Ko kuna zaton ku shiga 
Aljanna, kuma tun misalin wadan- 
da suka shige daga gabaninku bai zo 
muku ba? Wahaloli da cuta sun 
shafe su, kuma aka tsoratar da su 
har manzonsu da wadanda suka yi 
Tmani tare da shi su ce: "Yaushe 
taimakon Allah zai zo?" To! Lalle 
ne, taimakon Allah yana kusa! 

215. Suna tambayar ka mene ne 
za su ciyar. Ka ce: Abin da kuka 
ciyar daga alheri sai ga mahaifa (1) 


















(1) Ciyar da mahaifa matalauta wajibi ne haka cfiya da 'ya'ya kanana wacfanda ba su 
da dukiya har yaro ya balaga a kuma aurar da yarinya ta tare a gidan mijinta. Amma 



49 



2 — Suratul Bakara 



m\m-< 



da mafi kusantar dangantaka da 
marayu da matalauta da dan hanya. 
Kuma abin da kuka aikata daga 
alheri, to, lalle ne, Allah gare shi 
Masani ne. 

216. An wajabta (2) yaki a kanku, 
alhali kuwa shi abin ki ne a gare ku, 
akwai fatar cewa ku ki wani abu, 
alhali shi ne mafi alheri a gare ku, 
kuma akwai fatar cewa kuna son 
wani abu alhali kuwa shi ne mafi 
sharri a gare ku. Kuma Allah ne 
Yake sani, kuma ku ba ku sani ba. 

217. Suna tambayar ka game da 
Watan Alfarma: yin yaki a cikinsa. 
Ka ce: "Yin yaki a cikinsa babban 
zunubi ne, kuma hani ne daga ha- 
nyar Allah, kuma kafirci da Shi ne 
kuma da Masallaci Tsararre. 
Kuma fitar da mutanensa daga 
gare shi, shi ne mafi girman zunubi 
a wurin Allah." Kuma fitina ita ce 
mafi girma daga kisa. Kuma ba su 
gushewa suna yakinku har su 
mayar da ku daga barin addininku 
idan za su iya. Kuma wanda ya yi 
ridda daga gare ku ga barin addi- 
ninsa har ya mutu alhali kuwa 
yana kafiri, to, wadannan ayyu- 
kansu sun Baci a cikin duniya da 
Lahira. Kuma wadannan abokan 
Wuta ne, su a cikinta madawwama 
ne. 









m>U 



'\'*' 






«£ 



^ji\^J^=9\ 4J^JUi\j Alii JC^^O \4J^ 



•>*' 9 ' 



matar aure da bawan mutum ciyar da su wajibi ne ko da suna da dukiya. Liyafa ga bako 
har kwana uku gwargwadon bukata wajibi ne, sauran ciyarwa mustahabbi ce bayan an 
fitar da zakka idan ta wajaba. 

(2) Bayanin hukuncin yaki da wuri da lokacin da aka hana yinsa, da dalilin yinsa. 



50 



Suratul Bakara 



m\m-< 



218. Lalle ne wacfanda suka yi 
Tmani, da wacfanda suka yi hijira 
kuma suka yi jihadi a cikin hanyar 
Allah, wacfannan suna fatar (sa- 
mun) rahamar Allah, kuma Allah 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 

219. Suna tambayar ka game da 
giya da caca (1) . Ka ce: "A cikinsu 
akwai zunubi mai girma da wasu 
amfanoni ga mutane, kuma zunu- 
binsu ne mafl girma daga amfanin- 
su." Kuma suna tambayar ka mene 
ne za su ciyar; ka ce: "Abin da ya 
rage." (2) Kamar wancan ne Allah 
Yake bayyanawar ayoyi a gare ku: 
tsammaninku, kuna tunani. 

220. A cikin duniya da Lahira. 
Kuma suna tambayar ka game da 
marayu. (3) Ka ce: "Kyautatawa 
gare su ne mafi allien, kuma idan 
kun hacfa da su (wajen abinci), to, 
'ya'uwanku ne; kuma Allah Yana 
sanin mai Batawa daga mai kyauta- 
tawa. Kuma da Allah Ya so, da Ya 
tsananta muku. Lalle ne Allah Ma- 
buwayi ne, Mai hikima. 

221. Kuma kada ku auri mata (4) 
mushirikai sai sun yi Tmani : Kuma 
lalle ne baiwa mumina ita ce mafi 















W'sh&^JStp&il 



(1) Bayanin hukuncin caca da giya da ciyarwa ta alheri. Caca da giya haramun ne 
domin cutarsu ta fi amfaninsu yawa, ana hukunci da abin da ya rinjaya. Ayoyin wata sura 
sun bayyana haramcin. 

(2) Abin da ya rage daga larurarku da ta iyalanku da wanda ciyar da shi yake wajibi a 
kanku, saura shi ne afwu. Daga afwu ake sadakar tacfamfi. 

(3) Bayanin gama abinci da yara marayu masu dukiyar kansu. 

(4) Bayanin irin maza da matan wani addini da ba za a aure su ba sai sun musulunta, 
watau mushirikai, banda matan Mutanen Littafi, su kam ana auren 'ya'yansu tare da 
kafircinsu. Ba a auren wanda ya yi ridda daga addinin Musulunci. 



51 



2 — Suratul Bakara 



m\m-< 



alheri daga diya kafira, kuma ko da 
ta ba ku sha'awa. Kuma kada ku 
aurar wa maza mushirikai, sai sun 
yi imani, kuma lalle ne bawa mumi- 
ni shi ne mafi alheri daga cfa mushi- 
riki, kuma ko da ya ba ku sha'awa, 
wadannan suna kira ne zuwa ga 
Wuta, kuma Allah Yana kira zuwa 
ga Aljanna da gafara da izninSa. 
Kuma Yana bayyana ayoyinSa ga 
mutane : tsammaninsu suna 
tunawa. 

222. Kuma suna tambayar ka 
game da haila (1) . Ka ce : Shi cuta ne. 
Saboda haka ku nlsanci mata a 
cikin wurin haila, kuma kada ku 
kusance su sai sun yi tsarki. To, idan 
sun yi wanka sai ku je musu daga 
inda Allah Ya umurce ku. Lalle ne, 
Allah Yana son masu tuba, kuma 
Yana son masu tsarkakewa. 

223. Matanku gonaki ne a gare 
ku, saboda haka ku je wa gona- 
kinku yadda kuka so. Kuma ku 
gabatar (2) (da alheri) saboda kan- 
ku, ku bi Allah da ta£awa. Kuma 
ku sani cewa lalle ne ku masu harfu- 
wa da Shi ne. Kuma ka bayar da 
bishara ga muminai. 






f^H y^, 'CAMS' 

»>• ^t &*!•' \lA< 2*%*? *' &LT'. 

\jJ*aj 4*\ \y>->\j *f^oi yJaj 



(1) Bayanin hukuncin saduwa da matan aure a lokacin hailarsu; watau jima'i ya 
haramta a cikin haila ko bayan haila gabanin ta yi wanka. Ko da ta yi taimama ta yi salla 
duk da haka dai sai ta yi wanka sannan farjinta yake halatta ga mijinta. Amma ana iya 
mubashara da rungumayya ko a cikin haila bayan ta daura gyauto, ta riife cTbiya zuwa 
gwiwa. 

(2) Mutum na iya saduwa da matarsa yadda yake so kuma yadda ya saukaka a gare 
shi, daga gaba ko daga baya^ amma ga farji banda ga dubura. Ma'anar ku gabatar da 
alheri domin rayukanku, shT ne ku yi basmala ku nemi tsari daga Shaidan saboda 
'ya'yanku. Ba a jima'i da mace alhali tana barci, ana son gabatar da wasa. 



52 



2 - Sural uJ Ba£ara 



mm- 



224. Kuma kada ku sanya (1) Al- 
lah kambu ga rantsuwoyinku do- 
min kada ku yi wani alheri, kuma 
ku yi takawa, kuma ku yi wani 
gyaratsakanin mutane, kuma Allah 
Mai ji ne, Masani. 

225. Allah ba Ya kama ku da 
laifi saboda yasasshiya a cikin 
rantsuwoyinku. Kuma amma Yana 
kama ku saboda abin da zukatan- 
ku C2) suka sana'anta. Kuma Allah 
Mai gafara ne, Mai hakuri. 

226. Ga wadanda suke yin rant- 
suwa (3) daga matansu akwai jinki- 
rin wata hucfu. To, idan sun koma, 
to, lalle ne Allah Mai gafara ne, Mai 
jin £ai. 

227. Kuma idan sun yi niyyar 
saki, to, lalle ne, Allah Mai ji ne, 
Masani. 

228. Kuma mata wadanda (4) 
aka saki aurensu, suna jinkiri da 
kansu tsarki uku. Kuma ba ya ha- 
latta a gare su, su Boye abin da 












ZSy>^3ffi&& 



(1) Bayanin rantsuwa da hukunce-hukuncenta. Kada ku sanya rantsuwa da Allah 
sababin rashin aikata wani alheri, ko wani aikin da'a, ko kuma sanya sulhu a tsakanin 
mutane, kamar a ro£e shi ga wani abu daga cikinsu, sal ya yi rantsuwa ya ce: "Wallahi ba 
zan yi ba 9 ' domin tsare kansa daga aikata war abin da aka nema gare shi. Yin inn wannan 
rantsuwa makariihi ne ko haram, gwargwadon nauyin abin da aka yi ta saboda rashin yin 
sa. Kambu shi ne wurin gwada harbi. 

(2) Yasasshiyar rantsuwa ita ce, a wurin Malik, rantsuwa a kan abin da mutum ke 
ganin sa tabbatacce ne, sai ya bayyana daga baya akasin tunaninsa. Kamar ya ce Wallahi 
ba ni da kudi, ga saninsa kuwa haka ne ba ya da su, bai sani ba ashe wani ya mutu, ya yi 
gado. A Shafl'i ita ce: a'aha Wallahi, i, Wallahi, a cikin magana ba da nufi ba. 

(3) Hukuncin Tla'i, watau rantsuwa a kan barin takin matarsa domin ya wahalar da 
ita, a jira shi wata hucfu, idan ya £i komawa a sake ta daga gare shi. 

(4) Bayanin iddar saki da hukunce-hukuncen da suka ratayu da ita iddar tsarki uku 
ga matar aure diya, baiwa tsarki biyu. Kwarkawara tsarki guda. lstibra'in zina ko kuskure 
kamar idda yake. 



53 



2 — Suratul Bakara 



g*$m-t 



Allah Ya halitta a cikin mahai- 
funsu, idan sun kasance suna yin 
Tmani da Allah da Ranar Lahira. 
Kuma mazan aurensu su ne mafiya 
hakki ga mayar da su a cikin wan- 
can, idan sun yi nufin gyarawa. 
Kuma su matan suna da kamar 
abin da yake a kansu, yadda aka 
sani. Kuma maza suna da wata 
daraja a kansu (su matan). Kuma 
Allah Mabuwayi ne, Mai hikima. 

229. Saki sau biyu (1) yake, sai a 
rika da alheri, ko kuwa a sallama 
bisa kyautatawa. Kuma ba ya ha- 
latta a gare ku (maza) ku kar6e 
wani abu daga abin da kuka ba su, 
face fa idan su (ma'auran) na tsoron 
ba za su tsayar da iyakokin Allah 
ba. Idan kun (danginsu) ji tsoron ba 
za su tsayar da iyakokin Allah ba, 
to, babu laifi a kansu a cikin abin da 
ta yi fansa da shi. Wacfancan iyako- 
kin Allah ne, saboda haka kada ku 
ketare su. Kuma wanda ya ketare 
iyakokin Allah, to wadannan su ne 
azzalumai. 

230. Sa'an nan idan ya sake ta 
(na uku), to, ba ta halatta a gare shi, 
daga baya, sai ta yi jima'i da wani 
miji, waninsa. Sa'an nan idan (sa- 
bon mijin, watau na biyu) ya sake 
ta, to, babu laifi a kansu ga su koma 
wa (auren) juna, idan sun (mijin 
farko da ma tar) yi zaton cewa za su 
tsayar da iyakokin Allah, kuma 












(1) Sakin aure da hukunce-hukuncen da suka ratayu da shi. Wanda ya saki matarsa 
sau daya ko sau biyu, yana iya mayar da ita ko da ba ta so ba matukar ba ta £are idda ba. 
Wanda ya yi saki uku, ba ya iya koma aurenta, sai ta yi jima'i da wani sabon miji a cikin 
aure sahihi. Sakin bawa biyu ne. 



54 



Suratul Bakara 



mm- 



wacfancan dokokin Allah ne, Yana 
bayyana su ga mutane wacfanda 
suke sani. 

231. Kuma idan kun saki mata, 
sa'an nan suka isa ga ajalinsu (id- 
darsu), sai ku ri£e su da alheri ko ku 
sallame su da alheri, kuma kada ku 
rike su a kan cutarwa domin ta 
tsawaita idda. Kuma wanda ya aik- 
ta wancan, to, haJaka, ya zalunci 
kansa. Kuma kada ku riki ayoyin 
Allah da izgili. Kuma ku tuna 
ni'imar Allah da abin da Ya saukar 
a kanku na Littafi da hikima. Yana 
yi muku wa'azi da shi. Kuma ku bi 
Allah da takawa, kuma ku sani 
cewa lalle ne Allah ga dukan kome 
Masani ne. 

232. Kuma idan kuka saki mata, 
har suka isa ga ajalinsu (iddarsu), 
to, kada ku (waliyyansu) hana su, 
su auri mazansu (da suka sake su) 
idan sun yarda da juna a tsakaninsu 
(tsohon miji da tsohuwar mata) da 
alheri. Wancan ana yin wa'azi da 
shi ga wanda ya kasance daga gare 
ku yana Tmani da Allah da Ranar 
Lahira. Wancan ne mafi mutunci a 
gare ku,kuma mafi tsarki. Kuma 
Allah Yana sani, kuma ku ba ku 
sani ba. 

233. Kuma masu haifuwa (sa- 
kakku) (1) suna shayar da abin 
haifuwarsu shekara biyu cikakku 
ga wanda ya yi nufin ya cika sha- 
yarwa. Kuma ciyar da su da tufatar 



>'"< Six. '-' au< \'Z' "K't'^'sSv' 

&i$&i3x&& 






z*£: >\ \i$W""Z'x'i\\<.y \'\S\"\ 



(1) Bayanin shayar da mama ga jinjirin da ubansa ya saki uwarsa a lokacin shayarwa 
ko kuma ta haife shi bayan sakin ya auku. 



55 



2 — Suratul Bakara 



m\m-< 



da su yana a kan wanda aka haifar 
masa, da alheri. Ba a kallafa wa rai 
face iyawarsa. Ba a cutar da uwa 
game da cfanta, kuma ba a cutar da 
uba game da cfansa, kuma a kan 
magaji akwai misalin wancan. To, 
idan suka yi nufin yaye, a kan 
yardatayya daga gare su, da sha- 
wartar juna, to, babu laifi a kansu. 
Kuma idan kun yi nufin ku bayar 
da cfiyanku shayarwa, to, babu laifi 
a kanku, idan kun mlka abin da 
kuka zo da shi bisa al'ada. Kuma ku 
bi Allah da takawa. Kuma ku sani 
cewa lalle ne Allah, ga abin da kuke 
aikatawa, Mai gani ne. 

234. Kuma wacfanda suke mutu- 
wa (1) daga gare ku suna barin ma- 
tan aure, matan suna jinkiri da 
kansu wata hurfu da kwana goma. 
To, idan sun isa ga ajalinsu, to, 
babu laifi a kanku a cikin abin da 
suka aikata game da kansu ga 
al'ada. Kuma Allah ga abin da kuke 
aikatawa Masani ne. 

235. Kuma babu laifi a kanku a 
cikin abin da kuka gitta (2) da shi 
daga neman auren mata ko kuwa 
kuka Boye a cikin zukatanku. Allah 
Ya san cewa lalle ne ku, za ku 
ambata musu (shi). Kuma amma 
kada ku yi wa juna alkawari da shi a 
Boye, face dai ku facfi magana 
sananniya. Kuma kada ku kulla 









(1) Bayanin iddar mutuwar maza; mace cfiya za ta zauna wata hucfu da kwana goma. 
Baiwa matar aure tana a kan rabi. Wadda ke shakkar ciki sai ta zauna sai shakka ta debe. 
Ana takaba watau mai iddar mutuwa ta nisanci kawa kowace iri ce, sai ta kare idda. 

(2) Bayanin hukuncin neman auren mace a cikin iddarta. An hana sai dai da bananci, 
kamar ya ce mata, "Ina zan sami kamarki?" 



56 



2 — Suratul Bakara 



mm»-< 



niyyar daurin auren sai littafm 
(idda) ya kai ga ajalinsa. Kuma ku 
sani cewa lalle ne, Allah Yana sanin 
abin da yake cikin zukatanku, sabo- 
da haka ku ji tsoronSa. Kuma ku 
sani cewa Allah Mai gafara ne, Mai 
hakuri. 

236. Kumababu laifi (1) akanku 
idan kun saki mata, matukar ba ku 
shafe su ba, kuma ba ku yanka 
musu sadaki ba. Kuma ku ba su 
kyautar dacfacfawa, a kan mawada- 
ci gwargwadonsa, kuma a kan ma- 
kuntaci gwargwadonsa; domin 
dadadarwa, da alheri, wajibi ne a 
kan masu kyautatawa. 

237. Kuma idan kuka sake su 
daga gabanin ku shafe su, alhali 
kuwa (2) kun yanka musu sadaki, to, 
rabin abin da kuka yanka face idan 
sun yafe, ko wanda daurin auren 
yake ga hannunsa ya yafe. Kuma ku 
yafe din ne mafi kusa da takawa. 
Kuma kada ku manta da falala a 
tsakaninku. Lalle ne Allah ga abin 
da kuke aikatawa Mai gani ne. 

238. Ku tsare (3) lokatai a kan 
salloli da salla mafificiya. Kuma ku 
tsayu kuna masu kankan da kai ga 
Allah. 









Xjk^^Jt^x^ \>WSj**j J&julJ \ ( JF'_3*j -to 

^ " 9 >\\'\' 






(1) Bayanin sadakin wadda aka saki gabanin shafa da yanka sadaki, watau mijin ya 
saki tun bai sadu da ita ba kuma bai yanka sadaki ba. Babu sadaki gare ta sai kyautar 
dacfacfawa kawai. 

(2) Bayanin sadakin wadda aka yanka wa sadaki amma kuma aka sake ta gabanin 
shafa, to, ita tana da rabin sadakinta, sai idan ta zauna a cfakinsa shekara guda cikakkiya, 
to, sai a biya ta dukan sadakinta. 

(3) Bayanin hukuncin tsare lokatan salla a cikin kowane hali: aminci ko tsoro, da 
bayar da salla yadda hali ya bayar duka; tsaye ko da tafiya ko gudane. Hikimar sanya 
wannan hukunci a tsakanin hukunce-hukuncen aure, domin farkarwa a kan muhimman- 
cin salla, domin kada mu'amala ta shagaltar da Musulmi daga gare ta. 



57 



Suratul Bakara 



wm^- 



239. To, idan kun ji tsoro, to (ku 
dai yi salla gwargwadon hali) da 
tafiya icasa ko kuwa a kan dabbobi. 
Sa'an nan idan kun amince, sai ku 
ambaci Allah, kamar yadda Ya 
nuna muku abin da ba ku kasance 
kuna sani ba. 

240. Kuma wadanda suke mutu- 
wa (1) daga gare ku, alhali suna 
barin matan aure, wasiyya ga ma- 
tan aurensu da dadadawa zuwa ga 
shekara guda babu fitarwa, to, idan 
sun fita, to, babu laifi a kanku a 
cikin abin da suka aikata game da 
kansu daga abin da aka sani, kuma 
Allah Mabuwayi ne, Mai hikima. 

241. Kuma wadanda aka saki 
suna da dadadawa gwargwadon 
hali, wajabce a kan masu ta£awa (2) . 

242. Kamar wancan ne Allah 
Yake bayyana muku ayoyinSa: 
tsammaninku, kuna hankalta. 

243. Shin, ba ka gani ba, zuwa ga 
wadanda suka fita (3) daga gidajen- 
su, alhali kuwa su dubbai ne, domin 






4$ 









(1) Al'ada idan ba ta saba wa rukunin sharT'a ba, ba a hana ta, sai dai babu tilastawa 
ga yinta. A zamanin Jahiliyya mata suna iddar mutuwar mazansu shekara guda. Wanda ya 
yi wasiyyar kada matarsa ta fita daga cfakinta har shekara, ana karbar masa, sai dai babu 
tllas a gare ta da ta zauna, domin an shafe hukuncin iddar shekara ta al'adar Jahiliyya. 

(2) Bayanin hukuncin dacfacfawa ga matan da aka saki bayan an yi zaman aure da su. 
Tamattu'i gare su wajibi ne a kan mazansu, gwargwadon hali. 

(3) Wasu mutane ne daga cikin Bani Isra'ila, annoba ta auku a kansu, sai suka fita 
daga gidajensu domin gudun mutuwa, su dubu hudu ko takwas ko wanin wannan adadi, 
sai Allah Ya ce musu; "Ku mutu," sai suka mutu kwana takwas ko hiyaka. Sa'an nan 
kuma Allah Ya tayar da su domin Ya nuna musu cewa gudun mutuwa, ba ya hana ta, sai 
abin da Ya so, shTke aukuwa. Wannan kissa tana amfanar da karfafa rayuka domin jihadi, 
saboda haka umurni da yaki ya bi ta; watau ita shimficfa ce ga umurnin jihadi da fita zuwa 
yaki. Kuma surar na karantar da tattalin arziki daga nan zuwa karshenta. Watau kafa gari 
wajibi ne ga tattalin arziki. 



58 



2 — Suratul Bakara 



Mlli^- 



tsoron mutuwa? Sai Allah Ya ce 
musu: "Ku mutu." Sa'an nan kuma 
Ya rayar da su, lalle ne Allah, hakT- 
ka, Ma'abucin falala a kan mutane 
ne, kuma amma mafi yawan muta- 
ne ba su godewa. 

244. Kuma ku yi yaki a cikin 
hanyar Allah, kuma^ku sani cewa 
lalle ne, Allah Mai jT ne, Masani. 

245. Wane ne wanda (1) zai bai 
wa Allah ranee, ranee mai kyau, 
domin Ya riBanya masa, riBanyawa 
mai yawa? Kuma Allah Shi ne ke 
damkewa, kuma yana shimficfawa, 
kuma zuwa a gare Shi ake mayar da 
ku. 

246. Shin, ba ka gani ba zuwa ga 
wasu mashawarta (2) daga Bani Is- 
ra'Tla daga bayan Musa, a lokacin 
da suka ce ga wani annabi nasu: 
"Nacfa mana sarki, mu yi yaki a 
cikin hanyar Allah." Ya ce: "Ashe, 
akwai tsammaninku, idan an wa- 
jabta yaki a kanku cewa ba za ku yi 
yakin ba?" Suka ce: "Kuma mene 
ne a gare mu, ba za mu yi yaki ba, a 
cikin hanyar Allah, alhali kuwa, 
haklka, an fitar da mu daga gidajen- 
mu da cfiyanmu?" To, a lokacin da 
aka wajabta yakin a kansu, suka 
juya, sai kacfan daga gare su. Kuma 
Allah Masani ne ga azzalumai. 









» 












CJS Ills \Lj[jL)j "S^s o* L-^p-» 



(1) Bayani ga cewa jihadi ba ya yiwuwa sai mutane kowa ya bayar da taimakonsa na 
dukiya ko na ma'ana. Kuma duk wanda ya bayar da taimako, to, ranee ne ya bai wa Allah, 
wanda yake Shi ne Ya bayar da asalin dukiyar, da yawa ko kadan, kuma Mai sakamako ga 
wanda ya yi aiki da umurninSa da babban sakamako, bayan an koma zuwa gare Shi. 
Jihadi wajibi ne ga tattalin arziki domin tsaro. 

(2)^Wannan kissa tana nuna cewa ba a iya yin yaki sai da Sarki, shugaba. Kuma ta 
fadi dalilin da ke sanya jama'a su yi yaki; watau domin tsaron addini da rayuka da nasaba 
da mutunci da dukiya. 



59 



2 — Suratul Bakara 



m\m- 



247. Kuma annabinsu (1) ya ce 
musu: "Lalle ne, Allah ya nacfa 
muku T)aluta (2) ya zama sarki." 
Suka ce: "Yaya ne sarauta za ta 
kasance a gare shi, a kanmu, alhali 
kuwa mu ne mafi cancanta da sa- 
rauta daga gare shi, kuma ba a ba 
shi wata wadata ba daga dukiya?" 
Ya ce: "Lalle ne, Allah Ya za6e shi 
a kanku, kuma Ya kara masa yalwa 
a cikin ilmi da jiki. Kuma Allah 
Yana bayar da mulkinSa ga wanda 
Yake so, kuma Allah Mawadaci ne, 
Masani. 

248. Kuma annabinsu ya ce 
musu: "Lalle ne, alamar mulkinSa 
ita ce akwatin (3) nan ya zo muku, a 
cikinsa akwai natsuwa daga 
Ubangijinku da sauran kaya daga 
abin da Gidan Musa da Gidan Ha- 
runa suka ban, mala'iku suna dau- 
karsa. Lalle ne a cikin wancan ak- 
wai alama a gare ku (ta nadin T)a- 
luta daga Allah ne) idan kun ka- 
sance masu imani." 















clXMA 




. *2 -X-A £ 



^ft^K? 



(1) Sunan annabinsu Shamwilu daga Sibt Lawaya. A bayan Musa, Yaush'u bin Nun, 
sa'an nan Kalib, sa'an nan Hizkfl, sa'an nan Ilyas sa'an nan Alyasa'u, daga nan Bani 
Isra'ila suka rasa mai jan su har Amalika cfiyan Amine bn Ad, wadanda ke zaune a FalastTn 
suka rinjayi Bani Isra'ila, suka karkashe su suka kore su daga gidajensu suka kama 
'ya'yansu, har a lokacin da wata mace daga Sibt Lawaya ta haifi Shamwilu Annabi. Ya 
nacfa musu sarki T>aluta. 

(2) T>aluta yana a cikin gidan Binyaminu dan Ya'akubu talakawa ne suna dogara a 
kan sana'a. Zuriyyar Yahuza, su ne sarakuna domin haka sunansu ya rinjaya a kan Bani 
Isra'ila. Zuriyyar Lawaya su ne annabawa da malamai. 

(3) 'Akwatin Natsuwa' an saukar da shi tare da Adam, a cikinsa akwai surorin 
annabawa, da gadon rikonsa ya kai ga Musa yana sanya Attaura a ciki, saboda haka aka 
sami karyayyun allunan Attaura a ciki da rawnin Haruna da wani abu daga Mannu da 
Salwa. A lokacin da Amalika suka rinjaye su, sai suka karbe wannan akwati, suka ajiye shi 
inda bai dace da shi ba, har a lokacin da mala'iku suka dauke shi zuwa ga T>aluta. 



60 



Suratul Bakara 



M$\m- 



249. A lokacin da T)aluta ya 
fita (1) da rundunonin, ya ce: "Lalle 
ne Allah Mai jarrabarku ne da wani 
kogi. To, wanda ya sha daga gare 
shi, to, ba shi daga gare ni, kuma 
wanda bai cfancfane shi ba, to, lalle 
ne shi, yana daga gare ni, face wan- 
da ya kamfata, kamfata guda da 
hannunsa." Sai suka sha daga gare 
shi, face kacfan daga gare su. To, a 
lokacin da (T)aluta) ya ketare shi, 
shi da wacfanda suka yi Tmani tare 
da shi, (sai wacfanda suka sha) 
suka ce: "Babu Tko a gare mu yau 
game da Jaluta da rundunoninsa." 
Wacfanda suka tabbata cewa lalle 
su masu gamuwa ne da Allah, suka 
ce: "Da yawa kungiya kacfan ta 
rinjayi wata kungiya mai yawa da 
iznin Allah, kuma Allah Yana tare 
da masu hakuri." 

250. Kuma a lokacin da suka (2) 
bayyana ga Jaluta da runduno- 
ninsa, suka ce: "Ya Ubangijinmu! 
Ka zuba hakuri a kanmu, kuma Ka 
tabbatar da sawayenmu, kuma Ka 
taimake mu a kan mutanen nan 
kafirai." 

251. Sai suka karya su da iznin 
Allah. Kuma Dawudu ya kashe 
Jaluta, kuma Allah Ya ba shi mulki 
da hikima, kuma Ya sanar da shi 
daga abin da Yake so. Kuma ba 












\<">* \' 









Jj^^\sjA\Jc>\ 






(1) Soja na bukatar tarbiya, su saba da wahala da kishirwa da magana mai shiryarwa. 
Kogin kuwa shi ne kogin Urdun tsakanin Urdun da Falastin. 

(2) Dawudu dan Aisha ya gaji annabcin Shamwilu da mulkin T)aluta, shi ne ya fara 
hacfa su a cikin Bani Isra'ila bayansa sai cfansa Sulaiman ya gaje shi haka nan. Yawan 
mutanen T)aluta da suka yi yaki kamar adadin mutanen Badar ne wacfanda suka yi yaki tare 
da Annabi, tsira da aminci su tabbata a gare shi. 



61 



2 — Suratul Bakara 



l£IIS3£-r 



domin tunkudewar Allah ga muta- 
ne sashensu da sashe ba, lalle ne, da 
Rasa ta 6aci; kuma amma Allah 
Ma'abucin falala ne a kan talikai. 

252. Wadancan ayoy in Allah ne : 
Muna karanta su a kanka da gas- 
kiya: Kuma lalle ne kai, hakika, 
kana daga manzanni. 

253. ^Wadancan manzanni n ( 1 > 
Mun fifita sashensu a kan sashe: 
daga cikinsu akwai wanda Allah Ya 
yi masa magana ; kuma Ya daukaka 
sashensu^da darajoji; kuma Muka 
bai wa Tsa dan Maryama hujjoji 
bayyanannu, kuma Muka karfafS 
shi da Ruhi mai tsarki. Kuma da 
Allah Ya so da wadanda suke daga 
bayansu, ba za su yi yaki ba, daga 
bayan hujjoji bayyanannu sun je 
musu. Kuma amma sun sa6a wa 
juna, saboda haka daga cikinsu 
akwai wanda ya yi Tmani, kuma 
daga cikinsu akwai wanda ya kafir- 
ta. Kuma da Allah Ya so, da ba za 
su yaki juna ba, kuma amma Allah 
yana aikata abin da Yake nufi. 

254. Ya ku wadanda (2) suka yi 
Tmani ! Ku ciyar daga abin da Muka 
arzuta ku daga gabanin wani yini ya 



^^J i>^-> * UU Jul) &* *Jb Juo &• 









(1) Allah Yana tunkucfe 6araa a cikin kasa da wasicfar karantar da masu alheri, 
domin su yaki masu sharri. Ya saukar da ilminSa da wasidar manzanninSa wadanda Ya 
tabbatar da cewa Muhammadu, tsira da amincinSa su tabbata a gare shi, yana cikinsu 
kuma shi ne ya fi daukaka daga cikinsu. Daga wannan aya zuwa karshen Sura duka, karin 
bayani ne da shiryarwa ga hukunce-hukuncen da suka gabata da kuma yadda za a zartar 
da aiki da su, kamar yadda tsarin magana zai nuna in Allah Ya so. 

(2) Bayan tabbatar da manzancin Annabi Muhammadu, tsira da amincin Allah su 
tabbata a gare shi, sa'an nan ya sabunta fuskanta da kira zuwa ga wadanda suka yi imani 
da Annabi, kuma ya farkar da su game da zuwan babbar rana ta FCiyama. Sa'an nan ya 
fadi sunanSa Ta'ala, Allah Mai sifofin da ke cikin aya ta 255. 



62 



Suratul Bakara 



lOxIii^-r 



zo, babu ciniki a cikinsa, kuma 
babu abuta, kuma babu ceto, kuma 
kafirai su ne azzalumai. 

255. Allah, babu wani Ubangiji 
face Shi, Rayayye, Mai tsayuwa da 
kome, gyangyadj ba ya kama Shi, 
kuma barci ba ya kama Shi, Shi ne 
da abin da yake a cikin sammai da 
abin da yake a cikin kasa. Wane ne 
wanda yake yin ceto a wurinSa, face 
da izninSa? Yana sanin abin da 
yake a gaba gare su da abin da yake 
a bayansu. Kuma ba su kewayewa 
da kome daga ilminSa, face da abin 
da Ya so. KursiyyunSa ya yalwaci 
sammai da kasa. Kuma tsare su ba 
ya nauyayarSa. Kuma Shi ne 
Macfaukaki, Mai girma. 

256. Babu tllastawa (1) a cikin 
addini, haklka, shiriya ta bayyana 
daga 6ata: Saboda haka wanda ya 
kafirta da T)aguta kuma ya yi imani 
da Allah, to, haklka, ya yi riko ga 
igiya amintacciya, babu yankewa a 
gare ta. Kuma Allah Mai ji ne, 
Masani. 

257. Allah Shi ne Masoyin wa- 
cfanda suka yiTmani: Yana fitar da 
su daga dufFai zuwa ga haske, kuma 









<^v 



StJiI^N^i^Xci 









(1) Abubuwan bautawa, iri biyu ne; Ubangijin da Ya aiko Muhammadu da wannan 
gaskiya da shiriya Shi ne Allah, da sauran iyayengiji masu dokokin kai da na son zukata 
kamar nafsu da Shaicfan, na aljannu da mutane, masu kaga abin da suke so, su kira mutane 
a kansa ana ce musu TDagutu. Ya yi bayanin sakamakon mabiyin kowane irin bautawar. 
Sa'an nan ya biyar da kissoshi^uku domin bayanin abin da wannan magana ta kunsa; ta 
farko Namaruzu tare da Ibrahim, tana nuna cewa mai mulki ana umurtar sa da bin Allah 
da takawa, idan ya bi son zuciyarsa, to, ya zama T)agutu. Allah zai halakar da shi. Ta biyu 
kissar Uzairu, tana nuna cewa babu abin da yake da wuya ga Allah. Ta uku kissar Ibrahim 
da yadda Allah ke rayar da matattu, tana nuna cewa babu laifi ka roki Allah Ya ganar da 
kai dukan abin da ya shige maka duhu domin ka kara Imani. 



63 



2 — Suratul Ba£ara 



W®&- 



wacfanda suka kafirta, masoyansu 
T)agutu ne: suna fitar da su daga 
haske zuwa ga duffai. Wacfannan 
abokan Wuta ne, su a cikinta ma- 
dawwama ne. 

258. Shin, ba ka gani (1) ba zuwa 
ga wanda ya yi hujjatayya da Ibra- 
him a cikin (al'amarin) Ubangi- 
jinsa, domin AllahYa ba shi mulki, 
a lokacin da Ibrahim ya ce: "Uban- 
gijina Shi ne Wanda Yake rayawa 
kuma Yana matarwa." Ya ce: "Ni 
ina rayarwa kuma ina matarwa." 
Ibrahim ya ce: "To, lalle ne Allah 
Yana zuwa da rana daga gabas : to, 
ka zo da ita daga yamma." Sai aka 
cfimautar da wanda ya kafirta. 
Kuma Allah ba Ya shiryar da muta- 
ne azzalumai. 

259. K6 kuwa (2) wanda ya shude 
a kan wata alkarya, alhali kuwa 
tana wofintacciya a kan gadajen 
resunanta. Ya ce: "Yaya Allah zai 
rayar da wannan a bayan 
mutuwarta." Sai Allah Ya matar da 
shi, shekara dari; sa'an nan kuma 
ya tayar da shi. Ya ce: "Nawa ka 
zauna?" Ya ce: "Na zauna yini 
daya ko kuwa rabin yini." Ya ce: 
"A 'a, ka zauna shekara dari." To, 
ka duba zuwa ga abincinka, da abin 
shanka, (kowanensu) bai sake ba, 
kuma ka duba zuwa ga jakinka, 
kuma domin Mu sanya ka wata aya 
ga mutane. Kuma ka duba zuwa ga 












(1) Kissar farko ta Ibrahim da Namaruzu. 

(2) Kissa ta biyu Uzairu da alfiarya matacciya, da jakinsa, da abincinsa bayan 



shekara dari. 



64 



Suratul Ba£ara 



W$&&- 



Rasusuwa yadda Muke motsar da 
su, sa'an nan kuma Mu tufatar da 
su da nama." To, a lokacin da (abin) 
ya bayyana a gare shi, ya ce: "Ina 
sanin cewa lalle Allah a kan dukan 
kome Mai Ikon yi ne." 

260. Kuma a lokacin da Ibrahim 
ya ce: "Ya Ubangijina! Ka nuna 
mini yadda Kake rayar da 
matattu." Ya ce : "Shin, kuma ba ka 
yi Tmani ba?" Ya ce: "Na'am! 
Kuma amma domin zuciyata, ta 
natsu." Ya ce: "To, ka riici hutfu 
daga tsuntsaye, ka karkatar da su 
zuwa gare ka, ka yanka su, sa'an 
nan kuma ka sanya juzu'i daga gare 
su a kan kowane dutse, sa'an nan 
kuma ka kira su, za su zo maka 
gudane. Kuma ka sani cewa lalle 
Allah Mabuwayi ne, Masani." 

261. Sifarwadandasuke ciyar da 
dukiyoyinsu a cikin hanyar Allah, 
kamar sifar kwaya ne wadda ta 
tsirar da zangarniya bakwai, a cikin 
kowace zangarniya akwai kwaya 
dari. Kuma Allah Yana ri6inyawa 
ga wanda Ya so. Kuma Allah Ma- 
wadaci ne, Masani. 

262. Wadanda suke ciyar da 
dukiyoyinsu a cikin hanyar Allah, 
sa'an nan kuma ba su biyar wa abin 
da suka ciyar din da gori, ko cuta, 
suna da sakamakonsu a wurin 
Ubangijinsu, kuma babu tsoro a 
kansu, kuma ba su zama suna bakin 
tiki ba. 

263. Magana mai kyau da gafar- 
tawa su ne mafi alheri daga sadaka 
wadda wata cutarwa take biyar ta. 
Kuma Allah Wadatacce ne, Mai hakuri. 



» CT *' * * *{' "' s i4\ ><'*'* ii-Xf 



9 ^^A^K^pWG^ 



^** > " " 






>><i J Lj~> 



i»l jl pMj L-**-*» ^H4 o*^^ ' * 



WgA£ 


















65 



Suratul Ba£ara 



m\m- 



264. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Kada ku Bata sadakokinku 
da gori da cutarwa, kamar wanda 
yake ciyar da dukiyarsa domin 
nuna wa mutane, kuma ba ya yin 
Tmani da Allah da Ranar Lahira. 
To, abin da yake misalinsa, kamar 
falalen dutse ne, a kansa akwai 
turBaya, sai wabilin hadari (1) ya 
same shi, sai ya bar shi Rankara. Ba 
su iya amfani da kome daga abin da 
suka sana'anta. Kuma Allah ba Ya 
shiryar da mutane kafirai. 

265. Kuma sifar wadanda suke 
ciyar da dukiyarsu domin neman 
yardqjin Allah, kuma da tabbatar- 
wa daga kansu, kamar misalin 1am- 
bu ne a jigawa wadda wabilin hada- 
ri ya samu, sai ta bayar da amfanin- 
ta ninki biyu. To, idan wabili bai 
same ta ba, sai yayyafi (ya ishe ta). 
Kuma Allah ga abin da kuke aika- 
tawa Mai gani ne. 

266. Shin dayanku na son cewa 
wani lambu ya kasance a gare shi 
daga dablnai da inabobi, maremari 
suna gudana daga Rarkashinsa, 
yana da, a cikinsa, daga kowane 
'ya'yan itace, kuma tsufa ya same 
shi, alhali kuwa yana da zuriyya 
masu rauni — sai guguwa wadda 
take a cikinta akwai wuta, ta same 
shi, har ta Rone? Kamar wancan ne 
Allah Yana bayyanawar ayoyi a gare 
ku; tsammaninku kuna tunani. 

267. Ya ku warfanda suka yi 
Tmani! Ku ciyar daga mai kyaun 






."" -,<' 



/'^m > \ 9 *\* ?"**•? \st "' 



^a* \j*-a>\ G^'^^HH^ 



(1) 'Wabilin hadari' watau ruwan sama kamar da bakin £warya. 



66 



2 — Suratul Bakara 



m\m-< 



abin da kuka sana'anta, kuma daga 
abin da Muka fitar saboda ku 
daga kasa, kuma kada ku yi nufin 
mummuna ya zama daga gare shi ne 
kuke ciyarwa, alhali kuwa ba ku 
zama masu karBarsa ba face kun 
runtse ido a cikinsa. Kuma ku sani 
cewa lalle ne, Allah Mawadaci ne, 
Godadde. 

268. Shaicfan yana yi muku alka- 
warin talauci, kuma yana umur- 
nin ku da alfasha, (1) kuma Allah 
Yana yi muku alkawarin gafara 
daga gare shi da kari, kuma Allah 
Mawadaci ne, Masani. 

269. Yana bayar da hikima (ga 
fahimtar gaskiyar abubuwa) ga 
wanda Yake so. Kuma wanda aka 
bai wa hikima, to, lalle ne, an ba shi 
alheri mai yawa. Kuma babu mai 
tunani face ma'abuta hankula. 

270. Kuma abin da kuka ciyar 
daga ciyarwa, ko kuka cika alwashi 
daga wani bakance, to, lalle ne, 
Allah Yana sanin sa. Kuma az- 
zalumai ba su da wasu mataimaka. 

277. Idan kun nuna sadakoki to, 
yana da kyau kwarai kuma idan 
kuka 66ye su kuma kuka je da su ga 
matalauta, to, shi ne mafi alheri a 
gare ku, kuma Yana karkarewa, 
daga barinku, daga miyagun ayyu- 
kanku. Kuma Allah ga abin da 
kuke aikatawa Masani ne. 



ISL^C 












•V? - >.•<<. 



>£*^&&zc*\£& 










(1) Alfasha ita ce ayyukan zunubi kamar zina da shan giya, alhali ftatar da dukiya a 
nan, ya fi tsanani, kuma babu wani badali don sakamako, saboda haka kin ciyarwa domin 
gudun talauci da umurninku da alfasha sun sa6a wa juna, ga abin da shi Shaidan yake gaya 
muku; watau kada ku ciyar, domin gudun talauci, amma ku sha giya, ku yi zina! 



67 



Suratul Bakara 



m\m~i 



272. Shiryar da su ba ya a kanka, 
kuma amma Allah Shi ne Yake 
shiryar da wanda Yake so, kuma 
abin da kuka ciyar daga alheri, to, 
domin kanku ne, kuma ba ku ciyar- 
wa, face domin neman yardar Al- 
lah, kuma abin da kuke ciyarwa 
daga alheri za a cika ladarsa zuwa 
gare ku, alhali kuwa ku ba a zalun- 
tar ku. 

273. (Ciyarwar a yT ta) ga mata- 
lautan (1) nan wadanda aka tsare a 
cikin hanyar Allah, ba su iya tafiyar 
fatauci a cikin fcasa, jahilin halinsu 
yana zaton su wadatattu saboda 
kamun kai, kana sanin su da ala- 
marsu, ba su ro£on mutane da na- 
cewa. Kuma abin da kuka ciyar 
daga alheri, to, lalle Allah gare shi 
Masani ne. 

274. Wadanda suke ciyar da 
dukiyoyinsu, a dare da yini, 66ye da 
bayyane, to suna da sakamakonsu a 
wurin Ubangijinsu. Kuma babu 
tsoro a kansu, kuma ba su zama 
suna bafcin ciki ba. 

275. Wadanda suke cin riba (2) , 
ba su tashi, face kamar yadda wan- 



<j^J&\^£^jjJ&£^s\&S$ $ 



»< • \i ..t.ssyt/L' 



*?* .< 






* "^ <*L~ 



.*+ ^* +* "*'*■ ji» 



(1) Matalautan nan 'muhajiruna' ne wacfanda suka bar dukiyarsu da iyalansu domin 
hijira. Kuma ba su sami wata mataka ba a Madina, sai aka yi musu rumfuna, suna kwana a 
ciki, suka tsare kansu domin jihadi da yaki da karatun Alkur'ani da ibada kamar matsayin 
sqja a yanzu. Su wajen cfari hucfu ne, shugabansu, shi ne Abdur Rahman bn Sakhar, Abu 
Huraira el Dibsy. 

(2) Riba ita ce kari ga adadi ko ga lokaci. Amma karin adadi shi ne kari a cikin 
mu'amala da zinari da azurfa, da abubuwan ci ga rayuwa. Yana haramta ga jinsi guda 
kawai, kuma ana sharcfantawa ga abinci ya zama abinci ko abin gyaransa, kuma ana iya 
aijiye shi, ban da 'ya'yan itacen marmari da duma da ruwa. Amma ga jinkiri an hana riba 
mudlakan ko da ga 'ya'yan itacen marmari. Takardun kudi kamar sil'o'i suke domin haka 
kimarsu tana hawa kuma tana sauka. Har yanzu malamai ba su yanke hukunci a kansu ba 
sosai. Annabi, tsTra da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : "Ka bar abin da yake 
sanya maka shakka zuwa ga wanda ba ya sanya maka shakka." 



68 



Suratul Ba£ara 



m\m- 



da Shaicfan yake cfimautarwa daga 
shafa yake tashi. Wancan, domin 
lalle ne sun ce: "Ciniki kamar riba 
yake." Kuma Allah Ya halatta cini- 
ki kuma Ya haramta riba. To, wan- 
da wa'azi daga Ubangijinsa ya je 
masa, sa'an nan ya hanu, to yana da 
abin da ya shige, kuma al'amarinsa 
(ana wakkala shi) zuwa ga Allah. 
Kuma wanda ya koma, to, wacfan- 
nan su ne abokan Wuta, su a cikinta 
madawwama ne. 

276. Allah Yana shafe albarkar 
riba, kuma Yana kara sadakoki. 
Kuma Allah ba Ya son dukan mai 
yawan kafirci, mai zunubi. 

277. Lalle ne, wacfanda suka yi 
Tmani, kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, kuma suka tsayar da salla, 
kuma suka bayar da zakka, suna 
da sakamakonsu a wurin Ubangi- 
jinsu, kuma babu tsoro a kansu, 
kuma ba su zama suna yin bakin 
ciki ba. 

278. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Ku bi Allah da takawa, 
kuma ku bar abin da ya rage daga 
riba, idan kun kasance masu Tmani. 

279. To, idan ba ku aikata ba, to, 
ku sani fa da akwai yaki daga Allah 
da ManzonSa. Kuma idan kun 
tuba, to, kuna da asalin duki- 
yoyinku, ba ku zalunta, kuma ba a 
zaluntar ku. 

280. Kuma idan ma'abucin wa- 
hala ya kasance (mabacci) to, jinkir- 
tawa ake yi zuwa ga saukin al'ama- 
rinsa, kuma da kun yi sadaka, shi ne 
mafi alheri a gare ku, idan kun 
kasance kuna sani. 






.^> * 












69 



Suratul Ba£ara 



fSM»5TW. 



- r 



281. Kuma ku ji tsoron wani 
yini wanda ake mayar da ku a cikin- 
sa zuwa ga Allah, sa'an nan kuma a 
cika wa kowane rai abin da ya 
sana'anta, kuma su ba a zaluntar 
su. 

282. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Idan kun yi mu'amalar 
bayar da bashi zuwa ga wani ajali 
ambatacce, sai ku rubuta shi. Kuma 
wani marubuci ya yi rubutu a tsaka- 
ninku da adalci. Kuma kada maru- 
buci ya ki rubutawa, kamar yadda 
Allah Ya sanar da shi, sai ya rubuta. 
Kuma wanda bashin yake a kansa 
sai ya yi shibta, kuma ya ji tsoron 
Allah, Ubangijinsa, da takawa, 
kuma kada ya rage wani abu daga 
gare shi. To, idan wanda bashin 
yake a kansa ya kasance wawa ne 
ko kuwa rarrauna, ko kuwa shi ba 
ya iya shibta, to, sai waliyyinsa ya yi 
shibtar da adalci. Kuma ku shaidar 
da shaidu biyu daga mazanku, to, 
idan ba su zama maza biyu ba, to, 
namiji guda da mata biyu, daga 
wacfanda kuke yarda da su daga 
shaidun, domin mantuwar cfa- 
yansu, sai gudarsu ta mazakutar (1) 
da cfayar. Kuma kada shaidun su ki, 
idan an kira su. Kuma kada ku kosa 
ga rubuta shi, karami ya kasanci ko 
babba, zuwa ajalinsa. Wancan ne 
mafi adalci a wurin Allah, kuma 
mafi tsayuwa ga shaida, kuma mafi 
kusa ga rashin shakkarku. Sai idan 
ya kasance fatauci ne halartacce 



^si^r 



oWp^WJi^ 






*K 



? > \- 9 \^\ 9 S\\ >l\" \ y'A'-'* 1" > "\ 



*?' '% ' 









£ *A 






(1) Watau mata biyu su zama kamar namiji guda ga bayar da shaida. Kuma ana 
fassara shi da "ta tunatar da dayar" 



70 



2 — Suratul Bakara 



m\m- 



wanda kuke gewayarwa da shi han- 
nu da hannu a tsakaninku, to babu 
laifi a kanku, ya zama ba ku rubuta 
shi ba. Kuma ku shaidar idan kun yi 
sayayya. Kuma kada a wahalar da 
marubuci, kuma kada a wahalar da 
shaidu, kuma idan kun aikata, to, 
lalle ne, shi fasikanci ne game da ku. 
Kuma ku bi Allah da takawa, kuma 
Allah Ya sanar da ku. Kuma Allah 
ga dukan kome Masani ne. 

283. Kuma idan kun kasance a 
kan tafiya, kuma ba ku sami maru- 
buci ba, to, a bayar da jingina 
kar6a66iya (ga hannu). To, idan 
sashenku ya amince wa sashe, to, 
wanda aka amince wan nan sai ya 
bayar da amanarsa, kuma ya bi 
Allah, Ubangijinsa, da takawa. 
Kuma kada ku 66ye shaida, kuma 
wanda ya 66ye ta, to, shi mai zunu- 
bin zuciyarsa ne. Kuma Allah ga 
abin da kuke aikatawa Masani ne. 

284. Allah ne, da abin da yake a 
cikin sammai da abin da yake a 
cikin kasa, kuma idan kun bayyana 
abin da yake a cikin zukatanku (na 
shaida), ko kuka 66ye shi, Allah zai 
bincike ku da shi, sa'an nan Ya yi 
gafara ga wanda Yake so, kuma Ya 
azabta wanda Yake so. Kuma Al- 
lah a kan dukan kome Mai Ikon yi 



ne. 



(i) 









' * tr* 






A 



(1) Wannan aya ita ce karshen bayani a kan bayar da shaida. A kan shaidar da 
mutum ya bayyana ko ya boye a cikin rai, Allah Yake yi masa bincike domin hakkin wani 
da ya rataya a kan wannan bayyanawar ko boyewar. Ita ayar da biyu na bayanta sun 
£unsa ilmin Bakara dukanta. 



71 



Suratul Bakara 



I*M&- 



285. Manzon Allah ya yi imani 
da abin da aka saukar zuwa gare shi 
daga Ubangijinsa, da muminai. 
Kowanensu ya yi Imani da Allah, da 
mala'ikunSa, da littattafanSa, da 
manzanninSa. Ba mu rarrabewa a 
tsakanin cfaya daga manzanninSa. 
Kuma (muminai) suka ce, "Mun ji 
kuma mun yi cfa'a: (muna neman) 
gafararKa, ya Ubangijinmu, kuma 
zuwa a gare Ka makoma take (1) " 

286. Allah ba Ya kallafa wa rai 
face ikon yinsa, yana da ladar abin 
da ya tsirfanta, kuma a kansa akwai 
zunubin abin da ya yi ta aikatawa : 
"Ya Ubangijinmu! Kada Ka kama 
mu, idan mun yi mantuwa, ko kuma 
mun yi kuskure. Ya Ubangijinmu ! 
Kuma kada Ka aza nauyi a kanmu, 
kamar yadda Ka aza shi a kan 
wacfanda suke a gabaninmu. Ya 
Ubangijinmu! KadaJCa sanya mu 
cfaukar abin da babuTko gare mu da 
shi. Kuma Ka yafe daga gare mu, 
kuma Ka gafarta mana, kuma Ka yi 
jin kai gare mu. Kai ne MajiBin- 
cinmu, saboda haka Ka taimake mu 
a kan mutanen nan kafirai." 






(1) Aya ta 285 da ta 286 sun kunsa aikin Annabi da wacfanda suka bi shi daga akTda 
da magana da aiki da kyautatawa da mayar da al'amari ga Allah, da addu'ar tsari da 
nema daga Ubangijinsu. Aya ta 286 ita ce mafl kyaun addu'a. Kuma ta nuna Musulmi sun 
sa6a wa Yahudawa masu cewa 'Mun ji, mun lei!' 



72 



3 — Suratu Al 'Imrana 



£MfcJli&-r 




Tana karantar da cewa Allah Yana kar6a addu'ar wanda ya 
kira Shi da gaskiyar niyya, kuma Yana keta al'adu da wannan kira. 
Babu abin da yake da wuya ga Allah idan an kacfaita Shi da 
tsarkakewa daga shirki da abin da ya yi kama da shirki. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. A. L. M. 

2. Allah, babu wani abin bauta- 
wa face Shi, Rayayye Mai tsayuwa 
da kome. 

3. Ya sassaukar da Littafi a gare 
ka da gaskiya, yana mai gaskatawa 
ga abin da ke gaba gare shi, kuma 
Allah Ya saukar da Attaura da 
LinjTla. 

4. A gabani, suna shiryar da mu- 
tane, kuma Ya saukar da littattafai 
masu rarrabewa. Lalle ne wacfanda 
suka kafirta da ayoyin Allah, suna 
da azaba mai tsanani. Kuma Allah 
Mabuwayi ne, Ma'abucin azabar 
ramuwa. 

5. Lalle ne, Allah babu wani abin 
da ke Boyuwa gare Shi a cikin kasa, 
kuma babu a cikin sama. 



33 i» 



fti*ffitfti\'A&£1 






73 



3 — Suratu Al 'Imrana 



t«j&-r 



6. Shi ne Wanda Yake suranta 
ku a cikin mahaifu yadda Yake so. 
Babu abin bautawa face Shi, Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

7. Shi ne Wanda ya saukar da 
Littafi a gare ka, daga cikinsa akwai 
ayoyi bayyanannu, su ne mafi ya- 
wan Littafin, da wasu masu kama 
da juna. To, amma wacfanda yake a 
cikin zukatansu akwai karkata, sai 
suna bin abin da yake da kama da 
juna daga gare shi, domin neman 
yin fitina da tawTlinsa. Kuma babu 
wanda ya san tawilinsa face Allah. 
Kuma matabbata a cikin ilmi suna 
cewa : "Mun yilmani da shi ; dukan- 
sa daga wurin Ubangijinmu yake." 
Kuma babu mai tunani face 
ma'abuta hankula. 

S. Ya Ubangijinmu! Kada Ka 
karkatar da zukatanmu bayan har 
Ka shiryar da mu, kuma Ka ba mu 
rahama daga gunKa. Lalle ne, Kai, 
Kai ne Mai yawan kyauta. 

9. "Ya Ubangijimu ! Lalle ne Kai, 
Mai tara mutane ne domin wani 
yini wanda babu shakka a gare shi. 
Lalle ne Allah ba Ya sabawar loka- 
cin alkawari." 

10. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta, dukiyoyinsu ba su tunkude 
musu kome daga Allah, kuma 
'ya'yansu ba su tunkudewa, kuma 
wacfannan, su ne makamashin wuta. 

77. Kamar cfabi'ar mutanen Fi- 
r'auna da wacfanda ke a gabaninsu, 
sun icaryata ayoyinMu, sai Allah 
Ya kama su saboda zunubansu, 
kuma Allah Mai tsananin ulcuba ne. 






^•J ov^ v-JbjboiJUb Aju>L>1§ ££*ib^ 






c 









•>f>^ 



's ^ ,^ » # • I y s 






74 



Suratu Al 'lmrana 



$my$&-r 



12. Ka ce wa wacfanda suka ka- 
firta : "Za a rinjaye ku, kuma a tara 
ku zuwa Jahannama, kuma shimfi- 
cfar ta munana! 

13. "Lalle ne wata aya ta ka- 
sance a gare ku a cikin kungiyoyi 
biyu da suka hadu; kungiya guda 
tana yaki a cikin hanyar Allah, da 
wata kafira, suna ganin su ninki 
biyu nasu, a ganin ido. Kuma Allah 
Yana karfafa wanda Yake so da 
taimakonSa. Lalle ne a cikin wan- 
nan, haklka, ^akwai abin kula ga 
ma'abuta baslra." 

14. An kawata wa mutane son 
sha'awoyi daga mata da cfiya da 
dukiyoyi abubuwan tarawa daga 
zinariya da azurfa, da dawaki kiwa- 
tattu da dabbobin ci da hatsi. Wan- 
nan shi ne dacfin rayuwar duniya. 
Kuma Allah a wurinSa kya- 
kkyawar makoma take. 

75. Ka ce: Shin kuma, in gaya 
muku mafi alheri daga wannan? 
Akwai gidajen Aljanna a wurin 
Ubangiji saboda wadanda suka bi 
Shi da takawa, koguna suna gudana 
daga karkashinsu, suna madaw- 
wama a cikinsu, da matan aure 
tsarkakakku, da yarda daga Allah. 
Kuma Allah Mai gani ne ga ba- 
yinSa. 

16. Wadanda suke cewa: "Ya 
Ubangijinmu ! Lalle ne mu, mun yi 
Tmani, sai Ka gafarta mana zunu- 
banmu kuma Ka tsare mu daga 
azabar wuta." 

17. Masu hakuri, da masu gas- 
kiya, da masu kankan da kai, da 
















75 



3 — Suratu Al 'Imrana 



3Mj&-r 



masu ciyarwa, da masu istingifari a 
lokutan asuba. 

18. Allah Ya shaida cewa : Lalle 
ne babu abin bautawa face Shi, 
kuma mala'iku da ma'abuta ilmi 
sun shaida, Yana tsaye da adalci, 
babu abin bautawa face Shi, Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

19. Lalle ne, addini a wurin Al- 
lah, shi ne Musulunci. Kuma wa- 
danda aka bai wa Littafi ba su sa6a 
ba, face a bayan ilmi ya je musu, 
bisa zalunci a tsakaninsu. Kuma 
wanda ya kaflrta da ayoyin Allah, 
to, lalle ne Allah Mai gaugawar 
sakamako ne. 

20. To, idan sun yi musu da kai, 
sai ka ce, "Na sallama fuskata ga 
Allah, kuma wanda ya bi ni 
(haka)." Kuma ka ce wa wadanda 
aka bai wa littafi da Ummiyyai: (1) 
"Shin, kun sallama?" To, idan sun 
sallama, haklka, sun shiryu, kuma 
idan sun juya, to, kawai abin da ke 
kanka, shi ne iyarwa. Kuma Allah 
Mai gani ne ga bayinSa. 

21. Lalle ne wadanda suke kaflr- 
ta da ayoyin Allah, kuma suna 
kashe annabawa, ba da wani hakki 
ba, kuma suna kashe wadanda ke 
umurni da yin adalci daga mutane, 
to, ka yi musu bushara da azaba 
mai radacfi. 






#P&^&$fi&ffi 






'•:\'H\''><\: 



VCSsQj&ti 



*■'"+' ss ** ^ *'>-' *%"*"' ' s %~s * ' 



4 T ^ 



?" > \< 






"J 



^ 'tf -<" \* *" -' 9< '**\\ 






(1) Ummiyyi shi ne wanda bai iya karatu da rubutu ba. A cikin Alkur'ani ana nufin 
Larabawa da wannan sunan, domin ba su da wani littafin sama da suke da shi a lokacin 
nan. Amma ba ana nufin ba su da rubutu ba. Haruffan rubutun Alkur'ani tun a zamanin 
Isma'ila dan Ibrahima aka san su. Kuma a cikin Larabawa da yawa sun san su, har suna 
rubuta kasidu masu kyau, suna ratayewa a cikin Ka'aba. Jahiliyya ita ce lokacin da ba a 
aiki da wani littafi na sama kamar yadda mafi yawan mutane suke a yanzu, karnin ishirin. 
Shi ma karnin wata Jahiliyya ne. 



76 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$mYi&-r 



22. Wacfannan ne wacfanda 
ayyukansu suka Baci a cikin duniya 
da Lahira, kuma ba su da wasu 
mataimaka. 

23. Shin, ba ka ga wacfanda aka 
bai wa rabo daga littafi ba ana kiran 
su zuwa ga Littafin Allah domin ya 
yi hukunci a tsakaninsu sa'an nan 
wata kungiya daga cikinsu ta juya 
baya, kuma suna masu bijirewa? 

24. Wannan kuwa, domin lalle 
ne su, sun ce: "Wuta ba za ta shafe 
mu ba, face a 'yan kwanaki 
kidayayyu." Kuma abin da suka 
kasance suna kirkirawa na karya 
ya rude su a cikin addininsu. 

25. To, yaya idan Mun tara su a 
yini wanda babu shakka a cikinsa, 
kuma aka cika wa kowane rai 
sakamakon abin da ya tsirfanta, 
alhali kuwa, su ba za a zalunce su 
ba? 

26. Ka ce : (1) "Ya Allah Mamal- 
lakin mulki, Kana bayar da mulki 
ga wanda Kake so, Kana zare mulki 
daga wanda Kake so, kuma Kana 
buwayar da wanda Kake so, kuma 
Kana kaskantar da wanda Kake so, 
ga hannunKa alheri yake. Lalle ne 
Kai, a kan kowane abu, Mai ikon yi 
ne. 

27. "Kana shigar da dare a cikin 
yini, kuma Kana shigar da yini a 
cikin dare, kuma Kana fitar da mai 







\> \' \< • It's ** s f<*s 









>££& 






^syft$£4*\Q*SjZti4$$& 



(1) Wato ka mayar da Ikon kome ga Allah, Yana yin sa yanda Yake so, babu mai iya 
hanawa, sa'an nan kuma ka ce wa muminai, kada su yi wata mu'amala da kafirai, su bar 
yan'uwansu muminai, sai dai a kan lalura kawai. Wanda ya riki kafirai ya bar muminai, to, 
ba shi tare da Allah a cikin kome. 



77 



3 — Siiratu Al 'Imrana 



3MJ&-r 



rai daga mamaci, kuma Kana fitar 
da mamaci daga mai rai, kuma 
Kana arzuta wanda Kake so ba da 
lissafi ba." 

28. Kada muminai su riki kafirai 
masoya, baicin muminai. Kuma 
wanda ya yi wannan, to, bai zama a 
cikin kome ba daga Allah, face fa 
domin ku yi tsaro daga gare su da 
'yar kariya. Kuma Allah Yana tso- 
ratar da ku Kansa. Kuma zuwa ga 
Allah makoma take. 

29. Ka ce: "Idan kun 66ye abin 
da ke a cikin kirazanku, ko kuwa 
kun bayyana shi, Allah Yana sanin 
sa. Kuma Yana sanin abin da ke a 
cikin sammai da kasa. Kuma Allah 
a kan kowane abu Mai Ikon yi ne." 

30. A ranar da kowane rai yake 
samun abin da ya aikata daga alhe- 
ri, a halarce, da kuma abin da ya 
aikata daga sharri, alhali yana gu- 
rin, da dai lalle a ce akwai fage mai 
nlsa a tsakaninsa da abin da ya 
aikata na sharrin! Kuma Allah 
yana tsoratar da ku Kansa. Kuma 
Allah Mai tausayi ne ga bayinSa. 

31. Ka ce: "Idan kun kasance 
kuna son Allah, to, ku bl ni, Allah 
Ya so ku, kuma Ya gafarta muku 
zunubanku. Kuma Allah Mai gafa- 
ra ne, Mai jin kai." 

32. Ka ce: "Ku yi cfa'a ga Allah 
da Manzo". To, amma idan sun 
juya baya, to, lalle ne Allah ba Ya 
son kafirai. 

33. Lalle ne Allah Ya zaBi Ada- 
ma da Nuhu da Gidan IbrahTma da 
Gidan Imrana a kan talikai. 



G3 K^\^^j^XJ^b^ 






r >. 9 * .'£ 









ftp C^uilJ\J^o>^J\^j 



78 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$tmm-r 



34. Zuriyya ce sashensu (1) daga 
sashe, kuma Allah Mai ji ne, 
Masani. 

35. A lokacin da matar Imra- 
na (2) ta ce: "Ya Ubangijina! Lalle 
ni, jia yi bakancen abin da ke cikin 
cikma gare Ka; ya zama 'yantacce, 
sai Ka karba daga gare ni. Lalle ne 
Kai, Kai ne Mai ji, Masani". 

36. To, a lokacin da ta haife ta, 
sai ta ce: "Ya Ubangijina! Lalle ne 
ni, na haife ta mace!" Kuma Allah 
ne Mafi sanin abin da ta haifa. 
"Kuma namiji bai zama kamar 
mace ba. Kuma m, na yi mata suna 
Maryamu (3) , kuma lalle ne ni, ina 
nema mata tsari gare Ka, ita da 
zuriyarta daga Shaicfan jefaffe." 

37. Sai Ubangijinta Ya karbe ta 
karba mai kyau. Kuma Ya 
yabanyartar da ita yabanyartarwa 
mai kyau, kuma Ya sanya renonta 
ga Zakariyya. Ko da yaushe 
Zakariyya ya shiga masallaci, a gare 
ta, sai ya sami abinci a wurinta. (Sai 
kuwa) ya ce: "Ya Maryamu! Daga 
ina wannan yake gare ki?" (Sai) ta 
ce "Daga wurin Allah yake. Lalle 









<?« <^f 



r ro T 



\*z£\&J^ f V&\ 



/*» ••> 



y&fi&}$b \^^j^\C>j v^BtJS^jUJi 



* < <.+s 



<5*^1*2H« 



M, 



lL*«^bui \^Cj>\j ^y~~*- <J>?A? WfL> ^ 4^- tV'* 






•y jf ' 



Epc- >L— *^-j^t JlZ&o* 



(1) Su duka daidai suke ga mai da al'amari ga Allah. 

(2) Matar Imrana sunanta Hannatu diyar Fa£uza, ba ta haifuwa, sai wata rana ta ga 
tsuntsuwa tana ciyar da tsakonta, sai ta yi sha'awar samun da, saboda haka ta roki Allah 
Ya ba ta cfa. Da mijinta Imrana ya take ta sai ta sami ciki, domin murna sai ta yi alkwarin 
'yanta shi da bakance ga Masallacin Baitil Mukaddas domin ya ri£a yi masa hidima. To, a 
lokacin da ta haihu sai ta sami diya mace. Ga shari'arsu ba a 'yanta mace ga irin wannan 
aiki na hidimar masallaci, domin haka ta nemi uzuri da cewa, ta haife ta mace, mace ba 
kamar namiji take ba. Har ta yi rucfii ta juya, ta ce, namijin ba kamar mace ba, domin 
namiji ne a cikin zuciyarta. 

(3) Maryam, ma'anarta mai ibada. Abinci da ake kai mata a cikin Masallaci shT ne 
'ya'yan itace, irin na dari, a lokacin bazara, kuma irin na bazara a lokacin dari. Wannan 
kuma ya motsar da begen Zakariyya ga samun da, bayan shi da matarsa sun tsufa ba su 
haifu ba. Sai ya roki Allah kuma Ya karba masa, Ya ba shi Yahaya Annabi. 



79 



3 — Suratu Al 'Imrana 



Offli&-r 



ne, Allah Yana arzuta wanda Ya so, 
ba da lissafi ba." 

38. A can ne Zakariyya ya roki 
Ubangijinsa, ya ce, "Ya Ubangijina! 
Ka ba ni zuriyya mai kyau daga 
gunKa. Lalle ne Kai Mai jin addu'a 
Kake". 

39. Sai mala'iku suka kiraye shi, 
alhali kuwa shT yana tsaye yana 
salla a cikin masallaci. (Suka ce), 
"Lalle ne, Allah Yana ba ka busha- 
ra da Yahaya, alhali yana mai 
gaskatawar wata kalma daga Allah, 
kuma shugaba, kuma tsarkakke, 
kuma annabi daga salihai." 

40. Ya ce: "Ya Ubangijina! 
Yaya yaro zai samu a gare ni, alhali 
kuwa, lalle tsufa ya same ni, kuma 
matata bakarariya ce?" Allah ya 
ce, "Kamar hakan ne, Allah Yana 
aikata abin da Yake so." 

41. Ya ce: "Ya Ubangijina! Ka 
sanya mini wata alama!" (Allah) 
Ya ce "Alamarka ita ce ba za ka iya 
yi wa mutane magana ba har yini 
uku face da ishara. Sai ka ambaci 
Ubangijinka da yawa. Kuma ka yi 
tasblhi da marece da safe." 

42. Kuma a lokacin da mala'iku 
suka ce: "Ya Maryamu! Lalle ne, 
Allah Ya zaBe ki, kuma Ya tsarkake 
ki, kuma Ya zaBe ki a kan matan 
talikai. 

43. "Ya Maryamu! Ki yi kankan 
da kai ga Ubangijinki, kuma ki yi 
sujada, kuma ki yi ruku'i tare (1) da 
masu ruku'i." 



:&&& 



\ 9 ' *''vr**'r 



■r- 



& 






^^iJb JL3J (%^(4 o^j^lyj Jt3 



(1) Wannan ya nuna muhimmancin salla tare da jama'a a masallaci, ko da ga mata. 
Sai dai hali ya nuna an fi son mace ta yi salla a dakinta. 



80 



3 — Siiratu Al 'Imrana 



3Wi&-r 



44. Wannan yana daga laba- 
run (1) gaibi, Muna yin wahayinsa 
zuwa gare ka (Muhammadu). Ba ka 
kasance ba a wurinsu, a Iokacin da 
suke jefa alkalumansu (domin ku- 
ri'a) wane ne zai yi renon Maryam. 
Kuma ba ka kasance a wurinsu ba a 
Iokacin da suke ta yin husuma (2) . 

45. A Iokacin da mala'iku suka 
ce"Ya Maryamu! Lalle ne Allah 
Yana ba ki bushara da watajcalma 
daga gare Shi; sunansa MasThuTsa 
cfan Maryama, yana mai daraja a 
duniya da Lahira kuma daga 
Makusanta. 

46. "Kuma yana yi wa mutane 
magana a cikin shimfidar jariri, da 
kuma Iokacin da yana dattijo, 
kuma yana daga salihai." 

47. Ta ce: "Ya Ubangijina! 
Yaya yaro zai kasance a gare ni, 
alhali kuwa wani mutum bai shafe 
ni ba?" (Allah) Ya ce: "Kamar 
wannan ne, Allah Yana halittar 
abin da Yake so. Idan Ya hukunta 
wani al'amari, sai ya ce masa, c Ka 
kasance!' Sai yana kasancewa." 









p ^S^^OJJ**^* 



±2 

»1' 












(1) Wannan yana daga cikin dalTlan annabcin Annabi Muhammad, tsira da aminci su 
tabbata a gare shi, wajen fadar labarin abin da bai halarta ba. 

(2) Uwar Maryamu ta dauke ta, ta kai ta ga Bani Kahin dan Haruna dan'uwan Musa, 
a Iokacin nan, su ne suke tsaron Baitil Mukaddas, ta mlka musu ita, ta ce: "Ku karba. Na 
'yantar da ita, kuma mace mai haila ba ta shiga masallaci, kuma ba zan mayar da ita a 
gidana ba." Sai suka ce: "Wannan diyar Limaminmu ce kuma Shugaban Kurbaninmu." 
Zakariyya ya ce: "Ku ba ni ita domin innarta tana tare da ni." Su ka ce: "Rayukanmu ba 
su iya barin ta ga wani." Sai suka yi kurTa da alkalumansu da suke rubutun Attaura da su. 
Sai Zakariyya ya rinjaya. An ce sun tafi kogin Urdun ne suka jefa alkaluman nasu, a kan 
cewa wanda alkalaminsa bai bi ruwa ba, ya tsaya, shi ne ya rinjaya. Sai Zakariyya ya 
rinjaya, ga shi kuma shine shugabansu, kuma malaminsu, kuma annabinsu, sai ya sanya ta 
a cikin bene, a cikin masallacinsa. 



81 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$mm>-r 



48. Kuma Ya sanar da shi rubu- 
tu da hikima da Taurata da InjTla. 

49. Kuma (Ya sanya shi) manzo 
zuwa ga Bani Isra'ila £da sako, 
cewa), "Lalle ne, ni hakika, na zo 
muku da wata aya daga Ubangi- 
jinku. Lalle ne, ni, ina halitta muku 
daga laka, kamar siffar tsuntsu, 
sa'an nan in hura a cikinsa, sai ya 
kasance tsuntsu, da izinin Allah. 
Kuma ina warkar da wanda aka 
haifa makaho, da kuturu, kuma ina 
rayar da matattu, da izinin Allah. 
Kuma ina gaya muku abin da kuke 
ci da abin da kuke ajiyewa a cikin 
gidajenku. Lalle ne, a cikin wannan 
akwai aya a gare ku, idan kun ka- 
sance masu yin Tmani. 

50. "Kuma ina mai gaskatawa ga 
abin da yake a gabanina daga Tau- 
rata. Kuma (na zo) domin in halatta 
muku sashen abin da aka haramta 
muku. Kuma na tafo muku da wata 
aya daga Ubangijinku. Sai ku bi 
Allah da takawa, kuma ku yi mini 
da'a. 

51. "Lalle Allah Shi ne Ubangi- 
jina, kuma Ubangijinku, sai ku bau- 
ta Masa. Wannan ce hanya madai- 
daiciya." 

52. To, a lokacin da Tsa ya gane 
kafirci daga gare su, sai ya ce: "Su 
wane ne mataimakana zuwa ga 
Allah?" Hawariyawa suka ce: "Mu 
ne mataimakan Allah. Mun yi Tma- 
ni da Allah. Kuma ka shaida cewa, 
lalle ne mu, masu sallamawa ne. 









*s -< • 






£?' srfx&'s'*' 



^j^^^/^4^^y^^ 



*j^, _f K " + > 



> <* +%' 






ti'J&y 



>*< 




$&+ 



&£&£^y&x*j&& 




82 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$iMm-r 



53. "Ya Ubangijinmu! Mun yi 
Tmani da abin da Ka saukar, kuma 
mun bi ManzonKa, sai Ka rubuta 
mu tare da masu shaida. (1) " 

54. Kuma (Kafirai) suka yi ma- 
kirci, Allah kuma Ya yi musu (saka- 
makon) makircin, kuma Allah ne 
Mafi alherin masu saka wa makirci. 

55.^ A lokacin da Ubangiji Ya ce : 
"Ya Tsa ! Lalle NlMai karbar ranka 
ne, kuma Mai dauke ka ne zuwa 
gare Ni, kuma Mai tsarkake ka 
daga wadanda suka kafirta, Jcuma 
Mai sanya wadanda suka bi ka a 
bisa wadanda suka kafirta, har Ra- 
nar Kiyama. Sa'an nan kuma zuwa 
gare Ni makomarku take, sa'an nan 
In yi hukunci a tsakaninku, a cikin 
abin da kuka kasance kuna sa6a wa 
juna. 

56. "To, amma wadanda suka ka- 
firta, sai In azabta su da azaba mai 
tsanani, a cikin duniya da Lahira, 
kuma ba su da wasu masu taimako. 

57. Kuma amma wadanda suka 
yi Tmani, kuma suka aikata ayyu- 
kan kwarai, sai (Allah) Ya cika 
musu ijarorinsu. Kuma Allah ba Ya 
son azzalumai. 

58. ' ' Wannan Muna karanta shi a 
gare ka (Muhammad) daga ayoyi, 
da Tunatarwa mai hikima 
(Alkur'ani)." 







^+s\so J.s<ys 4* Ci 






C*>J 



<*£$*, ^^ Z* 



(1) Masu shaida su ne Musulmi domin a cikin Attaura sunansu masu shaida, mabiya 
Annabi Ummiyyi. 



83 



3 — Suratu Al 'Imrana 



®Mf&-r 



59. Lalle, ne misalin Tsa a wurin 
Allah kamar misalin Adama ne, 
(Allah) Ya halitta shi daga tur6aya, 
sa'an nan kuma Ya ce masa: "Ka 
kasance." Sai yana kasancewa. 

60. Gaskiya daga Ubangijinka 
take, saboda haka kada ka kasance 
daga masu shakka. 

61. To, wanda ya yi musu (1) da 
kai a cikinsa, a bayan abin da ya zo 
maka daga ilmi, to ka ce: "Ku zo 
mu kirayi 'ya'yanmu da 'ya'yanku 
da matanmu da matanku da kanmu 
da kanku, sa'an nan kuma mu kan- 
kantar da kai, sa'an nan kuma mu 
sanya la'anar Allah a kan makar- 
yata." 

62. Lalle ne wannan, hakTka, shi 
ne labari tabbatacce, kuma babu 
wani abin bautawa face Allah, 
kuma lalle ne, Allah, hakTka, Shi ne 
Mabuwayi Mai hikima. 

63. To, idan sun juya baya, to, 
lalle Allah Masani ne ga ma- 
6annata. 

64. Ka ce: "Ya ku Mutanen 
Littafi! (2) Ku tafo zuwa ga kalma 



Jo^fSCjj^^ia^^^ 



(|p d/CS JT^J &'s$x~>\jo* 



L^J/yALJbwi-»>o*^Sdlj >/w§. la* 






(1) Wanda ya yi hujjacewa da Annabi a kan sha'anin Tsa; kamar Nasaran Najran, 
sun tafi domin su yi jayayya da Annabi. Ya kira su zuwa ga mubahala, suka ce, sai sun yi 
shawara, suka ce wa junansu: "Kun san gaskiya mutumin nan Annabi ne. Ku bar 
ra'ayinku na mubahala, domin wani Annabi bai taba yin ta tare da wasu mutane ba, face 
sun halaka." Bayan haka suka iske Annabi ya fito,jshi da Hasan da Husaini da Fatima da 
Ali, kuma ya ce musu: "Idan na yi addu'a ku ce, 'Amin"\ Sai suka ki mubahalar, suka yi 
sulhu a kan jizya. 

(2) Mutanen Littafi su ne Yahudujla Nasara ko da yake an kare magana ne a kan 
Tsa, domin kira zuwa ga addini mai akida sahThiya ya hada kowanensu. 



84 



Suratu Al 'Imrana 



$mm-r 



mai daidaitawa (1) a tsakaninmu da 
ku; kada mu bauta wa kowa face 
Allah. Kuma kada mu hacfa kome 
da Shi, kuma kada sashenmu ya riki 
sashe Ubangiji, baicin Allah." To, 
idan sun juya baya sai ku ce: "Ku 
yi shaida cewa, lalle ne mu masu 
sallamawa ne." 

65. Ya Mutanen Littafi ! Don me 
kukejiujjacewa a cikin sha'anin 
Ibrahlma, alhali kuwa ba a saukar 
da Attaura da Injila ba face daga 
bayansa? Shin ba ku hankalta? 

66. Gaku ya wadannan! Kunyi 
hujjacewa a cikin abin da yake kuna 
da wani ilmi game da shi, to, don me 
kuma kuke yin hujjacewa a cikin 
abin da ba ku da wani ilmi game da 
shi? Allah Yana sani, kuma ku, ba 
ku sani ba! 

67. Ibrahlma bai kasance Baya- 
hude ba, kuma bai kasance Bana- 
sare ba, amma ya kasance mai kar- 
kata zuwa ga gaskiya, mai salla- 
mawa, kuma bai kasance daga 
masu shirki ba. 



\i\fj\ LyMJ U^UO J^fcXj J J \£yJZ*-A-> 









^^^j^^i^cJ^l^ 



t •5.-* 



>^<> 



*%&<-* S*i ^HJ d^3 Oj^Uo ^f% 






(1) Kalma mai daidaitawa ita ce kalmar shahada, domin ta tabbatar da cewa babu 
abin bautawa face Allah. Bauta ita ce bin wani ga hukunce-hukunce na wajabtawa ko 
haramtawa ko halattawa ko sanya wasu sharudda wadanda shan'a ba ta zo da su ba. 
Wannan aya ba ta tsaya ga Yahudu da Nasara wadanda suka dauki Ahbar da Ruhban da 
masu kirkira wasu hukunce-hukunce ba. A 'a ta kai har ga Musulmi masu raunin hankali 
da Tmani, wadanda suke zaton waliyyai suna iya cutarwa, ko suna iya amfanin wani da 
zatinsu, kuma suna iya halattawar abin da Allah Ya haramta, kuma suna iya haramtawar 
abin da Ya halatta, tare da haka kuma suna kaga bidi'o'Tmasu girma wadanda Allah bai 
saukar da wani dalTli a kansu ba, suna sanya wadannan bidi'o'T su zama danku ga 
wadannan waliyyan. Suna riya cewa su ne masu ceton mutum, ko da suke suna saba wa 
shari'a, suna zaton cewa suna kan wani abu. To, su ne makaryata, Shaidan ya rinjaye su 
har ya mantar da su daga tuna Allah. Wadannan su ne kungiyar Shaidan. (Dubi Sawi). 



85 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$imm-r 



68. Lalle ne mafi hakkin mutane 
da IbrahTma, hakTka, su ne wacfan- 
da suka bi shi a (zamaninsa) da 
wannan Annabi (Muhammadu) da 
wacfanda suka yi Tmani. Kuma Al- 
lah ne Maji6incin muminai. 

69. Wata kungiya daga Mutanen 
Littafi sun yi gurin su 6atar da ku, 
to, ba su Batar da kowa ba face 
kansu, kuma ba su sansancewa! 

70. Ya Mutanen Littafi ! Don me 
kuka kafirta da ayoyin Allah, alhali 
kuwa ku, kuna shaida (cewa su 
gaskiya ne)? 

71. Ya Mutanen Littafi ! Don me 
kuke lulluBe gaskiya da karya, 
kuma kuke 66ye gaskiya, alhali 
kuwa kuna sane? 

72. Kuma wata kungiya jiaga 
Mutanen Littafi ta ce : "Ku yi Tmani 
da abin da aka saukar a kan wadan- 
da suka yi Tmani (da Muhammadu) 
a farkon yini, kuma ku kafirta a 
karshensa; tsammaninsu, za su 
komo. 

73. "Kada ku yi Tmani face (1 } da 
wanda ya bi addininku". Ka ce: 
"Lalle ne, shiriya ita ce shiriyar 
Allah. (Kuma kada ku yi imani) 
cewa an bai wa wani irin abin da 
aka ba ku, ko kuwa su yi musu da 
ku a wurin Ubangijinku." Ka ce: 
"Lalle ne falala ga hannun Allah 
take, Yana bayar da ita ga wanda 
Yake so, kuma Allah Mawadaci ne, 
Masani." 









Qy>J m 









(1) Maganganu sun shiga juna domin a yi raddin kowace guntuwar magana da 
jawabin da ya dace da ita tare da ita. A lura da kyau. 



86 



Suratu Al 'Imrana 



<m$ij&-r 



74. Yana ke6ance wanda Ya so 
da rahamarSa, kuma Allah 
Ma'abucin falala ne, Mai girma. 

75. Kuma daga Mutanen Littafi 
akwai wanda yake idan ka ba shi 
amanar kindari (1) , zai bayar da shi 
gare ka, kuma daga gare su akwai 
wanda idan ka ba shi amanar dlna- 
ri, ba zai bayar da shi gare ka ba, 
face idan ka dawwama a kansa 
kana tsaye. Wannan kuwa, domin 
lalle ne su, sun ce, "Babu laifi a 
kanmu a cikin Ummiyyai (2) ." Suna 
fadar Icarya ga Allah, alhali kuwa 
suna sane. 

76. Na'am! Wanda ya cika 
alkawarinsa, kuma ya yi takawa, to, 
lalle ne Allah Yana son masu 
takawa. 

77. Lalle ne wadanda suke sayen 
'yan tamani kadan da alkawarin 
Allah da rantsuwoyinsu, wadannan 
babu wani rabo a gare su a Lahira, 
kuma Allah ba Ya yin magana da 
su, kuma ba Ya dubi zuwa gare su, a 
Ranar Kiyama, kuma ba Ya tsar- 
kake su, kuma suna da azaba mai 
radadi. 

78. Kuma lalle ne, daga gare su 
akwai wata kungiya suna karkatar 
da harsunansu da Littafi, domin ku 
yi zaton sa daga Littafin, alhali 
kuwa ba shi daga Littafin. Kuma 
suna cewa, "Shi daga wurin Allah 



X ^' " S" ^ 






ifj&j\sl^ 















'> / \>- 






(1) Kincfar shi ne ukiyya dubu goma sha biyu, kuma Miyya cfaya tana daidai da 
dirhami dubu biyu da cfari biyar ko dlnari dubu. 

(2) Babu laifi idan mun ci dukiyarsu : watau Bayahude yana ganin cin dukiyar wanda 
ba Bayahude ba irinsa halal ne a gare shi. 



87 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$lM$&-r 



yake." Alhali kuwa shi, ba daga 
wurin Allah yake ba. Suna facfar 
karya ga Allah, alhali kuwa suna 
sane. 

79. Ba ya yiwuwa ga wani mu- 
tum, Allah Ya ba shi Littafi da 
hukunci da annabci, sa'an nan 
kuma ya ce wa mutane : "Ku kasan- 
ce bayi gare ni, baicin Allah." 
Amma (zai ce): "Ku kasance masu 
aikin ibada da abin da kuka kasan- 
ce kuna karantar da Littafin, kuma 
da abin da kuka kasance kuna 
karantawa (1) ." 

80. Kuma ba ya umurnin ku da 
ku riki mala'iku da annabawa 
Iyayengiji. Shin, zai umurce ku da 
kafirci ne a bayan kun riga kun 
zama masu sallamawa (Musulmi)? 

81. Kuma a lokacin da Allah Ya 
riki alkawarin annabawa: "Lalle ne 
ban ba ku wani abu ba daga Littafi 
da hikima, sa'an nan kuma wani 
manzo ya je muku, mai gaskatawa 
ga abin da yake tare da ku; lalle ne 
za ku gaskata shi, kuma lalle ne za 
ku taimake shi." Ya ce: "Shin, kun 
tabbatar, kuma kun riki alka- 
wanNa a kan wannan a gare ku?" 
Suka ce, "Mun tabbatar/' Ya ce: 
"To, ku yi shaida, kuma Nla tare da 
ku Ina daga masu shaida." 

82. To, wacfanda kuma suka 
juya baya a bayan wannan, to, wa- 
cfannan su ne fasikai. 















^ >' 9> s X' ***-'? ' W 



•"^IS 









fi&$j$d$>lZ&y£ 






(1) Wannan ya nuna karatun Alkur'ani kawai ba da sanin ma'anarsa ba, domin a yi 
aiki da shi, ba ya isar mutum. Amman wanda ya koyi ibada sosai, sa'an nan ya karanta 
Alkur'ani, to, za a ba shi lada ko da ba ya fahimtar ma'anarsa. 



88 



3 — Suratu Al 'Imrana 



tSJ&-r 



83. Shin wanin Addinin Allah 
suke nema, alhali kuwa a gare Shi 
ne wadanda ke cikin sama da kasa 
suka sallama Wa, a kan so da ki, 
kuma zuwa gare Shi ake mayar da 
su? 

84. Ka ce: "Mun yi Tmani da 
Allah kuma da abin da aka saukar 
mana^ da abin da aka saukar wa 
Ibrahima da Isma'Tla da Is'haka da 
Yakuba da Jlkoki, da abin da aka 
bai wa Musa da Tsa da annabawa 
daga Ubangijinsu, ba mu bamban- 
tawa a tsakanin kowa daga gare su. 
Kuma mu, zuwa gare Shi masu 
sallamawa ne." 

85. Kuma wanda ya nemi wanin 
Musulunci ya zama addini, to, ba za 
a karba daga gare shi ba. Kuma shi 
a Lahira yana daga cikin masu 
hasara. 

86. Yaya Allah zai shiryar da 
mutane wadanda suka kafirta a 
bayan Tmaninsu, kuma sun yi shai- 
dar cewa, lalle Manzo gaskiya ne, 
kuma hujjoji bayyanannu sun je 
musu? Allah ba Ya shiryar da mu- 
tane azzalumai. 

87. Wadannan, sakamakonsu 
shi ne, lalle a kansu akwai la'anar 
Allah da mala'iku da mutane gaba 
cfaya. 

88. Suna masu dawwama a ci- 
kinta, ba a saukaka azabar gare su, 
kuma ba su zama ana yi musu jinki- 
ri ba. 

89. Face wadanda suka tuba 
daga bayan wannan, kuma suka yi 
























89 



3 — Suratu Al 'Imrana 



fc»i&-r 



gyara, to, lalle ne Allah Mai gafara 
ne Mai jin kai. 

90. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta a bayan Imaninsu, sa'an nan 
kuma suka kara kafirci, ba za a 
karbi tubarsu ba. Kuma wacfannan 
su ne batattu. 

91. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta, kuma suka mutu alhali kuwa 
suna kafirai, to, ba za a karbi cike 
da kasa na zinari daga cfayansu ba, 
ko da ya yi fansa da shi. Wacfannan 
suna da azaba mai racfacfi, kuma ba 
su da wasu mataimaka. 

92. Ba za ku sami kyautatawa 
ba, sai kun ciyar daga abin da kuke 
so. Kuma abin da kuka ciyar, ko 
mene ne, to, lalle ne Allah, gare shi, 
Masani ne. 

93. Dukan abinci ya kasance ha- 
lal ne ga Bani Isra'Tla, face abin da 
Isra'ila ya haramta wa kansa daga 
gabanin saukar da Attaura. Ka ce : 
"To, ku zo da Attaura, sa'an nan 
ku karanta ta, idan kun kasance 
masu gaskiya ne. 

94. "To, wanda ya kirkira karya 
ga Allah daga bayan wannan, to, 
wacfannan su ne azzalumai." 

95. Ka ce: "Allah Y a yi gaskiya, 
saboda haka ku bi akldar IbrahTma, 
mai karkata zuwa ga gaskiya ; kuma 
bai kasance daga masu shirki ba." 

96. Kuma lalle ne, TDaki na far- 
ko (1) da aka aza domin mutane, 









fix'*' 9 >'\ '\~*?\ * ^ "?t y \' 









DjU* 4>i c^jJJ (jAjl&fu^j C-Jb Jjl ol 



(1) TDakunan Allah a cikin kasa domin mutane su yi ibada zuwa gare su biyu ne; 
Ka'aba a Makka da Baittt Mukaddas. An gina Ka'aba a gabaninsa da shekara arba'in. 
T)akin Bakka kuwa IbrahTma ne ya gina shi, alhali Yahudu da Nasara suna cewa a kan 
addininsa suke. Da suna fadar gaskiya da sun koma a gare shi gaba daya. 



90 



Suratu Al 'Imrana 



$mm-r 



haklka, shi ne wanda ke Bakka (1) , 
mai albarka kuma shiriya ga talikai. 

97. A cikinsa akwai ayoyi bayya- 
nannu; (ga misali) matsayin Ibrahl- 
ma. Kuma wanda ya shige shi ya 
kasance mai amincewa. Kuma ak- 
wai hajjin T)akin domin Allah akan 
mutane, ga wanda ya sami Tkon 
zuwa gare shi, kuma wanda ya ka- 
firta, to, lalle Allah Mawadaci ne 
daga barin talikai. 

98. Ka ce: "Ya ku Mutanen Lit- 
tafi ! Don me kuke kafirta da ayoyin 
Allah, alhali kuwa Allah Mai shai- 
da ne a kan abin da kuke aikata- 
wa?" 

99. Ka ce: "Ya ku Mutanen Lit- 
tafi! Don me kuke taushe wanda ya 
yi Tmani, daga hanyar Allah, kuma 
kuna neman ta zama karkatacciya, 
alhali kuwa kuna masu shaida? 
Kuma Allah bai gushe daga abin da 
kuke aikatawa ba Yana Masani." 

100. Ya ku wadanda suka yi 
imani! Idan kun yi da'a ga wani 
6angare daga wadanda aka bai wa 
Littafi,jza su mayar da ku kafirai a 
bayan Tmaninku ! 

101. Kuma yaya kuke kafircewa 
alhali kuwa ana karanta ayoyin 
Allah a gare ku, kuma a cikinku 
akwai manzonSa? Kuma wanda ya 
nemi tsari da Allah, to, an shiryar 
da shi zuwa ga hanya mikakkiya. 

102. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Ku bi Allah da takawa, a 
kan hakkin binSa da takawa, kuma 






J$£JL>\1> bj ' 



S ^**S'*'£ y *> 






Raj OjL^U^J^aWj 






fas>A 






L^JJb JU3 4ttU pf^o* J^y^j f^^-tZ 3 



(1) Ana ce wa Makka Bakka. 



91 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$lM%&-r 



kada ku mutu face kuna masu salla- 
mawa (Musulmi). 

103. Kuma ku yi daidami da 
igiyar Allah gaba cfaya, kuma kada 
ku rarraba. Kuma ku tuna ni'imar 
Allah a kanku, a lokacin da kuka 
kasance makiya, sai Ya sanya 
soyayya a tsakanin zukatanku, sa- 
boda haka kuka wayi gari, da 
ni'imarSa, 'yan'uwa. Kuma kun 
kasance a kan ga6ar rami na wuta, 
sai Ya tsamar da ku daga gare ta. 
Kamar wannan ne Allah Yake 
bayyana muku ayoyinSa, tsamma- 
ninku, za ku shiryu. 

104. Kuma wata jama'a daga 
cikinku, su kasance suna kira zuwa 
ga alheri, kuma suna umurni da 
alheri, kuma suna hani daga abin da 
ake ki. Kuma wacfannan, su ne 
masu cin nasara. 

105. Kuma kada ku kasance ka- 
mar wacfanda suka rarrabu, kuma 
suka sa6a wa juna, bayan hujjoji 
bayyanannu sun je musu, kuma 
wacfannan suna da azaba mai 
girma. 

106. A ranar da wasu fuskoki 
suke yin fari kuma wasu fuskoki 
suke yin baki, (za a ce wa wacfanda 
fuskokinsu suke yin^bakin): "Shin, 
kun kafirta a bayan imaninku? Don 
haka sai ku cfancfani azaba saboda 
abin da kuka kasance kuna yi na 
kafirci." 

707. Kuma amma wacfanda 
fuskokinsu suka yi fari, to su, suna 
cikin rahamar Allah, kuma su, a 
cikinta, madawwama ne. 






>J i IkAA'*'? >Y\ ":•'•" . Arff 






» \.'*\<'»> 



!^^Jxp< 









. ^ >>><- > £ 



S'**o > >." 



3 OjyiXj 'AaLj eJ JuJ Wj>j is 






92 



3 — Suratu Al 'Imrana 



t3MJ&-r 



108. Wacfannan ayoyin Allah ne, 
muna karanta su a gare ka da gas- 
kiya, kuma Allah ba Ya nufin wani 
zalunci ga talikai. 

109. Kuma abin da ke cikin sam- 
mai da abin da ke cikin kasa, na 
Allah ne, kuma zuwa gare Shi ake 
mayar da al'amurra. 

110. Kun kasance mafi alherin 
al'umma wadda aka fitar ga muta- 
ne, kuna umurni da alheri, kuma 
kuna hani daga abin da ake ki, 
kuma kuna imani da Allah. Kuma 
da Mutanen Littafi sun yi Imani, 
lalle ne, da (haka) ya kasance mafi 
alheri a gare su. Daga cikinsu akwai 
muminai, kuma mafi yawansu fasi- 
kai ne. 

111. Ba za su cuce ku ba, face dai 
tsangwama. Kuma idan sun yake 
ku za su juya muku baya, sa'an nan 
kuma ba za a taimake su ba. 

112. An doka kaskanci a kansu a 
inda duk aka same su, face da wani 
alkawari daga Allah da alkawari 
daga mutane. Kuma sun koma da 
fushi daga Allah, kuma aka doka 
talauci a kansu. Wannan kuwa do- 
min su, lalle sun kasance suna kafir- 
ta da ayoyin Allah, kuma suna 
kashe annabawa, ba da wani hakki 
ba. Wannan kuwa domin sabawar 
da suka yi ne, kuma sun kasance 
suna yin ta'adi. 

113. Ba su zama daidai ba; daga 
Mutanen Littafi akwai wata al'um- 
ma wadda take tsaye, suna karatun 
ayoyin Allah a cikin sa'o'in dare, 
alhali kuwa suna yin sujada. 












93 



3 — Suratu Al 'Imrana 



®MJ&-r 



114. Suna Tmani da Allah da Yi- 
nin Lahira, kuma suna umurni da 
abin da aka sani kuma suna hani 
daga abin da ba a sani ba, kuma 
suna gaugawa a cikin alherai. 
Kuma wadannan suna cikin salihai. 

115. Kuma abin da suka aikata 
daga alheri, to, ba za a yi musu 
musunsa ba. Kuma Allah Masani 
ne ga masu takawa. 

116. Lalle ne wadanda suka ka- 
firta, dukiyoyinsu ko cfiyansu ba za 
su wadatar musu da kome ba daga 
Allah kuma wacfannan abokan 
Wuta ne, su, a cikinta, madawwama 
ne. 

117. Misalin abin da suke ciyar- 
wa, a cikin wannan rayuwar du- 
niya, kamar misalin iska ce ( wadda) 
a cikinta akwai tsananin sanyi, ta 
sami shukar wasu mutane wadanda 
suka zalunci kansu, sai ta halakar 
da ita. Allah bai zalunce su ba, 
amma kansu suka kasance suna 
zalunta. 

118. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Kada ku riki abokan asiri 
daga waninku, ba su takaita muku 
Barna. Kuma sun yi gurin abin da 
za ku cutu da shi. Hakika, kiyayya 
ta bayyana daga bakunansu, kuma 
abin da zukatansu ke Boyewa ne 
mafi girma. Kuma lalle ne, Mun 
bayyana muku ayoyi, idan kun ka- 
sance kuna hankalta. 

119. Ga ku y a wacfannan ! Kuna 
son su, ba su son ku, kuma kuna 
Tmani da Littafi dukansa. Kuma 
idan sun hacfu da ku sukan ce "Mun 









*+£ 



\\ 



/"< *t' + **'\A*m' 



^^y y * l y\ y ' 5* 

*< ' »y -'xy*\£ X S. '*'' 



S^v y > *y*> ^ 

3J 0j&*>i>£ <l4 



|>>AJ 



* y '* s '. y .'Zs.y^KS £* y^l ' y *)> y^** 



94 



3 — Suratu Al 'lmrana 



®fflj&-r 



yi Tmani". Kuma idan sun kacfaita 
sai su ciji yatsu a kanku don takaici. 
Ka ce, "Ku mutu da takaicinku. 
Lalle ne, Allah Masani ne ga abin 
da ke cikin kiraza." 

120. Idan wani alheri ya shafe ku 
sai ya bakanta musu rai, kuma idan 
wata cuta ta shafe ku sai su yi 
farin ciki da ita. Kuma idan kun yi 
hakuri kuma kuka yi takawa, kullin- 
su ba ya cutar ku da kome. Lalle ne, 
Allah ga abin da suke aikatawa Mai 
kewayewa ne. 

121. Kuma a 16kacin (1) da ka yi 
sauko daga iyalanka kana zaunar 
da muminai a wuraren zama domin 
yaki, kuma Allah Mai ji ne, Masani. 

722. A lokacin da kungiyoyi (2) 
biyu daga gare ku suka yi niyyar su 
karye, kuma Allah ne MajiBincinsu, 
don haka, ga Allah muminai sai su 
dogara. 

123. Kuma lalle ne, haklka, Al- 
lah Ya taimake ku a Badar, alhali 












(1) Misali ne ga cewa idan kun yi imani, kuma yun yi takawa, to, kullinsu ba ya cutar 
da ku da kome, domin abin da ya auku a Yakin Uhdu ya isa misali ga cewa, sai kun karka- 
ce daga hanya sa'an nan wani abu zai same ku. Asalin maganar shT ne, Annabi ya fita Uhdu 
da mutum cfari tara da hamsin, kuma kafirai suna dubu uku. Annabi ya sauka a Uhdu ranar 
Asabat, bakwai ga Shawwal, shekara ta uku ga Hijira, ya sanya bayansa wajen dutsen 
Uhdu, ya gyara safufuwan mayaka, kuma ya zaunar da wata runduna ta maharba a gefen 
dutsen da shugabancin Abdullahi dan Zubair. Sa'an nan ya ce musu : "Ku kare mu da harbi, 
kada su zo mana daga baya, kada ku daga daga nan, mun rinjaya ko an rinjaye mu." Sai 
suka saba wa umurnin, don haka masTfar Uhdu ta auku. 

(2) Banu Salmah da Banu Harisa sun tashi komawa gida, su bar yaki, a lokacin da 
Ubayyi bn Salul ya koma da jama'arsa, j\llah Ya tsare musu Tmaninsu, ba su koma ba. 
Watau yana cewa idan wani abu na masifa ya same ku, to, kun saba wa Allah ne kamar 
yadda ya auku a Uhdu, suka sanya Annabi ya fito daga MadTna kuma maharba suka bar 
wurin da aka ayyana musu. Amma kuma ai Allah Ya Taimake ku, a Badar a lokacin da 
karfinku bai kai haka ba, saboda rashin sa6awarku ga umurninSa. 



95 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$&m-r 



kuwa kuna mafiya rauni, saboda 
haka ku bi Allah da takawa 
tsammaninku, kuna godewa. 

124. A lokacin da kake cewa ga 
muminai, "Shin, bai ishe ku ba, 
Ubangijinku Ya taimake ku da 
dubu uku daga mala'iku saukakku? 

125. "Na'am! Idan kuka yi ha- 
kuri, kuma kuka yi takawa, kuma 
suka zo muku da gaugawarsu, irin 
wannan, Ubangijinku zai kare ku 
da dubu biyar daga mala'iku masu 
alama." 

126. Kuma Allah bai sany a shi ( 1 } 
ba, face domin bushara a gare ku, 
kuma domin zukatanku su natsu da 
shi. Taimako bai kasance ba face 
daga wurin Allah, Mabuwayi, Mai 
hikima. 

727. Domin Ya katse wani gefe 
daga wadanda suka kafirta, ko 
kuma Ya kaskanta su, har su juya, 
suna masu rubushi. 

128. Babu kome a gare ka game 
da al'amarin (shiryar da su banda 
iyar da manzanci). Ko Allah Ya 
karbi tubarsu, ko kuwa Ya yi musu 
azaba, to lalle ne su, masu zalunci 
ne. 

129. Allah ne da mulkin abin da 
yake a cikin sammai da abin da 
yake a cikin kasa, Yana gafarta wa 
wanda Yake so, kuma Yana azabta 
wanda Yake so, kuma Allah Mai 
gafara ne, Mai jin kai. 









' st'isK 



^§r *v£ - 7 *^ 






(1) Taimako da mala'iku. 



96 



Suratu Al 'Imrana 



®m&-r 



130. Ya ku wacfanda suka yi 
imani ! Kada ku ci riba ninki ninki, 
riBanye, kuma ku bi Allah da taka- 
wa, tsammaninku za ku ci nasara. 

131. Kuma ku ji tsdron wuta 
wadda aka yi tattali domin kafirai. 

132. Kuma ku yi cfa'a ga Allah 
da ManzonSa, tsammaninku a yi 
muku rahama. 

133. Kuma ku yi gaugawa zuwa 
ga neman gafara daga Ubangijinku 
da wata Aljanna wadda fadinta 
(daidai da) sammai da kasa ne, an yi 
tattalinta domin masu takawa. 

134. Wacfanda suke ciyarwa a 
cikin sauki da tsanani, kuma suke 
masu hadiyewar fushi, kuma masu 
yafe wa mutane laifi. Kuma Allah 
Yana son masu kyautatawa. 

135. Kuma wadanda suke idan 
suka aikata wata alfasha ko suka 
zalunci kansu sai su tuna da Allah, 
saboda su nemi gafarar zunubansu 
ga Allah. Kuma wane ne ke gafara 
gazunubai, face Allah? Kuma ba su 
doge a kan abin da suka aikata ba, 
alhali kuwa suna sane. 

136. Wadannan sakamakonsu 
gafara ce daga Ubangijinsu, daga 
Gidajen Aljanna (wacfanda) koramu 
na gudana daga karkashinsu, suna 
madawwama a cikinsu. Kuma ma- 
dalla da ijarar masu aiki. 

137. Lalle ne, misalai sun shude a 
gabaninku, sai ku yi tafiya a cikin 
kasa, sa'an nan ku duba, yaya aki- 
bar masu karyatawa ta kasance. 







^ i< \\f l~t\\ • ' ^ ^ m? 






» <i 






97 



Suratu Al 'lmrana 



$mm-r 



138. Wannan bayani ne ga mu- 
tane, kuma shiryuwa ce da wa'azi 
ga masu takawa. 

139. Kuma kada ku yi rauni, 
kuma kada ku yi bakin ciki, alhali 
kuwa ku ne mafiya^cfaukaka, idan 
kun kasance masu imani. 

140. Idan wani miki ya shafe ku, 
to, lalle ne, wani miki kamarsa ya 
shafi mutanen, kuma wacfancan 
kwanaki Muna sarrafa su a tsaka- 
nin mutane, domin Allah Ya san 
wacfanda suka yi Imani kuma Ya 
sami masu shahada daga gare ku. 
Kuma Allah ba Ya son azzalumai. 

141. Kuma domin Allah Ya cfau- 
raye wacfanda suka yi Tmani, kuma 
Ya koke kafirai. 

142. Ko kun yi zaton ku shiga 
Aljanna alhali kuwa Allah bai wada 
sanin wacfanda suka yi jihadi daga 
gare ku ba, kuma Ya san masu 
hakuri? 

143. Kuma lalle ne, haklka, kun 
kasance kuna gurin mutuwa tun a 
gabanin ku hacfu da ita, to, lalle ne, 
kun gan ta, (1) alhali kuwa kuna 
kallo. 

144. Kuma Muhammadu bai 
zama ba face manzo, lalle ne man- 
zanni sun shucfe a gabaninsa. Ashe 
idan ya mutu ko kuwa aka kashe 
shi, za ku juya a kan dugaduganku? 
To wanda ya juya a kan dugadu- 
gansa, ba zai cuci Allah da kome ba. 
Kuma Allah zai saka wa masu 
godiya. 



p* Sg&XtU$8&fi& 

JJJ3 DjAJb o» J^u^^** » 0^-> AS JUUJ 









(1) Mutuwa watau, kuna gurin wani ya£i a bayan na Badar ya zo. 



98 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$m]m-r 



145. Kuma ba ya yiwuwa ga 
wani rai ya mutu face da iznin 
Allah, wa'adi ne mai kayyadadden 
ajali. Kuma wanda yake nufin saka- 
makon duniya Muna ba shi daga 
gare ta. Kuma wanda ke nufin 
samakon Lahira Muna ba shi daga 
gare ta. Kuma za Mu saka wa masu 
godiya. 

146. Kuma da yawa wani annabi 
wanda ya yi yaki, akwai jama'a 
masu yawa tare da shi, sa'an nan ba 
su yi laushi ba ga abin da ya same su 
a cikin hanyar Allah, kuma ba su yi 
rauni ba kuma ba su sad da kai ba. 
Kuma Allah Yana son masu 
hakuri. 

147. Kuma babu abin da ya ka- 
sance maganarsu face fadarsu 
cewa : "Ya Ubangijinmu ! Ka gafar- 
ta mana zunubanmu da 6arnarmu a 
cikin aFamarinmu, kuma Ka tabba- 
tar da dugaduganmu, kuma Ka 
taimake mu a kan mutanen nan 
kafirai." 

148. Allah Ya saka musu da 
sakamakon duniya da kuma 
kyakkyawan sakamakon Lahira. 
Kuma Allah Yana son masu kyau- 
tatawa. 

149. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani ! Idan kun yi tfa'a ga wadanda 
suka kafirta za su mayar da ku a 
kan dugaduganku, har ku juya 
kuna masu hasara. 

150. A^a, Allah ne Maji6incinku, 
kuma ShT ne Mafi alherin matai- 
maka. 












^<s ">^ "'•" \ > 






99 



3 — Suratu Al 'Imrana 



tSJ&-r 



151. Za Mu jefa tsdro a cikin 
zukatan wacfanda suka kafirta, sa- 
boda shirkin da suka yi da Allah 
game da abin da bai saukar da wani 
dalili ba game da shi. Kuma mako- 
marsu Wuta ce, kuma tir da maza- 
unin azzalumai! 

152. Kuma lalle ne, hakika, Al- 
lah Ya yi muku gaskiya ga wa'a- 
dinSa, a lokacin da kuke kashe su 
da izninSa, har zuwa lokacin da 
kuka kasa (1) , kuma kuka yi jayayya 
a cikin aFamarin, kuma kuka saba, 
a bayan (Allah) Ya nuna muku abin 
da kuke so. Daga cikinku akwai 
wanda yake nufin duniya kuma 
daga cikinku akwai wanda ke nufin 
Lahira. Sa'an nan kuma Ya juyar 
da ku daga gare su, domin Ya jarra- 
be ku. Kuma lalle ne, hakTka, Ya 
yafe muku laifinku. Kuma Allah 
Ma'abucin falala ne ga muminai. 

153. A lokacin da kuke hawan 
dutse, gudane. Kuma ba ku karkata 
a kan kowa ba, alhali kuwa Man- 
zon Allah na kiran ku a cikin na 
karshenku (2) . Sa'an nan (Allah) Ya 
saka muku da bakin ciki a tare da 
wani bakin ciki. Domin kada ku yi 












•>s <\< V y \' 'X* < 9 <<?i"> t 



(1) A lokacin da aka fara Yakin Uhdu, Musulmi suka fara kora suna kisa, suna 
kamu. Sai wasu maharba suka ce: "Kada a kame gamma a bar mu". Shugabansu 
Abdullahi bn Zubair ya ce musu "Ku tuna da maganar Manzon Allah da ya ce kada mu 
bar wurinmu sai idan shi ne ya kiraye mu." Sai suka ki ^auraran maganarsa suka tafi 
kamun ganima. Sai Allah Ya biyo musu da Khalid bn WalTd ta baya, ya kashe Abdullahi 
da sauran wacfanda suka rage. Sa'an nan kuma sai yakin Musulmi ya karye, suka gudu 
suka hau dutse, sai mutum goma sha cfaya ko sha biyu kawai aka bari tare da Annabi, yana 
kiran su suna gudu. 

(2) Bayan da hankalinsu ya koma gare su sai suka ga sakamakon saba wa umurnin 
Allah, ya zama karyewar yaki da rashin ganima. 



100 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$mm-r 



bakin ciki a kan abin da ya ku6uce 
muku, kuma kada ku yi bakin cikin 
a kan abin da ya same ku. Kuma 
Allah Masani ne ga abin da kuke 
aikatawa. 

154. Sa'an nan kuma (Allah) Ya 
saukar da wani aminci a gare ku 
daga bayan bakin cikin; gyangyacfi 
yana rufe wata kungiya daga gare 
ku, kuma wata kungiya, lalle ne, 
rayukansu sun shagaltar da su, suna 
zaton abin da ba shi ne gaskiya ba, a 
game da Allah, irin zaton jahiliyya, 
suna cewa: "Ko akwai wani abu a 
gare mu dai daga aFamarin?" Ka 
ce, "Lalle ne al'amari dukansa na 
Allah ne." Suna 66yewa, a cikin 
zukatansu, abin da ba su bayyana 
shi a gare ka. Suna cewa : "Da muna 
da wani abu daga aFamarin da ba a 
kashe mu ba a nan." Ka ce : "Ko da 
kun kasance a cikin gidajenku, da 
warfanda aka rubuta musu kisa sun 
fita zuwa ga wuraren kwanciyarsu;" 
kuma (wannan abu ya auku ne) 
domin Allah Ya jarrabi abin da ke 
cikin kirazanku. Kuma domin Ya 
tsarkake abin da ke cikin zuka- 
tanku. Allah Masani ne ga abin da 
ke cikin kiraza. 

755. Lalle ne, warfanda suka 
juya daga gare ku a ranar harfuwar 
jama'a biyu, Shairfan kawai ne ya 
talala6antar da su, saboda sashen 
abin da suka tsirfanta. Kuma lalle 
ne haklka, Allah Ya yafe laifi daga 
gare su. Lalle Allah ne Mai gafara 
Mai hakuri. 













101 



3 — Suratu Al 'Imrana 



3Mi&-r 



156. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Kada ku kasance kamar 
wacfanda suka kafirta, kuma suka ce 
wa 'yan'uwansu idan sun yi tafiya a 
cikin kasa ko kuwa suka kasance a 
wurin yaki: "Da sun kasance a 
wurinmu, da ba su mutun ba, kuma 
da ba a kashe su ba." (Wannan 
kuwa) Domin Allah Ya sanya wac- 
can magana ta zama nadama a cikin 
zukatansu. Kuma Allah ne Yake 
rayarwa kuma Yake matarwa. 
Kuma Allah, ga abin da kuke aika- 
tawa, Mai gani ne. 

157. Kuma lalle ne, idan aka 
kashe, ku a cikin hanyar Allah, ko 
kuwa kuka mutu, haklka, gafara 
daga Allah da rahama ne mafi alhe- 
ri daga abin da suke tarawa. 

158. Kuma lalle ne idan kun 
mutu ko kuwa aka kashe ku, haki- 
ka, zuwa ga Allah ake tara ku. 

159. Saboda wata rahama ce 
daga Allah ka yi sanyin hali a gare 
su. Kuma da ka kasance mai hushi, 
mai kaurin zuciya, da sun watse 
daga gefenka. Sai ka yafe musu 
laifinsu, kuma ka nema musu gafa- 
ra, kuma ka yi shawara (1) da su a 
cikin aFamarin. Sa'an nan kuma 
idan ka yi niyyar zartarwa, to, ka 
dogara ga Allah, lalle ne, Allah 
Yana son masu tawakkali. 















J^U^os^^ji^J <S4^o£J^j£-£ 



; y <*s *s** 












(1) Annabi shi ne makomar aFamurra ga dukan kome, amma Allah Ya lizimta masa 
saukin hali zuwa ga Sahabbansa, da yin ma'amala da su, ma'amala mai kyau, da yi musu 
addu'a a kowane hali, kuma a wurin yaki ko abin da ya shafi yaki, Ya lizimta masa ya yi 
shawara da su, kuma Ya ba shi damar yin ijtihadi a nan, sa'an nan Ya umarce shi da ya 
dogara ga Allah wajen zartaswa, a kan ra'ayin da ya gani daga gare su. 



102 



3 — Suratu Al 'Imrana 



tffiflj&-r 



160. Idan Allah Ya taimake ku, 
to, babu marinjayi a gare ku. Kuma 
idan Ya yar6e ku, to, wane ne wan- 
da yake taimakon ku bayanSa? 
Kuma ga Allah sai muminai su 
dogara. 

161. Kuma ba ya yiwuwa ga 
wani annabi ya ci gululu. (1) Wanda 
ya ci gululu zai je da abin da ya ci na 
gululun, a Ranar Kiyama. Sa'an 
nan a cika wa kowane rai saka- 
makon abin da ya tsirfanta. Kuma 
su, ba za a zalunce su ba. 

162. Shin fa, wanda ya bibiyi 
yardar Allah, yana zama kamar 
wanda ya koma da fushi daga Al- 
lah, kuma makomarsa Jahannama 
ce? Kuma tir da makoma ita! 

163. Su, darajoji (2) ne a wurin 
Allah, kuma Allah Mai gani ne ga 
abin da suke aikatawa. 

164. Lalle ne, hakllta, Allah Ya 
yi babbar falala (3) a kan muminai, 
domin Ya aika, a cikinsu, Manzo 
daga ainihinsu yana karanta ayo- 
yinSa a gare su, kuma yana tsar- 
kake su, kuma yana karantar da su 
Littafi da hikima, kuma lalle, sun 
kasance daga gabani, hakika suna 
cikin 6ata bayyananniya. 



pJ M. aU f^ C&^^fc^A 



\s ~t 9 ' " ****> 






<£$*> 'Xi'i '!&" \'\" 



(1) Gululu shT ne satar wani abu daga ganlmar yaki a gabanin raba ta a tsakanin 
mayaka. Allah Ya ce, "Yin gululu haram ne a kan kowane annabi ko da wacfanda ba a 
halatta wa cin ganima ba, balle ga wanda aka halatta wa. Kamar yadda gululu yake haram 
a kan annabawa haka yake haram a kan mabiyansu." 

(2) Muminai masu darajoji ne a wurin Allah gwargwadon Tmaninsu da takawarsu da 
kuma falalar da Allah Ya yi musu. Haka su kuma kaflrai suna da magangara zuwa kasa 
gwargwadon mugun aikinsu. 

(3) Allah Ya nuna falalar da Ya bai wa Annabi Muhammadu, tsTra da aminci su 
tabbata a gare shi, da yake har Yana yi wa muminai gori da kyautar da Ya yi musu ta 
hanyar aiko musu shi. 



103 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$!M$&-r 



165. Shin, kuma a 16kacin (1) da 
wata maslfa, haklka, ta same ku, 
alhali kuwa kun samar da biyunta, 
kun ce: "Daga ina wannan yake?" 
Ka ce: "Daga wurin rayukanku (2) 
yake." Lallene, Allah, a kan dukan 
kome, Mai Ikon yi ne. 

166. Kuma abin da ya same ku a 
ranar hacfuwar jama'a biyu, to, da 
izinin Allah ne, kuma domin (Al- 
lah) Ya san muminai (na gaskiya). 

167. Kuma domin Ya san wa- 
cfanda suka yi munafunci, kuma an 
ce musu: "Ku zo ku yi yaki a cikin 
hanyar Allah, ko kuwa ku 
tunkucfe." (3) Suka ce: "Da mun san 
(yadda ake) yaki da mun bi ku." Su, 
zuwa ga kafirci a ranar nan,jsun fi 
kusa daga gare su zuwa ga imani. 
Suna cewa da bakunansu abin da ba 
shi ne a cikin zukatansu ba. Allah ne 
Mafi sani ga abin da suke Boyewa. 

168. Wacfanda suka ce wa 
'ya'uwansu kuma suka zauna abin- 
su: "Da sun yi mana cfa'a, da ba a 
kashe su ba." Ka ce: "To, ku tun- 
kude mutuwa daga rayukanku, 
idan kun kasance masu gaskiya." 

169. Kada ka yi zaton wacfanda 
aka kashe a cikin hanyar Allah 
matattu ne. A'a, rayayyu ne su, a 






"£ -» * y s 9y ,~* s""'*s9s %*» 



ISP oji*>J ^ ^JLaJ J 






Cw; 



( 1 ) Duk masTfar da ta same ku, to, ku ne kuka jawo wa kanku ita da wani laifi na saba 
wa umurnin Allah. Kuma kamin maslfa guda ta same ku, to, alheri biyu sun same ku. 

(2) Kowace irin maslfa ta sami mutum, to, shi ne ya yi sababinta a kansa. Kuma ya 
kamata ya yi bincike ya gane sababin, a inda ya jahilce shi. Kuma duk da haka kamin 
maslfa guda ta same shi, ya sami ni'ima biyu ko fiye da haka. 

(3) Ku tunkucfe mana makiya da duhunku, ko da ba ku yi yaki ba. 



104 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$sS!Ij&-r 



wurin Ubangijinsu. (1) Ana ciyar da 
su. 

1 70. Suna masu farin ciki saboda 
abin da Allah Ya ba su daga falalar- 
Sa, kuma suna yin bushara ga wa- 
danda ba su risku da su ba, daga 
bayansu; "Babu tsoro a kansu 
kuma ba su zama suna yin bakin 
ciki ba." 

171. Suna yin bushara saboda 
wata ni'ima daga Allah da wata 
falala. Kuma lalle ne, Allah ba Ya 
tozartar da ijarar muminai. 

172. Wacfanda suka kar6a (2) 
kira zuwa ga Allah da ManzonSa, 
daga bayan mTki ya same su. Akwai 
wata lada mai girma ga wadanda 
suka kyautata (3) yi daga gare su, 
kuma suka yi takawa. 

173. Wadanda mutane (4) suka 
ce musu : "Lalle ne, mutane sun tara 









(1) A cikin Hadisi an ruwaito cewa, Annabi ya ce Allah Yana sanya ruhinsu a cikin 
cikkunan tsuntsaye masu koren launi, suna tafiya da su a cikin Aljanna suna ci daga 
'ya'yan itacenta da rana, sa'an nan su koma zuwa ga wasu fitillu wacfanda aka rataye a 
cikin inuwar Al'arshi. 

(2) Bayan komawar Musulmi daga Uhdu da miyakun da suka same su, sai Annabi ya 
umurce su da fita a bayan kafirai, domin kada su yi tunanin komawa. Sai suka fita 
bayansu, aka dace kuwa Abu Sufyana ya umurci mutanensa da komawa Madina domin su 
tumbuke Musulmi. An yi Uhdu ta farko ran Asabat, sa'an nan suka fita a bayansu a ranar 
Lahadi, suka riske su a Hamra'al Asad. Sai aka yi tawafuki (yarjejeniya) tsakanin Annabi 
da Abu Sufyana a kan a bar yaki a lokacin, sai shekara mai zuwa, a hacfu a Badar. Allah 
Ya yabi Musulmi, da suka karba wannan kira, a cikin miyaku. Haka duka mai karbawa 
irinsu, ya shiga a cikin irin wannan yabo har ya zuwa tashin Kiyama. 

(3) Kyautata yi shi ne tsarkake aiki domin Allah watau ihsani ko ihlasi. 

(4) Yakin Badar na Uku, a cikin shekara ta hucfu yake, a watan Sha'aban. Badar 
kasuwa ce babba ga kabllun Larabawa a kowace shekara. A bayan Uhdu an yi alkawari da 
Abu Sufyana, a kan a hadu a Badr shekara mai zuwa. Saboda haka sai Abu Sufyana ya fita 
daga Makka har ya sauka Marriz Zahran, sai Allah Ya sanya masa tsoro a cikin zuciyarsa, 
sai ya gamu da Nu'aima bn Mas'ud el Ashja'iy, ya ce masa: "Ni na yi alkawari da 
Muhammadu a kan mu hacfu a Kasuwar Badar. Wannan kuwa shekar fari ce. Ina son 



105 



3 — Suratu Al 'Imrana 



iSIj^-r 



(rundunoni) saboda ku, don haka 
ku ji tsoronsu. Sai (wannan maga- 
na) ta kara musu Imani, kuma suka 
ce: "Mai isarmu Allah ne, kuma 
madalla da Wakili Shi" 

1 74. Sa'an nan suka juya da wata 
ni'ima daga Allah da wata falala, 
wata cuta ba ta shafe su ba, kuma 
suka bi yardar Allah. Kuma Allah 
ne Ma'abucin falala Mai girma. 

175. Wancan, Shaicfan ne kawai 
yake tsoratar da ku masoyansa. To, 
kada ku ji tsoronsu, ku ji^ tsoroNa, 
idan kun kasance masu Imani. 

176. Kuma wacfannan da suke 
gaugawa a cikin kafirci kada su 
Bata maka rai. Lalle ne su, ba za su 
cuci Allah da kome ba. Allah Yana 
nufin cewa, ba zai sanya musu wani 
rabo ba a cikin Lahira, kuma suna 
da wata azaba mai girma. 

1 77. Lalle ne, wadanda suka sayi 
kafirci da Imani, ba za su cuci Allah 
da kome ba. Kuma suna da azaba 
mai radacfi. 

178. Kuma kada wadanda suka 
kafirta su yi zaton cewa, lalle ne, 
jinkirin da Muke yi musu alheri ne 
ga rayukansu. Muna yi musu jin- 
kirin ne domin su kara laifi kawai, 
kuma suna da azaba mai wula- 
kantarwa. 






i^\ \ ' i 9 ' ^ >"\' "{' ' 9 f >^^i^ 



l5P &&& ^tilQJ^J 






** *•£*** VZ z t ' 






\Z$4>&{$j&£'& 









?->/ 



^^^J^^^^i^^i^T^X 






sa6awar alkawarin ta zama daga gare shi, ba daga gare ni ba. Ka tafiMadlna ka yi £6£arin 
hana su fitowa, zan ba ka ra£uma goma." Sai Nu'aimu ya tafi Madma ya iske Annabi da 
Sahabbansa suna shirin fita. Sai ya ce musu: "Me kuke nufi?" Suka ce; "Alkawarin Abu 
Sufyana." Sai ya ce: "Ba za ku iya ba, domin kuwa sun tara rundunoni saboda ku." Sai 
Annabi ya ce: "Zan fita ko da ni kacfai ne." Sai Annabi ya fita da mutum dubu da cfari 
biyar, suka tafi Badar babu Abu Sufyana. Suka ci kasuwa suka komo. 



106 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$S&flJ&-r 



779. Allah bai kasance Yana ba- 
rin muminai a kan abin da kuke 
kansa ba, sai (1) Ya rarrabe mu- 
mmuna daga mai kyau. Kuma Al- 
lah bai kasance Yana sanar da ku 
gaibi ba. (2) Kuma amma Allah 
Yana za6en wanda Ya so daga 
manzanninSa. (3) Saboda haka ku yi 
Tmani da Allah da manzanninSa. 
Kuma idan kun yi Tmani kuma kuka 
yi takawa, to, kuna da lada mai 
girma. 

180. Kuma kada wacfannan da 
suke yin rowa da abin da Allah Ya 
ba su daga falalarSa su yi zaton shT 
ne mafi alheri a gare su. A'a, shT 
mafi sharri ne a gare su. Za a yi 
musu sakandami da abin da suka yi 
rowa da shi a Ranar Kiyama. 
Kuma ga Allah gadon sammai da 
kasa yake, kuma Allah, ga abin da 
kuke aikatawa, Masani ne. 

181. Lallene, haklka, Allah Yaji 
maganar wacfanda suka ce: "Lalle 
ne, Allah faklri ne, mu ne wada- 
tattu." Za mu rubuta abin da suka 
facfa, da kisan da suka yi wa anna- 
bawa ba da wani hakki ba. Kuma 
Mu ce: "Ku cfancfani azabar gob- 
ara! 









,< x f-£ >* 4 £<' i^ *< t> fir? 



(1) Watau Allah ba zai bar mutane su ce, 'Mun yi imam/ da baki kawai ba, sai Ya 
jarraba su Ya fltar da muminan kwarai daga munafukai. Saboda haka Ya sanya ranaiku 
kamar ranar Uhdu wadda Allah Ya jarrabi muminai da ita har hakurinsu da cfa'arsu su- 
ka bayyana, kuma munafukai suka bayyana. 

(2) Allah bai sanar da gaibi ga jiutane wadanda ba annabawa ba, saboda haka, ba ku 
iya sanin imanin mutum ko rashin imaninsa, sai^da alama ta wani aiki ko magana wadda 
take da ita za a iya yin hukunci da kafirci ko imani ga mutum. 

(3) Allah Ya zabi wanda Ya so daga manzanninSa, watau Ya zabi Annabi Muham- 
madu da karin daraja a kan sauran annabawa da falalarSa. Wannan ne maflficin yabo a 
gare shi. 



107 



3 — Suratu Al 'Imrana 



f3Mj&-r 



182. "Wannan (azabar) kuwa sa- 
boda abin da hannuwanku suka 
gabatar ne. Kuma lalle ne Allah bai 
zama mai zalunci ga bayinSa ba." 

183. Wacfanda suka ce : "Lalle ne 
Allah Ya yi^alkawari zuwa gare mu, 
kada mu yi Tmani saboda wani man- 
zo sai ya zo mana da Baiko wadda 
wuta za ta ci." Ka ce: "Lalle ne 
wasu manzanni sun je muku, a ga- 
banlna, da hujjoji bayyanannu, 
kuma da abin da kuka facfa, to, don 
me kuka kashe su, idan kun kasance 
masu gaskiya?" 

184. To, idan sun karyata ka, to 
lalle ne, an karyata wasu manzanni 
a gabaninka, sun je musu da hujjoji 
bayyanannu da littattafai, da kuma 
Littafi mai haske. 

185. Kowane rai mai cfancfanar 
mutuwa ne. Kuma ana cika muku 
ijarorinku kawai ne a Ranar Kiya- 
ma. To, wanda aka msantar daga 
barin wuta, kuma aka shigar da shi 
Aljanna, to, lalle ne ya tsira. Kuma 
rayuwar duniya ba ta zama ba face 
jin dacfin rucfi. 

186. Lalle ne za a jarraba (1 ) ku a 
cikin dukiyarku da rayukanku, 
kuma lalle ne kuna jin cutarwa mai 
yawa daga wacfanda aka bai wa 
Littafi a gabaninku da kuma wa- 
cfanda suka yi shirki. Kuma idan 
kun yi hakuri, kuma kuka yi taka- 
wa, to lalle ne, wannan yana daga 
manyan al'amurra. 



^h ' - S* ** &" . »> »7"- "• < 9>9 t- 









A ?4 " 



\&l\ 



(1 ) Duk wanda ya tsayu da gaskiya ko umurni da alheri, ko hani daga abin da ba a so, 
to lalle ne sai an cutar da shi, kuma ba shi da magani sai ha£uri, domin Allah, da neman 
taimako daga Allah, da komawa zuwa ga Allah. 



108 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$!Mm-r 



187. Kuma a lokacin da Allah 
Ya ri£i alkawarin wacfanda aka bai 
wa (1) Littafi, "Lalle ne kuna bayya- 
na shi ga mutane, kuma ba za ku 
66ye shi ba." Sai suka jefar da shi a 
bayan bayansu, kuma suka sayi 
'yan kucfi kacfan da shi. To, tir da 
abin da suke saye! 

188. Kada lalle ka yi zaton wa- 
cfanda suke yin farin ciki da abin da 
suka bayar, kuma suna son a yabe 
su da abin da ba su aikata ba. To, 
kada lalle ka yi zaton su da tsira 
daga azaba. Kuma suna da azaba 
mai racfacfi. 

189. Kuma ga Allah mulkin 
sammai da Rasa yake. Kuma Allah, 
a kan kome, Mai ikon yi ne. 

190. Lalle ne, a cikin halittar 
sammai da Rasa da sa6awar dare da 
yini akwai ayoyi ga ma'abuta 
hankali. 

191. Wacfanda suke ambatar Al- 
lah a tsaye da zaune da a kan sasan- 
ninsu, kuma suna tunani a kan 
halittar sammai da Rasa: "Ya 
Ubangijinmu! Ba Ka halitta wan- 
nan a kan banza ba. TsarkinKa! 
Saboda haka Ka tsare mu daga 
azabar wuta. 



"»»• > \ 



E9 ^jjlZAa 



*> <" K S >Z'*S '-,Si' &\" \\\ 



(1) A cikin wannan akwai gargacfi ga malaman Musulmi, kada su shiga hanyar 
Yahudu ta boye ilmin gaskiya, ko kuwa abin da ya same su, su ma ya same su, kuma ya 
shiga da su mashigarsu. Wajibi ne a kan malamai su bayar da abin da ke hannuwansu na 
ilmi mai amfani, mai mini a kan aikin kwarai, kada su boye kome daga gare shi. Idan sun 
boye, to, la'anar Allah da mala'iku da ta mutane za ta tabbata a kansu, kamar yadda ta 
tabbata a kan malaman Yahudu. 



109 



3 — Suratu Al 'Imrana 



$mm-r 



192. "Ya Ubangijinmu! Lalle ne 
Kai, wanda Ka shigar a cikin wuta, 
to, hakika, Ka tozarta shi, kuma 
babu wasu mataimaka ga azzalu- 
mai. 

193. "Ya Ubangijinmu! Lalle ne 
mu L mun ji Mai kira yana kira zuwa 
ga Tmani cewa, 'Ku yi Tmani da 
Ubangijinku.' Sai muka yi Trnani. 
Ya Ubangijinmu! Saboda haka Ka 
gafarta mana zunubanmu, kuma 
Ka kankare miyagun ayyukanmu 
daga gare mu. Kuma Ka karBi 
rayukanmu tare da mutanen kirki. 

194. "Ya Ubangijinmu! Ka ba 
mu abin da Ka yi mana wa'adi 
(alkawari) a kan manzanninKa, 
kuma kada Ka tozarta mu a Ranar 
Kiyama. Lalle ne Kai, ba Ka saBa- 
war alkawari." 

195. Saboda haka Ubangijinsu 
Ya karBa musu cewa, "Lalle ne Ni, 
ba zan tozartar da aikin wani mai 
aiki ba daga gare ku, namiji ne ko 
kuwa mace, sashenku daga sashe. 
To, wadanda suka yi hijira kuma 
aka fitar da su daga gidajensu, 
kuma aka cutar da su a cikin hanya- 
Ta, kuma suka yi yaki, kuma aka 
kashe su, lalle ne zan kankare musu 
miyagun ayyukansu, kuma lalle ne 
zan shigar da su gidajen Aljanna 
(wadanda) koramu ke gudana daga 
karkashinsu, a kan sakamako daga 
wurin Allah. Kuma a wurinSa ak- 
wai kyakkyawan sakamako. 

196. Kada jujjuyawar wadanda 
suka kafirta a cikin garuruwa ta 
rude ka. 



\a^&j>-\ JLA3 j \JJ \ cf^-k O* ^ D^.J 

^ Kit \'*\ X \' > \'' 9 '<"*(?** 



>*z 






t"" ■•.«■* 



^^ J^ ^o\ y <3)p4ijp& v^UJL—b 

CfJb \3 o^O.ot p>^<**> &*j\j >CJif^l 



*, m 4* 



f|p jjjLjT^ ijjLST^j \ vilis ic^jo V 



110 



3 — Suratu Al 'lmrana 



ea85M»-r 



797. Jin dadi ne kadan, sa'an nan 
makdmarsu Jahannama ce, kuma 
tir da shimfida ita! 

198. Amma wadanda suka bi 
Ubangijinsu da takawa, suna da 
Gidajen Aljanna (wacfanda) kora- 
mu ke gudana a karkashinsu, suna 
madawwama a cikinsu, a kan liyafa 
daga wurin Allah, kuma abin da ke 
wurin Allah ne mafi alheri ga bar- 
rantattu. 

199. Kuma lalle ne daga Muta- 
nen Littafi a> , haklka, akwai wanda 
yake yin Tmani da Allah da abin da 
aka saukar zuwa gare ka, da abin da 
aka saukar zuwa gare su, suna masu 
tawalu'i ga Allah, ba su sayen tama- 
ni kacfan da ayoyin Allah. Wadan- 
nan suna da ijararsu a wurin 
Ubangijinsu. Lalle ne Allah Mai 
gaugawar sakamako da yawa ne. 

200. Ya ku wadanda suka yi 
imani! Ku yi hakuri kuma ku yi 
dauriya, kuma ku yi zaman dako, 
kuma ku yi takawa, tsammaninku 
za ku ci nasara. (2) 












*-» s* 






(1) A cikin Mutanen Littafi akwai mutanen kwarai, na kirki wadanda hasada ba ta 
hana su bin gaskiya ba. Sun sifantu da sifofin kamala; watau ba dukkansu ne miyagu ba. 
Akwai na kwarai a cikinsu kamar yadda hali yake a kowane taron mutane. 

(2) Hakuri a kan ibada da daukar wahalolin shan'a gaba daya gwargwadon Ikon yi. 
Dauriya a kan abokan gaba; watau kada makiya su fi muminai hakuri wajen yaki da 
daukar wahalolinsa. Zaman dako ga taushewar hanyoyin abokan gaba daga barin shiga 
kasar Musulmi. Babu bambanci ga makiyi bayyananne da makiyi boyayye. Makiyi 
boyayye ya fi aibi domin kasasshensa, zai shiga wuta, amma kasasshen makiyi bayya- 
nanne, zai shiga Aljanna. Takawa ita ce bin umurnin Allah da kangewa daga barin haninSa 
kamar yadda Ya fada. Wannan shine kan ibada duka bayan Tmani, domin haka ya ce ko za 
ku ci nasara, idan kun rike wadannan abubuwa da kyawo. 



111 



4 — Suratun Nisa' 



a2»4-£ 




Tana karantar da hanyoyin tsare hakkokin jama 'a, da 
alakokin da suke a tsakanin arummar Musulmi kanta, ko kuma a 
tsakaninta da tsakanin wata al'umma. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



L Ya ku mutane ! Kq bi Ubangi- 
jinku da takawa, Wanda Ya halitta 
ku daga rai guda, kuma Ya halitta, 
daga gare shi, ma'auransa, kuma 
Ya watsa daga gare su maza masu 
yawa da mata. Kuma ku bi Allah da 
takawa, Wanda kuke rokon juna da 
(sunan) Shi, da kuma zumunta (1) . 
Lalle ne Allah Ya kasance, a kanku, 
Mai tsaro ne. 

2. Kuma ku bai wa marayu duki- 
yoyinsu, kuma kada ku musanya 
mummuna da mai kyau. Kuma 
kada ku ci dukiyoyinsu zuwa ga 
dukiyoyinku. Lalle shi, ya kasance 
zunubi ne mai girma. 









&<& 



(1) Bin Allah wanda Ya halitta ku, kira ga tabbatar da tauhidin Uluhiyya da 
Rububiyya. Fitar mutane daga asali guda, wanda babu wani surki a cikinsa, yana wajabtar 
da girman jinsin mutum, kowane iri ne, kowane launi, kuma kowace halitta yake dauke da 
ita. Tsoron Allah da tsaronSa a kan mutane yana wajabtar da tsayawa a cikin haddodin 
shan'arsa. Tsoron zumunta ko rantsuwa da ita yana wajabtar da tausayi da rahama a kan 
halittar Allah na kusa da na nesa. Hadisi ya nuna ba a yin rantsuwa da wanin Allah, 
saboda haka ma'anar ayar ita ce, 'Ku ji tsoron Allah ku tsare mahaifa da zumunta!' 



112 



4 — Suratun Nisa' 



wm&-t 



3. Kuma idan kunjitsoron baza 
ku yi adalci ba a cikin marayu (1) , 
to, (akwai yadda za a yi) ku auri 
abin da ya yi muku dacfi daga mata ; 
biyu-biyu, da uku-uku, da hutfu- 
hudu. Sa'an nan idan kun ji tsoron 
ba za ku yi adalci ba, to, (ku auri) 
guda ko kuwa abin da hannayenku 
na dama suka mallaka. Wannan shi 
ne mafi kusantar zama ba ku wuce 
haddi ba. 

4. Kuma ku bai wa mata sada- 
kokinsu da saukin bayarwa. Sa'an 
nan idan suka yafe muku wani abu 
daga gare shi, da dacfin rai, to, ku ci 
shi da jin dacfi da saukin hacfiya. 

5. Kada ku bai wa wawaye (2) 
dukiyarku, wadda Allah Ya sanya 
ta a gare ku, kuna masu tsayuwa (ga 
gyaranta). Kuma ku ciyar da su a 
cikinta, kuma ku tufatar da su, 
kuma ku gaya musu magana sanan- 
niya ta alheri. 

6. Kuma ku jarraba marayu, har 
a lokacin da suka isa aure. To, idan 
kun lura da shiriya daga gare su, to, 
ku mika musu dukiyoyinsu. Kada 
ku cTta da Barna, kuma da gaggawa 
kafin su girma. Kuma wanda yake 



*> a 









31*5^I^a« 









(1) Asalin maraya shi ne yaron da bai balaga ba, kuma ubansa ya mutu. Amma a 
cikin aya-Allah Ya sani-ana nufin dukkan mai rauni a cikin al'umma, wanda yake neman a 
tsare haickinsa da Allah Ya cfora wa Musulmi su tsare^ Saboda haka Ya shafe jawabin 
sharadin, kuma Ya fara da hukunce-hukunce, a kan tafsTlin yadda za a tsare masu rauni a 
cikin al'umma. Ya fara da mata a wajen aure, adadinsu daga daya zuwa hucfu, gwarg- 
wadon karfin mutum da iyawarsa ga tsai da adalci a gare su, ko a tsakaninsu. Adalci na 
kwana da ciyarwa da tufatarwa. 

(2) Sa'an nan yadda ake rikon dukiyar wawa wanda bai san yadda ake rikon dukiya 
ba, ko da shi baligi ne, ya yi aure, kuma ko da shi ne yake neman dukiyarsa da kansa; 
kamar da ijara. Wannan wata hanya ce ta tsaron hakkin masu rauni. 



113 



4 — Suratun Nisa' 



assail -i 



wadatacce, to, ya kama kansa, 
kuma wanda yake faklri, to, ya ci, 
gwargwadon yadda ya kamata. To, 
idan kun mika musu dukiyoyinsu, 
sai ku shaidar a kansu. Kuma Allah 
Ya isa Ya zama Mai bincike. 

7. Maza suna da rabo (1) daga 
abin da iyaye biyu da mafi kusantar 
dangi suka ban, kuma mata suna da 
rabo daga abin da iyaye biyu da 
mafi kusantar dangi suka ban, daga 
abin da ya karanta daga gare shi ko 
kuwa ya yi yawa, rabo yankakke. 

8. Kuma idan ma'abuta zumun- 
ta da marayu da matalauta suka 
halarci rabon, to, ku azurta su daga 
gare shi, kuma ku facfa musu maga- 
na sananniya ta alheri. 

P. Kuma wacfanda suke, da sun 
bar (2) zuriyya masu rauni a bayan- 
su, za su ji tsoro a kansu, su yi 
sauna, sa'an nan su bi Allah da 
ta£awa, kuma su facfi magana 
madaidaiciya. 

10. Lalle ne, wacfanda suke cin 
dukiyar marayu da zalunci, to, 
wuta kawai suke ci a cikin cikku- 
nansu, kuma za su shiga cikin wata 
wuta mai tsanani. 

11. Allah Yana yi muku wasiyya 
a cikin 'ya'yanku; namiji yana da 
rabon mata biyu. Idan sun kasance 









T^lil' 









(1) Hukunce-hukuncen rabon gado, hanya ce ta tsaron hakkin masu rauni. 

(2) Watau yadda mutum mai kananan 'ya'ya yake tsoron ya mutu ya bar su babu 
wata dukiya da za ta taimake su, haka kuma su Musulmi wacfanda aka sanya aikin rabon 
gado a hannunsu, su yi tunani, da su ne suka mutu suka bar 'ya'yansu haka. Saboda haka 
wannan zai karya zuciyar mai son ya yi zalunci daga dukiyar marayu. 



114 



4 — Suratun Nisa' 



IKtftKtfA 



iS^-i 



mata ne fiye da biyu kuwa, to, suna 
da biyu daga kashi uku cfin abin da 
ya bad, kuma idan ta zama guda ce 
(kawai), to, tana da rabi. Kuma 
iyayensa biyu kowane cfaya daga 
cikinsu yana da cfaya daga kashi 
shida cfin abin da ya bari idan wani 
reshe ya kasance gare shi, to, idan 
reshe bai kasance gare shi ba, kuma 
iyayensa ne (kawai) suka gaje shi, 
to, uwa tana da sulusi (cfaya daga 
cikin kashi uku). Sa'an nan idan 
'yan'uwa sun kasance gare shi, to, 
uwarsa tana da sudusi (cfaya daga 
cikin kashi shida) daga bayan wa- 
siyya wadda ya yi ko kuwa bashi. 
Ubanninku da 'ya'yanku, ba ku 
sani ba, wannensu ne mafi kusantar 
amfani a gare ku. Yankawa daga 
Allah. Lalle ne, Allah Ya kasance 
Masani Mai hikima. 

12. Kuma kuna da rabin abin da 
matanku na aure suka bari idan 
reshe bai kasance gare su ba. Sa'an 
nan idan reshe ya kasance gare su, 
to, kuna da rubu'i (cfaya daga cikin 
kashi hudu) daga abin da suka ba- 
rin, daga bayan wasiyya wadda 
suka yi ko kuma bashi. (Su) kuma 
suna da rubu'i daga abin da kuka 
bari idan reshe bai kasance ba gare 
ku, idan kuwa reshe ya kasance gare 
ku, to, suna da sumuni (cfaya daga 
cikin kashi takwas) daga abin da 
kuka bari, daga bayan wasiyya 
wadda kuka yi ko kuwa bashi. Idan 
wani namiji ya kasance ana gadon 
sa bisa kalala, ko kuwa wata mace, 
alhali kuwa yana da cfan'uwa ko 



03 lA-5siU^lc 






»\' < >< s K /^ 






-Aj 64* ol^^o^j<£^l^^6| 



+-*&& 












JJU-< 



*J> 



> 1i^\^ ir c >> 4,fi^ >-•> 



115 



Suratun Nisa' 



t£<A 



-i 



'yar'uwa (1) to, kowane daya daga 
cikinsu yana da sudusi (daya daga 
cikin kashi shida), sai idan sun ka- 
sance mafi yawa daga wannan, to, 
su abokan tarayya ne a cikin sulusi 
(daya bisa uku), daga bayan wa- 
siyya wadda aka yi ko kuma bashi. 
Ba da yana mai cutarwa ba, ga 
wasiyya, daga Allah. Kuma Allah 
Masani ne Mai hakuri. 

13. Wadancan iyakokin Allah 
ne. Wanda ya yi da'a ga Allah da 
Manzonsa, (Allah) zai shigar da shi 
gidajen Aljanna (wadanda) koramu 
suna gudana daga karkashinsu, 
suna madawwama a cikinsu, kuma 
wannan shi ne rabo babba. 

14. Kuma wanda ya sa6a wa 
Allah da ManzonSa, kuma ya keta- 
re iyakokinSa, zai shigar da shi 
Wuta, yana madawwami a cikinta, 
kuma yana da wata azaba mai wala- 
kantarwa. 

15. Kuma wadanda suka je wa 
alfasha daga matanku, to, ku nemi 
shaidar mutane hudu daga gare ku 
a kansu. To, idan sun yi shaida, sai 
ku tsare su a cikin gidaje har mutu- 
wa ta kar6i rayukansu, ko kuwa 
Allah Ya sanya wata hanya a gare 
su.< 2 > 






p %J&-%J& 4tt\j 40^ *C-^-> 












( 1 ) *Dan'uwa ko 'yar'uwa, a nan, ana nufin ITummi ko lfummiya, kowane dayansu 
yana da sudusi; idan suna da yawa, watau sun kai biyu ko abin da ya fi biyu, to, suna da 
sulusi. Babu bambanci tsakanin namiji da mace gare su, domin jihar gadonsu mace ce, 
watau uwar mamacin. 

(2) Ayoyi na 15 da 16 an shafe hukuncinsu wajen haddi da ayar Suratun Nur ta biyu 
da Hadisin Rajami ga zawari da zawara wadanda suka yi zina, kuma da bulala dari da 
korar babane namiji, da kuma bulala dari ga budurwa. Kuma ana jefe mai liwacfi da wanda 
ake yi a kansa idan sun balaga, ko da su banawa ne. Ana ladabi ga mai liwadl da matarsa, 
amma ba a kashe shi. Liwadi da wata mace kamar zina yake ga namijin. 



116 



4 — Suratun Nisa' 






7tf. Kuma wacfanda (maza biyu) 
suka je mata (1) daga gare ku, to, ku 
cutar da su, sa'an nan idan sun tuba 
kuma suka kyautata halayensu, sai 
ku kau da kai da ga barinsu. Lalle 
ne, Allah Ya kasance Mai kar6ar 
tuba ne, Mai jin kai. 

17. Abar da take tuba kawai ga 
Allah, ita ce ga wacfanda suke aika- 
tawar mugun aiki da jahilci sa'an 
nan su tuba nan kusa (2) . To, 
wadannan Allah Yana kar6ar tu- 
barsu. Kuma Allah Ya kasance Ma- 
sani ne, Mai hikima. 

18. Ba tuba ba ce ga wadanda 
suke aikatawar munanan ayyuka 
har idan mutuwa ta halarci dayansu 
ya ce: "Lalle ne ni, na tuba yanzu." 
Kuma ba tuba ba ce ga wadanda 
suke mutuwa alhali kuwa suna kafi- 
rai. Wadannan Mun yi musu tatta- 
lin wata azaba mai radacfi. 

19. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni ! Ba ya halatta a gare ku, ku gaji 
mata a kan tllas. Kuma kada ku 
hana su aure domin ku tafi da sas- 
hen abin da kuka ba su, face idan 
suka zo da wata alfasha (3) bayya- 
nanniya. Kuma ku yi zamantakewa 
da su da alheri. Sa'an nan idan kun 
kT su, to, akwai tsammanin ku ki 



l^Zbj ills ^=^4 WvLo C^\ JO \ j 

l^^ll^l^^^f 



<? . > ^<. 












(1) Maza biyu masu je wa alfasha su ne masu yin liwacfi da junansu. 

(2) Nan kusa, watau a gabanin mutuwa. 

(3) Mugun halin da shari'a ba ta yarda da shi ba kamar iciyo ko yawon banza, a nan 
babu laifi ku hana su aure sai sun yi muku hul'i, kuma Allah Ya hana gadon mata kamar 
dukiya. Sun kasance suna yin haka, ba da sake bayar da sadaki ba, domin dogara da 
wanda ubansa ya bayar, sai su aurar da ita a kan haka ga wani dan'uwan mamacin, ko 
kuma wanda suke so ya aure ta. 



117 



Suratun Nisa' 



rai^-i 



wani abu alhali kuwa Allah Ya 
sanya wani alheri mai yawa a 
cikinsa. 

20. Kuma idan kun yi nufin mu- 
sanya mata a matsayin wata mata, 
alhali kuwa kun bai wa cfayarsu 
kincfari (1) , to, kada ku karbi kome 
daga gare shi. Shin, za ku karBe shi 
da karya da zunubi bayyananne? 

21. Kuma yaya za ku karbe shi 
alhali kuwa, hakTka, sashenku ya 
sadu zuwa ga sashe, kuma sun riki 
alkawari (2) mai kauri daga gare ku? 

22. Kuma kada ku auri abin da 
ubanninku suka aura daga mata, 
face abin da ya shige. Lalle ne shi, ya 
kasance alfasha da abin kyama. 
Kuma ya munana ya zama hanya. 

23. An haramta muku uwa- 
yenku, da 'ya'yanku, da 'yan'- 
uwanku mata, da goggoninku, da 
innoninku, da 'ya'yan cfan'uwa, da 
'ya'yan 'yar'uwa, da uwayenku wa- 
cfanan da suka shayar da ku mama, 
da 'yan'uwanku mata na shan 
mama, da uwayen matanku, da 
agololinku wacfanda suke cikin 
cfakunanku daga matanku wa- 
cfanda kuka yi duhuli da su, kuma 
idan ba ku yi duhuli da su ba, to, 
babu laifi (3) a kanku, da matan 
'ya'yanku wacfanda suke daga 
tsatsonku, kuma kada ku hacfa tsa- 



, ., ' *< 'w'*- -i>*. \ 9 \' 
M Lxu-4 ui^j UTL^J -»4j>j x>\z\ UZl«* 







fM y^j^ui ^Xlujj \sji*j aJl^S 










(1) Kincfari, shi ne dukiya mai yawa; ukiya dubu goma sha biyu, na azurfa. 

(2) Alkawarin rikonsu da alheri ko kuma sallamarsu da kyautatawa. Bakara Aya ta 
231. 

(3) T)aurin aure a kan cfiya yana haramta uwarta, amma cfaurin aure a kan uwa, ba ya 
haramta cfiyar sai in an yi duhuli da ita, ko kuma an yi tamattu'i da ita. 



118 



4 — Suratun Nisa' 



-i 



kanin 'yan'uwa biyu mata, face 
abin da ya shige. Lalle ne, Allah Ya 
kasance Mai gafara ne Mai jin Icai. 

24, Da tsararrun auren (1) wasu 
maza, face dai abin da hannuwanku 
suka mallaka. (Ku tsare) Littafin 
Allah a kanku. Kuma an halatta 
muku abin da yake bayan wancan. 
Ku nema da dukiyoyinku, kuna 
masu yin aure, ba masu yin zina ba. 
Sa'an nan abin da kuka ji dadi da 
shi daga gare su, to, ku ba su ijaro- 
rinsu bisa farillar sadaki. Babu laifi 
a gare ku ga abin da kuka yi yarda- 
tayya (2) da shi a bayan farillar sada- 
ki. Lalle ne Allah Ya kasance Masa- 
ni ne, Mai hikima. 

25. Kumawanda (3) baisamiwa- 
data ba daga cikinku bisa ga ya auri 
'ya'ya muminai, to, (ya aura) daga 
abin da hannuwanku na dama suka 
mallaka, daga kuyanginku mumi- 
nai. Kuma Allah ne Mafi sani ga 
Tmaninku, sashenku daga (4) sashe. 
Sai ku aure su da izinin mutanensu. 
Kuma ku ba su ijarorinsu bisa ga 
abin da aka sani, suna masu kamun 



^io^Ak^Ui^ & 



*s<. 



A»/ <\**< <&JZi s^ \~<\* 

EEJ L-. ??j by*-^ jo '4&\<^)C*L 



C^T^ r^S-V". ly^^O' (*==*}> *bj ^ 



• x » - - I 




9 ^^\< < ' J>ff ' ' 9> Y\ 



(1) An haramta muku matan auren wasu maza, matukar mazansu ba su sake su ba, 
Musulmi ne ko kuwa Kitabawa, sai fa idan kun kamo su ne daga kasar da take ta abokan 
gaba, a nan kuna iya takinsu haka, domin kamu ya warware aurensu. Idan kun yi tamattu'i 
da wasu mata a kan kuskure, ba da aure ba, sai ku biya su sadaki a kan haka. An hana 
auren tamattu'i, watau yin aure zuwa ga ajali. Abdullahi bn Abbas ya ce yin sa ya fi zina. 

(2) Bayan sadakin da aka yanka babu laifi Tdan kun yi yardatayya da kara wani abu a 
kan farilla, kuma babu laifi idan ita matar ta yarda da kayar da karin ko kuwa shi mijin ya 
yarda da biyan karin. 

(3) Hukunce-hukuncen auren kuyanga ga wanda bai sami Tkon auren 'ya ba. Aibin 
auren kuyangi shi ne bautar da zuriya, domin bauta daga uwa take. Saboda haka ba ya 
halatta ga Musulmi ya auri baiwar kafiri, kome larurar da take ciki, sai dai ya saye ta daga 
gare shi. 

(4) Ku duka daidai kuke wajen Tmani da Musulunci. Dubi kuma Al 'Imrana 195. 



119 



Suratun Nisa' 



mmm^-i 



kai, ba masu zina ba, kuma ba masu 
rikon abokai ba. To, idan aka aure 
su, sai kuma suka zo da wata al- 
fasha, to, akwai a kansu rabin abin 
da ke a kan 'ya'ya daga azaba. 
Wancan (auren kuyanga) ga wanda 
ya ji tsoron wahala ne daga gare ku. 
Kuma ku yi hakuri shi ne mafi 
alheri a gare ku. Kuma Allah Mai 
gafara ne Mai jin kai. 

26. Allah Yana nufin Ya bay- 
yana muku, kuma Ya shiryar da ku 
hanyoyin wacfanda suke a gaba- 
ninku kuma Ya karBi tubarku. 
Kuma Allah Masani ne Mai 
hikima. 

27. Kuma Allah Yana nufin Ya 
karBi tubarku. Kuma wacfanda 
suke bin sha'awoyi suna nufin ku 
karkata, karkata mai girma. 

28. Allah Yana nufin Ya yi 
muku sauki, kuma an halitta mu- 
tum yana mai rauni. 

29. Ya ku wacfanda suka yi Ima- 
ni! Kada ku ci dukiyoyinku a tsa- 
kaninku da yaudara, (1) face idan ya 
kasance daga fatauci ne, bisa yarda- 
tayya daga gare ku. Kuma kada ku 
kashe kanku. Lalle ne Allah Ya 
kasance, game da ku, Mai jin kai ne. 

30. Wanda ya aikata wancan 
bisa ta'adi da zalunci, to, za Mu 
kone shi da Wuta. Kuma wannan 
ya kasance ga Allah (abu ne) mai 
sauki. 









%1&L& 



y, 4'> >'9>, <' ' */ *\> t^i' 






>^< 'jt*~<* > 



' > x l^ 



i\0z> 



•'Si 



p£— Jut \^CJui j ^xll Jp\j J& 



' 9 * 'm' 






'>— ^ 



(1) Hukuncin cin dukiyar mutane da Jcarya ko yaudara, haramun ne, domin yana kai 
ga mutane su kashe kansu. 



120 



4 — Suratun Nisa' 



- t 



31. Idan kuka nlsanci manyan 
abubuwan da ake hana ku aika- 
tawa, to, za Mu kankare munanan 
ayyukanku daga gare ku, kuma Mu 
shigar da ku mashiga ta karimci. 

32. Kuma kada ku yi gurin abin 
da Allah Ya fifita sashenku da shi a 
kan sashe; maza suna da rabo daga 
abin da suka tsirfanta, kuma mata 
suna da rabo daga abin da suka 
tsirfanta. Ku roici Allah daga fala- 
larSa. Lalle ne, Allah Ya kasance, 
ga dukkan kome, Masani. 

33. Kuma ga kowa, Mun sanya 
magada daga abin da mahaifa da 
mafiya kusancin zumunta suka 
bari. Kuma wacfanda rantsu- 
woyinku suka kulla (1) ku ba su 
rabonsu. Lalle ne, Allah Ya kasan- 
ce, a kan dukkan kome, Mahalarci. 

34. Maza masu tsayuwa ne (2) a 
kan mata, saboda abin da Allah Ya 
fifita sashensu da shi a kan sashe, 
kuma saboda abin da suka ciyar 
daga dukiyoyinsu. To, salihan mata 
masu cfa'a ne, masu tsarewa ga gaibi 
saboda abin da Allah Ya tsare. 
Kuma wacfanda kuke tsoron bijire- 
warsu, to, ku yi musu gargacfi, 






^" s *' 4"*" * y ^ y y * y s yy y ^ 



'%— 



< *ts ^y y •Z'*'* A *^ 



y K ^** y.yy. y 






y^ 9 > y *s 



' *' >* y >.'C 



^£^j^o^^\y^\^i^\lj 



(1) A zamanin Jahiliyya ana kullin amana a tsakanin kabilu ko a tsakanin mutum da 
wani mutum. Wannan kullin amanar yakan hacfa har da sudusin dukiyar wanda ya mutu 
daga cikinsu. Wasu Musulmi sun shiga Musulunci a bayan sun kulla irin wannan amanar, 
saboda haka Allah Ya yi umurni da cika wannan alkawarin, kuma Ya kashe al'adar, Ya 
musanya ta da hukunce-hukuncen Musulunci. Kuma ana fassara masu kullin rantsuwa da 
masu gudanar da aikin rabon dukiyar gado. Ana biyan su ijarar wahalarsu daga kawunan 
magada kamar yadda ya kamata. 

(2) Allah Ya sanya shugabancin gida da gudanar da tasarrufinsa a hannuwan maza, 
domin ginar jikinsu, da hankalinsu da kuma dukiyarsu da suke ciyarwa ga sadaki da kuma 
nafakar (ciyarwar) gidan. Kuma Allah Ya aza wa mata da 'a ga maza da kuma tsare 
farjojinsu domin kada su kawo wani bakon da ba dan gida ba, a cikin gidan. 



121 



Suratun Nisa' 



imw&-i 



kuma ku kaurace musu a cikin wu- 
raren kwanciya, kuma ku doke su. 
Sa'an nan kuma, idan sun yi muku 
cfa'a, to, kada ku nemi wata hanya a 
kansu. Lalle ne Allah Ya kasance 
Madaukaki, Mai girma. 

35. Kuma idan kun ji tsoron sa- 
6awar tsakaninsu, to, ku aika da 
wani mai sulhu daga mutanensa da 
wani mai sulhu daga mutanenta. (1) 
Idan sun yi nufin gyarawa, Allah zai 
daidaita tsakaninsu (ma'auran). 
Lalle ne Allah Ya kasance Masani, 
Mai jarrabawa. 

36. Kuma ku bautawa (2) Allah, 
kuma kada ku hacfa wani da Shi, 
kuma ga mahaifa ku yi kyautatawa, 
kuma ga ma'abucin zumunta da 
marayu da matalauta, da makwabci 
ma'abucin kusanta, da makwabci 
manlsanci, da aboki a gefe da dan 
hanya, da abin da hannuwanku na 
dama suka mallaka. Lalle ne Allah 
ba Ya son wanda ya kasance mai 
takama, mai yawan alfahari. 

37. Wadanda suke yin rowa, 
kuma suna umurnin mutane da yin 
rowa, kuma suna boyewar abin da 
Allah Ya ba su na falalarSa. Kuma 
Mun yi tattali, saboda kafirai, aza- 
ba mai walakantarwa. 



\/'\\ • *> >> 9 \' ^ * n- < 






\<\\'. >•! 









(1) Hakamani ko masu sulhu biyu, su tafi su yi binciken abin da ya hana auren kyau, 
su tsawaci maras gaskiya daga cikin ma'auran, ko kuma su hukunta rabuwa da hul'i, ko ba 
da hul'i ba. Abin da suka hukunta alkali ya zartar da shi. 

(2) Bauta wa Allah shi ne a bi umurninSa, a bar haninSa a kome. Sa'an nan ya biyar 
da nau'ukan mutane wacfanda mutum zai yi ihsani zuwa gare su gwargwadon darajarsu 
kuma da halinsa. Sa'an nan zargi a kan marowaci da sakamakonsa, da mai ciyarwa amma 
ba a bisa hanyar bauta wa Allah ba. 



122 



4 — Suratun Nisa' 



l$&-l 



38. Kuma wacfanda suke ciyar 
da dukiyoyinsu domin nuna wa 
mutane, kuma ba su yin Tmani da 
Allah, kuma ba su yin Tmani da 
Ranar Lahira, kuma wanda Shai- 
cfan ya kasance abokin hacfi a gare 
shi, to, ya munana ga abokin hacfi. 

39. Kuma mene ne a kansu, idan 
sun yi Tmani da Allah, kuma da 
Ranar Lahira, kuma sun ciyar da 
abin da Allah Ya azurta su, kuma 
Allah Ya kasance, gare su, Masani? 

40. Lalle ne, Allah ba Ya za- 
luncin gwargwadon nauyin zarra, 
idan ta kasance alheri ce, zai ri6a- 
nya ta, kuma Ya kawo daga gunSa 
ijara mai girma. 

41. To, yaya, idan Mun zo da 
shaidu daga dukan al'umma, kuma 
Muka zo da kai a kan wacfannan, 
kana mai shaida! 

42. A ranar nan, wacfanda suka 
kafirta kuma suka sa6a wa Manzo, 
suna gurin da an baje kasa da su, 
kuma ba su 66ye wa Allah wani 
labari. 

43. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku kusanci salla alhali 
kuwa kuna masu maye (1) , sai kun 
san abin da kuke facfa, kuma haka 
idan kuna masu janaba, face mai 
ketare hanya, har ku yi wanka. 












'4 ->^ 









(1) A lokacin ba a hana shan giya ba. Sa'an nan aka hana ta da ayar Suratul Ma'idah 
ta 90. Mai janaba kuma ba ya yin salla kuma ba ya shiga masallaci sai ya yi wanka ko 
taimama, sai dai yana iya shiga da niyyar wucewa daga kofa zuwa ga wata, ko kuwa ya 
shiga ya cfebo ruwa ya fita. Ana yin taimama saboda rashin ruwa hakikatan, ko ma'anan, 
kamar mai rashin lafiya. Shafar mace na karya alwala, amma ba ya sabbaba wanka idan an 
yi shafar da niyyar jin dacfi ko kuma an sami jin dacfin ba da nufi ba. Mai shafar da wanda 
aka shafa duka cfaya suke. 



123 



4 — Suratun Nisa' 



as2ira&-i 



Kuma idan kun kasance majinyata, 
ko kuwa a kan tafiya ko kuwa wani 
daga cikinku, idan ya zo daga gaya- 
cfi, ko kuwa kun shafi mata, ba ku 
sami ruwa ba, to, ku nufl fuskar 
kasa mai kyau, ku yi shafa ga fusko- 
kinku da hannuwanku (1) . Lalle ne, 
Allah Ya kasance Mai yafewa Mai 
gafara. 

44. Shin, ba ka gani ba, zuwa ga 
wadanda aka bai wa rabo daga 
Littafi, suna sayen bata, kuma suna 
neman ku bace daga hanya? 

45. Kuma Allah ne Mafi sani ga 
makiyanku, kuma Allah Ya isa Ya 
zama Majibinci, kuma Ya isa Ya 
zama Mataimaki. 

46. Daga wadanda suka tuba 
(Yahudu), akwai wasu suna karka- 
tar da magana daga wurarenta, 
suna cewa: "Munjiya (2) kumamun 
kiya, kuma ka jiya a wanin wurin 
jiyawa, kuma ra'ina (da ma'anar 
"rubabbe"), ka tsare mu," domin 
karkatarwa da harsunansu, kuma 
domin suka a cikin addini. Kuma 









JojDj J& C^}$^^\ f& 4$j 






(1) Watau ku yi taimama saboda rashin ruwa. 

(2) Yahudu, ana kiran su da maganar Musa da ya ce wa Ubangiji, 'Mun tuba zuwa 
gare Ka, ya Allah,' (A'araf, aya ta 155) domin izgili da suke yi na kin bin haddodin Allah. 
Suna karkatar da magana da asalin ma'anarta zuwa ga wata ma'ana ta izgili, suna cewa 
'Mun ji' amma aikinsu yana nuna cewa, 'Sun ki' suke nufi. Kuma 'Ka jiya a wanin wurin 
jiyawa' addu'a ce mai cfaukar ma'anar alheri da ma'anar sharri, su kuwa suna nufin ta 
sharrin. Haka kalmar 'ra'ina' tana da ma'anar 'tsare mu' ko 'saurara mana', kuma tana da 
ma'anar 'Ya ru6a66e'. Suna nufin ma'anar karshen. 

Wannan bayani shi ma taimako ne ga Musulmi masu raunin hankali domin a tsare 
musu addininsu kamar yadda ake tsaron dukiyarsu. An cusa irin wannan makirci a wata 
addu'a da suke cewa 'Jauharatul Kamali' inda suka sifanta wanda suke yi wa salati da 
"askam" mafi cuta. Wannan ta yi daidai da kalmar ra'ina, ko ma ta fi muni, domin ra'ina 
tana da wata ma'ana ta yabo, amma askam ba ta da wata ma'ana sai ta zagi kawai. Allah 
Ya tsare mu daga sharrin makiyan addini. 



124 



4 — Suratun Nisa' 



Ml*£4-t 



da lalle su, sun ce: "Mun jiya kuma 
mun yi cfa'a, kuma ka saurara kuma 
ka dakata mana," haklka, da ya 
kasance mafi alheri a gare su, kuma 
mafi daidaita; amma Allah Ya 
la'ane su, saboda kafircinsu don 
haka ba za su yiTmani ba, sai kadan. 

47. Ya ku wacfanda aka bai wa 
Littafi! Ku yi Tmani da abin da 
Muka saukar, yana mai gaskatawa 
ga abin da yake tare da ku, tun 
gabanin Mu shafe wasu fuskoki, 
sa'an nan Mu mayar da su a kan 
bayayyakinsu, ko Mu la'ane su ka- 
mar yadda Muka la'ani masu Asa- 
bar. Kuma umurnin Allah ya ka- 
sance abin aikatawa. 

48. Lalle ne, Allah ba Ya gafarta 
a yi shirki game da Shi, kuma Yana 
gafarta abin da yake bayan wannan 
ga wanda Yake so, kuma wanda ya 
yi shirki da Allah, to, lalle ne ya 
kirkiri zunubi mai girma. 

49. Shin, ba ka gani ba, zuwa ga 
wadanda suke tsarkake kansu? A'a, 
Allah ne Yake tsarkake wanda 
Yake so. Kuma ba za a zalunce su 
da zaren gurtsun dabino ba. 

50. Ka duba yadda suke kirkira 
karya ga Allah ! Kuma shi ya isa ga 
zama zunubi bayyananne. 

51. Shin, ba ka gani ba zuwa ga 
wadanda aka bai wa rabo da ga 
Littafi, sunalmani da gunki da Shai- 
dan (1) , kuma suna cewa ga wadan- 



$^%£J&&^J£1 fy^i ^ 



%^k^\ 












?>* \ 



\i < . " «. 






(1) Jibti sunan kowane gunki ne. T)agutu sunan Shaicfan ne mai kirkira karya ya 
jingina ta ga Allah, shecfanin da yake zama tare da gumaka ko waninsu, mutum ne ko 
aljani, domin ya 6atar da masu raunin hankali, a cikin Yahudu ko a cikin Musulmi. 



125 



Suratun Nisa' 



IRtftKGA 



-I 



da suka kafirta: "Wacfannan ne 
mafiya shiriya daga wacfanda suka 
yi Tmani ga hanya"? 

52. Wacfannan ne wacfanda Al- 
lah Ya la'ane su, kuma wanda Allah 
Ya la'ana, to, ba za ka sami matai- 
maki a gare shi ba. 

53. Ko suna da rabo ne daga 
mulki? To, a sa'an nan ba za su iya 
bai wa mutane hancin gurtsun dabi- 
no ba. 

54. Ko suna hasadar mutane (1) 
ne a kan abin da Allah Ya ba su 
daga falalarSa? To, lalle ne, Mun 
bai wa gidan Ibrahim Littafi da 
hikima kuma Mun ba su mulki mai 
girma. 

55. To^dagacikinsuakwai wan- 
da ya yi imani da shi, kuma daga 
cikinsu akwai wanda ya kange daga 
gare shi. Kuma ya isa Jahannama ta 
huru da shi. 

56. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta da ayoyinMu za Mu kone su da 
Wuta, ko da yaushe fatunsu suka 
nuna, sai Mu musanya musu wasu 
fatun, domin su cfancfani azaba. 
Lalle ne Allah Ya kasance Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

57. Kuma wacfanda suka yi Tma- 
ni, kuma suka aikata ayyuka na 
kwarai, za Mu shigar da su gidajen 
Aljanna, (wacfanda) koramu suna 
gudana daga karkashinsu, suna 
dawwamammu a cikinsu har aba- 


















C5V 



* S s^S' 



f**> 



•>- A 









(1) Annabi Muhammadu, tsTra da amincin Allah sun tabbata a gare shi. An ce masa 
dan gidan Ibrahim domin Yahudu su san shi ba kasasshe ba ne ga dangantaka, daga gare 
su. Kum bai fita ba daga tsarin cewa Annabawa masu Littafi a bayan Ibrahim, daga 
zuriyarsa za su fito. Kuma sun san wannan a cikin littafinsu, watau Attaura. 



126 



4 — Suratun Nisa' 



wm&-i 



da, suna da, a cikinsu, matan aure 
masu tsarki. Kuma Muna shigar da 
su a wata inuwa matabbaciyar 
lumshi. 

58. Lalle ne Allah Yana umur- 
nin ku ku bayar da amanoni zuwa 
ga masu su. (1) Kuma idan kun yi 
hukunci a tsakanin mutane, ku yi 
hukunci da adalci. Lalle ne, Allah 
madalla da abin da Yake yi muku 
wa'azi da shi. Lalle ne Allah Ya 
kasance Mai ji ne, Mai gani. 

59. Yaku wacfandasukayiTma- 
ni! Ku yi da'a ga Allah, kuma ku yi 
da'a ga ManzonSa, da ma'abuta 
al'amari daga cikinku. (2) Idan kun 
yi jayayya a cikin wani abu, to ku 
mayar da shi zuwa ga Allah da 
ManzonSa, idan kun kasance kuna 
Tmani da Allah da Ranar Lahira. 
Wannan ne mafi alheri, kuma mafi 
kyau ga fassara. 

60. Shin, ba ka gani ba, zuwa ga 
wadanda suke riyawar cewa suna 
Tmani da abin da aka saukar zuwa 
gare ka da abin da aka saukar daga 
gabaninka, suna nufin su kai kara 
zuwa gaT)agutu (3) alhali kuwa, lal- 












(1) Talakawa mutane ne masu rauni a cikin hannuwan shugabanninsu. Su da 
dukiyarsu amanoni ne na Allah a cikin hannuwan shugabanni, saboda haka tsaronsu da 
dukiyarsu, gwargwadon shari'a, da yin hukunci a tsakaninsu da adalci, bayar da amana ne 
ga masu ita. Wanda ya bi son zuciyarsa duka ga dayan wadannan abubuwa, to, ya yi 
yaudara ga Allah ke nan. Allah kuma zai kama shi da hukuncin mayaudari. 

(2) Haka su kuma mutane talakawa, amana ce a kansu su yarda da hukuncin Allah da 
ManzonSa, a kome na aFamurransu da mu'amalolinsu. Kuma wajibi ne a kansu su yarda 
da abin da aka hukunta a kansu daidai da shari'ar Allah. Sai kuma idan sun saba, to, sun 
yaudari amanar Allah ke nan. 

(3) T)agutu shi ne dukan mai yin dokoki wadanda ba dokokin Allah ba. Dukan 
wanda ya bi doka wadda ba ta Allah ba a cikin ibada, ko wadda ta saba wa haddin Allah a 
cikin mu'amaloli na hakkoki ko na laifuka, to, ya shiga cikin wannan tarkon. 



127 



Suratun Nisa' 



w$m-L 



le ne, an umurce su da su kafirta da 
shi, kuma Shaicfan yana neman ya 
6atar da su, 6atarwa mai nisa. 

61. Kuma idan aka ce musu: 
"Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya 
saukar, kuma zuwa ga Manzo" za 
ka ga munafukai (1) suna kange mu- 
tane daga gare ka, kangewa. 

62. To, yaya, idan wata maslfa ta 
same su, saboda abin da hannu- 
wansu suka gabatar sa'an nan 
kuma su je maka suna rantsuwa da 
Allah cewa, "Ba mu yi nufin kome 
ba sai kyautatawa da daidaitawa."? 

63. Wacfannan ne wadanda Al- 
lah Ya san abin da ke cikin zuka- 
tansu. Saboda haka ka kau da kai 
daga gare su, kuma ka yi musu 
gargadi, kuma ka gaya musu, a 
cikin sha'anin kansu, magana mai 
nauyi da fasaha. 

64. Kuma ba Mu aiki wani Man- 
zo ba face domin a yi masa da'a da 
izinin Allah. Kuma da dai lalle su, a 
lokacin da suka zalunci kansu, (2) 
sun zo maka, sa'an nan suka nemi 
gafarar Allah kuma Manzo ya 
nema musu gafara, hakika, da sun 
sami Allah Mai karBar tuba, Mai 
jin kai. 



-^ . < 






**$r ->• -^ \" 5- " 

{5y \j±^j\L>\j 4JA1 \yJ+*y 



(1) Miyagun shugabanni masu karkatar da muminai daga hukuncin Allah da hujjar 
wai suna nufin su daidaita domin a hada Musulmi da kaflrai ga hukunci; ta haka har 
kaflri ya kasance mai yin hukunci a kan Musulmi. Su wacfannan masu yin haka, ba 
Musulmi ba ne, munafukan Musulmi ne. Musuluncinsu na baki ne kawai, da ya kai ga 
zuciya da ba su yi ko tunanin yarda da haka ba. Allah Ya tsare mu daga sharrin Shaicfan. 

(2) Wanda ya £i hukuncin Allah, ya yi laifi biyu, domin sa6a wa Allah da ManzonSa. 
Kuma wannan ya nuna rashin Tmaninsa da Allah da ManzonSa. Saboda haka ne aya mai 
bin wannan ta ce Musulmi ba su da imani sai sun yarda da hukuncin Allah ga kome daga 
aFamurransu, kuma su yarda da hukuncinSa, ba da jin wani kunci a cikin zukatansu ba. 



128 



4 — Suratun Nisa' 



^SIKS5i-t 



65. To, a'aha! Ina rantsuwa da 
Ubangijinka, ba za su yi imani ba, 
sai sun yarda da hukuncinka ga 
abin da ya saba a tsakaninsu, sa'an 
nan kuma ba su sami wani kunci a 
cikin zukatansu ba, daga abin da 
ka hukunta, kuma su sallama sal- 
lamawa. 

66. Kuma da dai lalle Mu, Mun 
wajabta musu cewa, "Ku kashe 
kanku, ko kuwa ku fita daga gi- 
dajenku", da ba su aikata shi ba, 
face karfan daga gare su. Kuma da 
dai lalle su sun aikata abin da ake 
yi musu gargadi da shi, hakTka, da 
ya kasance mafi alheri daga gare 
su, kuma mafi tsanani ga tabba- 
tarwa. 

67. Kuma a sa'an nan, hakTka, 
da Mun ba su, lada mai girma, 
daga gunMu. 

68. Kuma lalle ne, da Mun shi- 
ryar da su hanya madaidaiciya. 

69. Kuma wadannan da suka yi 
da'a ga Allah da ManzonSa, to, 
wadannan suna tare da wadanda 
Allah Ya yi ni'ima a kansu, daga 
annabawa da masu yawan gaska- 
tawa, da masu shahada ci) , da sali- 
hai. Kuma wadannan sun kyautatu 
ga zama abokan tafiya. 



^^//?^ 












% 



^bx-A^-L^»\j 



0t^5JKJa£#3f<fc 



- ^Vky^^To^i 









(1) Darajar cfaukaka ga addini shi ne zama Annabi sa'an nan SiddTk, watau manyan 
sahabban kowane Annabi. Wadannan darajoji biyu yanzu an rufe su daga kowa, domin 
babu sauran annabci wanda yake tare da siddikanci. Ta uku ita ce shahada watau a kashe 
mutum a wurin ya£i domin cfaukaka kalmar Allah da tsare ha££o£in Musulmi. Wannan 
ita ce makasudin abin fada a nan, domin abin da surar ke karantarwa, kuma domin ya 
zama shimfidar magana a kan darajar jihadi da amfanoninsa. Ta hucfu zama salihi mai son 
abin da Allah Yake so kuma mai £in abin da Allah Yake £i. 



129 



Suratun Nisa' 



8231184-1 



70. Waccan falalar daga Allah 
take, kuma Allah Ya isa zama Ma- 
sani. 

71. Ya ku wacfanda suka yi Ima- 
ni! Ku riki shirinku (1> , sa'an nan 
ku fitar da hari jama'a jama'a, ko 
ku fitar da yaki gaba daya. 

72. Kuma lalle ne daga cikinku 
akwai mai fasarwa (2> . To, idan 
wata maslfa ta same ku, sai ya ce: 
"Lalle ne, Allah Ya yi mini ni'ima, 
domin ban kasance mahalarci tare 
da su ba." 

73. Kuma lalle ne, idan wata 
falala daga Allah ta same ku, ha- 
klka, tabbas, yana cewa, kamar 
wata soyayya ba ta kasance a tsa- 
kaninku da shi ba: "Ya kaitona! 
Da na zama tare da su dai, domin 
in rabonta da rabo mai girma!" 

74. Sai wacfanda suke sayar da 
rayuwar duniya su karBi ta Lahira 
su yi yaki, a cikin hanyar Allah. 
Kuma wanda ya yi yaki a cikin 
hanyar Allah, to, a kashe shi ko 
kuwa ya rinjaya, sa'an nan za Mu 
je masa da ijara mai girma. 

75. Kuma mene ne ya same ku, 
ba ku yin yaki a cikin hanyar Allah, 
da wacfanda aka raunanar daga 
maza da mata da yara, suna cewa: 
"Ya Ubangijinmu! Ka fitar da mu 
daga wannan alkarya wadda muta- 
nenta suke da zalunci, kuma Ka 



&&$kL>zb-*&M 















(!) Ba ya halatta Musulmi su zauna babu tattalin yaki da fitar da yaki ko hari a kan 
makiyansu, saboda abin da ke cikin wannan ayar ta 71. 

(2) Sifar munafuki ita ce ya £i fita zuwa yaki, kuma ya fasar da waninsa, ya yi muraar 
hasarar Musulmi, kuma ya yi bakin cikin nasararsu, ya so a raba gamma da shi. 



130 



Suratun Nisa' 



assise -t 



sanya mana majibinci daga gunKa, 
kuma Ka sanya mana mataimaki 
daga gunKa"? 

76. Wadanda suka yi imani, 
suna yaki a cikin hanyar Allah, 
kuma wadanda suka kafirta suna 
yaki a cikin hanyar T)agutu (Shai- 
dan). To, ku yaki majibintan Shai- 
dan. Lalle ne kaidin Shaidan ya 
kasance mai rauni. 

77. Shin, ba ka gani ba zuwa ga 
wadanda aka ce musu : "Ku kange 
hannuwanku, kuma ku tsayar da 
salla, kuma ku bayar da zakka."? 
To, a lokacin da aka wajabta musu 
yaki sai ga wani bangare daga ci- 
kinsu suna tsoron mutane kamar 
tsoron Allah, ko kuwa mafi tsanani 
ga tsoron, kuma suka ce: "Ya 
Ubangijinmu! Don me Ka wajabta 
yaki a kanmu? Me ya hana Ka 
jinkirta mana zuwa ga wani ajali na 
kusa?" Ka ce: "Jin dacfin duniya 
kacfan ne, kuma Lahira ce mafi 
alheri ga wanda ya yi takawa. 
Kuma ba a zaluntar ku da slfilin 
hancin gurtsun dabino! 

78. "Inda duk kuka kasance, 
mutuwa za ta riske ku, kuma ko da 
kun kasance ne a cikin ganuwoyi 
ingatattu!" Kuma idan wani alheri 
ya same su sai su ce: "Wannan 
daga wurin Allah ne," kuma idan 
wata cuta ta same su, sai su ce, 
"Wannan daga gare ka ne". Ka ce: 
"Dukkansu daga Allah ne." To, 
me ya sami wadannan mutane, ba 
su kusantar fahimtar magana? 

79. Abin da ya same ka daga 
alheri, to, daga Allah yake, kuma 






f > 












fe£f.&^yj^y^c^J**t \?p^ u^3 



\>* >'t 



'-'Zli 



£jz(j+*o£* 'jjyu 41 ■ ,. ^ p 4 ; ^ Ojj* Jill* 



4^'a*&&^ 



131 



4 — Suratun Nisa' 






abin da ya same ka daga sharri, to, 
daga kanka yake, kuma Mun aike 
ka zuwa ga mutane, (kana) Manzo, 
kuma Allah Ya isa ga zama Shaida. 

80. Wanda ya yi da'a ga Manzo, 
to, hakTka, ya yi da'a ga Allah. 
Kuma wanda ya juya baya, to, ba 
Mu aike ka ba don ka zama mai 
tsaro a kansu. 

81. Kuma suna cewa, "Da'a," 
sa'an nan idan sun fita daga wu- 
rinka, sai wata kungiya daga cikin- 
su ta kwana da niyyar wanin abin 
da take fatfa, alhali kuwa Allah na 
rubuta abin da suke kwana da 
niyyarsa. Saboda haka ka kau da 
kai daga gare su, kuma ku dogara 
ga Allah, kuma Allah Ya isa ya 
zama Walali. 

82. Shin, ba su kula da Alkur'- 
ani, kuma da ya kasance daga wu- 
rin wanin Allah, hakTka, da sun 
samu, a cikinsa, sa6a wa juna mai 
yawa? 

83. Kuma idan wani aFamari (1) 
daga aminci ko tsoro ya je musu, 
sai su watsa shi. Da sun mayar da 
shi zuwa ga Manzo da ma'abuta 
aramari daga gare su, lalle ne, wa- 
cfanda suke yin bincikensa, daga 
gare su, za su san shi. Kuma ba 
domin falalar Allah ba a kanku da 
rahamarSa, hakika, da kun bi Shai- 
cfan face kacfan. 






m 






'"'A .. * i-f^i^iK ^ AA>" 



<j^^^^\^\/S^) 






(1) Umurnin al'umma da cewa idan sun ga wani al'amari da ba su san kansa ba, ko 
kuwa idan wani abu na ban tsoro ya auku, to, haram ne su yi ta barararsa domin su firgitar 
da mutane. Abin da yake wajibi a kansu sa'an nan, shi ne su kai rahotonsa ga shugabanni 
masu sanyawa a bincika a san yadda abin yake, da kuma yadda za a yi maganinsa. 



132 



4 — Suratun Nisa' 






84. Saboda haka, ka (1) yi yaki a 
cikin hanyar Allah, ba a kallafa 
maka ba, face a kanka, kuma ka 
kwacfaitar da muminai. Akwai 
tsammanin Allah Ya kange gafin 
wacfanda suka kafirta, kuma Allah 
ne Mafi tsananin gafi, kuma Mafi 
tsananin azabtawa. 

85. Wanda ya yi (2) ceto, ceto 
mai kyau, zai sami rabo daga gare 
shi, kuma wanda ya yi ceto, ceto 
mummuna, zai sami ma'auni daga 
gare shi, Kuma Allah Ya kasance, 
a kan dukkan kome, Mai kayyade 
lokaci. 

86. Kuma idan an gaishe (3) ku 
da wata gaisuwa, to, ku yi gaisuwa 
da abin da yake mafi kyau daga 
gare ta, ko kuwa ku mayar da ita. 
Kuma Allah Ya kasance a kan 
dukkan kome Mai lissafi. 

87. Allah, babu abin bautawa 
face Shi. Lalle ne, hakika, Yana 
tara (4) ku har zuwa ga Yinin Kiya- 



^t ^ *^"l "A'\ s\'l 'A&i' 



t 4<,'s 



\^ v a^'>^)^o 




Ml^^j^^^oS 






^f^iijxli^^i^i^l 



(1) Umurni zuwa ga Annabi, tsTra da aminci su tabbata a gare shi. 

(2) Ma'anar ceto : watau wani ya yi wa wani hanya a kan biyan bukatarsa ta kowace 
iri, saboda darajar mai yin ceton. Ya kamata ya yi ceton domin Allah Wanda Ya ba shi 
darajar, ba da ya bai wa Allah kome ba. Idan kuma sayar da ceton yake yi, Allah zai karbe 
darajar daga gare shi. Ci da ceto haramun ne. Sakamakonsa shi ne Allah Ya karbe darajar 
ceton daga gare shi. 

(3) A gaisuwa idan an ce muku : "Assalamu alaikum" ku mayar da cewa, "Wa'alaiku- 
mus salamu wa rahamatul Lahi wa barakatuH." Ko ku mayar kamar yadda aka yi muku. 
Watau kada ku naicasa 'yan'uwanku ko da ga gaisuwa ne. Facfakarwa: Fara sallama 
mustahabbi ne, mayarwa kuma farilla ne, amma wanda ya fara, ya fl lada. Haka yin tsarki 
a gabanin lokaci mustahabbi ne, amma a bayan shigar lokaci ya zama wajibi. Wanda ya yi 
mustahabbi a nan ya fl lada. Haka jinkirtar da biyan bashi ga matsattse wajibine, amma 
barrantar da shi mustahabbi ne. Yin mustahabbi a nan ya fi lada. 

(4) Idan kun tsare hukunce-hukunce da Allah, Wanda babu abin bautawa sai Shi, Ya 
umurce ku da su, to zai hacfa kalmarku ta tabbata guda har ya zuwa Ranar Kiyama. 



133 



Suratun Nisa' 



;lg&-t 



ma, babu shakka a cikinsa. Kuma 
wane ne mafi gaskiya daga Allah ga 
labari? 

88. To, mene ne ya same (1) ku a 
cikin munafukai, kun zama kun- 
giya biyu, alhali kuwa Allah ne Ya 
mayar da su saboda abin da suka 
tsirfanta? Shin, kuna nufin ku shir- 
yar da wanda Allah Ya Batar ne? 
Kuma wanda Allah Ya Batar, to, 
ba za ka sami wata hanya ba zuwa 
gare shi. 

89. Suna gurin ku kafirta kamar 
yadda suka kafirta, domin ku ka- 
sance daidai. Saboda haka kada ku 
riki wasu masoya daga cikinsu, sai 
sun yo hijira a cikin hanyar Allah. 
Sa'an nan idan sun juya, to, ku 
kama su, kuma ku kashe su inda 
duk kuka same su. Kuma kada ku 
riki wani masoyi daga gare su ko 
wani mataimaki. 

90. Face dai wacfanda suke sa- 
duwa zuwa ga wasu mutane, wa- 
cfanda a tsakaninku da su akwai 
alkawari, ko kuwa wacfanda suke 
sun je muku (domin) kirazansu sun 
yi kunci ga su yake ku, ko su yaki 
mutanensu. Kuma da j\llah Ya so, 
lalle ne, da Ya^ba su iko a kanku, 
sa'an nan, haklka, su yake ku. To, 
idan sun nlsance ku, sa'an nan ba 
su yake ku ba, kuma suka jefa 
sulhu zuwa gare ku, to, Allah bai 
sanya wata hanya ba, a gare ku, a 
kansu. 






. '>Xi • ^ 






Cu>- j^Jb^JLSB ij pAj JoO Vyy o te 






(1) Hani ne kada muminai su rarraba kansu domin jayayya a cikin sha'anin kafirai. 
Sai su bi abin da Allah Ya ce a yi da su, kamar yadda bayaninsa yake tafe a cikin wannan 
aya da ayoyin da suke a bayanta. Ya yi bayani da tafsili daki-daki. 



134 



4 — Suratun Nisa' 






91. Za ku sami wasu (1) suna nu- 
fin su amintar da ku, kuma su 
amintar da mutanensu, ko da yaus- 
he aka mayar da su ga fitina, sai a 
dulmuya su a cikinta. To, idan ba 
su nlsance ku ba, kuma sun jefa 
sulhu zuwa gare ku, kuma sun kan- 
ge hannuwansu, to, ku kama su, 
kuma ku kashe su inda duk kuka 
kama su, kuma jvadannan, Mun 
sanya muku dallli bayyananne a 
kansu. 

92. Kuma ba ya kasancewa (2) ga 
mumini ya kashe wani mumini, 
face bisa ga kuskure. Kuma wanda 
ya kashe mumini bisa ga kuskure, 
sai 'yantawar wuya mumina da 
diyya abar mifcawa ga mutanensa, 
face idan sun bari sadaka. Sa'an 
nan idan (wanda aka kashe) ya 
kasance daga wasu mutane maiciya 
a gare ku, kuma shi mumini ne, sai 
'yantawar wuya mumina. Kuma 
idan ya kasance daga wasu mutane 
ne (wadanda) a tsakaninku da tsa- 
kaninsu akwai alkawari, sai diyya 
abar mlicawa zuwa ga mutanensa, 
da 'yantawar wuya mumina. To, 
wanda bai sami (wuyan ba) sai 















-^ ~S- -> '\'> 



i.A 



u£k&v&£i 



y< 






(1) Sun bayyana imaninsu gare ku domin ku amince musu, kuma sun bayyana kafirci 
a wurin mutanensu kafirai domin su amince musu, watau suna ido ruwa ido tudu. Su kam 
kafirai ne, ku ya£e su, sai fa idan sun musulunta, ko kuma sun bayyana sulhunsu sosai a 
gare ku. 

(2) Kisan kuskure babu iasasi a cikinsa, sai dai biyan diyya da kuma kaffara. Amma 
biyan diyya yana kan dukkan dangin mai kisan, gwargwadon icarfinsu, shi cfaya ne daga 
cikinsu. Idan danginsa ba su isa ba, ko kuwa babu su, to, sai baitulmali na Musulmi ya 
biya. Ana biyan diyya a cikin shekaru hucfu. Ana bayar da ita ga magadan wanda aka 
kashe. Amma kaffara, ita kam a kan mai kisan kawai take a kan tartibinta. Wanda ya 
kashe bawa bisa kuskure zai biya £imarsa ga mai shi, kuma ana son ya yi kaffara. 



135 



Suratun Nisa' 



rai^-i 



azumin watanni biyu jere, domin 
tuba daga Allah. Kuma Allah Ya 
kasance Masani, Mai hikima. 

93. Kuma wanda ya kashe wani 
mumini da ganganci, (1) to, saka- 
makonsa Jahannama, yana 
madawwami a cikinta, kuma Allah 
Ya yi fushi a kansa, kuma Ya 
la'ane shi, kuma Ya yi masa tatta- 
lin azaba mai girma. 

94. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni ! Idan kun yi tafiya (a cikin kasa), 
domin jihadi, to, ku nemi bayani. (2) 
Kuma kada ku ce wa wanda ya jefa 
sallama zuwa gare ku: "Ba Musul- 
mi kake ba." Kuna neman hajar 
rayuwar duniya, to, a wurin Allah 
akwai ganimomi masu yawa. Ka- 
mar wannan ne kuka kasance a 
gabanin ku musulunta, sa'an nan 
Allah Ya yi muku falala. Saboda 
haka ku zan neman bayani. Lalle 
ne Allah Ya kasance, ga abin da 
kuke aikatawa, Masani. 

95. Masu zama (3) daga barin 
yaki daga muminai, wasun 
ma'abuta larura, da masu jihadi a 
cikin hanyar Allah da dukiyoyinsu 
da rayukansu, ba su zama daidai. 



<> J&f ^ . < '\S • iA y< > f S' 



* K <' *\4'\s >'"\' 






^^&^^ 




^^lJo tL s^> D^\>^^r^Lj4 







(1) Wanda ya kashe muminai da ganganci, kuma yana kudurcin halaccin kashe shi 
din, to, shi kafiri ne. Amma idan yana kudurcin haramcin kisa, amma duk da haka ya 
kashe shi domin wata fa'ida ta duniya, ko domin adawa, to yana nan mumini, hukuncinsa 
kisasi. Surar Bakara, aya ta 179. 

(2) Bayanin cewa ana daukar wanda aka ji ya yi kalmar shahada mumini, sai fa idan 
an ga ya yi wani aiki, ko aka ji ^a yi wata magana wadda take warware ma'anar kalmar 
shahadar, babu kuma wani tawili ko jahilcin da yake iya zama uzuri ga mai shi. 

(3) Falalar masu jihadi a kan wadanda ba su jihadi daga cikin muminai. Fadar falalar 
tana karfafa zukata ga yin jihadi domin tsaron addini da rayukan masu rauni da 
dukiyarsu. 



136 



Suratun Nisa' 



mmm-i 



Allah Ya fifTta masu jihadi da duki- 
yoyinsu da rayukansu a kan masu 
zama, ga daraja. Kuma dukansu 
Allah Ya yi musu alkawari da jibu 
mai kyau (1) . Kuma Allah ya fifita 
masu jihadi a kan masu zama da 
lada mai girma. 

96. Darajoji daga gare Shi da 
gafara da rahama. Kuma Allah Ya 
kasance Mai gafara ne, Mai jin kai. 

97. Lalle ne, wadanda ma- 
la'iku (2) suka kar6i rayukansu, (al- 
hali) suna masu zaluntar kansu, 
sun ce (musu): "A cikin me kuka 
kasance?" (Su kuma) suka ce: 
"Mun kasance wadanda aka rau- 
nana a cikin kasa." Suka ce: "Ashe 
kasar Allah ba ta kasance mayal- 
waciya ba, domin ku yi hijira a 
cikinta?" To, wadannan mako- 
marsu Jahannama ce. Kuma ta mu- 
nana ta zama makoma. 

98. Face wadanda aka raunana 
daga maza da mata da yara wadan- 
da ba su iya yin wata dabara, kuma 
ba su shiryuwa ga hanya. 

99. To, wadannan akwai tsa- 
mmanin Allah Ya yafe laifi daga 
gare su, kuma Allah Ya kasance 
Mai yafewa ne, Mai gafara. 

100. Kuma wanda ya yi hijira a 
cikin hanyar (3) Allah, zai samu, a 









&J 






x f Xt' T>" 4 ' 



' **X5i 



i0^\ * S s >' *s 'sK.' ' > \' 9 ' +Ct 









(1) Aljanna. 

(2) Hukuncin rashin hijira zuwa wurin yardar Allah domin tsayar da hakkokin Allah. 
Hukuncin mai dogewa ne, idan an sami dalTlin yin hijirar, kuma babu abin da ya hana ta na 
uzurori. 

(3) Allah Yana kwadaitar da muminai ga yin hijira zuwa wurin neman yardarSa. 
Hukuncin hijira yana nan a ko da yaushe hali ya hukunta da a yi ta. 



137 



4 — Suratun Nisa' 



iMwm-i 



cikin kasa, wuraren juyawa masu 
yawa da yalwa. Kuma wanda ya 
fita daga gidansa yana mai hijira 
zuwa ga Allah da ManzonSa, sa'an 
nan kuma mutuwa ta riske shi, to, 
lalle ne, ladarsa ta auku ga Allah. 
Kuma Allah Ya kasance, a gare ku, 
Mai gafara, Mai jin kai. 

101. Kuma idan kun yi tafiya a 
cikin kasa, to, babu laifi a kanku 
ku rage (1) daga salla idan kun ji 
tsoron wadanda suka kafirta su 
fitine ku. Lalle ne kafirai sun ka- 
sance, a gare ku, makiyi bayya- 
nanne. 

102. Kuma idan ka kasance a 
cikinsu, sai ka tsayar musu da salla, 
to, wata kungiya daga gare su ta 
tsaya tare da kai, kuma sai su rike 
makamansu. Sa'an nan idan sun yi 
salla, to, sai su kasance daga 
bayanku. Kuma wata kungiya ta 
dabam (ta) wadanda ba su yi sallar 
ba, ta zo, sa'an nan su yi sallar tare 
da kai. Kuma su riki shirinsu da 
makamansu. Wadanda suka kafir- 
ta sun yi gurin da dai kuna shagala 
daga makamanku da kayanku do- 
min su karkata a kanku, karkata 
guda. Kuma babu laifi a kanku 
idan wata cuta daga ruwan sama ta 
kasance a gare ku, ko kuwa kun 
kasance masu jinya ga ku ajiye 



*** 






b^p^>xLm»i »j J^-LJ j <JJLx* jt^5 <L-ju Up 






\ >1'f >\<t' »>" K *\' »>"' X t'Vt' 



^ + st y. 












(1) Rage salla a nan ba ana nufin sallar kasaru ta tafiya ba, wanda take ta tabbata da 
Sunna. Wannan rage salla, shi ne sallar tsoro wadda ake yi gwargwadon halin da ake ciki 
na tsoro. Idan yana yiwuwa a yi ta da lTmami, sai ya kasa jama'a kashi biyu, to, sai a yi 
kamar yadda aya ta tafe za ta yi bayani, idan kuwa ba zai yiwu ba, sai a yi yadda hali ya 
saukaka duka, kamar a aya ta 239 daga Suratul Bakara. 



138 



Suratun Nisa' 



mm&-i 



makamanku. Kuma dai ku riki shi- 
rinku. Lalle ne, Allah Ya yi tattali, 
ga kafirai, azaba mai walakan- 
tarwa. 

103. Sa'an nan idan kun kare 
salla, to ku ambaci Allah tsaye da 
zaune da a kan sasanninku. Sa'an 
nan idan kun natsu, to, ku tsayar da 
salla. Lalle ne, salla ta kasance a 
kan muminai farilla mai kayya- 
daddun lokuta. 

104. Kuma kada ku sassauta a 
cikin neman mutanen, idan kun 
kasance kuna jin zogi, to, lalle su 
ma, suna jin zogi kamar yadda 
kuke jin zogi. Kuma kuna tsam- 
mani, daga Allah, abin da ba su 
tsammani. Kuma Allah Ya kasance 
Masani Mai hikima. 

105. Lalle ne, Mu, Mun sau- 
kar (1) , zuwa gare ka, Littafi da 
gaskiya, domin ka yi hukunci a 
tsakanin mutane da abin da Allah 
Ya nuna maka, kuma kada ka ka- 
sance mai husuma domin masu 
yaudara. 



&^\S ZSx<' ' . £*"T» *^f *?^ t ^ * 






>* <"S >£' 



^t \-C * "1/ 'V^' i*Y\ 11 






(1) Gudanar da hukunci a cikin mahakama, kada mai shari'a ya taimaki kowane 
sashe, duk yadda^suke a gare shi, sai ya cfauke su daidai a gabansa, kamar yadda ya auku a 
gaban Annabi, tsira da aminci su tabbata a gare shi. Wani mutum Musulmi ana ce masa 
Mat'ama bn Ubairak ya yi satar sulke ya 66ye shi a wurin wani Bayahude. A lokacin da 
aka gane sulken a wurin Bayahuden, sai Mat'ama ya yi masa Razafi da satarsa, shi kuma ya 
yi rantsuwa cewa ba shi ne ya sata ba. Kuma mutanensa suka ro£i Annabi, tsira da amincin 
Allah su tabbata a gare shi, domin ya yi musu jayayya ya kubutar da Mat'ama, Annabi 
kuwa bai yarda ba. Kamar yadda ayoyin nan suka bayyana, domin ya zama abin koyi. 

Wannan kuma ya nuna cewa, ga gudanar da shari'a Annabi yana yin ijtihadi 
gwargwadon abin da ya bayyana daga hujjoji ya yi hukunci, kamar wajen shawara a wurin 
yaJci. Ya zama abin koyi. 



139 



4 — Suratun Nisa' 



mztiite-i 



106. Kuma ka nemi Allah gafa- 
ra. Lalle ne Allah Ya kasance Mai 
gafara, Mai jin kai. 

107. Kuma kada ka yi jayayya 
domin tunkude wa wadanda suka 
yaudari kansu. Lalle ne Allah ba 
Ya son wanda ya kasance mai ya- 
wan ha'inci mai yawan zunubi. 

108. Suna neman 66yewa daga 
mutane kuma ba su neman 66yewa 
daga Allah, alhali kuwa Shi Yana 
tare da su a lokacin da suke kwana 
da niyyar yin abin da ba Ya yarda 
da shi daga maganar. Kuma Allah 
Ya kasance ga abin da suke aika- 
tawa Mai kewayewa. 

109. Ga ku, ya wadannan (1) ! 
Kun yi jidali, domin tunkude musu 
(kunya) a cikin rayuwar duniya, to, 
wane ne zai yi jidali domin tunkude 
musu a Ranar Kiyama? Ko kuwa 
wane ne zai kasance wakili a 
kansu? 

110. Kuma wanda ya aikata 
cuta ko kuwa ya zalunci kansa, 
sa'an nan kuma ya nemi Allah ga- 
fara, zai sami Allah Mai gafara, 
Mai jin Rai. 

111. Kuma wanda ya yi tsirfar 
zunubi, to yana tsirfarsa ne a kan 
kansa kawai. Kuma Allah Ya ka- 
sance Masani, Mai hikima. 



3f H^3 \jyLC>ob4)lS ^^l4$\jAJ*l^t\j 



9 s '*~Ss' 












(S3 [*^j\jjL&A&\j^>tJ4tt\ 






(1) Wannan yana nuna aikin lauya (Lawyer) domin ya taimaki marasa gaskiya 
saboda ya ku6uta haramun ne, har dai idan za a mayar da laifi ga wani barrantacce, ko 
kuwa za a kar6e hakkin mai hakki a bai wa wanda bai cancanta da shi ba. Amma wakilin 
sharT'a yana halatta idan bai zama domin 66ye gaskiya ba. WakTlai irin na zamanin nan 
masu sana'a da wannan, su ne karnukan duniya na farautar haram domin su sha jini. 



140 



4 — Suratun Nisa' 



112211*34-1 



112. Kuma wanda ya yi tsiwir- 
wirin kuskure ko kuwa zunubi, 
sa'an nan kuma ya jefi wani 
barrantacce da shi, to, lalle ne ya 
tattali kirkiren karya da zunubi 
bayyananne. 

113. Kuma ba domin falalar Al- 
lah ^ba, a kanka, da rahamarSa, 
haklka, da wata kungiya daga gare 
su ta himmatu ga su 6atar da kai. 
Kuma ba su Batarwa face kansu, 
kuma ba su cutar ka daga kome. 
Kuma Allah Ya saukar da Littafi 
da hikima gare ka, kuma Ya sanar 
da kai abin da ba ka kasance ka 
sani ba. Kuma falalar Allah ta ka- 
sance mai girma a gare ka. 

114. Babu wani alheri a cikin 
masu yawa daga ganawarsu (1) , face 
wanda ya yi umurni da wata sada- 
ka ko kuwa wani alheri ko kuwa 
gyara a tsakanin mutane. Wanda 
ya aikata haka domin neman 
yardodin Allah, to, za Mu ba shi 
lada mai girma. 

115. Kuma wanda yasaba wa (2) 
Manzo daga bayan shiriya ta 
bayyana a gare shi, kuma ya bi 
wanin hanyar muminai, za Mu 









J* 

XL 



c-> \^9^ *^*2*J >JJy* cP^ <J* J 






(1) Hukuncin ganawa da Annabi ko wani shugaban jama'a mai tsayuwa matsayin 
Annabi ga gyaran sha'aninsu, ba ya halatta sai idan akwai wani alheri a ciki, wanda 
amfaninsa zai shaft jama'a duka. 

(2) Hana fassarar Alkur'ani ko Sunnar Annabi, ba a kan hanyar da Annabi ko 
Sahabbansa da wadanda suka bi hanyarsu suka fassara Jsa. Da mutum ya yi tawilin 
Alkur'ani, gara ya ce bai sani ba. Tawilin Alkur'ani ko Hadlsi da hankali yana kai ga bude 
£6far kafirci boyayye da yin hukunci da abin da Allah bai saukar ba. Na'am ba a hana 
ijtihadi ga abin da ba a sami nassi a kansa ba, ko kuma aka sami nassi wanda ba 
bayyananne ba. Jingina ijtihadi ga ra'ayi ya fi tawilin abin da bai bayyana ba daga 
Alkur'ani ko Hadlsi, domin ra'ayi ba ya batar da wasu, amma tawlli yana batarwa. 



141 



Suratun Nisa' 



USSIH^-i 



jiBintar masa abin da ya jiBinta, 
kuma Mu kone shi da Jahannama. 
Kuma ta munana ta zama 
makoma. 

116. Lalle ne, Allah ba Ya ga- 
farta a yi shirki da Shi, kuma Yana 
gafarta abin da yake bayan wan- 
nan, ga wanda Yake so. Kuma 
wanda ya yi shirki da Allah, to, 
lalle ne ya Bace Bata mai riTsa. (1) 

117. Ba su kiran kowa, baicin 
Shi, face mata, kuma ba su kiran 
kowa face Shaicfan, mai tsaurin kai. 

118. Allah Ya la'ane shi. Kuma 
ya ce: "Lalle ne, za ni riki rabo 
yankakke (2) , daga bayinKa. 

119. "Kuma lalle ne ina Batar da 
su, kuma lalle ne ina sanya musu 
guri, kuma lalle ne ina umurnin 
su domin su katse (3) kunnuwan 
dabbobi, kuma lalle ne ina umurnin 
su domin su canza halittar Allah." 
Kuma wanda ya riki Shaicfan maji- 
Binci, baicin Allah, to, hakTka ya yi 
hasara, hasara bayyananniya. 

120. Yana yi musu alkawari, 
kuma yana sanya musu guri, alhali 
Shaidan ba ya yi musu wani 
wa'adin kome face rucfi. 






* ' 9 T^""! 



lA-^* O *L*j *\ 4^jk-+a> J 













(1) Bayanin shirki da hukunce-hukuncensa da abin da yake ratayuwa da shi. Sanin 
ma'anar shirki wajibi ne, domin a kan tauhTdi ne aka gina shikashikan Musulunci. 

(2) Rabon Shaidan daga kowane dubu, shi ne dari tare da cas'in da tara, kamar yadda 
aka ruwaito a cikin Hacfisi. 

(3) Suna katse kunnuwan dabbobi domin su nuna cewa na gumakansu ne. Sunan 
mata shi ne ga duk abin da ba ya da rai, kamar wata, itatuwa duka mata ne. Canza halitta 
kamar tsagen fuska da fake hakora da karkarar gemu domin neman kyau, duka umurnin 
Shaidan ne. 



142 



4 — Suratun Nisa' 



3SSHIS&-1 



121. Wacfannan matattararsu 
Jahannama ce, kuma ba su samun 
makarkata daga gare ta. 

722. Kuma wadanda suka yi 
imani, kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, za mu shigar da su gidajen 
Aljanna (wadanda) koramu suna 
gudana a karkashinsu, suna masu 
dawwama a cikinsu har abada bisa 
ga wa'adin Allah tabbatacce. Wane 
ne mafi gaskiya daga Allah ga 
magana? 

123. (ATamari) bai zama gura- 
ce-guracenku ba, kuma (1) ba 
gurace-guracen Mutanen Littafi ba 
ne. Wanda ya aikata mummunan 
aiki za a saka masa da shi, kuma ba 
zai sami wani masoyi ba, baicin 
Allah, kuma ba zai sami mataimaki 
ba. 

124. Kuma wanda ya yi aiki 
daga ayyukan kwarai, namiji ne ko 
kuwa mace, alhali kuwa yana 
mumini, to, warfannan suna shiga 
Aljanna kuma ba za a zalunce su da 
gwargwadon hancin gurtsun dabl- 
no ba. 

125. Kuma wane ne ya fi kyau 
ga addini daga wanda ya sallama 
fuskarsa ga Allah, alhali kuwa 
yana mai kyautatawa kuma ya bi 
akidar Ibralimi, yana mai karkata 
zuwa ga gaskiya? Allah Ya riki 
Ibrahim badadayi (2) . 









■i J* C*£%kja&\{jA JUlS^J'* J 



t^ XX' **•'<< \* 



'4. < 



\< ' ' '••'If "<X'* »>'>' 



(1) Addini ba tatsuniyar baki ba ne, aiki ne, ko mutum ya yi mugu ya shiga Wuta, ko 
kuma ya yi na kwarai ya shiga Aljanna. 

(2) Akwai kwacfaitarwa ga cewa, wanda yake son Allah Ya so shi, to sai ya bi akida 
da aiki irin na Ibralnma, sai Allah Ya so shi. 



143 



4 — Suratun Nisa' 



3231^ -i 



126. Kuma Allah ke da (1) (ma- 
llakar) abin da ke cikin sammai da 
kuma abin da ke cikin kasa, kuma 
Allah Ya kasance, ga dukan kome, 
Mai kewayewa. 

127. Suna yi maka fatawa a ci- 
kin sha'anin mata. Ka ce: Allah 
Yana bayyana fatawarku a cikin 
sha'aninsu, da abin da ake karan- 
tawa a kanku a cikin Littafi, a cikin 
sha'anin marayun mata wadanda 
ba ku ba su abin da aka rubuta 
musu (2) (na gado) ba, kuma kuna 
kwadayin ku aure su, da sha'anin 
wadanda aka raunana daga yara, 
da sha'anin tsayuwarku ga marayu 
da adalci. Kuma abin da kuka ai- 
kata daga alheri, to, lalle ne, Allah 
Ya kasance Masani a gare shi. 

128. Kuma idan wata mace ta ji 
tsoron kiyo daga mijinta ko kuwa 
bijirewa, to, babu laifi a kansu, su 
yi sulhu a tsakaninsu, sulhu (mai 
kyau). Kuma yin sulhu ne mafi 
alheri. Kuma an halartar wa rayu- 
ka yin rowa. Kuma idan kun kyau- 
tata, kuma kuka yi takawa, to, lalle 
ne, Allah Ya kasance, ga abin da 
kuke aikatawa, Masani. 









(1) Ko da yake Allah Ya riki Ibrahlma "KhalTl" watau masoyi, amma bai hana 
Ibrahlma ya zama a cikin bayin Allah kuma mulkinSa ba, domin yana daga cikin abin da 
sama da kasa suka kunsa a cikinsu. 

(2) A cikin Jahiliyya ba su bai wa yara da mata gado. Musulunci ya soke wannan 
al'ada da ayar gado, aya ta 1 1. Kuma idan akwai wata marainiya ga hannun wani tana da 
dukiya, sai ya jefa mata mayafinsa domin ya hana ta auren wani namiji. Shi kuma ko ya 
aure ta ko kuma ya bar ta babu aure har ta mutu, su yi gadonta. 



144 



Suratun Nisa' 



asaras-i 



129. Kuma ba za ku iya yin 
adalci ba a tsakanin (1) mata, ko da 
kun yi kwadayin yi. Saboda haka 
kada ku karkata, dukan karkata, 
har ku bar ta kamar wadda aka 
rataye. Kuma idan kun yi sulhu, 
kuma kuka yi takawa, to, lalle ne 
Allah Ya kasance Mai gafara, Mai 
jin kai. 

130. Kuma idan sun rabu, Allah 
zai wadatar da kowanne daga yal- 
warSa. Kuma Allah Ya kasance 
Mayalwaci, Mai hikima. 

13 L Kuma Allah ne da mulkin 
abin da ke cikin sammai da abin da 
ke cikin kasa. Kuma lalle ne, hakT- 
ka, Mun yi wasiyya ga wacfanda 
aka bai wa Littafi a gabaninku, da 
ku, cewa ku bi Allah da takawa, 
kuma idan kun kafirta, to, lalle ne, 
Allah Yana da abin da yake cikin 
sammai da abin da yake cikin kasa. 
Kuma Allah Ya kasance Wada- 
tacce, Godadde. 

132. Kuma Allah ne da mulkin 
abin da yake cikin sammai da abin 
da yake cikin kasa^ kuma Allah Ya 
isa Ya zama Wakili. 

133. Idan Ya so, za Ya tafi da 
ku, ya ku mutane ! kuma Ya zo da 
wasu. Allah Ya kasance a kan 
haka, Mai Tkon yi ne. 



^9 \+~&0 'jjA-^OO 4W»Cj^>i3 



-A*. 






*'<<* A <. »* 



&3J?K\&'3^ ( £^ <£)£> AS 






mm 



'SI" 






(1) Wajen so, ba za a iya daidaita su ba, sai a daidaita ga kwana da ciyarwa da wurin 
kwana da tufafi gwargwadon halin kowace. 



145 



Suratun Nisa' 



Mfci-t 



134. Wanda ya kasance (1) yana 
nufin sakamakon duniya, to, a wu- 
rin Allah sakamakon duniya da 
Lahira yake. Kuma Allah Ya ka- 
sance Mai ji, Mai gani. 

135. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Ku kasance masu tsayuwa 
da adalci, masu shaida (2) saboda 
Allah, kuma ko da a kanku ne ko 
kuwa mahaifa da mafi kusantar 
zumunta, ko (wanda ake yi wa 
shaida ko a kansa) ya kasance 
mawadaci ko matalauci, to, Allah 
ne Mafi cancanta da al'amarinsu, 
saboda haka kada ku blbiyi son 
zuciya, har ku karkata. Kuma idan 
kuka karkatar da magana, ko 
kuwa kuka kau da kai, to, lalle ne, 
Allah Ya kasance Masani ga abin 
da kuke aikatawa. 

136. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani ! Ku yi Tmani (3) da Allah da 
ManzonSa, da Littafin da Ya 
sassaukar ga ManzonSa da Littafin 
nan wanda Ya saukar daga gabani. 
To, wanda ya kafirta da Allah da 
mala'ikunSa, da LittattafanSa, da 












(1) Wannan shi ne karshen wasiyya ga Yahudu da Nasara da kuma Musulmi, kuma 
ma'anar wasiyya ita ce Allah Ya yi umurni da ku yi Masa da 'a, amma ba domin Yana 
neman wani abu daga gare ku ba, domin ba za ku kara Masa mulki ba, domin Shi ne da 
sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu, ku kuma kuna cikinsu. Saboda haka neman 
da'ar nan domin amfanin kanku ne. 

(2) Bayar da shaida da hukunce-hukuncen da suka ratayu da shi. Bayar da shaida 
amana ce ta Allah daidai da tsaron dukiyar amana, ko ma ta fi tsanani, domin takan kai ga 
rai. Karkatar da magana, watau a fade ta ba yadda take ba. Bijirewa ita ce a ki bayar da 
shaida. 

(3) Tmani da dukan rukunnan Tmani shida yana cikin tsaron amana. Rukunnan Tmani 
su ne, Tmani da Allah da ManzanninSa, da mala'iku da LittattafanSa da Ranar Lahira da 
kaddara. 



146 



Suratun Nisa' 






ManzanninSa, da Ranar Lahira, 
to, lalle ne Ya 6ace, 6ata mai nTsa. 

137. Lalle ne wacfanda suka yi 
Tmani, sa'an nan kuma sukajcafir- 
ta, sa'an nan kuma suka yi Tmani, 
sa'an nan kuma suka kafirta, sa'an 
nan kuma suka kara kafirci, Allah 
bai kasance Yana gafarta musu ba, 
kuma ba zai shiryar da su ga hanya 
ba. 

138. Ka yi wa munafukai bus- 
hara da cewa lalle ne suna da azaba 
mai racfacfi. 

139. Wacfanda suke rikon kafi- 
rai masoya, baicin muminai. Shin 
suna neman izza ne a wurinsu? To, 
lalle ne izza ga Allah take gaba 
cfaya. 

140. Kuma lalle ne, Ya sassau- 
kar (1) muku a cikin Littafi cewa 
idan kun ji ayoyin Allah, ana kafir- 
ta da su, kuma ana izgili da su, to, 
kada ku zauna tare da su, sai sun 
shiga cikin wani labari. Lalle ne ku, 
a lokacin nan misalinsu kuke. Lalle 
ne, Allah Mai tara munafukai da 
kafirai ne a cikin Jahannama gaba 
cfaya. 

141. Wacfanda suke jiran dako 
game da ku ; har idan wata nasara 
daga Allah ta kasance a gare ku, sai 
su ce: "Ashe, ba mu kasance tare 
da ku ba?" Kuma idan wani rabo 
ya samu ga kafirai sai su ce, "Ashe 
ba mu rinjaye ku ba, kuma muka 
tsare ku daga muminai?" To, Allah 






*jA\ify >yA\f>Jcj> ^jkXxJ C>C-j2l 
** * ' \<\ 9 \ '{'It v 9 *s 9 Y if' *'' 






(1) A cikin Al£ur'ani, Suratul An'am, aya ta 68. 



147 



4 — Suratun Nisa' 



U22)li^-i 



ne Yake yin hukunci a tsakaninku 
a Ranar Kiyama, kuma Allah ba 
zai sanya hanya ba ga kafirai a kan 
muminai. 

142. Lalle ne munafukai suna 
yaudarewa da Allah, alhali kuwa 
Shi ne mai yaudararsu; kuma idan 
sun tashi zuwa ga salla, sai su tashi 
suna masu kasala. Suna nuna wa 
mutane, kuma ba su ambatar Allah 
sai kacfan. 

143. Masu kai-kawo ne a tsa- 
kanin wancan; ba zuwa ga wacfan- 
nan ba, kuma ba zuwa ga wacfan- 
nan ba. Kuma wanda Allah Ya 
Batar, to, ba za ka samar masa 
wata hanya ba. 

144. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Kada ku riki kafirai ma- 
soya, baicin muminai. Shin, kuna 
nufin ku sanya wa Allah dafili 
bayyananne a kanku? 

145. Lalle ne, munafukai suna a 
magangara mafi kaskanci daga 
wuta. Kuma ba za ka sama musu 
mataimaki ba. 

146. Sai wadianda suka tuba, 
kuma suka gyara, kuma suka nemi 
fakuwa ga Allah, kuma suka tsar- 
kake addininsu domin Allah, to, 
wadannan suna tare da muminai, 
kuma Allah zai bai wa muminai 
lada mai girma. 

147. Mene ne Allah zai amfana 
da yi muku azaba idan kun gode, 
kuma kun yi Tmani? Allah Ya ka- 
sance Mai godiya Masani. 









^\^Xzft\tf$£JXj 



148 



Suratun Nisa' 



-i 



148. Allah ba Ya son bayya- 
nawa da munana daga magana (1) 
face ga wanda aka zalunta. Kuma 
Allah Ya kasance Mai ji, Masani. 

149. Idan kun bayyana alheri, 
ko kuwa kuka Boye shi, ko kuwa 
kuka yafe laifi daga ciita, to, lalle 
ne Allah Ya kasance Mai yafewa, 
Mai ikon yi. 

150. Lalle ne, wadanda suke ka- 
firta da Allah da ManzonSa kuma 
suna nufin su rarrabe (2) a tsakanin 
Allah da manzanninSa, kuma suna 
cewa: "Muna Tmani da sashe, 
kuma muna kafirta da sashe". 
Kuma suna nufin su riki hanya a 
tsakanin wannan. 

151. Wadannan su ne kafirai so- 
sai, kuma Mun yi tattali, domin 
kafirai, azaba mai walakantarwa. 

152. Kuma wadanda suka yi 
Tmani da Allah da manzanninSa, 
kuma ba su rarrabe a tsakanin 
kowa ba daga gare su, wadannan 
za Mu ba su ijarorinsu, kuma Allah 
Ya kasance Mai gafara, Mai jin 
kai. 

153. Mutanen Littafi suna tarn- 
bayar ka ka saukar da wani littafi 
daga sama, a kansu, to, lalle ne sun 






zj^o&^j^y *y&~y la^'j-w* o\ 






(1) Magana mummuna. Allah ba Ya son bayyana mugunyar magana, sai dai wanda 
akazalunta, yana iya kai kara, kuma yana iya yin addu'a a kan wanda ya zalunce shi. Sa'an 
nan ya shiga bayyanawar abin da ake nufi da miyagun maganganu a cikin ayoyin da suke 
bin wannan. 

(2) Rarrabewa tsakanin Allah da manzanninSa, shi ne mutum ya ce ga misali, "Na 
yarda Allah gaskiya ne, zan yi duka abin da yake mai kyau saboda Shi, amma babu ruwana 
da wani annabi ko wani manzo", ko kuma ya ce ai duk addinai cfaya ne, ana nufin Allah da 
su, sai mutum ya bi abin da ya ga dama. Duka irin wadannan maganganu ba su da kyau, 
kafirci ne. 



149 



4 — Suratun Nisa' 



assail - 1 



tambayi Musa mafi girma daga 
wannan, suka ce: "Ka nuna mana 
Allah bayyane." Sai tsawa ta kama 
su saboda zaluncinsu, sa'an nan 
kuma suka riki maraki (abin bau- 
tawa) bayan hujjoji bayyanannu 
sun je musu. Sa'an nan Muka yafe 
laifi daga wancan. Kuma Mun bai 
wa Musa dalTli bayyananne. 

154. Kuma Muka daukaka dut- 
se sama da su, saboda alkawarinsu, 
kuma Muka ce musu: "Ku shiga 
kofar kuna masu tawali'u," kuma 
Muka ce musu: "Kada ku ketare 
haddi a cikin Asabat," kuma Muka 
riki alkawari mai kauri daga gare 
su. 

755. To, saboda warwarewarsu 
ga alkawarinsu, da kafirtarsu da 
ayoyin Allah, da kisansu ga anna- 
bawa, ba da hakki ba, da maganar- 
su; "Zukatanmu suna cikin rufi." 
A'a, Allah ne Ya yunke a kansu 
saboda kafircinsu, saboda haka ba 
za su yi imani ba face kadan. 

156. Kuma saboda kafircinsu da 
fadarsu, a kan Maryama, kiren ka- 
rya mai girma. 

157. Da fadarsu (1) j "Lalle ne 
mu, mun kashe MasThu Tsa dan 






>^i^l>^OjJ^*b^J^(^^ 



\S9S./S S..S S ,' 



bis U j dUb £> byL*i c£Q I 






ptLk^^ 



v°x 



*> SS "S <' 



^j^J^j 






(1) Fadarsu ta izgili watau suna cewa: "Mun kashe Tsa dan Maryama wanda yake 
da'awar shi Manzon Allah ne." Asalin maganar Yahudu suka karkatar da Dawuda Sarkin 
Dimashka, da cewa ga wani mutum nan yana 6ata kasa da akTdar mutane^a Baitil Makdis. 
Saboda haka ya bayar da oda ga hakimansa a Baitil Makdis da a kashe Tsa. Sai suka tafi 
suka tsare shi a cikin gida shi da sahabbansa, watau Hawariyawa. Tsa ya roki waninsu da 
yarda da kisa a kan sakamon Aljanna. Sai karaminsu ya yarda, Allah Ya sanya masa 
sifar Tsa, a bayan haka Ya dauke Tsa. Shi kuma aka kashe shi matsayin Tsa. Daga nan, 
Yahudu suna zaton sun kashe shi, kuma wadanda suka halarci kissar, suka saba wa juna 
wajen sifar Tsa da cewa shi ne Allah, ko cfan Allah, ko cfayan uku, ko manzon Allah, kamar 
yadda ya gabata a cikin Bakara. 



150 



Suratun Nisa' 



mmm-i 



Maryama Manzon Allah," alhali 
kuwa ba su kashe shi ba, kuma ba 
su kere shi ba, kuma amma an 
kamanta shi ne a gare su. Lalle ne 
wacfanda suka saBa wa juna a cikin 
sha'aninsa, lalle ne, suna shakka 
daga gare shi, ba su da wani ilmi 
face bin zato, kuma ba su kashe shi 
ba bisa ga yaklni. 

158 A 'a, Allah Ya cfauke shi 
zuwa gare Shi, kuma Allah Ya ka- 
sance Mabuwayi, Mai hikima. 

159. Kuma babu kowa daga 
Mutanen Littafi (1) , face lalle yana 
Imani da shi a gabanin mutuwarsa, 
kuma a Ranar Kiyama yana kasan- 
cewa mai shaida, a kansu. 

160. To, saboda zalunci daga 
wacfanda suka tuba (Yahudu) 
Muka haramta musu abubuwa 
masu dacfi, wacfanda aka halatta su 
a gare su, kuma saboda taushe- 
warsu daga hanyar Allah da yawa. 

161. Da karBarsu ga riba, alhali 
kuwa an hana su daga gare ta, da 
cin su ga dukiyar mutane da karya. 
Kuma Muka yi tattali, domin kafi- 
rai, azaba mai racfacfi. 

162. Amma tabbatattu (2) a cikin 
ilmi daga gare su, da muminai, 
suna Tmani da abin da aka saukar 
zuwa gare ka, da abin da aka sau- 






T 9 \ S ft » * s < •> s* 9 * ' ,\\ 









^ ^ . * j' 



s^^lr^\Jj>- \j*\* sJ^fto^-A**? 



-t 4 






(1) An ce Mutanen Littafi na zamanin Annabi Isa lalle suna imani da shi gabanin 
mutuwarsa cewa shi ba Allah ne ba, kuma ba dan Allah ne ba; kowannensu kamin ya 
mutu yana imani da cewa Isa Manzon Allah ne, a lokacin da imanin ba ya amfanin sa Bisa 
ga wannan fassara Isa ba zai komo ba. Allah Ya fi sani. 

(2) Kabila mai asali tana lalacewa saboda rashin bin addini, har ta zama mafi sharrin 
halittar Allah, kamar Yahudu. Kuma a cikin haka wanda ya koma wa gaskiya sai ya koma 
ga tsohon asalin, ya £ara cfaukaka da shi, kamar wacfanda suka musulunta daga cikinsu. 



151 



Suratun Nisa' 



wm±-i 



kar daga gabaninka, madalla da 
masu tsai da salla, da masu bayar 
da zakka, da masu Tmani da Allah 
da Ranar Lahira. Wacfannan za 
Mu ba su lada mai girma. 

163. Lalle ne Mu, Mun (1) yi wa- 
hayi zuwa gare ka, kamar yadda 
Muka yi wahayi zuwa ga Nuhu da 
annabawa daga bayansa. Kuma 
Mun yi wahayi zuwa ga Ibrahlma 
da Isma'Tla da Is'haka da Yakubu 
da Jikoki da Tsa da Ayuba da Yu- 
nusa da Haruna da Sulaiman. 
Kuma Mun bai wa Dawuda 
Zabura. 

164. Da wasu manzanni, hakl- 
ica, Mun ba da labarinsu a gare ka 
daga gabani, da wasu manzanni 
wacfanda ba Mu ba da labarinsu ba 
a gare ka, kuma Allah Ya yi maga- 
na da Musa, magana sosai. 

165. Manzanni masu bayar da 
bushara kuma masu gargacfi domin 
kada wata hujja ta kasance ga mu- 
tane a kan Allah bayan manzannin. 
Kuma Allah ya kasance Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

166. Amma Allah Yana shaida 
da abin da Ya saukar zuwa gare ka. 
Ya saukar da shi da saninSa. Kuma 
mala'iku suna shaida. Kuma Allah 
Ya isa Ya zama Shaida. 



^3\^y^j^^J^j 







J^^j oir*j o-^jij ^y}3 fe^&j 






(1) Muhammadu ba shi ne farkon manzanni ba, kuma ba shi ne aka fara yi wa wahayi 
ba, ba shi ne aka fara bai wa Littafi ba. Sai dai shi ne karshensu ga dukkan wadannan 
abubuwa, kamar yadda bushararsu ta bayyana tun a gabaninsa. Kuma yawan annabawa 
da manzanni babu wanda ya san shi sai Allah. Wahayi shi ne ishara ko yanda Allah ke aiko 
mala'iki da manzanci zuwa ga wani annabi ko manzonSa. 



152 



Suratun Nisa' 



wMm-t 



167. Lalle ne wacfanda suka ka- 
firta kuma suka kange (wasu muta- 
ne) daga hanyar Allah, haklka, sun 
Bace, Bata mai nTsa. 

168. Lalle ne wacfanda suka ka- 
firta, kuma suka yi zalunci, Allah 
bai kasance Yana yi musu gafara 
ba, kuma ba Ya shiryar da su ga 
hanya. 

169. Face hanyar Jahannama, 
suna masu dawwama a cikinta har 
abada, kuma wannan ya kasance, 
ga Allah, mai sauki. 

170. Ya ku mutane! Hakika, 
Manzo ya je muku da gaskiya daga 
Ubangijinku. Saboda haka ku yi 
Tmani ya fi zama alheri a gare ku. 
Kuma idan kun kafirta, to, Allah 
Yana da abin da ke cikin sammai da 
kasa. Kuma Allah Ya kasance 
Masani, Mai hikima. 

171. Ya Mutanen Littafi! Kada 
ku zurfafa a cikin addininku. Kuma 
kada ku facfa, ga Allah, face gas- 
kiya. Abin da aka sani kawai, MasT- 
huTsa dan Maryama Manzon Allah 
ne, kuma kalmarSa, ya jefa ta zuwa 
ga Maryama, kuma ruhi ne^daga 
gare Shi. Saboda haka, ku yi Tmani 
da Allah da manzanninSa, kuma 
kada ku ce, "Uku". Ku hanu (daga 
facfin haka) ya fi zama alheri a gare 
ku. Abin da aka sani kawai, Allah 
Ubangiji ne Guda. TsarkinSa ya 
tabbata daga wani abin haifuwa ya 
kasance a gare Shi ! Shi ne da abin 
da ke cikin sammai da abin da ke 
cikin kasa,_kuma Allah Ya isa Ya 
zama Wakili. 






fnvJL 









^4=J^^y^^^J 



153 



4 — Suratun Nisa' 



asaiusi-t 



172. Maslhu ba ya kyamar ya 
kasance bawa ga Allah, kuma haka 
mala'ikun nan makusanta. Kuma 
wanda ya yi kyamar bautarSa kuma 
yi yi girman kai, to, zai tara su 
zuwa gare Shi gaba cfaya. 

173. To, amma wacfanda suka yi 
imani, kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, to, za Ya cika musu ijaro- 
rinsu, kuma Yana kara musu daga 
falalarSa. Kuma amma wadanda 
suka yi kyama, kuma suka yi gir- 
man kai, to, za Ya yi musu azaba, 
azaba mai radacfi, kuma ba su sa- 
mun wani masoyi domin kansu, 
baicin Allah, kuma ba su samun 
mataimaki. 

174. Ya ku mutane! HakTka, 
wani dalili daga Ubangijinku ya je 
muku, kuma Mun saukar da wani 
haske bayyananne zuwa gare ku. 

175. To, amma wadanda suka yi 
Imani da Allah, kuma suka faku a 
gare Shi, to, zai shigar da su cikin 
wata rahama daga gare Shi da wata 
falala, kuma Ya shiryar da su zuwa 
gare Shi ga tafarki madaidaici. 

176. Suna yi maka fatawa (1) . Ka 
ce: "Allah Yana bayyana muku 



>>± 



,^<*?M -?>., 









4 .^> *^<^' 9 S 



} jy 



m$x& 






'</>** „' 






-c- .-> 






(1) Bayan dogon bayani a kan tauhTdin Allah, da korewar shubhohin Yahudu da 
Nasara a cikin addini, domin sai zuciya ta yarda da kadaita Allah sa'an nan za ta ji karfin 
riko da karfin cfauka ga hukunce-hukuncen da Allah Yake aza mata. To, ya koma ne ga 
abin karantawar surar na tsaron dukiya, ya rufe ta da shi. Ya yi magana a kan mas'alar 
'Kalala', watau mutum ya mutu bai bar reshensa ba, ko wani asali sai fukafukai kawai, 
watau 'yan'uwa, maza ko mata wadanda ba li'ummai ba. Magana a kan li'ummai kuwa ta 
gabata a farkon sura. Ana gabatar da shakTki a kan li'abi, kuma ana gabatar da na kusa a 
kan na nesa, mafi kusantar zumunta. Ana kiyasin bai wa 'ya'ya mata biyu, biyu daga uku 
na dukiya a kan 'yan'uwa mata, domin su ba a ce fiye da biyu ba. T)iyar tsatso ta ft 
'yar'uwa karfin zumunta, kuma ta fi kusanci. 



154 



4 — Suratun Nisa' 



rai^-i 



fatawa a cikin 'Kalala', idan mutum 
ya halaka, ba shi da reshe kuma 
yana da 'yar'uwa, to, tana da rabin 
abin da ya bari, kuma shi yana 
gadon ta, idan wani reshe bai kasan- 
ce ba a gare ta. Sa'an nan idan 
('yan'uwa mata) suka kasance biyu, 
to, suna da kashi biyu daga kashi 
uku din abin da ya bari. Kuma idan 
sun kasance, 'yan'uwa, maza da 
mata, to, namiji yana da misalin 
rabon mata biyu. Allah Yana 
bayyanawa a gare ku, domin kada 
ku 6ace. Kuma Allah ne, Masani ga 
dukan kome. 







Tana karantar da cikawar alkawurra da abin da ya rataya da su 
wajen rarrabewa a tsakanin halat da haram, da kyautata aicida da 
aiki. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L Ya ku warfanda suka yilmani ! 
Ku cika alkawurra. An halatta 
muku dabbobin jin dacfi, face abin 
da ake karantawa a kanku, ba kuna 
masu halattar da farauta ba alhali 
kuwa kuna masu harama. Lalle ne, 
Allah Yana hukunta abin da Yake 
nufi. 



oL-1 ^5-*J yyjl Xy^-^jJ^ \ W^ 



155 



5 — Suratul Ma'ida 



?mm-< 



2. Ya ku wacfanda suka yi Tmani ! 
Kada ku halattar da ayyukan iba- 
dar Allah game da hajji, kuma da 
Wata Mai alfarma, kuma da ha- 
daya, kuma da ratayar rakumar 
hadaya, kuma da masu nufin TDaki 
Mai alfarma, suna neman falala 
daga Ubangijinsu da yarda. Kuma 
idan kun kwance harama, to, ku yi 
farauta. Kuma kada kiyayya da 
wasu mutane ta cfauke ku, domin 
sun kange ku daga Masallaci Mai 
alfarma, ga ku yi zalunci. Kuma ku 
taimaki juna a kan aikin kwarai da 
takawa. Kuma kada ku taimaki 
juna a kan zunubi da zalunci, kuma 
ku bi Allah da takawa. Lalle ne 
Allah Mai tsananin ukuba ne. 

3. An haramta muku mushe da 
jini da naman alade da abin da aka 
ambaci sunan wanin Allah a gare 
shi, da makararriya da jefaffiya da 
mai gangarowa da sokakkiya, da 
abin da masu dagi suka ci, face abin 
da kuka yanka, da abin da aka 
yanka a kan gunki (shi ma an ha- 
ramta). Kuma kada ku yi rabo da 
kibau na caca, wannan fasikanci ne. 
A yau wacfanda suka kaflrta sun 
yanke kauna daga addininku. Sa- 
boda haka kada ku ji tsoronsu, 
kuma ku ji tsoroNa. A yau Na 
kammala muku addininku, kuma 
Na cika ni'imaTa a kanku, kuma 
Na yarda da Musulunci ya zama 
addini a gare ku. To, wanda aka 
sanya wa lalura a cikin yunwa mai 
tsanani, ba yana mai karkata zuwa 
ga wani zunubi ba, to, lalle ne Allah 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 



y ^^ *o £4*^^- s 9%"**^ » ** ys o % y yy y S 



^3j'J^ p+J f-»b -ajlZ-j \ ^Cio C^J>- 
><:l~<'\\'><: / ***** *' ~, \ \ 

s s -" * l* y ^— ^ w -" 

' > *^*CT ^ y > "£ i* ' ' ' "* )> s y } l^y 

"sit*- 9 < Ti' ~> *<*- " V?-^ 

y * 9 ^<y > *S5i' t^y *£"T > ?^>*? 



r% * * 



156 



Suratul Ma'ida 



KlSUM- 



4. Suna tambayar ka cewa mene 
ne aka halatta musu? Ka ce: "An 
halatta muku abubuwa masu dacfi, 
da abin da kukajanar (farauta) 
daga masu yin mlki, kuna masu 
sakinsu daga hannuwanku, kuna 
sanar da su daga abin da Allah Ya 
sanar da ku. To, ku ci daga abin da 
suka kama saboda ku, kuma ku 
ambaci sunan Allah a kansa, kuma 
ku bi Allah da takawa. Lalle ne 
Allah Mai gaugawar sakamako da 
yawa ne. 

5. A yau an halatta muku abu- 
buwa masu dacfi, kuma abincin wa- 
danda aka bai wa Littafi (1) halal ne 
a gare ku, kuma abincinku halal ne 
a gare su, da mata masu kamun kai 
daga muminai da mata 'ya'ya daga 
wadanda aka bai wa Littafi a gaba- 
ninku, idan kun je musu da sada- 
kokinsu, kuna masu yin aure, ba 
masu yin zina ba, kuma ba masu 
rikon abokai ba. Kuma wanda ya 
kafirta dalmani, to, lalle ne aikinsa 
ya 6aci, kuma shl, a cikin Lahira, 
yana daga masu hasara. 

6. Ya ku wadanda suka yi imani ! 
Idan kun tashi (1) zuwa ga salla, to, 
ku wanke fuskokinku da hannu- 






\or„ 



Hl^- 



>k 



p\ffij^'JZ&J&&<& 



-<s S4 






^t£^~ O^J^T o^*'*- 1 * *l(*^*ot 



s>" fit" \' ' 






* / >, > »> y «_•> 






(1) Watau Yahudawa da Kiristawa. 

(2) Abin da ake halatta salla da shi ruwa mai tsarki domin cfauke hadasi karami da 
alwala, da hadasi babba da wanka. Idan babu ruwa a yi taimama da wurijia fuskar kasa 
wanda bai sake ba da wata sana'ar mutum. Bauli da wadiyyi da gayadi da rihi da shafar jin 
dacfi na namiji ga mace ko mace ga namiji, da shafar zakarin kansa, duka suna wajabtar da 
alwalla. Fitar maniyyi da haila suna wajabtar da wanka. Maziyyi na wajabtar da wanke 
dukkan zakari sa'an nan a yi alwalla. Yankan hannun 6arawo ya nuna iyaka inda ake 
shafar farilla na taimama, da sunna, kamar yadda ake yin sauran ayyuka duka a kan 
kiyasinsu bisa ga wasu. 



157 



5 - Suratul Ma'ida 



*m$&-o 



wanku zuwa ga magincirori, kuma 
ku yi shafa ga kanunku, kuma ku 
(wanke) kafafunku zuwa idanun 
sawu biyu. Kuma idan kun kasance 
masu janaba, to, ku yi tsarki, kuma 
idan kun kasance majinyata, ko 
kuwa a kan tafiya, ko kuwa daya 
daga gare ku ya zo daga gayacfi, ko 
kuka yi shafayyar juna da mata, 
sa'an nan ba ku sami ruwa ba, to, 
ku yi nufin wuri (1) mai kyau, sa'an 
nan ku yi shafa ga fuskokinku da 
hannuwanku daga gare shi. Allah 
ba Ya nufi domin Ya sanya wani 
kunci a kanku, kuma amma Yana 
nufi domin Ya cika ni'imarSa a kan- 
ku, tsammaninku kuna godewa. 

7. Kuma ku tuna ni'imar Allah a 
kanku, da alkawarinku wanda Ya 
daure ku da shi, a lokacin da kuka 
ce: "Mun ji kuma mun yi da'a." 
Kuma ku bi Allah da takawa. Lalle 
ne Allah Masani ne ga abin da ke a 
cikin zukata. 

8. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni! Ku kasance masu tsayin daka 
domin Allah, masu shaida da adal- 
ci. Kuma kada kiyayya da wasu 
mutane ta dauke ku a kan ba za ku 
yi adalci ba. Ku yi adalci. ShT ne 
mafi kusa ga takawa. Kuma ku bi 
Allah da takawa. Lalle Allah Masa- 
ni ne ga abin da kuke aikatawa. 

9. AllahYa yi wa'adi ga wadan- 
da suka yilmani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai. Suna da wata ga- 
fara da lada mai girma. 



$& * dlf^ $J f^*JrJ IjL-ili 






>Z < ' *C^<' 






> * 



5,-zff ><>'' 



3 jjJL-vaJl ^\J>JL^&\d\^\\j&\j 



^. ?'A*/C\>.' 



^ ^l^tff^ / y '\>'K'< ?\\>"X<" 



(1) Watau ku yi taimama. 



158 



5 - Suratul Ma'ida 



*m$&-o 



10. Kuma wadanda suka kafirta, 
kuma suka karyata, game da ayo- 
yinMu, wadannan su ne abokan 
wuta. 

11. Ya ku wadanda suka yi una- 
ni! Ku tuna ni'imar Allah a kanku, 
a lokacin da wasu mutane suka yi 
niyyar su shimflda hannuwansu 
zuwa gare ku (1) sai Ya kange han- 
nuwansu daga gare ku, kuma ku bi 
Allah da takawa. Kuma sai mumi- 
nai su dogara ga Allah kawai. 

12. Kuma lalle Allah Ya riki 
alkawarin Bam IsraTla, kuma 
Muka ayyana wakilai goma sha 
biyu (2) daga gare^su kuma Allah 
Ya ce: "Lalle ne NT, Ina tare da ku, 
haklka, idan kun tsayar da salla, 
kuma kun bayar da zakka, kuma 
kun yi Tmani da manzanniNa, kuma 
kuka taimake su, kuma kuka bai wa 
Allah ranee mai kyau, haklka, Ina 
kankare laifukanku daga gare ku, 
kuma hakTka, Ina shigar da ku 
gidajen Aljanna (wadanda) koramu 
suna gudana a karkashinsu, sa'an 
nan wanda ya kafirta a bayan wan- 
nan daga gare ku, to, lalle ne, ya 
6ace daga tsakar hanya. 



^Ci^i^fcJJjS l^Sfe^i tj 






>-ti'*\r ' ~ > 



4W\ J L-3J ^-rf^/^L^ ' -*A* J £ : *-Z**J 




SJ^x-jJ\ 



(1) Wannan kiyayewa ya auku a wurare da yawa tun Musulmi suna da rauni kuma 
kafirai suna da £arfi, kuma suna son su kashe Musulmi da Musulunci. Allah Ya tsare su. 
Saboda haka yanzu da Musulmi suka yi £arfi da Rarfin Allah, ya wajaba a kansu su gode 
wa Allah da takawa. Watau su ri£e alkawarin Allah, su yi abin da Ya aza musu 
gwargwadon hali. 

(2) An ayyana wakilai goma sha biyu daga £abTlun Bani Isra'Tla goma sha biyu domin 
su daukar musu alkawari daga wurin, kuma su tsare^mutanensu ga ganin ba a saba wa 
alkawarin ba. An gina addinin Bani Isra'Tla a kan £abTlanci. Saboda haka addininsu ba ya 
fita daga da'irarsu. 



159 



5 - Suratul Ma'ida 



%mm-^ 



13. To, saboda warwarewarsu ga 
alkawarinsu Muka la'ane su, kuma 
Muka sanya zukatansu Icelcasassu, 
suna karkatar da magana daga 
wurarenta, kuma suka manta da 
wani yanki daga abin da aka tuna- 
tar da su da shi, kuma ba za ka 
gushe ba kana tsinkayar yaudara 
daga gare su face kacfan daga gare 
su. To, ka yafe laifi daga gare su, 
kuma ka kau da kai. Lalle ne, Allah 
Yana son masu kyautatawa. 

14. Kuma daga wadanda suka 
ce: "Lalle ne mu, Nasara ne," Mun 
rilci alkawarinsu, sai suka manta da 
wani yanki daga abin da aka tuna- 
tar da su da shi, sai Muka shyshuta 
adawa da £eta a tsakaninsu har ya 
zuwa ga Ranar Kiyama. Kuma Al- 
lah zai ba su labari da abin da suka 
kasance suna sana'antawa. 

75. Ya Mutanen Littafi! Lalle 
ne, ManzonMu ya je muku, yana 
bayyana muku abu mai yawa daga 
abin da kuka kasance kuna 66yewa 
daga Littafi, kuma yana rangwame 
daga abu mai yawa. Hala£a, wani 
haske da wani Littafi mai bayya- 
nawa ya je muku daga Allah. 

16. Da shi, Allah Yana shiryar da 
wanda ya bi yardarSa zuwa ga 
hanyoyin aminci, kuma Yana fitar 
da su daga duffai zuwa ga haske da 
izninSa, kuma Yana shiryar da su 
zuwa ga hanya madaidaiciya. 

17. Lalle haiailca^ wadanda suka 
ce : "Lalle Allah, Shi ne Maslhu dan 
Maryama", sun kafirta. Ka ce: 
"To, wane ne ke iya mallakar wani 
abu daga Allah, idan Ya nufi Ya 



•>>*^i »*:m * 






£S£\z^\lffi^M^ 



**i\£ 
















Qp ^- <a. — ^ ^yecil^itl+iJ 



160 



5 - Suratul Ma'ida 



*mm-^ 



halakar da MasSiu dan Maryama 
da uwarsa da wanda yake a cikin 
kasa gaba daya?" Kuma Allah ne 
da mallakar sammai da kasa da 
abin da ke a tsakaninsu, Yana halit- 
ta abin da Yake so. Kuma Allah, a 
kan dukkan kdme, Mai Ikon yi ne. 

18. Kuma Yahudu da Nasara 
sun ce: "Mu ne diyan Allah, kuma 
masoyanSa." Ka ce: "To, don me 
Yake yi muku azaba da zunu- 
banku? A'a ku mutane ne daga 
wadanda Ya halitta, Yana gafar- 
tawa ga wanda Yake so, kuma 
Yana azabta wanda Yake so. Kuma 
Allah ne da mulkin sammai da kasa 
da abin da ke tsakaninsu, kuma 
zuwa gare Shi makoma take." 

19. Ya Mutanen Littafi! Lalle 
ManzonMu ya je muku yana 
bayyana muku, a kan lokacin fatara 
daga manzanni, domin kada ku ce: 
"Wani mai bayar da bushara bai zo 
mana ba, kuma haka wani mai 
gargadi bai zo ba." To, haklka, mai 
bayar da bushara da mai gargadi 
sun je muku. Kuma Allah ne, a kan 
dukkan kdme, Mai ikon yi. 

20. Kuma a lokacin da Musa ya 
ce wa mutanensa: "Ya ku mu- 
tanena! Ku tuna ni'imar Allah a 
kanku; domin Ya sanya annabawa 
a cikinku, kuma Ya sanya ku sara- 
kuna, kuma Ya ba ku abin da bai 
bai wa kowa ba daga talikai. 

21. "YamutanenaIKu shiga £a- 
sar nan, abar tsarkakewa, wadda 
Allah Ya rubuta saboda ku, kuma 
kada ku koma da baya, har ku juya 
kuna masu hasara." 



c^Vl^^J^^s^t 



> .r> 






4*\j ill* U $£.„ U4^L» J Of S* 'J 







"vf?^ .. "S\\ *vi* 






pj/v-^rf &\j ££?£ J 






&**' 'i'li' »<*'$ ~>Ji\t ^'i.^^i^"i« 



%< * y"^ 'k.'" S* *+s fit* ^ *•- **• » »<* *** ^ 






161 



Suratul Ma'ida 



*mm~o 



22. Suka ce: "Ya Musa! Lalle 
ne, a cikinta akwai wasu mutane 
masu Jcarfi, kuma lalle ne ba za mu 
shige ta ba sai sun flee daga gare ta, 
to, idan sun flee daga gare ta, to, 
lalle ne mu, masu shiga ne." 

23. Wasu mazabiyu (1) daga wa- 
danda suke tsoron Allah, Allah Ya 
yi ni'ima a kansu, suka ce: "Ku 
shiga gare su, daga kofar, domin 
idan kuka shige shi, to, lalle ne ku, 
masu rinjaya ne, kuma ga Allah sai 
ku dogara idan kun kasance 
muminai." 

24. Suka ce : "Ya Musa ! Lalle ne 
mu, ba za mu shige ta ba har abada 
matukar sun dawwama a cikinta, 
sai ka tafi kai da Ubangijinka do- 
min ku yi yaki. Lalle ne mu, muna a 
nan zaune." 

25. Ya ce: "Ya Ubangijina! Lal- 
le ne ni, ba ni mallakar kowa face 
kaina da dan'uwana, sai Ka rarrabe 
a tsakaninmu da tsakanin mutane 
fasikai." 

26. (Allah) Ya ce: "To, lalle ne 
ita abar haramtawa ce a gare su, 
shekara arba'in, suna yin dimuwa a 









> .• 






^ 






• ^<: ^> 



*i^u- <jiyojl -^2b Aaj-£- L^Jl» J V* 



(1) Maza biyu su ne Yusha'u da Kalib daga Nu£aba'u, watau wakilai goma sha biyu 
wacfanda Annabi Musa ya aike su domin su yiwo binciken halayen mutanen da suke zaune 
a cikin Kudus. Yadda ya faru shi ne, bayan da Allah Ya halaka Fir'auna sai Bani Isra'ila 
suka koma Masar, daga nan sai Allah Ya rubuta musu cewa su tashi, su koma Ariha'a a 
cikin kasar Sham alhali mazaunanta kuwa Kan'aniyyawa ne. Sai Musa ya gaya musu 
cewa, ga Rasar da Allah Ya ba su, su fitar da wacfanda ke a ciki su zauna. Musa ya aika da 
mutum goma sha biyu domin su yiwo le£en asiri su zo masa da labari, kada su gaya wa 
mutane abin da suka gani domin kada su firgita. Bayan da suka komo, sai suka warware 
alkawarin : sai mutum biyu daga cikinsu, Yusha'u da Kalib. 



162 



Suratul Ma'ida 



%$£&%& - o 



cikin kasa. (1) Saboda haka kada ka 
yi bakin ciki a kan mutane fasikai." 

27. Kumakarantamusu (2) laba- 
rin diya biyu (3) na Adamu, da gas- 
kiya, a lokacin da suka bayar da 
baiko, sai aka karba daga dayansu 
kuma ba a karba daga dayan ba, ya 
ce: "Lalle ne, zan kashe ka." 
(TDayan kuma) ya ce: "Abin sani 
dai, Allah Yana karba daga masu 
takawa ne." 

28. "Lalle ne, idan ka shimfufa 
hannunka zuwa gare ni domin ka 
kashe ni, ban zama mai shimficfa 
hannuna zuwa gare ka ba domin in 
kashe ka. Lalle ne m, ina tsoron 
Allah Ubangijin talikai. 

29. "Lalle ne ni, ina nufin ka 
koma da zunubina game da zunu- 
binka, har ka kasance daga abokan 
wuta. Kuma wannan shi ne saka- 
makon azzalumai." 

30. Sai ransa ya kawatar masa 
kashewar cfan'uwansa, sai kuwa ya 
kashe shi, sa'an nan ya wayi gari 
daga masu hasara. 



~*Jl 



J*- 






<'>*'+ < < ' 












(1) Wannan shi ne sakamakon sa6awar alkawari, da aka ce wa magewaya kada su 
fadi abin da suka gani, saboda da akibar abin, kusan duka sai da suka mutu a cikin halin 
dimuwar. 

(2) Kuraishawa ko kuwa aPummarka. 

(3)^T)iyan Adamu biyu,Kab!la da Habila. Asalin maganar kamar yadda aka ruwaito, 
matar Adamu, Hauwa'u, tana haifuwar namiji da mace a kowane ciki, wajen aure sai^ a 
shirbata domin babu wasu mutane sai su. Sai Kabila ya ki yarda^a bai wa Habila 
'yar'uwarsa, har Adam ya sanya su yin baiko da abin sana'arsu. Kabila manomi ne, ya 
bayar da munana daga kayan nomansa, shi kuma Habila ya bayar da rago mai kyau domin 
sana'arsa kiwo ne. Sai wuta ta sauko ta cfauki ragon Habila, alamar karba. Wannan kuwa 
ya cfauki Kabila ga tunanin kashe shi. Laifi guda yana sabbaba wasa laifuka masu yawa. 



163 



Suratul Ma'ida 



*mm~* 



31. Sai Allah Ya aiki wani 
hankaka, yana tono a cikin kasa 
domin ya nuna masa yadda zai 
turbude gawar dan'uwansa. Ya ce: 
"Kaitona! Na kasa in kasance ka- 
mar wannan hankaka domin in tur- 
bude gawar dan'uwana?" Sai ya 
wayi gari daga masu nadama. 

32. Daga sababin wannan, (1) 
Muka rubuta a kan BanT Isra'Tla 
cewa, lalle ne wanda ya kashe rai ba 
da wani rai ba, ko 6arna a cikin 
kasa, to kamar ya kashe mutane 
duka ne, kuma wanda ya raya rai, 
to, kamar ya rayar da mutane ne 
gaba daya. Kuma lalle ne, haklka, 
ManzanninMu sun je musu da huj- 
joji bayyanannu, sa'an nan kuma 
lalle ne, masu yawa daga gare su, a 
bayan wannan, haklka, masu 6arna 
ne a cikin kasa. 

33. Abin sani kawai, saka- 
makon (2) wadanda suke yakin Al- 
lah da ManzonSa, kuma suna aiki a 
cikin kasa domin 6arna, a kashe su, 
ko kuwa a kere su, ko kuwa a 
kakkatse hannuwansu da kafa- 
funsu daga saBani, ko kuwa a kore 
su daga kasa. Wannan gare su wula- 
kanci ne a cikin rayuwar duniya, 
kuma a Lahira suna da wata azaba 
mai girma. 



>^ <\ A»v • >^ ~* set ^ i ' "< 
afS* \ c|^v— 3j\ ^-Ju jjjo L~*jb JLSb ,>• 



sdy>jj -oil ojj>jl^o;all »3;>^u^ 






(1) Aikata Raramin laifi yana sabbaba babban laifi har barna mai yawa ta watsu a 
cikin Rasa. 

(2) Muharib shi ne dan fashi mai tare hanya da makamai. Ana yi masa dayan abin da 
aka ga ya dace da shi. Wanda aka yi wa "Salbu" sai kuma a kashe shi. Amfanin Salbu shi ne 
a gan shi, domin hankalin mutane ya natsu. Korewa yanzu sai ta koma ga tfauri har ya 
mutu ko ya tuba. 



164 



Suratul Ma'ida 



*mm-> 



34. Face fa wacfanda suka tuba 
tun a gabanin ku sami iko a kansu, 
to, ku sani cewa lalle ne, Allah Mai 
gafara ne, Mai jin kai. 

35. Ya ku wacfanda suka yi ima- 
ni ! Ku bi Allah da takawa, kuma ku 
nemi tsari zuwa gare Shi, kuma ku 
yi jihadi (1) a cikin hanyarSa, 
tsammaninku, za ku ci nasara. 

36. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta, lalle da suna da abin da ke a cikin 
kasa gaba cfaya da misalinsa tare da 
shi, domin su yi fansa da shi daga 
azabar Ranar Kiyama, ba a kar6ar- 
sa daga gare su, kuma suna da 
azaba mai racfadi. 

37. Suna nufin su fita ne daga 
wuta, kuma ba su zama masu fita 
daga gare ta ba, kuma suna da 
azaba zaunanniya. 

38. Kuma 6arawo da 6arauniya 
sai ku yanke hannuwansu, bisa 
sakamako ga abin da suka tsirfanta, 
a kan azaba daga Allah. Kuma 
Allah Mabuwayi ne, Mai hikima. 

39. To, wanda ya tuba a bayan 
zaluncinsa, kuma ya gyara (halin- 
sa), to, lalle ne Allah Yana kar6ar 
tubarsa. Lalle Allah Mai gafara ne, 
Mai jin kai. 






*Li*'*\ 









f \ > >z 






w^>£r^\j**&^&*<^& 



fi <>» >< S*i 



nj *f*jjy&*& b\£& >~>y>t 



(1) Wasila ita ce dukkan aikin ibada wanda zai kusantar da mutum zuwa ga 
Ubangijinsa, amma da sharadin an gina shi a kan takawa. Kuma takawa ita ce bin Allah 
kamar yadda Ya yi umurni a bi Shi, ta hanyar manzonSa kawai. Jihadi yana cikin takawa 
amma Ya koma ambatonsa ne domin muhimmancinsa. Shi kuma iri biyu ne: karami, 
watau yakin abokan gaba na bayyane, da babba , shi ne yakin abokan gaba na boye , watau 
rai da Shaicfan. Wanda makiyinsa na bayyane ya kashe shi ya mutu ShahTdi, wanda 
makiyinsa na 6oye ya kashe shi ya mutu fasiki ko kafiri watau shakiyyi. 



165 



Suratul Ma'ida 



&&&%&-<> 



40. Shin, ba ka sani ba cewa lalle 
ne, Allah Shi ne da mulkin sammai 
da kasa, Yana azabtar da wanda 
Yake so, kuma Yana yin gafara ga 
wanda yake so, kuma Allah, a duk- 
kan kome, Mai Tkon yi ne? 

41. Ya kai Manzo! Kada wa- 
danda suke tseren gaugawa a cikin 
kafirci su Bata maka rai,^daga wa- 
danda suka ce: "Mun yiTmani" da 
bakunansu, alhali zukatansu ba su 
yi Tmanin ba, kuma daga wadanda 
suka tuba (watau Yahudu) masu 
yawan saurare ga wasu mutane na 
dabam wadanda ba su je maka ba, 
suna karkatar da zance daga bayan 
wurarensa, suna cewa: "Idan an ba 
ku wannan, to, ku^karba, kuma 
idan ba a ba ku shT ba, to, ku yi 
sauna." Kuma wanda Allah Ya yi 
nufin fitinarsa, to, ba za ka mallaka 
masa kome ba daga Allah. Wadan- 
nan ne wadanda Allah bai yi nufin 
Ya tsarkake zukatansu ba. Suna da 
kunya a cikin duniya, kuma suna da 
wata azaba mai girma a cikin 
Lahira. 

42. Masu yawan saurare (1) ga 
karya ne, masu yawan ci ga haram, 
to, idan sun zo maka, sai ka yi 
hukunci a tsakaninsu, ko ka bijira 
daga gare su. Kuma idan ka bijira 
daga gare su, to, ba za su cuce ka da 



.g^^Jj^^vfi^ 



(«' '** *" {?' 



v& v d^J p-f**** u^>> J J*-gf \ 



a >' * 



"t 



&\o£jjfe*$~£^y A <±^h$j&^ 



' >< *"f x > '** 



^J*><& ^-L\*»> ^j<CJL-3 4tt \2jJ>^a j 

t^*"* ft '^ ^ *>" " '- • \ " 



( 1 ) An bai wa Annabi zabi da ya yi hukunci ko kada ya yi, a tsakanin kafirai biyu, 
idan sun yarda da hukuncinsa. Wannan dama tana aiki a kotunan Musulmi ga abin da ya 
shafi hakkoki kawai, amma ga 'jara'im' a kasar Musulmi tilas sai a bi shari'ar Musulunci 
domin tsaron aminci, sai dai kafiri yana iya shan giyarsa, ga misali a boye, banda a cikin 
jama'a. Haka kuma laifuka na al'adunsu kuma Musulmi ba za su ta6a masu su ba, sai su yi 
hukuncinsu a tsakaninsu. 



166 



5 — Suratul Ma'ida 



%M%&-* 



kome ba, kuma idan ka yi hukunci, 
to, sai ka hukunta a tsakaninsu da 
adalci. Lalle ne, Allah Yana son 
masu adalci. 

43. Kuma yaya suke gabatar da 
kai ga hukunci, alhali a wurinsu 
akwai Attaura, a cikinta akwai hu- 
kuncin Allah, sa'an nan kuma suna 
karkacewa a bayan wannan? Wa- 
dannan ba muminai ba ne! 

44. Lalle ne Mu, Mun saukar da 
Attaura, a cikinta akwai shiriya da 
haske, annabawa wacfanda suke 
sun sallama, suna yin hukunci da ita 
ga wadanda suka tuba (Yahudu), da 
malaman tarbiyya, da manyan ma- 
lamai ga abin da aka neme su da su 
tsare daga Littafin Allah, kuma sun 
kasance, a kansa, masu ba da shai- 
da. To, kada ku ji tsoron mutane, 
kuma ku ji tsoroNa, kuma kada ku 
sayi 'yan kucfi kadan da ayoyiNa. 
Wanda bai yi hukunci ba da abin da 
Allah Ya saukar, to, wadannan su 
ne kafirai. 

45. Kuma Mun rubuta a kansu, 
a cikinta cewa, lalle (ana kashe) rai 
saboda rai, kuma (ana cfebe) ido 
saboda ido, kuma (ana katse) hand 
saboda hanci, kuma kunne saboda 
kunne, kuma hakori saboda hakori, 
kuma a raunuka a yi sakayya. To, 
wanda ya yi sadaka da shi, to, shi 
kaffara ce a gare shi. Kuma wanda 
bai yi hukunci ba da abin da Allah 
Ya saukar, to, wadannan su ne 
azzalumai. 

46. Kuma Muka biyar a kan 
gurabansu da Tsa dan Maryama, 









>\ r ^ 



(>j\jL£=zy$* ^ s^-J X^aJ {j+-3 <j0 L*a3 



167 



5 — Suratul Ma'ida 



m&m- 



yana mai gaskatawa ga abin da 
yake a gaba gare shi daga Attaura, 
kuma Muka ba shi Injila, a cikinsa 
akwai shiriya da haske, yana mai 
gaskatawa ga abin da yake a gaba 
gare shi daga Attaura, kuma shi 
shiriya ne da wa'azi ga masu taka- 
wa. 

47. Kuma sai mutanen Injila su 
yi hukunci da abin da Allah ya 
saukar a cikinta. Kuma wanda bai 
yi hukunci ba da abin da Allah ya 
saukar, to, wacfannan su ne fasikai. 

48. Kuma Mun saukar da Littafi 
zuwa gare ka da gaskiya, yana mai 
gaskatawa ga abin da yake a gaba 
gare shi daga Littafi (Taurata da 
Injila), kuma mai halartawa a kan- 
sa. Sai ka yi hukunci a tsakaninsu 
da abin da Allah Ya saukar, kuma 
kada ka bibiyi son zuciyoyinsu daga 
abin da ya zo maka daga gaskiya (1) . 
Ga kowanne daga gare ku Mun 
sanya sharl'a da hanya (ta bin ta). 
Kuma da Allah Ya so, da Ya sanya 
ku aPumma guda, kuma amma do- 
min Ya jarraba ku a cikin abin da 
Ya ba ku. Sai ku yi tsere ga ayyukan 
alheri. Zuwa ga Allah makomarku 
take gaba cfaya. Sa'an nan Ya ba ku 
labari ga abin da kuka kasance 
kuna sa6awa a cikinsa. 

49. Kuma ka yi hukunci a tsaka- 
ninsu da abin da Allah Ya saukar, 
kuma kada ka bibiyi son zuci- 
yoyinsu, kuma ka yi saunar su fitine 






^* llKS Jl^£ &%\ C^$Jt iU i^U^j 

y ^* ^ y 

•*" y 9 ^y^ ** 9 yy *^l/ ^~* y 9,t y ** '"' 'y 

>rs " <* s G- y*y* "*<* 







jy^lAJo'^-Aj-^'j 



(1) Allah. Kuma Mun bai wa kowa shari'o'insa da dokokinsa, sa'an nan kuma da 
hanyar da ake bi wajen zartar da shari'ar. 



168 



5 — Suratul Ma'ida 



«^- ( 



ka daga sashen abin da Allah Ya 
saukar zuwa gare ka. To, idan sun 
juya baya, to, ka sani cewa, kawai 
Allah yana nufin Ya same su da 
masTfa ne saboda sashen zunu- 
bansu. Kuma lalle^ne, masu yawa 
daga mutane, hakTka, fasikai ne. 

50. Shin, hukuncin Jahiliyya (1) 
suke nema? Kuma wane ne mafi 
kyau ga hukunci daga Allah saboda 
mutane wacfanda suke yin yakmi 
(tabbataccen Tmani)? 

51. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni ! Kada ku riki Yahudu da Nasara 
majibinta. Sashensu majibinci ne ga 
sashe. Kuma wanda ya jibince su 
daga gare ku, to, lalle ne shi, yana 
daga gare su. Lalle Allah ba Ya 
shiryar da mutane azzalumai. 

52. Sai ka ga wadanda a cikin 
zukatansu akwai cuta, suna tseren 
gaugawa a cikinsu, suna cewa: 
"Muna tsoron kada wata maslfa ta 
same mu." To, akwai tsammanin 
Allah Ya zo da bucfi, ko kuwa wani 
umurni daga wurinSa, har su wayi 
gari a kan abin da suka boye a cikin 
zukatansu, suna masu nadama. 

53. Kuma wadanda suka yi Tma- 
ni suna cewa : "Shin, wadannan ne 
wadanda suka yi rantsuwa da Allah 
iyakar rantsuwoyinsu, cewa su, lalle 
suna tare da ku?" Ayyukansu sun 
bad, saboda haka suka wayi gari 
suna masu hasara. 









< *-* 



^ ojtez^yl 



\>'S' &f'*^ 



^ t ' r. ^ > s 






(1) Hukuncin Jahiliyya shi ne wanda ake ginawa a kan son rai da al'ada da kuma 
ra'ayin azzalumai, ba ya da wani asali daga wani littafi na Allah. 



169 



5 - Suratul Ma'ida 



"MM^ - o 



54. Ya ku wadanda suka yilma- 
ni ! Wanda ya yi ridda daga gare ku 
daga addininsa, to, Allah zai zo da 
wasu mutane, Yana son su kuma 
suna son Sa, masu tawalu'i a kan 
muminai, masu izza a kan kafirai. 
Suna yin jihadi a cikin hanyar Al- 
lah, kuma ba su tsoron zargin wani 
mai zargi. Waccan falalar Allah ce, 
Yana bayar da ita ga wanda Yake 
so. Kuma Allah Mayalwaci ne, Mai 
ilmi. 

55. Abin sani kawai, majibin- 
cinku Allah ne da^ ManzonSa, da 
wadanda suka yi imani, wadanda 
suke suna tsayar da salla, kuma 
suna bayar da zakka kuma suna 
ruku'i. 

56. Kuma wanda ya jibinci Allah 
da ManzonSa da wadanda suka yi 
Imani, to, kungiyar Allah su ne 
masu rinjaya. 

57. Yaku wadanda suka yi Ima- 
ni ! Kada ku riki wadanda suka riki 
addininku bisa izgili da wasa, daga 
wadanda aka bai wa Littafi daga 
gabaninku da kafirai, masoya. 
Kuma ku bi Allah da takawa idan 
kun kasance muminai. 

58. Kuma idan kuka yi kira 
zuwa ga salla, sai su rike ta bisa 
izgili da wasa. Wannan domin lalle 
ne su, mutane ne (wadanda) ba su 
hankalta. 

59. Ka ce : " Ya Mutanen Littafi ! 
Shin, kuna ganin wani laifi daga 
jare mu? Face dai domin mun yi 
imani da Allah da abin da aka 
saukar zuwa gare mu da abin da aka 



^'.^s 












y\' >t *"'*& 









' <'S>> ' > 



~* m 'SS.' 



^l4>iQjljj^Uja^\3Ji^\Jj^blS|j 









^^'£SV&$csJf£M&Kj 



170 



Suratul Ma'ida 



tmm-o 



saukar daga gabani, kuma domin 
mafi yawanku fasikai ne." 

60. Ka ce: "Shin, in gaya muku 
mafi sharri daga wannan, domin 
sakamako (1) daga wurin Allah? 
Wanda Allah Ya la'ane shi kuma Ya 
yi fushi da shi, kuma Ya sanya daga 
gare su birai da aladai, kuma ya 
bauta wa T)aguta. Wadannan ne 
mafiya sharrin wuri, kuma mafiya 
Bata daga tsakar hanya." 

61. Kuma idan sun zo muku sai 
su ce : "Mun yilmani. " Alhali kuwa 
hakika, sun shigo da kafirci, kuma 
su lalle ne, sun fita da shi, kuma 
Allah ne Mafi sani ga abin da suka 
kasance suna Boyewa. 

62. Kuma kana ganin masu 
yawa daga gare su, suna tseren 
gaugawa a cikin zunubi da zalunci 
da cinsu ga haram. Hakika, tir da 
abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 

63. Don me Malaman Tar- 
biyya (2) da manyan malamai (na 
Yahudu) ba su hana su daga fadar- 
su ga zunubi da cinsu ga haram 
ba? Hakika, tir daga abin da suka 
kasance suna sana'antawa. 

64. Kuma Yahudu suka ce: 
"Hannun Allah abin yi wa kuku- 
mi ne (3) ." An sanya hannuwansu a 



J J l^J-b Oji) \^-^ Jjfci-J *~&^ ««J?CJ4JU1 






>J3 



-'K 












(1) Kuna son in gaya muku ba domin ku ba ni wani sakamako ba, sai domin Allah Ya 
saka mini. Mutanen da aka juyar suka koma birai da aladai kuma suka bauta wa wanin 
Allah, su ne mafi sharrin mutane. 

(2) Don me malamansu ba su yin wa'azi ga jahilansu? Tir da rashin wa'azi! 

(3) Suna nufin wai Allah marowaci ne. 



171 



5 - Suratul Ma'ida 



mm~> 



cikin kukumi ! Kuma an la'ane su 
saboda abin da suka farfa. A'a, 
hannuwanSa biyu shimfirfarfrfu ne, 
Yana ciyarwa yadda Yake so. 
Kuma lalle ne abin da aka saukar 
zuwa gare ka yana kara wa masu 
yawa daga gare su, girman kai da 
kafirci. Kuma Mun jefa a tsaka- 
ninsu, kiyayya da keta, zuwa Ranar 
Kiyama, ko da yaushe suka hura 
wata wuta domin yaki, sai Allah Ya 
bice ta. Suna aiki a cikin kasa domin 
6arna, alhali kuwa Allah ba Ya son 
masu fasadi. 

65. Kuma da dai lalle Mutanen 
Littafi sun yj Imani, kuma sun yi 
takawa, hakika, da Mun kankare 
miyagun ayyukansu daga gare su, 
kuma da Mun shigar da su gidajen 
Aljannar Ni'ima. 

66. Kuma da dai lalle su, sun 
tsayar da Attaura da Injila da abin 
da aka saukar zuwa gare su daga 
Ubangijinsu, hakika, da sun ci daga 
bisansu da kuma daga karkashin 
kafafunsu. Daga gare su akwai 
wata al'umma mai tsakaitawa, 
kuma masu yawa daga gare su, abin 
da suke aikatawa ya munana. 

67. Ya kai Manzo ! Ka iyar da (1 } 
abin da aka saukar zuwa gare ka 
daga Ubangijinka. Kuma idan ba 
ka aikata ba, to, ba ka iyar da 
manzancinSa ba ke nan. Kuma Al- 
lah Yana tsare ka daga mutane. 
Lalle ne, Allah ba Ya shiryar da 
mutane kafirai. 



*s < Y^ "■Si's" ' ' s **})>'*' ' "st' * 9 ^s 



»t r? • '*'*<" 



£*£i*&3 bL-*3«jfe/ir ^OjaI^j 



r'^~*-1 









^W^YMf^JPW'0; 









(1) Wannan aya ta kafirta dukan wanda ya ce ko ya yarda da cewa Annabi ya 66ye 
wani abu daga Allah, ko kuma ya ke6e wasu mutane da wani abu daga manzancinsa daga 
Allah. 



172 



Suratul Ma'ida 



iSS31j&-. 



68. Ka ce: "Ya ku Mutanen Lit- 
tafi ! Ba ku zama a kan kome ba, sai 
kun tsayar da Attaura da Injila da 
abin da aka saukar zuwa gare ku 
daga Ubangijinku." Kuma lalle ne, 
abin da aka saukar zuwa gare ka 
daga Ubangijinka, yana kara wa 
masu yawa daga gare su girman kai 
da kafirci. To, kada ka yi bakin ciki 
a kan mutane kafirai. 

69. Lalle ne, wadanda suka yi 
Tmani da wadanda suka tuba (Ya- 
hudu) da Karkatattu da Nasara, 
wanda ya yi imani da Allah da 
Ranar Lahira, kuma ya aikata aiki 
na kwarai, to, babu tsoro a kansu, 
kuma ba su zamo suna bakin ciki 
ba. 

70. Lalle ne hakTka, Mun riki 
alkawarin Bani Isra'Tla, kuma Mun 
aiki manzanni zuwa gare su, ko da 
yaushe wani manzo ya je musu da 
abin da rayukansu ba su so, wani 
6angare sun karyata, kuma wani 
6angare suna kashewa. 

71. Kuma suka yi zaton cewa 
wata fitina ba za ta kasance ba, sai 
suka makanta, kuma suka kurunta, 
sa'an nan Allah Ya kar6i tuba a 
gare su, sa'an nan suka makanta 
kuma suka kurunta masu yawa 
daga gare su, alhali Allah Mai gani 
ne ga abin da suke aikatawa. 

72. Lalle ne, hakTka, wadanda (1) 
suka ce: "Lalle ne Allah, ShT ne 



> <, 






< " . £:t *'XX" *X '\' *' \ ' '*kX' 






j^>\ y ^ ^ y 



'•s".\>'''\ 



l^L-^j \y*-£' (*^j> jAc> 4jil^_ r ^) t 






(l) Su ne Ya'aJcubiyya. Bayan bayani a kan aibobin Yahudu sai Ya shiga bayani a 
kan aibobin Nasara. 



173 



5 - Suratul Ma'ida 



*mm>-* 



Maslhu, cfan Maryama," sun kafir- 
ta. Alhali kuwa MasThu ya ce: "Ya 
BanT Isra'Ila! Ku bauta wa Allah 
Ubangijina, kuma Ubangijinku." 
Lalle ne shi, wanda ya yi shirki da 
Allah, to, lalle ne, Allah Ya haram- 
ta masa Aljanna. Kuma babu wasu 
mataimaka ga azzalumai. 

73. Lalle ne, haklka, wacfanda 
suka ce: "Allah na ukun uku ne," 
sun kafirta, kuma babu wani abin 
bautawa face Ubangiji Guda. 
Kuma idan ba su hanu daga abin da 
suke fatfa ba, haiaka, wata azaba 
mai radadi tana shafar wadanda 
suka kafirta daga gare su. 

74. Shin fa, ba su tuba zuwa ga 
Allah, kuma su neme Shi gafara, 
alhali kuwa Allah Mai gafara ne, 
Mai jin kai? 

75. MasThu dan Maryama bai 
zama ba face Manzo ne kawai, 
haklka, manzanni sun shige daga 
gabaninsa, kuma uwarsa siddika (1) 
ce. Sun kasance suna cin abinci. Ka 
duba yadda Muke bayyana musu 
ayoyi. Sa'an nan kuma ka duba 
yadda ake karkatar da su. 

76. Ka ce: "Ashe, kuna bauta 
wa, baicin Allah, abin da ba ya 
mallakar wata cuta saboda ku, 
kuma haka wani amfani (2) , alhali 
kuwa Allah Shi ne Mai ji, Masani?" 



A* 






:-A.f.f .1 X 






G 



~y J* 






> *•> < »^ 






(1) SiddTk shi ne mai yawan gaskatawar annabawa, shi ne mafi cfaukakar daraja a 
waliyyan Allah, kamar Abubakar SiddTk Sahabin Annabi. 

(2) Idan bauta wa Tsa. Annabin Allah, ya zama kafirci, bauta wa waliyyi ya zama 
hiyaka. Kuma idan Tsa bai mallaki kome ba, to, waliyyi hiyaku. 



174 



5 - Suratul Ma'ida 



JKE2I!j»-o 



77. Kace:"YakuMutanenLit- 
tafi! Kada ku zurfafa a cikin 
addininku, abin da ba gaskiya ba, 
kuma kada ku blbiyi son zuciyoyin 
wacfansu mutane wacfanda suka riga 
suka 6ace a gabani, kuma suka 
Batar da wasu masu yawa, kuma 
suka 6ace daga tsakar hanya." 

78. An la'ani wacfanda suka ka- 
firta daga Bam IsraTla a kan har- 
shen Dawuda da Tsa dan Maryama. 
Wannan kuwa saboda saBawar da 
suka yi ne, kuma sun kasance suna 
ta'addi {1) . 

79. Sun kasance ba suhanajuna 
daga abin £i, wanda suka aikata. 
HakTka, abin da suka kasance suna 
aikatawa ya munana. 

80. Kana ganin masu yawa daga 
gare su, suna jiBintar wacfanda suka 
kafirta. Haiuka, tir da abin da 
rayukansu suka gabatar saboda su, 
watau Allah Ya yi fushi da su , kuma 
a cikin azaba su masu dawwama ne. 

81. Kuma da sun kasance suna 
Tmani da Allah da Annabi da abin 
da aka saukar zuwa gare shi, da ba 
su rike su masoya ba. Kuma amma 
masu yawa daga gare su, fasikai ne. 

82. Lalle ne kana samun mafiya 
tsananin mutane a adawa ga wa- 
cfanda suka yi Tmani, Yahudu ne da 
wacfanda suka yi shirki. Kuma lalle 
ne kana samun mafiya kusantarsu a 
soyayya ga wacfanda suka yi Tmani 
su ne wacfanda suka ce: "Lalle mu 






."t \>< 



di*Z^x*}Sj^^CA 



• m y ~<* 



1 <>^<i^-> **)\* $~4fe 






.*£* 



'I'*! >' ' 'St 



1 ^ . J6\JLjI CaaJ3^JSJ \jjd=^Z£j&\ 



Jp j dJ jl (*-*> Ju<il U^Ji — y L.j 









(1) Ta'addi shi ne £etare iyaka da nufin zalunci. 



175 



5 - Suratul Ma'ida 



*mm-<> 



ne Nasara/' Wancan kuwa saboda 
akwai KissTsuna da ruhubanawa (1) 
daga cikinsu. Kuma lalle ne su, ba 
su yin girman kai. 

83. Kuma idan suka ji abin da 
aka saukar zuwa ga Manzo, kana 
ganin idanunsu suna zubar da ha- 
waye, saboda abin da suka sani 
daga gaskiya, suna jcewa: "Ya 
Ubangijinmu ! Mun yilmani, sai ka 
rubuta mu tare da masu shaida. 

84. "Kuma mene ne yake gare 
mu, ba za mu yilmani da Allah ba, 
da kuma abin da ya zo mana daga 
gaskiya, kuma muna gurin Ubangi- 
jinmu Ya shigar da mu tare da 
mutane salihai?" 

85. Saboda haka, Allah Ya saka 
musu, domin abin da suka fada, da 
gidajen Aljanna (wadanda) koramu 
suna gudana a karkashinsu, suna 
madawwama a cikinsu, kuma wan- 
nan ne sakamakon masu kyauta- 
tawa. 

86. Kuma wadanda suka kafirta, 
kuma suka karyata game da 
ayoyinMu, wadancan ne abokan 
wuta. 

87. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni! Kada ku haramta abubuwa 
masu dadi da Allah Ya halatta 
muku, kuma kada ku ketare haddi. 



S < 9 SZi^S 







A > ' + y ~+s ' t ' 












IOC 



-Jill 



ii^j j^ts^iL y.j^ji^&tfji \j 



i£& 






(1) FCissisi shi ne fimanin kiristawa, ruhubananci shT ne mutum ya tsabbace daga 
mutane domin ibada, kuma ba ya yin aure. Baruhubane guda, ruhubanawa jam'i. 



176 



5 — Suratul Ma'ida 



xmm>-* 



Lalle ne, Allah ba Ya son masu 
ketare haddi. (1) 

88. Kuma ku ci daga abin da 
Allah Ya arzuta ku, halat mai dadi, 
kuma ku bi Allah da takawa, Wan- 
da yake ku, masu Tmani ne da Shi. 

89. Allah ba Ya kama ku saboda 
yasassa (2) a cikin rantsuwoyinku, 
kuma amma Yana kama ku da abin 
da kuka kudurta rantsuwoyi (a kan- 
sa). To, kaffararsa ita ce ciyar da 
misklni goma daga matsakaicin 
abin da kuke ciyar da iyalanku, ko 
kuwa tufatar da su, ko kuwa 'yanta- 
war wuya. Sa'an nan wanda bai 
samu ba, sai azumin kwana uku. 
Wannan ne kaffarar rantsu- 
woyinku, idan kun rantse. Kuma ku 
kiyaye rantsuwoyinku. Kamar 
wannan ne Allah Yake bayyana 
muku ayoyinSa, tsammaninku 
kuna godewa. 

90. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni ! Abin sani kawai, giya da caca da 



off 



(pC£Al£jt 















(1) Haramta abin da Allah Ya halatta ko kuwa halatta abin da Allah Ya haramta 
kafirci ne, domin wanda ya ketare haddi da kansa, ya yi da'awar Ilahiyya ko annabci, haka 
wanda ya bi shi a kan wannan abin, ya yi shirki da Allah, domin ya sami wani mai wadansu 
dokoki wanda ba Allah ba, kuma ya bi shi a kansu, ko kuwa ya bi wani mai da'awar 
annabci, bayan Alkur'ani ya ce an rufe annabci daga Annabi Muhammadu, tsira da aminci 
su tabbata a gare shi. 

(2) Rantsuwa alkawari ce da sunan Allah, cewa mai rantsuwar zai aikata, ko kuwa ba 
zai aikata ba, ko kuwa a kan tabbatar wani abu a kan sifar da ya ambata, ko kuwa 
koruwarsa daga wannan sifar. Wanda ya yi rantsuwa sa'an nan ya yi hinsi, to, sai ya yi 
kaffara, kamar yadda aka ambata a cikin ayar. Sai fa idan ta zama yasassar rantsuwa ce, 
wadda mutum ya yi a kan saninsa, sa'an nan sanin nan ya warware, saboda bayyanar wani 
abu. Wasu sun ce ita ce rantsuwar da ake yi a cikin magana ba da nufi ba, kamar a'a 
wallahi, ko T, wallahi. Kuma akwai rantsuwar gamusa a kan karya. Ita ma babu kafiara 
saboda ita, sai tuba zuwa ga Allah da istigfari, kuma tana sanya tsiya. 



177 



5 — Suratul Ma'ida 



mm- 



refu da kiban £uri'a, (1) kazanta ne 
daga aikin Shaicfan, sai ku nTsance 
shi, wa la'alla ku ci nasara. 

91. Abin sani kawai, Shaidan 
yana nufin ya aukar da adawa da 
keta a tsakaninku, a cikin giya da 
caca, kuma ya kange ku daga amba- 
ton Allah, kuma daga sallah. To, 
shin, ku masu hanuwa ne? 

92. Ku yi da'a ga Allah, kuma ku 
yi da'a ga Manzo, kuma ku kiyaye. 
To, idan kun juya, to, ku sani abin 
da kawai yake kan ManzonMu, 
iyarwa bayyananniya. 

93. Babu laifi a kan wadanda 
suka yi Tmani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, a cikin abin da 
suka ci, idan sun yi takawa kuma 
suka yi Tmani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, sa'an nan suka yi 
takawa kuma suka yi Tmani, sa'an 
nan kuma suka yi takawa kuma 
suka kyautata. (2) Kuma Allah Yana 
son masu kyautatawa. 

94. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni ! Lalle ne, Allah zai jarraba ku da 
wani abu daga farauta, hannu- 
wanku da masunku suna samun sa, 
domin Allah Ya san wanda yake 
tsoron Sa a fake. To, wanda ya yi 
ta'addi a bayan wannan, to, yana da 
azaba mai ratfadi. 



j£U •jX^lt JllaliJ \^ot J^rJ^J 
fit < > \ r - 









(1) Yin caca da shan giya da refu da kiban kuri'a, aikatar da su warware alkawari ne 
na hana cin dukiyar mutane da badili (karya), da tsaron salla da Allah Ya yi umurni a 
tsare; watau rashin takawa ke nan. 

(2) Ya yi takararin takawa sau uku ga wanda ya tuba da shan giya da caca domin ya 
nuna nauyinsu. Wanda ya sha giya ko ya yi caca, ya keta haddin Allah da alfarmar mutane 
da darajar kansa. Sai ya yi takawa daga wadannan zai iya rabuwa da su. Tsare su yana 
cikin cika alkawari a tsakanin mutum da Allah da kuma mutane da ransa. 



178 



Suratul Ma'ida 



*m$&-o 



95. Yaku wacfandasukayiTma- 
ni! Kada ku kashe farauta alhali 
kuna masu harama (1) . Kuma wan- 
da ya kashe shi daga gare ku, yana 
mai ganganci, sai sakamako, misa- 
lin abin da ya kashe, daga dabbobin 
ni'ima, ma'abuta adalci biyu daga 
cikinku suna yin hukunci da shi. Ya 
zama hadaya mai isa ga Ka'aba, ko 
kuwa kaffara da abincin miskmai, 
ko kuwa a matsayinsa ya yi azumi, 
domin ya dandani masifar al'ama- 
rinsa. Allah Ya yafe laifi daga abin 
da ya gabata. Kuma wanda ya 
koma, to, Allah zai yi azabar ramu- 
wa daga gare shi, kuma Allah Ma- 
buwayi ne, ma'abucin azabar 
ramuwa. 

96. An halatta muku farautar 
ruwa da abincinsa, domin jin dacfi a 
gare ku, kuma domin matafiya. 
Kuma an haramta farautar tudu a 
kanku, matukar kun dawwama 
masu harama. Kuma ku bi Allah da 
takawa, Wanda yake zuwa gare Shi 
ne ake tara ku. 

97. Allah Ya sanya Ka'aba, 
TDaki Tsararre, ma'aunin addini ga 
mutane, kuma Ya sanya Wata Mai 
alfarma da hadaya da ratayoyin 
hadaya, domin ku sani cewa lalle 
Allah Ya san abin da yake a cikin 






M j\2&\y*j^wj^£\^r*.$ 



6p ^Jy^^^^LS^^y^j 






(1 ) Barin farauta a cikin Harami yana a cikin cikawa da alkawari. Wanda ya sa6a, sai 
ya yi fansa da biyan misalin abin da ya kashe daga dabbobin gida na jin dacfi ; watau a biya 
barewa da akuya ko tunkiya. Amma kuma sai an sami mutum biyu adalai sun hukunta 
abin da mutum zai bayar din. Idan ba ya da dabbar, sai ya biya lumarta da abinci, ya bai 
wa kowane misklni daya mudu guda. Idan ba ya iyawa kuwa, sai ya yi azumi, kowane 
mudu guda kwana daya, guntun mudu a biya shi da cikakken kwana. 



179 



Suratul Ma'ida 



vmm-* 



sammai da abin da yake a cikin 
kasa, kuma cewa lalle Allah, ga 
dukkan kome, Masani (1) ne. 

98. Ku sani cewa lalle Allah Mai 
tsananin ukuba ne, kuma lalle Allah 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 

99. Babu abin da yake a kan 
Manzo, sai iyarwa, kuma Allah 
Yana sanin abin da kuke bayya- 
nawa da abin da kuke Boyewa. 

100. Ka ce: "Mummuna da mai 
kyau ba su daidaita, kuma ko da 
yawan mummunan ya ba ka 
sha'awa. Saboda haka ku bi Allah 
da takawa, ya ma'abuta hankula ko 
la'alla za ku ci nasara." 

101. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani ! Kada ku yi tambaya ga abu- 
buwa, idan an bayyana muku 
(hukuncinsu) su Bata muku rai. 
Kuma idan kuka yi tambaya a gare 
su a 16kacin (2) da ake saukar da 
Alkur'ani, za a bayyana muku. Al- 
lah Ya yafe laifi daga gare su, Allah 
Mai gafara ne, Mai hakuri. 

102. Lalle ne wasu mutane sun 
tambaye su daga gabaninku, sa'an 
nan kuma suka wayi gari da su suna 
kafirai. 















(1) Domin ku san haka kuma ku himmatu ga tsare alkawurranSa. 

(2) Wannan lokacin ya nuna shi cfai ne lokacin saukar hukunci kowane iri ne daga 
Allah. Wanda ya ce Annabi ya fada masa wani hukunci a kan wata mas'ala, bayan 
wafatinsa, tsTra da aminci su tabbata a gare shi, to, ba za a karBar masa ba, domin ya sa6a 
wa nassin Alkur'ani. Kuma mafarki ba ya zama hujja, balle a dauke shi hukunci wanda ake 
yin aiki da shi. Mafarkin annabawa ko mafarkin da annabawa suka tabbatar, shi ne 
gaskiya, saura kuma sai abin da ya bayyana, kuma bai sa6a wa sharT'a ba. 



180 



Suratul Ma'ida 



mm-i 



103. Kuma Allah bai sanya wata 
bahlra ba^kuma haka sa'iba, kuma 
haka wasila, kuma haka hami, (1) 
amma wadanda suka kafirta, su 
suke kirkira karya ga Allah, kuma 
mafi yawansu ba su hankalta. 

104. Kuma idan aka ce musu: 
"Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya 
saukar, kuma zuwa ga Manzo," sai 
su ce: "Mai isarmu shi ne abin da 
muka iske ubanninmu a kansa." 
Shin, kuma ko da ubanninsu sun 
kasance ba su sanin kome, kuma ba 
su shiryuwa? 

105. Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Ku lazimci (2) rayukanku, 
wanda ya 6ace ba zai cuce ku ba 
idan kun shiryu, zuwa ga Allah 
makdmarku take gaba daya. Sa'an 
nan Ya ba ku labari ga abin da kuka 
kasance kuna aikatawa. 

106. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Shaidar (3) tsakaninku, idan 



.<• T'^ <" ' ' 



f >-r<^^t^ 



b *lSC iJ^lS J^jU LlJXJJ) L5 Sy^}\ 



, • > • »^ »> "£ 



=au*>£ 



"2t ' 



^si^^&c^ck 



(1) BahTra da sa'iba da wasfla da hami sunayen dabbobi nejvadanda ake ban domin 
tsafi. Bukhari ya ruwaito daga Sa'Td dan Musayyab ya ce : "BahTra ita ce rakumar da ake 
hana nononta domin aljannu, babu mai tatsar ta daga mutane. Sa'iba kuma suna 'yanta ta 
domin gumaka, ba a cfaukar kome a kanta. Kuma wasila ita ce rakuma budurwa wadda ta 
fara haifuwar mace, a ciki na farko, sa'an nan kuma na biyu haka mace. Suna barin ta ga 
gumaka idan ta sadar da rakuma mata biyu babu namiji a tsakaninsu. Hami kuwa shT ne 
katon rakumi wanda ya yi barbara shekaru sanannu a wurinsu. Idan ya kare, sai su bar shi 
ga gumaka, ba a aza kome a kansa. Kuma wadannan dabbobin duka, masu hidimar 
gumakan, su ne suke cin su." 

(2) Wanda yake son ya gyara wani sai ya gyara kansa daga farko. Wanda ya gyara 
kansa 6atar wani ba ta cutarsa. Ba a nufin a bar wa'azi watau a Ryale mutane da jahilcinsu. 

(3) Idan husuma ta auku a tsakanin Musulmi da tsakanin kaflrai, kuma su kafiran 
suka zama mudda'a alaihim (wadanda ake tuhuma), kuma babu wata shaida sai su, to, sai 
su yi rantsuwa a wurin ibadarsu, a kan su ne da gaskiya, a hukumta musu da hakkin. 
Bayan haka, idan an sami wata shaida a kan karyarsu ana warware hukuncin a bayan 
mudda'i (masu kara) biyu Musulmi sun yi rantsuwa cewa abin da wadancan suka fada 
karya ne, abin da shaidunsu suka yi shaida da shi, shi ne gaskiya. 



181 



Suratul Ma'ida 



*m$&-* 



mutuwa ta halarci cfayanku, a loka- 
cin wasiyya, maza biyu ne ma'abuta 
adalci daga gare ku, ko kuwa wasu 
biyu daga wasunku idan kun tafi a 
cikin kasa sa'an nan masTfar mutu- 
wa ta same ku. Kuna tsare su daga 
bayan salla har su yi rantsuwa da 
Allah; idan kun yi shakka: "Ba mu 
sayen kucfi da shi, ko da ya kasance 
ma'abucin zumunta, kuma ba mu 
66ye shaidar Allah. Lalle ne mu, a 
lokacin, haklka, muna daga masu 
zunubi." 

107. To, idan aka gane cewa lalle 
su, sun cancanci zunubi, to, sai 
wasu biyu su tsayu matsayinsu daga 
wacfanda suka kar6a daga gare su, 
mutane biyu mafiya cancanta, sa'an 
nan su yi rantsuwa da Allah: "Lalle 
ne shaidarmu ce mafi gaskiya daga 
shaidarsu, kuma ba mu yi zalunci 
ba. Lalle mu, a lokacin, hakTka, 
muna daga azzalumai." 

108. Wannan ne mafi kusantar 
su zo da shaida a kan fuskarta, ko 
kuwa su yi tsoron a ture rantsuwoyi 
a bayan rantsuwoyinsu. Kuma ku 
bi Allah da takawa, kuma ku sau- 
rara, kuma Allah ba Ya shiryar da 
mutane fasikai. 

109. A ranar da Allah Yake tara 
manzanni, sa'an nan Ya ce: "Mene 
ne aka kar6a muku?" (Za) su ce: 
"Babu ilmi a gare mu. Lalle ne Kai, 
Kai ne Masanin abubuwan 
fake." (1) 






A*> . 



\j i$)\* o^^3^^<SJC^i 



S^i^S^ hfilffilifi 1 









*>" < %l.'i<St 






(1) A nan hukunce-hukuncen alkawurra suka kare a wannan sura daga aya ta sama 
da wannan. Kuma da wannan aya ta 109 Allah Yana yi mana hikayar abin da zai auku a 
Lahira da bincinkenSa ga tsare alkawari, ko rashin tsarewa. Ya fara da annabawanSa da 



182 



5 — Suratul Ma'ida 



jMi&-* 



770. A lokacin da Allah Ya ce: 
"Ya Tsa cfan Maryama! Ka tuna 
ni'imaTa a kanka, kuma a kan 
mahaifiyarka, a lokacin da Na kar- 
fafa ka da Ruhul Kudusi, kana yi 
wa mutane magana a cikin shimfi- 
tfar jariri, da kuma kana dattijo. 
Kuma a lokacin da Na sanar da kai 
rubutu da hikima, da Attaura da 
InjTla, kuma a lokacin da kake yin 
halitta daga laka kamar surar tsunt- 
su da iziniNa, sa'an nan ka hura a 
cikinta, sai ta zama tsuntsu da izi- 
mNa, kuma kana warkar da haifaf- 
fen makaho da kuturu, da izimNa, 
kuma a lokacin da kake fitar da 
matattu da iziniNa, kuma a lokacin 
da Na kange Banllsra'ila daga gare 
ka, a lokacin da ka je musu da 
hujjoji bayyanannu, sai wadanda 
suka kafirta daga cikinsu suka ce: 
'Wannan ba kome ba ne, face sihiri 
bayyananne.' 

777. "Kuma a lokacin da Na yi 
wahayi zuwa ga Hawariyawa (1) 
cewa ku yi Tmani da Ni, kuma da 
ManzoNa. Suka ce: "'Mun yi Tma- 
ni, kuma ka shaida da cewa lalle 
mu, masu sallamawa ne.'" 

772. A lokacin da Hawariyawa 
suka ce: "Ya Tsa dan Maryam! 
Shin, Ubangijinka Yana iyawa Ya 
saukar da ka6aki a kanmu daga 



'**\'u-.: 



/ s St 9 ''' * S ^* * C *' 9 " 






\^yy*yy^ s ' ^ t i" tf 'T,- .», 



Ya aiko, da karin bayani a kan irin muhawarar da za ta shiga a tsakaninSa da annabawa. 
Ya yi misali da Tsa domin mutanensa na nan a cikin wannan al'umma, ana kiran su zuwa 
ga Musulunci, kuma domin shi ne annabi na karshen da ba a manta abubuwan da 
mutanensa suka yi ba a gabanin dauke shi, da kuma a bayan dauke shi din. 

(1) Hawariyawa su ne Sahabban Tsa, amincin Allah ya tabbata a gare shi. Suna 
sanyawar fararen tufafi, domin haka aka yi musu suna da haka. 



183 



Suratul Ma'ida 



MM& - o 



sama?" (Tsa) Ya ce: "Ku bi Allah 
da taicawa idan kun kasance mu- 
minai." 

1 13. Suka ce : "Muna nufin mu ci 
daga gare shi ne, kuma zukatanmu 
su natsu, kuma mu san cewa lalle 
ne, ka yi mana gaskiya, kuma mu 
kasance daga masu shaida a 
kansa." 

1 14. Tsa dan Maryam ya ce : " Ya 
Allah. Ubangijinmu ! Ka saukar da 
ka6aki a kanmu daga sama domin 
ya zama Tdi ga na farkonmu da na 
icarshenmu, kuma ya zama aya 
daga gare Ka. Ka arzuta mu, kuma 
Kai ne MafTficin masu arzuta wa." 

115. Allah Ya ce: "Lalle ne NT, 
mai saukar da shi ne a kanku, sa'an 
nan wanda yajcafirta daga gare ku, 
to, lalle ne NT, Tna azabta shi, da 
wata azaba wadda ba Ni azabta ta 
ga kowa daga talikai." 

116. KumaalokacindaAllahYa 
ce: "Ya Tsa dan Maryama! Shin, 
kai ne ka ce wa mutane, 'Ku riice ni, 
ni da uwata, abubuwan bautawa 
biyu, baicin Allah'?" (Tsa) Ya ce: 
"Tsarkinka ya tabbata! Ba ya 
kasancewa a gare ni, in facfi abin da 
babu wani hakki a gare ni. Idan na 
kasance na fade shi, to lalle Ka san 
shi, Kana sanin abin da ke a cikin 
raina, kuma ba ni sanin abin da ke a 
cikin nufinKa. Lalle ne Kai Masa- 
nin abubuwan fake ne. 

117. "Ban facfa musu ba, face 
abin da Ka umurce ni da shi; wa- 
tau: 'Ku bauta wa Allah, Uban- 
gijina kuma Ubangijinku' ; kuma na 






^Mj^yr 



L^^«I^lJfl3jl^J^=»Uol-AjJ>^jJ& 



^> 'x' 'Z ' s *C 






\~£}&b 






X 1.S '** 9*^ ' 









7A3 ApW GlJ^^^l^bj^Cu 









^^-Jb^L* /v*-^^ 4 *^-*^ -Xi3j^Ca3C^o 0i<3^V 



iJ^^U^it^piis £ 



r& 






Jf*~J>J 



184 



Suratul Ma'ida 



M$%& - o 



kasance mai shaida a kansu matu- 
kar na dawwama a cikinsu, sa'an 
nan a lokacin da Ka kar6i raina (1) , 
Ka kasance Kai ne mai tsaro a 
kansu, kuma Kai, a kan dukkan 
kome, Halartacce ne. 

1 18. "Idan Ka azabta su, to, lalle 
ne su, bayinKa ne, kuma idan Ka 
gafarta musu, to, lalle ne Kai ne 
Mabuwayi Mai hikima." 

119. Allah Ya ce: "Wannan ce 
ranar da masu gaskiya, gaskiyarsu 
take amfaninsu. Suna da gidajen 
Aljanna, koramu suna gudana daga 
karkashinsu, suna madawwama a 
cikinsu har abada. Allah Ya yarda 
da su, kuma sun yarda da Shi. 
Wannan ne babban rabo mai 
girma. 

120. Allah ne da mallakar sam- 
mai da kasa da abin da ke a cikinsu, 
kuma Shi, a kan dukkan kome, Mai 
Tkon yi ne. 






*>- » ^- »<n^ '' > "lVA'Si"tl- 






(1) Kar6ar ran Tsa biyu ne, na duniya da na mutuwa. 



185 



6 — Suratul An 'am 



&m-^ 




Tana karantar da tauhldi da tsarkake aklda da ayyuka daga 
al'adu na shirki da kafirci.^Babu mai yanka hukunci a kan kome sai 
Allah kawai, watau TauhTdin Rububiyya ke nan. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Godiya ta tabbata ga Allah 
Wanda Ya halitta sammai da kasa, 
kuma Ya sanya duffai da haske (1) , 
sa'an nan kuma wacfanda suka ka- 
firta, da Ubangijinsu suke karka- 
cewa. 

2. Shi ne Wanda Ya halitta ku 
daga laka, sa'an nan kuma Ya yan- 
ka ajali, alhali wani ajali ambatacce 
yana wurinSa. Sa'an nan kuma ku 
kuna yin shakka. 

3. Kuma Shi ne Allah a cikin 
sammai, kuma a cikin kasa, Yana 
sanin aslrinku da bayyanenku, 
kuma Yana sanin abin da kuke yi 
na tsirfa. 

4. Kuma wata aya daga Uban- 
gijinsu ba za ta je musu ba, face sun 
kasance, daga gare ta, masu biji- 
rewa. 






^'iJ^jr "1 









(1) Duffai na dare da zalunci da bin hukunce-hukuncen al'adu, haske kuma shine na 
taurari da wuta da sharfu na Littafi da annabci. 



186 



Suratul An'am 



if|£~-n 



5. Saboda haka, lalle sun kar- 
yata (Manzo) game da gaskiya, a 
lokacin da ta je musu, to, labarun 
abin da suka kasance suna izgili da 
shi, za su je musu. 

6. Shin, ba su gani ba, da yawa 
Muka halakar da wani karni daga 
gabaninsu, Mun mallaka musu, a 
cikin kasa, abin da ba Mu mallaka 
muku ba, kuma Muka saki sama a 
kansu tana ta zuba, kuma Muka 
sanya koguna suna gudana daga 
karkashinsu, sa'an nan Muka hala- 
ka su saboda zunubansu, kuma 
Muka kaga halittar wani karni na 
dabam daga bayansu? 

7. Kuma da Mun sassaukar da 
wani littafi, zuwa gare ka, a cikin 
takarda, sa'an nan suka taba shi da 
hannuwansu, lalle da wadanda 
suka kafirta sun ce: "Wannan bai 
zama ba, face sihiri bayyananne." 

8. Suka ce : "Don me ba a saukar 
da wani mala'ika ba a gare shi?" 
To, da Mun saukar da mala'ika, 
haklka, da an hukunta al'amarin (1) , 
sa'an nan kuma ba za a yi musu 
jinkiri ba. 

9. Kuma da Mun sanya mala'ika 
ya zama manzo, lalle ne da Mun 
mayar da shi mutum, kuma da Mun 
rikita musu abin da suke rikitawa. 

10. Kuma lalle ne, haklka, an yi 
izgili da manzanni daga gabaninka, 
sai wadanda suka yi izgilin, abin da 
suka kasance suna izgili da shi ya 
fatfa musu. 



\jXm \ p^o la 0>-*» *-* «■ U- U (J>iJ b 1 \£ JO JLA3 
Uj3pJ* Juo^ bUl^lj^jpJo^yjJbld 



tej&J^* 









<' > "*S>S <s 






(1) Da an hukunta al'amari da halakarsu, domin idan mala'ika ya sauka ga mutanen 
da ake yi wa wa'azi bayyane, to, halakarsu ta je ke nan. 



187 



Suratul An'am 



&m>-^ 



11. Ka ce: "Ku yi tafiya a cikin 
kasa, sa'an nan kuma ku duba yad- 
da akibar masu karyatawa ta 
kasance." 

12. Ka ce: "Na wane ne abin da 
yake a cikin sammai da kasa?" Ka 
ce: "Na Allah ne. Ya wajabta raha- 
ma ga kanSa. Lalle ne Yana tara ku 
zuwa ga Ranar Kiyama, babu shak- 
ka a gare Shi. Wadanda suka yi 
hasarar rayukansu, to, su ba za su yi 
Tmani ba. 

13. "Kuma Shi ne da mallakar 
abin da ya yi kawaici a cikin dare da 
yini, kuma Shi ne Mai ji, Masani." 

14. Ka ce: "Shin, wanin Allah 
nike riko maji6inci, (alhali Allah 
ne) Mai kaga halittar sammai da 
kasa, kuma Shi, Yana ciyarwa, 
kuma ba a ciyar da Shi?" Ka ce: 
"Lalle ne nl, an umurce ni da in 
kasance farkon wanda ya sallama, 
kuma kada lalle ku kasance daga 
masu shirki." 

15. Ka ce : "Lalle ne nl, ina tsoron 
azabar Yini Mai girma, idan na 
sa6a wa Ubangijina. 

16. "Wanda aka juyar da shi 
daga gare shi, a wannan ranar, to, 
lalle ne, (Allah) Ya yi masa rahama. 
Kuma wannan ne tsTra bayya- 
nanniya. 

17. "Idan Allah Ya shafe ka da 
wata cuta, to, babu mai kuranyewa 
gare ta, face ShT, kuma idan Ya 
shafe ka da wani alheri, to, Shine, a 
kan kome, Mai ikon yi. 






^ 






(^^ ' •""' *>"f S X v-"V < x " v ' v**"' <>f 



> v^ 















188 



6 — Suratul An'am 



&m>- n 



18. "Kuma ShT ne Tankwasa a 
kan bayinSa, kuma Shi ne Mai 
hikima, Masani." 

19. Ka ce: "Wane abu ne mafi 
girma ga shaida?" Ka ce: "Allah ne 
Shaida a tsakanina da tsakaninku. 
Kuma an yiwo wahayin wannan 
Alkur'ani domin in yi muku gargacfi 
da shi, da wanda labari ya kai gare 
shi. Shin lalle ne ku, haklka, kuna 
shaidar cewa, lalle ne tare da Allah 
akwai wasu abubuwan bautawa?" 
Ka ce: "Ba zan yi shaidar (haka) 
ba." Ka ce: "Abin sani, Shi ne Abin 
bautawa Guda, kuma lalle ne nT, 
barrantacce ne daga abin da kuke yi 
na shirki." 

20. Wadanda Muka ba su Littafi 
suna sanin sa (1) kamar yadda suke 
sanin cfiyansu. Wadanda suka yi 
hasarar rayukansu, to, su ba su yin 
Tmani. 

21. Wane ne mafi zalunci daga 
wanda yake kirkira karya ga Allah, 
ko kuwa ya karyata game da 
ayoyinSa? Lalle ne shT, azzalumai 
ba za su ci nasara ba. 

22. Kuma ranar da Muka tara su 
gaba daya, sa'an nan Mu ce wa 
wadanda suka yi shirki : "Ina abo- 
kan tarayyarku wadanda kuka ka- 
sance kuna riyawa?" 









'+•"$<, »\ 






(1) Yahudu da Nasara suna sanin Annabi Muhammadu, tsTra da aminci su tabbata a 
gare shi, da abin da ya zo da shi na Al£ur'ani, kamar yadda suka san cfiyan tsatsonsu; 
kamar yadda Abdullahi dan Sallami ya ce wa Umar: "Lalle ne na san shi a lokacin da na 
gan shi, kamar yadda nake sanin dana, kuma lalle ne, ni, mafi tsananin sani ne ga 
Muhammadu fiye da dana." 



189 



6 — Suratul An'am 



WW&Vt 



sg£-i 



23. Sa'an nan kuma fitinarsu ba 
ta kasance ba, face domin sun ce: 
"Muna rantsuwa da Allah Ubangi- 
jinmu, ba mu kasance masu yin 
shirki ba." 

24. Ka duba yadda suka karyata 
kansu! Kuma abin da suka kasance 
suna kirkira karyarsa, ya Bace daga 
gare su. 

25. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake saurare gare ka. Kuma 
Mun sanya abubuwan rufi a kan 
zukatansu, domin kada su fahimce 
shi, kuma a cikin kunnuwansu 
(Mun sanya) wani nauyi. Kuma 
idan sun ga kowace aya ba za su yi 
Tmani da ita ba, har idan sun je 
maka suna jayayya da kai, wacfanda 
suka kafirta suna cewa: "Wannan 
bai zama ba face tatsuniyoyin mu- 
tanen farko." 

26. Kuma suna hanawa daga 
gare shi, kuma suna msanta daga 
gare shi, kuma ba su halakarwa, 
face kansu, kuma ba su sansan- 
cewa. 

27. Kuma da kana gani, a 16- 
kacin da aka tsayar da su a kan 
Wuta, sai suka ce: "Ya kaitonmu! 
Da ana mayar da mu, kuma ba za 
mu karyata ba daga ayoyin Ubangi- 
jinmu, kuma za mu kasance daga 
muminai." 

28. A'aha, abin da suka kasance 
suna boyewa, daga gabani, ya 
bayyana a gare su. Kuma da an 
mayar da su, lalle da sun koma ga 
abin da aka hana su daga barinsa. 
Kuma lalle ne su, hakTka, makar- 
yata ne. 



M*iM$Zig&. 



'^-i .&#A 



fa'dfjffic&r, 



J^»j |^~jm 3Hj! •& <Jl5 Jts\ 



^ >* 



^fe£&^j&\yzcf ( ££ 












ftp ojjt&ffljAxAjrll 



190 



6 — Suratul An 'am 



S&-i 



29. Kuma suka ce: "Ba ta zama 
ba, face rayuwarmu ta duniya, 
kuma ba mu zama wacfanda ake 
tayarwa ba." 

30. Kuma da kana gani, a loka- 
cin da aka tsayar da su ga Ubangi- 
jinsu, Ya ce: "Ashe, wannan bai 
zama gaskiya ba?" Suka ce: 
"Na'am, muna rantsuwa da 
Ubangijinmu!" Ya ce: "To, ku 
dancfani azaba saboda abin da kuka 
kasance kuna yi na kafirci." 

31. Lalle ne, wacfanda suka kar- 
yata game da gamuwa da Allah sun 
yi hasara, har idan Sa'a ta je musu 
kwatsam, sai su ce: "Ya nadam- 
armu a kan abin da muka yi sakaci a 
cikinta!" Alhali kuwa su, suna dau- 
kar kayansu masu nauyi a kan 
bayayyakinsu. To, abin da suke 
cfauka ya munana. 

32. Kuma rayuwar duniya ba ta 
zama ba, face wasa da shagala, 
kuma lalle ne Lahira ce mafi alheri 
ga wacfanda suka yi takawa. Shin, 
ba za ku yi hankali ba? 

33. Lalle ne Muna sani cewa, 
hakTka, abin da suke fada yana 6ata 
maka rai. To, lalle ne su, ba su 
karyata ka (a cikin zukatansu), 
kuma amma azzalumai da ayoyin 
Allah suke musu. 

34. Kuma lalle ne, haklka, an 
karyata manzanni daga gabaninka, 
sai suka yi hakuri a kan abin da aka 
karyata su, kuma aka cutar da su, 
har taimakonMu ya je musu, kuma 
babu mai musanyawa ga kalmomin 
Allah. Kuma lalle ne (abin da yake 



**< %"f~Zi:s*%< 












^S^ ' > m ~* ''\* >*" 1*3**" *s <•* 






191 



Suratul An'am 



mtm-^ 



natsar da kai) ya zo maka daga 
labarin (annabawan) farko. 

35. Kuma idan ya kasance cewa 
finjirewarsu ta yi nauyi a gare ka, 
to, idan kana iyawa, ka nemi wani 
5ulo a cikin £asa, ko kuwa wani 
tsani a cikin sama domin ka zo 
musu da wata aya, (sai ka yi). Kuma 
da Allah Ya so, haklka, da Ya tara 
su a kan shiriya. Saboda haka, kada 
lalle ka kasance daga jahilai. 

36. Abin sani kawai, wadanda 
suke saurare ne suke karBawa, ku- 
ma matattu Allah Yake tayar da su, 
sa'an nan kuma zuwa gare Shi ake 
mayar da su. 

37. Kumasukace:"Donmebaa 
saukar da aya ba, a kansa, daga 
Ubangijinsa?" Ka ce: "Lalle ne 
Allah Mai Tko ne a kan Ya saukar 
da aya, kuma amma mafi yawansu, 
ba su sani ba." 

38. Kuma babu wata dabba a 
cikin £asa, kuma babu wani tsuntsu 
wanda yake hTra da fukafukinsa, 
face arumma ne misalanku. Ba Mu 
yi sakacin barin kome ba a cikin 
Littafi, sa'an nan kuma zuwa ga 
Ubangijinsu ake tara su. 

39. Kuma wadanda suka kar- 
yata game da ayoyinMu, kurame ne 
kuma bebaye, a cikin duffai. Wanda 
Allah Ya so Yana 5atar da shi, 
kuma wanda Ya so zai sanya shi a 
kan hanya madaidaiciya. 

40. Ka ce: "Shin, kun gan ku, 
idan azabar Allah ta zo muku, ko 
sa'ar Tashin Kiyama ta zo muku, 






>>}'*' 'I*'*" ' >' < 









9 ' \" * \ ' ~\' '%' **" ?f • 



E s '^*<» s?<Z' '*->*> 'Jit *•.*** 









192 



Suratul An'am 



&\\\z<A 



wmk-^ 



shin wanin Allah kuke kira, idan dai 
kun kasance masu gaskiya?" 

41. "A'a, ShJdai kuke kira sai Ya 
kuranye abin da kuke kira zuwa 
gare Shi, idan Ya so, kuma kuna 
mantawar abin da kuke yin shirkin 
tare da shi." 

42. Kuma lalle Mun aika zuwa 
ga aFummai daga gabaninka, sai 
Muka kama su da tsanani da cuta, 
tsammaninsu za su kankan da kai. 

43. To, don me, a lokacin da 
tsananinMu ya je musu ba su yi 
tawalu'i ba? Kuma amma zuka- 
tansu sun kekashe, kuma Shaicfan 
ya kawata musu abin da suka kas- 
ance suna aikatawa. 

44. Sa'an nan kuma a lokacin da 
suka manta da abin da aka tunatar 
da su da shi, sai Muka bude, a 
kansu, kofofin dukkan kome, har a 
lokacin da suka yi farin ciki da abin 
da aka ba su, Muka kama su, kwat- 
sam, sai ga su sun yi tsuru-tsuru. 

45. Sai aka katse karshen muta- 
nen, wacfanda suka yi zalunci. 
Kuma godiya ta tabbata ga Allah 
Ubangijin talikai. 

46. Ka ce: "Shin, kun gani, idan 
Allah Ya rike jinku, da ganananku, 
kuma Ya sanya hatimi a kan zuka- 
tanku, wane abin bautawa ne, wa- 
nin Allah, zai je muku da shi?" Ka 
duba yadda Muke sarrafa ayoyi, 
sa'an nan kuma su, suna finjirewa. 

47. Ka ce: "Shin, kun gan ku, 
idan azabar Allah ta je muku, kwat- 
sam, ko kuwa bayyane, shin, ana 



3 J^J^^>Sl)\S^X 2&\j±jA XtXliS 






As" 









^$$± ' -% *' ** ^-4 



193 



Suratul An'am 



^m-^ 



halakarwa, face dai mutane azza- 
lumai?" 

48. Kuma ba Mu aikawa da 
manzanni face masu bayar da bus- 
hara, kuma masu gargadi. To, wan- 
da ya yi Tmani kuma ya gyara aiki, 
to, babu tsoro a kansu, kuma ba su 
yin bakin ciki. 

49. Kuma wadanda suka karya- 
ta game da ayoyinMu, azaba tana 
shafar su saboda abin da suka ka- 
sance suna yi na fasikanci. 

50. Ka ce: "Ba zan ce muku, a 
wurina akwai taskokin Allah ba. 
Kuma ba ni sanin gaibi, kuma ba ni 
gaya muku cewa ni mala'ika ne. Ba 
ni bi, face abin da ake yiwo wahayi 
zuwa gare ni." Ka ce : "Shin, maka- 
fo da mai gani suna daidaita? Shin 
fa, ba ku yin tunani?" 

51. Kuma ka yi gargadi da shi ga 
wadanda suke jin tsoron a tara su 
zuwa ga Ubangijinsu, ba su da wani 
masoyi baicinSa, kuma babu mai 
ceto, tsammaninsu, suna yin 
takawa. 

52. Kuma kada ka kori wadan- 
da (1) suke kiran Ubangijinsu safe 
da maraice, suna nufin yardarSa, 
babu wani abu daga hisabinsu a 
kanka, kuma babu wani abu daga 
hisabinka a kansu, har ka kore su, 
ka kasance daga azzalumai. 



^pM\'£\^\J^& sj^-jT 






< '■"■%?& 






£ $$>&<& 






Tf^-> x "ff >t" > •" 









(1) Musulunci addinin Allah ne, wanda yake fakirin dukiya da mawadacinta, duka 
daya suke a gare shi. Saboda haka wanda duka ya rigayi wani a cikinsu, to, ba za a kore shi 
ba domin dayan ya shiga. Allah Tmani Yake so, ko daga wane inn mutum yake, ba Ya 
bukatar dukiya. 



194 



Suratul An'am 



l^\t«3> s . 



IB8&-1 



53. Kuma kamar wannan ne, 
Muka fitini sashensu da sashe, do- 
min su ce: "Shin, warfannan ne 
Allah Ya yi falala a kansu daga 
tsakaninmu?" Shin, Allah bai zama 
Mafi sani ba ga masu godiya? 

54. Kuma idan watfanda suke 
yin Tmani da ayoyinMu suka je 
maka, sai ka ce: "Aminci ya tabba- 
taagareku : Ubangijinku Ya wajabta 
rahama ga kanSa, cewa lalle ne 
wanda ya aikata aibi da jahilci daga 
cikinku, sa'an nan kuma ya tuba 
daga bayansa, kuma ya gyara, to, 
lalle Shi, Mai gafara ne, Mai jin kai." 

55. Kuma kamar wannan ne 
Muke bayyana ayoyi, daki-daki, 
kuma domin hanyar masu laifi ta 
bayyana. 

56. Ka ce: "Lalle ne ni, an hana 
ni in bauta wa watfanda kuke kira 
daga baicin Allah." Ka ce: "Ba ni 
bin son zuciyoyinku, (domin in na 
yi haka) lalle ne, na Bace. A sa'an 
nan, kuma ban zama daga shirya- 
yyu ba." 

57. Ka ce: "Lalle ne ina kan 
hujja daga Ubangijina, kuma kun 
karyata (ni) game da Shi; abin da 
kuke neman gaugawarsa, ba ya wu- 
rina, hukunci kuwa bai zama ba 
face ga Allah, Yana bayar da laba- 
rin gaskiya, kuma Shine mafi alhe- 
rin masu rarrabewa." 

58. Ka ce : "Lalle ne, da a wurina 
akwai abin da kuke neman gauga- 
wa da shi, hakika, da an hukunta 
aFamarin, a tsakanina da tsaka- 
ninku, kuma Allah Shine Mafi sani 
ga azzulumai." 



\yyQ u^V! p-p^g*! ^** — Mi-^*""^ 



&S2^&^®&3sd 



*■* < *-^ *'.. 









^ ' ->tf 



- •>> 



<\> *~~z %&** F** 






C >» ? ' 



4^0*j^<3P4lJ* 



A »"-<* 












195 



6 — Suratul An'am 



mm-^ 



59. Kuma a wurinSa mabu- 
dan (1) gaibi suke, babu wanda yake 
sanin su face Shi, kuma Yana sanin 
abin da ke a cikin tudu da ruwa, 
kuma wani ganye ba ya fatfuwa, 
face Ya san shi, kuma babu wata 
kwaya a cikin duffan kasa, kuma 
babu danye, kuma babu kekas- 
asshe, face yana a cikin wani Littafi 
mai bayyanawa. 

60. Kuma Shi ne Wanda Yake 
kar6ar (2) rayukanku da dare, kuma 
Yana sanin abin da kuka yaga da 
rana, sa'an nan Yana tayar da ku a 
cikinsa, domin a hukunta ajali 
ambatacce, sa'an nan kuma zuwa 
gare Shi makomarku take, sa'an 
nan kuma Ya ba ku labari da abin 
da kuka kasance kuna aikatawa. 

61. Kuma ShT ne Mai rinjaya 
bisa ga bayinSa, kuma Yana aikan 
masu tsaro a kanku, har idan mutu- 
wa ta je wa cfayanku, sai man- 
zanninMu su karbi ransa, alhali su, 
ba su yin sakaci. 

62. Sa'an nan kuma a mayar da 
su zuwa ga Allah Ubangijinsu na 
gaskiya. To! A gare Shi hukunci 
yake, kuma Shi ne Mafi gaugawar 
masu bincike. 



Jb V ^L^JLjoV <J»JA\ £^\jla# JLJ^j 4§£ 



'" .V*' 







3 c^l+jo pjS\ZLj 






i*^r>>' <££* 



r>> \*' *< <,j^>^ 






(1) Lokacin aukuwar abubuwa na alheri da na azaba da rayuwa da mutuwa da 
sauransu, babu wanda ya san su sai Allah. Wanda ya ce ya san wani abu na gaibi alhali 
kuwa, shlba wani manzon Allah ba, to, kafiri ne. Haka kuma wanda yake cewa, annabawa 
sun san dukkan gaibi, kamar yadda Allah Ya sani, shT ma kafiri ne. 

(2) Kar6ar rai da dare domin barci, tayarwa a cikin rana, watau yini daga barci. 
Akwai misalta dare da duniya kuma rana^da Ranar Kiyama, kuma mutuwa da barci, da 
farkawa daga barci da Tashin Kiyama. Ayar ta kunsa asTrai masu yawa. 



196 



6 — Suratul An'am 



&\\\ 1 £<A 



V&SZ-I 



63. Ka ce: "Wane ne Yake tslrar 
da ku daga duhuhuwan tudu da 
ruwa, kuna kiran Sa bisa ga kankan 
da kai, kuma a boye: 'Lalle ne idan 
Ka tslrar da mu daga wannan (ma- 
sTfa), haklka, muna kasancewa 
daga masu godiya?'" 

64. Ka ce: "Allah ne Yake tslrar 
da ku daga gare ta, kuma daga 
dukan bakin ciki, sa'an nan kuma 
ku, kuna yin shirki!" 

65. Ka ce : "Shi ne Mai Tko a kan 
Ya aika da wata azaba a kanku, 
daga bisanku, ko kuwa daga kar- 
kashin kafafunku, ko kuwa Ya gau- 
raya ku kungiyoyi, kuma Ya dan- 
dana wa sashenku masTfar sashe." 
Ka duba yadda Muke sarrafa 
ayoyi, tsammaninsu suna fahimta! 

66. Kuma mutanenka sun kar- 
yata (ka) game da shi, alhali kuwa 
shi ne gaskiya. Ka ce : "Nlban zama 
waklli a kanku ba. 

67. "Akwai matabbata ga du- 
kan labari, kuma za ku sani." 

68. Kuma idan ka ga wadanda 
suke kutsawa a cikin ayoyinMu, to, 
ka bijire daga gare su, sai sun kutsa 
a cikin wani labari waninsa. Kuma 
imma dai Shaicfan lalle ya mantar 
da kai, to, kada ka zauna a bayan 
tunawa tare da mutane azzalumai. 

69. Kuma babu wani abu daga 
hisabinsu (masu kutsawa a cikin 
ayoyin Allah) a kan masu takawa, 
amma akwai tunatarwa (a kansu), 
tsammaninsu (masu kutsawar) za 
su yi takawa. 



J^i*< *\'k<' £*'\' "" \S'* \-\a* r 

£Cr > A rV W*' V-- ' *& 

,^,^ • »fr.' ^ . * > >^^ -tf^ Vi x . ^ 



rO*Oji^»Clls^'Jpt»J 



><^ »>^< 



j>j2ij j^fU i£^=>> <j— ^J 



197 



Suratul An'am 



&<SAtt<!A. 



zm$&-^ 



70. Kuma ka bar wacfanda suka 
riki addininsu abin wasa (1) da wargi 
alhali rayuwar duniya ta riicfe su, 
kuma ka tunatar game da shi 
(Alkur'ani) : Kada a jefa rai a cikin 
halaka saboda abin da ya tsirfanta: 
ba shi da wani majiBinci baicin 
Allah, kuma babu wani mai ceto: 
kuma ko ya daidaita dukan fansa, 
ba za a karBa ba daga gare shi. 
Watfancan ne aka yanke wa tsam- 
mani, saboda abin da suka tsir- 
fanta: suna da wani abin sha daga 
ruwan zafi, da wata azaba mai ratfa- 
di, saboda abin da suka kasance 
suna yi na kafirci. 

71. Ka ce: "Shin, za mu yi kiran 
abin da ba ya amfaninmu, baicin 
Allah, kuma ba ya cutar da mu, — 
kuma a mayar da mu a kan dugadu- 
ganmu, a bayan Allah Ya shiryar da 
mu, — kamar wanda shaidanu suka 
kayar da shi a cikin kasa, yana mai 
dimuwa, yana da abokai suna kiran 
sa zuwa ga shiriya, 'Ka zo 
mana (2 }9 " ?Kace : "Lallene, shiriyar 
Allah ita ce shiriya. Kuma an umur- 
ce mu, mu sallama wa Ubangijin 
talikai. 

72. "Kuma (an ce mana) : Ku tsai 
da salla kuma ku blShi (Allah) da 
takawa, kuma Shi ne Wanda Yake, 
zuwa gare Shi ake tara ku." 






(4^-4 v^-> ^-^P '_>* ^ <s -** 






•<i < 



>xM&\ 



(1) Suka sanya sababbin abubuwa a cikinsa, wacfanda suke babu su a cikinsa, kamar 
Khawarijawa da sashen wanda ke da'awar danganuwa zuwa ga salihai, inda suka sanya 
Tarika mai sadarwa zuwa ga Allah, bandiri da algaita, kuma suka fara abubuwa wacfanda 
ba su halatta ba ga shari'a. Daga SawT. 

(2) Shi kuma ba ya kar6awa balle ya nufi wurin shiriyar da suke kiran sa ya tail , 
saboda ya riga ya fadi daga sama zuwa kasa, kuma dimuwa ta kama shi. 



198 



Suratul An'am 



&g&m-^ 



73. Kuma ShT ne Wanda Ya ha- 
litta sammai da kasa da mulkinSa, 
kuma a ranar da Yake cewa: "Ka 
kasance," sai abu ya yi ta kasan- 
cewa. MaganarSa ce gaskiya, kuma 
gare Shi mulki yake a ranar da ake 
busa a cikin kaho. Masanin fake da 
bayyane ne, kuma Shi ne Mai hiki- 
ma Masani. 

74. Kuma a lokacin da Ibrahlma 
ya ce wa ubansa Azara : "Shin, kana 
rikon gumaka abubuwan bautawa? 
Lalle nT, ina ganin ka kai da muta- 
nenka, a cikin 6ata bayyananniya." 

75. Kuma kamar wancan ne, 
Muke nuna wa Ibrahlma mulkin 
sammai da kasa, kuma^domin ya 
kasance daga masu yaklni. 

76. To, a lokacin da dare ya rufe 
a kansa, ya ga wani tauraro, ya ce: 
"Wannan ne, ubangijina?" Sa'an 
nan a lokacin da ya facfi, ya ce: "Ba 
ni son masu faduwa." 

77. Sa'an nan a lokacin da ya ga 
wata yana mai bayyana, ya ce: 
"Wannan ne Ubangijina?" Sa'an 
nan a lokacin da ya facfi, ya ce: 
"Lalle ne idan Ubangijina bai shir- 
yar da ni ba, haklka, ina kasancewa 
daga mutane 6atattu." 

78. Sa'an nan a lokacin da ya ga 
rana tana bayyana, ya ce : "Wannan 
shl ne Ubangijina, wannan ne mafi 
girma?" Sa'an nan a lokacin da ta 
facfi, ya ce : " Ya mutanena ! Lalle ne 
ni barrantacce nake daga abin da 
kuke yi na shirki. 

79. "Lalle ne nT, na fuskantar da 
fuskata ga Wanda Ya kaga halittar 



^3$&1*&2&3L ^s&% 






} > >'s*ss*s"' 



9 <\X>\ S c 4 \X • £ < *'" > xX>Xi>'\' 



< > "*'< 









6p CjOL^II 









ss* '"ir'4 / " I, *> < 












199 



Suratul An'am 



tf'\\\z<* 



$tB8£-l 



sammai da £asa, ina mai karkata 
zuwa ga gaskiya, kuma ba ni cikin 
masu shirki." 

80. Kuma mutanensa suka yi 
musu da shi. Ya ce: "Shin kuna 
musu da ni a cikin sha'anin Allah, 
alhali kuwa Ya shiryar da ni ? Kuma 
ba ni tsoron abin da kuke yin shirki 
da shi, face idan Ubangijina Ya so 
wani abu. Ubangijina Ya yalwaci 
dukkan kome da ilmi. Shin, ba za 
ku yi tunani ba? 

81. "Kuma yaya nake jin tsoron 
abin da kuka yi shirki da shi, kuma 
ba ku tsoron cewa lalle ne ku, kun yi 
shirki da Allah, abin da (Allah) bai 
saukar da wata hujja ba game da 
shi? To, wane 6angare daga sashen 
biyu ne mafi cancanta da aminci, 
idan kun kasance kuna sani? 

82. "Wadanda suka yi Tmani, 
kuma ba su gauraya Tmaninsu da 
zalunci ba, wadannan suna da 
aminci, kuma su ne shiryayyu." 

83. Kuma waccan ita ce hujjar- 
Mu, Mun bayar da ita ga Ibrahima 
a kan mutanensa. Muna daukaka 
wanda Muka so da darajoji. Lalle 
ne Ubangijinka Mai hikima ne, 
Masani. 

84. Kuma Muka ba shi Is'haka 
da Yakubu, dukansu Mun shiryar, 
kuma Nuhu Mun shiryar da shi a 
gabani, kuma daga zuriyarsa akwai 
Dawuda da Sulaimanu da Ayyuba 
da Yusufu da Musa da Haruna, 
kuma kamar wancan ne Muke saka 
wa masu kyautatawa. 






^ *C- *$'*>> '*&{' *\'\ <*"> ' 






*&$&&$$&$& 



>s*'Z- »' Ss 









200 



6 — Suratul An'am 



^m-^ 



85. Da Zakariyya da Yahaya da 
Tsa da Ilyasu dukansu daga salihai 
suke. 

86. Da Isma'ila da Alyasa'a da 
Yunusa da Ludu, kuma dukansu 
Mun ffiita su a kan talikai. 

87. Kuma daga ubanninsu, da 
zuriyarsu, da 'yan'uwansu, kuma 
Muka zaBe su, kuma Muka shiryar 
da su zuwa ga hanya madaidaiciya. 

88. Wancan ne shiryarwar Al- 
lah, Yana shiryar da wanda Yake so 
daga bayinSa. Kuma da sun yi shir- 
ki da, hakika, abin da suka kasance 
suna aikatawa ya lalace. 

89. Wadancan ne wadanda 
Muka bai wa Littafi da hukunci da 
annabci. To, idan wadannan (muta- 
ne) sun kafirta da ita, to, hakTka, 
Mun wakkala wasu mutane gare ta, 
ba su zama game da ita kafirai ba. 

90. Wadancan ne Allah Ya shir- 
yar, saboda haka ka yi koyi da 
shiryarsu. Ka ce : "Ba ni tambayar 
ku wata ijara. ShT (Alkur'ani) bai 
zama ba face tunatarwa ga talikai." 

91. Kuma ba su kaddara Allah a 
kan hakkin kaddara Shi ba, a loka- 
cin da suka ce : "Allah bai saukar da 
kome ba ga wani mutum." Ka ce: 
"Wane ne ya saukar da Littafi wan- 
da Musa ya zo da shi, yana haske da 
shiriya ga mutane, kuna sanya shi 
takardu, kuna bayyana su, kuma 
kuna 66ye mai yawa, kuma an sa- 
nar da ku abin da ba ku sani ba, ku 



»<>s^ .* 












201 



Suratul An'am 



&&m&-^ 



da ubanninku?" Ka ce: "Allah," (1) 
sa'an nan ka bar su a cikin 
sharholiyarsu suna wasa. 

92. Kuma wannan Littafi ne, 
Mun saukar da shi, mai albarka ne, 
mai gaskata wanda yake a gabansa 
ne, kuma domin ka yi gargacfi ga 
Uwar Alkaryu (Makka) da wanda 
yake gefenta. Kuma wacfanda suke 
yin Tmani da Lahira suna Tmani da 
shi (Alkur'ani), kuma su, a kan 
sallarsu, suna tsarewa. 

93. Kuma wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya kirkira karya ga 
Allah, ko kuwa ya ce: "An yi wa- 
hayi zuwa gare ni," alhali kuwa ba a 
yi wahayin kome ba zuwa gare shi, 
da wanda ya ce: "Zan saukar da 
misalin abin da Allah Ya saukar"? 
Kuma da ka gani, a lokacin da 
azzalumai suke cikin mayen mutu- 
wa, kuma mala'iku suna masu 
shimficfa hannuwansu, (suna ce 
musu) "Ku fitar da kanku: a yau 
ana saka muku da azabar wula- 
kanci saboda abin da kuka kasance 
kuna facfa, wanin gaskiya, ga Allah, 
kuma kun kasance daga ayoyinSa 
kuna yin girman kai." 

94. Kuma lalle ne, hakTka, kun 
zo Mana cfai cfai, kamar yadda 
Muka halitta ku a farkon lokaci. 
Kuma kun bar abin da Muka mal- 
laka muku a bayan bayayyakinku, 
kuma ba Mu gani a tare da ku ba, 












s s *s »> t^ 






(l) Allah ne Ya saukar da shi, saboda haka ba zai zama abin mamaki ba ko abin 
musu ga Ya saukar da wani littafi kamar Alkur'ani ga wani mutum a bayan Taurata ga 
Musa. Kuma a cikin Tauratar ba a ce ita ce karshen Littafin Allah ba, kuma Musa ba shi 
ne karshen annabawa ba. 



202 



6 — Suratul An'am 



*#*&&- <\ 



macetanku wacfanda kuka riya 
cewa lalle ne su, a cikinku masu 
tarayya ne. Lalle ne, haklka, kome 
ya yanyanke a tsakaninku, kuma 
abin da kuka kasance kuna riyawa 
ya Bace daga gare ku. 

95. Lalle ne, Allah ne Mai tsage- 
war kwayar hatsi da kwalfar gurtsu. 
Yana fitar da mai rai daga mamaci, 
kuma (Shi) Mai fitar da mamaci ne 
daga mai rai (1) . Wannan ne Allah. 
To, yaya ake karkatar da ku? 

96. Mai tsagewar safiya, kuma 
Ya sanya dare mai natsuwa, kuma 
da rana da wata a bisa lissafi. Wan- 
nan ne kaddarawar Mabuwayi 
Masani. 

97. Kuma Shi ne Ya sanya muku 
taurari domin ku shiryu da su a 
cikin duffan tudu da ruwa. Lalle ne 
Mun bayyana ayoyi daki-daki, ga 
mutane wadanda suke sani. 

98. Kuma shi ne Ya kaga hali- 
ttarku daga rai guda, sa'an nan da 
mai tabbata da wanda ake ajewa. 
Lalle ne Mun bayyana ayoyi daki- 
daki, ga mutane wacfanda suke fah- 
imta. 

99. Kuma Shi ne Ya saukar da 
ruwa daga sama, Muka fitar da 
tsiron dukan kome game da shi, 
sa'an nan Muka fitar da kore daga 
gare shi, Muna fitar da kwaya 






By c*j+ey 



"-"$& 



9 >±* 


















(1) MaiTmani daga kaflri ko kafiri daga maiTmani, da mai arziki daga matalauci da 
matalauci daga mawadaci, sarki daga talaka da talaka daga sarki, da mai sanyi daga mai 
zafi ko mai zafi daga mai sanyi, haka dai ga kome Allah Yana fitar da kTshiyarsa. 



203 



6 — Suratul An 'am 



&$m-^ 



cfamfararriya daga gare shi (ko- 
ren), (1) kuma daga dablno daga 
hirtsinta akwai dumbuje-dumbuje 
makusanta, daga gonaki daga ina- 
bobi da zaituni da rummani, masu 
kama da juna da wasun masu kama 
da juna. Ku duba zuwa 'ya'yan 
itacensa, idan ya yi 'ya'yan, da 
nunarsa. Lalle ne a cikin wannan 
akwai ayoyi ga wacfanda suke yin 
Imani. 

100. Kuma suka sanya wa Allah 
abokan tarayya, aljannu, alhali 
kuwa (Shi) Ya halitta su. Kuma sun 
£ir£ira masa cfiya da 'y^'ya, ba da 
ilmi ba. TsarkinSa ya tabbata! 
Kuma Ya cfaukaka daga abin da 
suke sifantawa. 

101. Mafarin (2) halittar sammai 
da £asa. Yaya da zai zama a gare 
Shi, alhali kuwa mata ba ta kasance 
ba a gare Shi, kuma Ya halitta 
dukan, kome, kuma Shi, game da 
dukan kome, Masani ne? 

102. Wancan ne Allah Uban- 
gijinku. Babu wani abin bautawa 
face Shi, Mahaliccin dukan kome. 
Saboda haka ku bauta Masa, kuma 
Shi ne Waklli a kan dukan kome. 

103. Gannai ba su iya risku- 
warSa, kuma Shi, Yana riskuwar 
gannai, kuma Shi ne Mai tausa- 
sawa, Masani. 
























(1) Allah na halitta koren ganye daga hasken rana, sa'an nan Ya halitta garin kwaya 
daga koren. 

(2) Shi ne wanda Ya fan halitta su ba da Ya koya daga wani ba. Sautin jan wasalin fa 
zai yi sama domi bambanci daga mafari watau sababin abu, ana mike sautin maddi a gare 
shi. 



204 



6 — Suratul An 'am 



i^XllttH 



S»-i 



104. Lalle ne, abubuwan lura 
sun je muku daga Ubangijinku, to, 
wanda ya kula, to, domin kansa, 
kuma wanda ya makanta, to, laifi 
yana a kansa, kuma nl, a kanku, ba 
mai tsaro ba ne. 

105. Kamar wannan ne, Muke 
sarrafa ayoyi, kuma domin su ce: 
"Ka karanta!" Kuma domin Mu 
bayyana shi ga mutane wadanda 
suna sani. 

106. Ka bi abin da aka yi wahayi 
zuwa gare ka daga Ubangijinka: 
Babu wani abin bautawa face Shi, 
kuma ka bijire daga masu shirki. 

107. Kuma da Allah Ya so, da ba 
su yi shirki ba, kuma ba Mu sanya 
ka mai tsaro a kansu ba, kuma ba 
kai ne wakili a kansu ba. 

108. Kuma kada ku zagi wadan- 
da suke kira, baicin Allah, har su 
zagi Allah bisa zalunci, ba da ilmi 
ba. Kamar wannan ne Muka kawa- 
ta ga kowace al'umma aikinsu, 
sa'an nan zuwa ga Ubangijinsu ma- 
komarsu take, sa'an nan Ya ba su 
labari da abin da suka kasance suna 
aikatawa. 

109. Kuma suka yi rantsuwa da 
Allah iyakar rantsuwoyinsu (cewa) 
lalle ne idan wata aya ta je musu, 
haklka, suna yin Tmani da ita. Ka 
ce: "Abin sani kawai, ayoyi a wurin 
Allah suke. Kuma mene ne zai sa- 
nya ku ku sansance cewa, lalle ne su, 
idan ayoyin sun je, ba za su yi Tmani 
ba?" 

110. Kuma Muna jujjuya zuka- 
tansu da ganansu, kamar yadda ba 






tf£% ^ >X" ''x*'*'**' 



\yb\^j^X^i Ji^^ppti) &\jrJLtLp 



\> 



^po^ll^ 



£Cpf iC- o\! ^^} a^^U^*15»j 






205 



Siiratul An'am 



^H%&-^ 



su yi Tmani da shi ba a farkon lokaci, 
kuma Muna barin su a cikin kutsa- 
warsu, suna cfimuwa. 

777. Kuma da a ce, lalle Mu, 
Mun saukar da mala'iku zuwa gare 
su, kuma matattu suka yi musu 
magana, kuma Muka tara dukan 
kome a kansu, gungu-gungu, ba su 
kasance suna iya yin Tmani ba, sai fa 
idan Allah Ya so, kuma amma mafi 
yawansu suna jahiltar haka. 

772. Kuma kamar wancan ne 
Muka sanya wa kowane annabi 
makiyi; shaidanun mutane da al- 
jannu, sashensu yana yin ishara (1) 
zuwa sashe da kawataccen zance 
bisa ga rucfi. Kuma da Ubangijinka 
Ya so, da ba su aikata shi ba, don 
haka ka bar su da abin da suke 
kirkirawa. 

775. Kuma domin zukatan wa- 
cfanda ba su yi Tmani da Lahira ba 
su karkata saurare zuwa gare shi, 
kuma domin su yarda da shi, kuma 
domin su kamfaci abin da suke 
masu kamfata. 

114. Shin fa, wanin Allah nake 
nema ya zama mai hukunci (2) , alha- 
li kuwa Shi ne Wanda Ya saukar 



> • •»<<'£-"♦*? 



zj&j&2Ji*J$?$&*&ii 



oify^i&tfpX&ZZ&j 



'*x»> * 



> * \\' 






<'< <> 



J^tS^^j'-^^J^^ 1 ^-^^ 



(1) Wahayin shaicfanu sashensu zuwa ga sashe da £awata karya ta zama kamar 
gaskiya. Kamar Shaicfan ya sanya wasiwasi : da da'awar annabi gaskiya ce, ai da manyan 
mutane ne za su fara bin ta, ba matalauta ba, ko kuwa annabi mai sihiri ne domin yana 
raba miji da mata, da da da uba. Watau su karkatar da magana, domin su karkatar da 
wawaye daga bin gaskiya. 

(2) Duka wanda ya shirya wani abu wanda shan'a ba ta zo da shi ba, sa'an nan ya 
nemi mutane su hau shi, su yi aiki da shi, ya zama mai hukunci, wanin Allah. Wanda ya bT 
shi da da'a kan bidi'arsa, to, ya yi shirki da Allah, ya riki wanin Allah mai yi masa 
hukunci ke nan. 



206 



6 — Suratul An'am 



(S&-1 



muku da Littafi abin rabewa daki- 
daki ? Kuma wadanda Muka bai wa 
Littafi suna sanin cewa lalle shi 
(Alkur'ani) abin saukarwa ne daga 
Ubangijinka, da gaskiya? Saboda 
haka kada ku kasance daga masu 
shakka. 

115. Kuma kalmar Ubangijinka 
ta cika, tana gaskiya (1) da adalci. 
Babu mai musanyawa ga kalmo- 
minSa, kuma Shi ne Mai ji, Masani. 

116. Kuma idan ka bi mafiya 
yawan wadanda suke a cikin kasa 
da tfa'a suna 6atar da kai daga 
hanyar Allah. Ba su bin kome sai 
face £addari-fadi (2) suke yi. 

117. Lalle ne Ubangijinka Shine 
Mafi sani ga wanda yake Bacewa 
daga hanyarsa kuma Shi ne Mafi 
sani ga Masu shiryuwa. 

118. Saboda haka ku ci daga 
abin da aka ambaci sunan Allah (3) 
kansa, idan kun kasance masuTma- 
ni da ayoyinSa. 

119. Kuma mene ne ya same ku, 
ba za ku ci ba daga abin da aka 
ambaci sunan Allah a kansa, alhali 
kuwa, haklka, Ya rarrabe muku 
daki-daki, abin da Ya haramta a 
















*> » K "Z 



^ $ * -s 



r*a£>o&* ^l5j^o^<j^»o* 









\JSA9* 



j^jJL^ L. ^ I f>ib fLP-L* p^sJ Jlvi3 JL5J 



(1) Musulunci ko Al£ur'ani ne cikon addinin Allah, babu mai iya zowa da wani abu 
sabo ko ya £ara wani abu a cikinsa ta kowace hanya kuma babu mai iya musanya wani abu 
a cikinsa. Ya cika ya kammala, sai biya kawai. Annabi ya ce, "Wanda ya yi wani aiki ba da 
umurninsa a kan abin da ya aikata din nan ba, to, an mayar masa; ba a karba ba." 

(2) Kamar maganarsu cewa mushe wanda Allah da kansa Ya kashe, ya fi dacewa da a 
ci shi, bisa ga abin da mutane suka yanka. 

(3) An sani daga nan cewa ambaton sunan Allah wajen yankan dabba wajibi ne, idan 
an tuna. Wanda ya manta, ana cin yankansa, amma wanda ya bari da gangan, ba za a ci 
yankansa ba. 



207 



Suratul An'am 



)gbWz&-^ 



kanku, face fa abin da aka bukatar 
da ku bisa lalura zuwa gare shi? 
Kuma lalle ne masu yawa suna 
Batarwa, da son zuciyoyinsu, ba da 
wani ilmi ba. Lalle ne Ubangijinka 
Sti! ne Mafi sani ga masu ta'addi. 

120. Kuma ku bar bayyanannen 
zunubi da Boyayyensa. Lalle ne 
wacfanda suke tsiwurwurin zunubi 
za a saka musu da abin da suka 
kasance suna kamfata. 

121. Kada ku ci daga abin da ba 
a ambaci sunan Allah ba a kansa (1 \ 
Kuma lalle ne shi, fasiicanci ne. 
Kuma lalle ne, shaidanu, haklka, 
suna yin ishara zuwa ga masoyansu, 
domin su yi jayayya da ku. Kuma 
idan kuka yi musu da'a, lalle ne ku, 
haklka, masu shirki ne. 

122. Shin, kuma wanda ya ka- 
sance matacce, sa'an nan Muka 
rayar da shi, kuma Muka sanya 
wani haske dominsa, yana tafiya da 
shi, yana zama kamar wanda misa- 
linsa yana cikin duffai, shi kuma ba 
mai fita ba daga gare su? Kamar 
wancan ne aka kawata wa kafirai 
abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 

123. Kuma kamar wancan ne, 
Mun sanya a cikin kowace alkarya, 
shugabanni su ne masu laifinta, 
domin su yi makirci a cikinta, alhali 






'<, c >^t l" 



X' 



yy oj^A^lyo ujojj 3 ^-^ f^oy^^ 
j*$$ wJ>£*Q -Zls^&A \ Qj ^jli) 






wu 



j^&y$&&?&s& 



(1) Saboda haka ba a cin yankan majusu. Ana cin yankan Bakitabe, babu ruwanmu 
da abin da yake fada, tun da Allah Ya halatta mana cin abincinsu alhali kuwa Ya san sun 
riga sun musanya addininsu. Idan Musulmi ya bar sunan Allah da gangan, amma bai 
ambaci sunan kowa ba, to, akwai riwaya biyu game da haka, ci ko rashin ci. Amma idan ya 
hada sunan Allah da na wani, to, ba za a ci ba, domin ya yi ridda. 



208 



Suratul An 'am 



WVjC&V* 



IS^-n 



kuwa ba su yin makirci face ga 
rayukansu, kuma ba su sans- 
ancewa. 

124. Kuma idan wata aya ta je 
musu sai su ce: "Ba za mu yilmani 
ba, sai an kawo mana kamar abin 
da aka kawo wa manzannin Allah." 
Allah Mafi sanin inda Yake 
sanya manzancinSa (1) . Wani wula- 
£anci (2) a wurin Allah da wata 
azaba mai tsanani za su sami 
wacfanda suka yi laifi, saboda abin 
da suka kasance suna yi na makirci. 

125. Domin haka wanda Allah 
Ya yi nufin ya shiryar da shi sai ya 
bucfa icirjinsa domin Musulunci, 
kuma wanda Ya yi nufin Ya Batar 
da shi, sai Ya sanya icirjinsa mai 
icunci matsattse, kamar dai yana 
takawa (3) ne a cikin sama. Kamar 
wannan ne Allah Yake sanyawar 
Icazanta a kan wadanda ba su yin 
Tmani. 

126. Wannan ita ce hanya ta 
Ubangijinka madaidaiciya. Lalle ne 
Mun bayyana ayoyi daki-daki ga 
mutane masu kar6ar tunatarwa. 

127. Suna da gidan aminci a wu- 
rin Ubangijinsu, kuma Shine Maji- 
Bincinsu, saboda abin da suka ka- 
sance suna aikatawa. 



S^r < » 9 ' K "~ •.tvM< > 



J^.vt^U^4llU» Jjij ^L. JJU. 









c,~ 






^i^j^f^i^^ii^, 






^ Oj£^J>Kuj 



(1) Manzanci da zabin Allah yake, ba da kudi ko 'ya'ya ko kabTla yake ba, sai a wurin 
da Allah Ya aza shi. 

(2) Mai girman kai ga bin umurnin Allah, sakamakonsa wulakanci ne. 

(3) Mai takawa zuwa sama kirjinsa kunci yake yi, saboda iskar numfashi tana raguwa 
gare shi. Kuma shi yana shasshekar gajiya da rashin iska. Wannan ilmi yana a cikin 
mu'ujizar Alkur'ani. 



209 



6 — Suratul An'am 



^•.\ttc^. 



iSS^-i 



128. Kuma ranar da yake tara su 
gaba cfaya (Yana cewa): "Ya ja- 
ma'ar aljannu ! Lalle ne kun yawaita 
kanku daga mutane." Kuma maji- 
Bantansu daga mutane suka ce: 
"Ya Ubangijinmu! Sashenmu (1) ya 
ji dadi da sashe, kuma mun kai ga 
ajalinmu wanda Ka yanka mana!" 
(Allah) Ya ce: "Wuta ce mazau- 
narku, kuna madawwama a cikinta, 
sai abin da Allah Ya so. Lalle ne 
Ubangijinka Mai hikima ne, 
Masani." 

129. Kuma kamar wancan ne 
Muke jiBintar da sashen azzalumai 
ga sashe, saboda abin da suka ka- 
sance suna tarawa. 

130. Ya jama'ar aljannu da mu- 
tane! Shin, manzanni daga gare ku 
ba su je muku ba, suna labarta 
ayoyiNa a kanku, kuma suna yi 
muku gargadin haduwa da wannan 
yini naku? Suka ce : "Mun yi shaida 
a kan kawunanmu." Kuma rayu- 
war duniya ta rude su. Kuma suka 
yi shaida a kan kawunansu cewa, 
lalle ne su, sun kasance kafirai. 

131. Wancan kuwa saboda 
Ubangijinka bai kasance Mai ha- 
laka allcaryoyi saboda wani zalunci 
ba ne, alhali kuwa mutanensu suna 
jahilai. (2) 






C^Zfi^\J^Sj> £s$& 



ESso 



jlyDUj 






tV >'*\\ <^\\ 9 *'$i *c 









(1) Haka dai mai lafi a bayan azabar laifinsa ta tabbata a kansa ba yo boyewar abin 
da ya riga ya bayyana, sai ya farfa da kansa domin ya bayyanar da nadamarsa a lokacin da 
nadama ba ta da amfani. 

(2) Allah ba Ya halaka mutane saboda wani laifl, sai bayan Ya aiki mai gargacG ya 
tafi ya yi musu gargadi, sun san laifinsu, sun £i bari, sa'an nan azaba ta je musu. 



210 



6 — Suratul An'am 



'smm-^ 



132. Kuma ga kowanne (1) , ak- 
wai darajoji daga abin da suka ai- 
kata. Kuma Ubangijinka bai zama 
Mai shagala ba daga abin da suke 
aikatawa. 

133. Kuma Ubangijinka Wa- 
datacce (2) ne Ma'abucin rahama. 
Idan Ya so, zai tafi da ku, kuma Ya 
musanya daga bayanku, abin da 
Yake so, kamar yadda Ya icaga 
halittarku daga zuriyar wasu muta- 
ne na dabam. 

134. Lalle ne abin da ake yi 
muku wa'adi, lalle mai zuwa ne, 
kuma ba ku zama masu buwaya ba. 

135. Ka ce: "Ya ku mutanena! 
Ku yi aiki a kan halinku, lalle ne nT, 
mai aiki ne, sa'an nan da sannu za 
ku san wanda alcibar gida za ta 
kasance a gare shi. Lalle ne shi, 
azzalumai ba za su ci nasara ba." 

136. Kuma sun sanya wani rabo 
ga Allah daga abin da Ya halitta 
daga shuka da dabbobi, sai suka ce : 
"Wannan (3) na Allah ne", da riya- 
warsu "Kuma wannan na abu- 
buwan shirkinmu ne." Sa'an nan 






^JJ^\^^Ij\2\ 







(1) Kowace jama'a, ta masu cfa'a da ta masu sa66, suna da sakamako gwargwadon 
matsayin kowanne, ga Tmaninsa da aikinsa ko kuwa kafircin saBonsa. 

(2) Rashin gaugawar yin sakamako ga masu laifi saboda wadatar Allah ne. Ba Shi yin 
u£uba domin Ya yi fushin an rage masa mulki, haka kuma ba Shi yin ni'ima domin an £ara 
Masa mulki. Sai dai domin Ya nuna adalci da falala ne kawai. 

(3) Sun kasance a cikin Jahiliyya idan suka yi noma ko kuwa idan suka sami 'ya'yan 
itace, sai su sanya wani juz'i daga gare shi ga Allah, wani juz'i kuma ga gumaka. Abin da 
yake rabon gumaka, sai su tsare shi, kuma su lissafce shi. Idan wani abu ya facfi daga abin 
da aka ambace shi ga Samad, sai su mayar da shi zuwa ga rabon gumaka, amma rabon 
gumakan, ba ya zuwa ga na Allah. Ana bayar da rabon Allah ga misklnai, kuma rabon 
gumaka ga matsaransu. 



211 



6 — Suratul An'am 



fc^\!l&!4 



mm-^ 



abin da ya kasance na abubuwan 
shirkinsu, to, ba ya saduwa zuwa 
Allah, kuma abin da ya kasance na 
Allah, to, shuyana saduwa zuwa ga 
abubuwan shirkinsu. Tir da hukun- 
cinsu! 

137. Kuma kamar wancan ne 
abubuwan shirkinsu suka kawata 
wa masu yawa, daga masu shirkin; 
kashewar (1) 'ya'yansu, domin su 
halaka su, kuma domin su rikitar da 
addininsu a gare su, kuma da Allah 
Ya so, da ba su aikata shi ba. Sabo- 
da haka, ka bar su da abin da suke 
kirkirawa. 

138. Kuma suka ce : "Wadannan 
dabbobi da shuka hanannu ne; 
babu mai dandanar su face wanda 
muke so," ga riyawarsu. Da wasu 
dabbobi an hana bayayyakinsu, da 
wasu dabbobi ba su ambatar sunan 
Allah a kansu, bisa kirkiren karya 
gare Shi. Zai saka musu da abin da 
suka kasance suna kirkirawa. 

139. Kuma suka ce: "Abin da 
yake a cikin cikkunan wadannan 
dabbobi keBantacce ne ga maza- 
nmu, kuma hananne ne a kan ma- 
tan aurenmu. Kuma idan ya ka- 
sance mushe, to, a cikinsa, su, abo- 
kan tarayya ne." Zai saka musu 
sifantawarsu. Lalle ne ShT, Mai hi- 
kima ne, Masani. 







z>\ 









2^ ^iffe j^TC^^iTjLlJ 






Ir^s^jy?** 



(1) Suna turbude 'ya'ya mata, domin tsoron talauci ko domin tsoron kunya. Sai mai 
haihuwa ta haihu a bakin rami, idan mace ta haifa, sai ta tura ta cikin ramin, ta rufe, idan 
kuma namiji ne sai ta bar shi. Haka kuma kashe 'ya'ya, a kan bakance da alwashi, suna 
ganin sa ibada ne. 



212 



6 — Suratul An'am 



*^m-^ 



140. Lalle ne wacfanda suka kas- 
he diyansu saboda wauta, ba da ilmi 
ba, sun yi hasara! Kuma suka ha- 
ramta abin da Allah Ya arzuta su, 
bisa kirkira karya ga Allah. Lalle 
ne, sun Bace, kuma ba su kasance 
masu shiryuwa ba. 

141. Kuma ShT ne Wanda Ya 
kaga halittar gonaki masu rumfuna 
da wasun masu rumfuna, da dabT- 
nai da shuka, mai saBawa ga 
'ya'yansa na ci, da zaituni da rum- 
mani mai kama da juna da wanin 
mai kama da juna. Ku ci daga 
'ya'yan itacensa, idan ya yi 'ya'yan, 
kuma ku bayar da hakkinSa a ranar 
girbinsa, kuma kada ku yi Barna. 
Lalle ne Shi, ba Ya son maBarnata. 

142. Kuma daga dabbobi (Ya 
kaga halittar) mai daukar kaya da 
kanana: Ku ci daga abin da Allah 
Ya arzuta ku, kuma kada ku bi 
zambiyoyin Shaidan : Lalle ne shi, a 
gare ku, makiyi ne bayyananne. 

143. Nau'o'i takwas daga tuma- 
kai biyu, kuma daga awakai biyu; 
ka ce, shin mazan biyu ne Ya ha- 
ramta ko matan biyu, ko abin da 
mahaifar matan biyu suka tattara a 
kansa? Ku ba ni labari da ilmi, idan 
kun kasance masu gaskiya. 

144. Kuma daga rakuma akwai 
nau'i biyu, kuma daga shanu biyu; 
ka ce, shin, mazan biyu ne Ya hana 
ko matan biyu Ya hana, ko abin da 
mahaifar matan biyu suka tattara a 
kansa? Ko kun kasance halarce ne a 
lokacin da Allah Ya yi muku wa- 
siyya da wannan? To, wane ne mafi 






<*Zl>A\\', 



'•A 



tfl^lij^jS 






? * \' * s' •. 



f *K 



.<o 



ly Uj^JI l%o^J^ \££^a£Xa 









<jCJ»U 



&^&£te 






'T-» . - r-fs 







o^i 



213 



6 — Suratul An'am 



&\\\ l i<* 



$M-i 



zalunci daga wanda ya kirkira ka- 
rya ga Allah, domin ya Batar da 
mutane, ba da wani ilmi ba? Lalle 
ne, Allah ba Ya shiryar da mutane 
azzalumai. 

145. Ka ce: "Ba ni samu (1) , a 
cikin abin da aka yo wahayi zuwa 
gare ni, abin haramtawa, a kan 
wani mai ci wanda yake cin sa face 
idan ya kasance mushe, ko kuwa 
jini abin zubarwa, ko kuwa naman 
alade, to, lalle ne shi kazanta ne, ko 
kuwa fasikanci wanda aka kuru- 
ruta, domin wanin Allah, da shi." 
Sa'an nan wanda larura ta kama 
shi, ba mai fita jama'a ba, kuma ba 
mai ta'addi ba, to, lalle Ubangijin- 
ka Mai gafara ne, Mai jin kai. 

146. Kuma a kan wadanda suka 
tuba (Yahudu) Mun haramta (2) du- 
kan mai akaifa, kuma daga shanu 
da bisashe Mun haramta musu kit- 
sattsansu face abin da bayukansu 
suka dauka, ko kuwa kayan ciki, ko 
kuwa abin da ya garwaya da kashl 
Wannan ne Muka saka musu, sabo- 
da zaluncinsu, kuma Mu, hakTka, 
Masu gaskiya ne. 

147. To, idan sun karyata ka, sai 
ka ce: "Ubangijinku Ma'abucin 
rahama ne Mai yalwa; kuma ba a 
mayar da azabarSa daga mutane 
masu laifi." 













3j>jLUJL3ij r 






6U 






~>u 



*>J^ 



(1) Bayanin abubuwan da aka haramta cinsu daga dabbobi wacfanda Allah Ya hana, 
ba wacfanda al'ada ta hana ba. 

(2) Bayanin abubuwan da Allah Ya hana a kan Yahudu, shi ma hanin an yi shi 
saboda wani laifinsu ne. 



214 



6 — Suratul An 'am 



tig&m-^ 



148. Wacfanda suka yi shirki (1) 
za su ce : "Da Allah Ya so, da ba mu 
yi shirki ba, kuma da ubanninmu ba 
su yi ba, kuma da ba mu haramta 
wani abu ba." Kamar wannan ne 
mutanen da suke a gabaninsu suka 
Jcaryata, har suka dancfani aza- 
barMu. Ka ce : "Shin, kuna da wani 
ilmi a wurinku domin ku fito mana 
da shi? Ba ku bin kome face zato, 
kuma ba ku zama ba face Iciri-fadl 
kawai kuke yi." 

149. Ka ce: "To, Allah ne da 
hujja isasshiya, saboda haka: da Ya 
so, da Ya shiryar da ku gaba daya." 

150. Ka ce: "Ku kawo shaidu- 
nku, wadanda suke bayar da shai- 
dar cewa Allah ne Ya haramta wan- 
nan." To, idan sun kawo shaida, 
kada ka yi shaida tare da su. Kuma 
kada ka bi son zuciyoyin warfanda 
suka icaryata, game da ayoyinMu, 
da wadanda ba su yin imani da 
Lahira, alhali kuwa su daga 
Ubangijinsu suna karkacewa. 

151. Ka ce: "Ku zo, in karanta 
abin da Ubangijinku Ya haramta." 
Wajibi ne a kanku kada ku yi shir- 
kin kome da Shi, kuma ga mahaifa 
biyu (ku kyautata) kyautatawa, 
kuma kada ku kashe cfiyanku sabo- 
da talauci, Mu ne Muke arzuta ku, 
ku da su, kuma kada ku kusanci 
abubuwan alfasha, abin da ya 









I'll 



06^ 






(1) Wahayin Shaicfan zuwa ga masu shirki da hana dabbobi da kaga wasu hukunce- 
hukunce. Kalmar gaskiya ce ake yin nufin karya da ita, da bayanin warware rikicin. Juyar 
da maganar gaskiya domin a yi karya da ita yana sabbaba saukar azaba. Kuma dukan 
maganar da ba ta da asali ga Littafi ko sunna, to, ba gaskiya ba ce, bin ta nau'in shirki ne. 



215 



6 — Suratul An'am 



&m&-^ 



bayyana daga gare ta da abin da ya 
66yu, kada ku kashe rai wanda 
Allah Ya haramta, face da hakki. 
Wannan ne (Allah) Ya yi muku 
wasiyya da shi : tsammaninku, kuna 
hankalta. 

152. Kada ku kusanci dukiyar 
maraya face da wadda take ita ce 
mafi kyau, har ya kai ga karfinsa. 
Kuma ku cika mudu da sikeli da 
adalci, ba Mu kallafa wa rai face 
iyawarsa. Kuma idan kun facfi ma- 
gana, to, ku yi adalci, kuma ko da 
ya kasance ma'abucin zumunta ne. 
Kuma da alkawarin Allah ku cika. 
Wannan ne Ya yi muku wasiyya da 
shi: tsammaninku, kuna tunawa. 

153. Kuma lalle wannan ne ta- 
farkTNa, yana madaidaici : sai ku b! 
shi, kuma kada ku bi wasu hanyoyi, 
su rarrabu da ku daga barin hany- 
aTa. Wannan ne Allah Ya yi muku 
wasiyya da shi, tsammaninku, kuna 
yin takawa. 

154. Sa'an nan kuma Mun bai 
wa Musa Littafi, yana cikakke bisa 
ga wanda ya kyautata (hukuncin 
Allah) da rarrabewa, daki-daki, ga 
kowane abu, da shiriya da rahama, 
tsammaninsu (1) , suna yinTmani da 
haduwa da Ubangijinsu. 

755. Kuma wannan Littafi ne, 
Mun saukar da shi, mai albarka ne, 
sai ku bi shi kuma ku yi takawa, 
tsammaninku, ana jin kanku. 






\-l * "" j Vj.Lu.in <w«J£jV V ~*\ \i 
|p dyes (% ^ 5 =Ja^pSsL^>j p>4»i 

4JT-JJ c$ JJbj f(S * JSJ y^^aJUj <>~^i 



T- >\A 



l^lji^U Jjt2 aiJj^\ vLioJ jc*j 

5p 'oy^jSXA 



(1) Mabiya Littafin Musa watau Yahudu, idan sun san cewa Alkur'ani kamar 
Attaura yake daga Allah aka saukar da shi, kuma Muhammadu Annabin Allah ne kamar 
Musa kuma su duka suna gaskata juna, sai su ji saukin Tmani da shi. 



216 



6 — Suratul An'am 



t)g&m-^ 



156. (Domin) kada ku ce : "Abin 
sani kawai, an saukar da Littafi a 
kan kungiya (1) biyu daga gaba- 
ninmu, kuma lalle ne mu, munjca- 
sance daga karatunsu, haklka, 
gafilai." 

157. Ko kuwa ku ce: "Da dai 
lalle mu, an saukar da Littafi a 
kanmu, haklka, da mun kasance 
mafiya shiryuwa daga gare su." To, 
lalle ne wata hujja bayyananniya, 
daga Ubangijinku, ta zo muku, da 
shiriya da rahama. To, wane ne 
mafi zalunci daga wanda ya karyata 
game da ayoyin Allah, kuma ya 
hinjire daga barinsu? Za Mu saka 
wa wacfanda suke hinjirewa daga 
barin ayoyinMu da mugunyar aza- 
ba, saboda abin da suka kasance 
suna yi na hinjirewa. 

158. Shin, suna jiran (wani abu), 
face dai mala'iku (2) su je musu, ko 
kuwa Ubangijinka Ya je, ko kuwa 
sashen ayoyin Ubangijinka ya je. A 
ranar da sashen ayoyin Ubangijin- 
ka yake zuwa,Imanin rai wanda bai 
kasance ya yi Tmanin ba a gabani, 
ko kuwa ya yi tsiwirwirin wani 
alheri, ba ya amfaninsa. Ka ce: "Ku 
yi jira: Lalle ne mu, masu jira ne." 






,a. „- **' *' >s Xr \'-' l>: 









IOJ 



(1) Ana magana da masu shirkin Larabawa, kungiyoyin biyu kuwa su ne Yahudu da 
Nasara, littafln shT ne Attaura da LinjTla. 

(2) Zuwan mala'iku domin kar6ar rayukansu, zuwan Allah umurninSa da a yake su 
domin ya fi haushi kansu, zuwan sashen ayoyin Ubangiji shl ne fltowar rana daga yamma 
da fitar Rakumar SalThu. Wacfannan abubuwa duka idan sun auku a kan wanda ba shi da 
Imani a gabanin aukuwarsu, kuma ya zama ya aikata ayyukan alheri da shari'a ta umurce 
shi da yi, to, ba za a kar6i wani imaninsa ba. 



217 



6 — Suratul An'am 



&*M<* 



g^t^-n 



159. Lalle ne wacfanda (1) suka 
rarraba addininsu, kuma suka ka- 
sance kungiya-kungiya, kai ba ka 
zama daga gare su ba, a cikin kome : 
abin sani kawai, al'amarinsu zuwa 
ga Allah yake. Sa'an nan Ya ba su 
labari game da abin da suka kasan- 
ce suna aikatawa. 

160. Wanda ya zo da kyakkya- 
wan aiki guda, to, yana da goma cfin 
misalansa. Kuma wanda ya zoda 
mugun aiki guda, to, ba za a saka 
masa ba face da misalinsa. Kuma su, 
ba a zaluntar su. 

161. Ka ce: "Lalle m, Ubangi- 
jina Ya shiryar da ni zuwa ga tafarki 
madaidaici, addini, klmantawa (ga 
abubuwa), mai akidar Ibrahim, mai 
karkata zuwa ga gaskiya, kuma bai 
kasance daga masu shirki ba." 

162. Ka ce: "Lalle ne sallata, da 
baikona, da rayuwata, da mutu- 
wata, na Allah ne Ubangijin talikai. 

163. "Babu abokin tarayya a 
gare Shi. Kuma da wancan aka 
umurce ni, kuma ni ne farkon 
masu sallamawa." 

164. Ka ce: "Shin, wanin Allah 
nake nema ya zama Ubangiji, alhali 









< ^r^N/^r. \i A\ «'.'*<& i<<<\\ 






\S'-/ -- *t \ ' 



" t, *> 









(1) Bayan bayanin wanda bai yilmani ba sai bayanin sababin rashin karftarTmanin ya 
zo, sai kuma ya ci gaba da bayanin cewa, ko wanda ya yi Tmanin idan ya kara wasu 
abubuwa a cikin addini bisa ga abin da Allah Ya saukar, ta haka har mutane suka zama 
kungiya kungiya, kamar masu cfarikoki na tasawwufi, to, su ma Annabi ba ya tare da su ga 
kome domin sun koma wa hanyar Jahiliyya a lokacin da wasu suke kaga hukunce-hukunce 
a kan mutane, suka zama da yin haka nan abubuwan bautawa, kuma masu bin su suka 
zama mushirikai. Daga nan har zuwa ga karshen Surar duka ta'allki ne ga dukan abin da 
Surar ta kunsa na TauhTdin Rububiyya da takaitawa ga bayanin muhimman mas'alolin da 
ta kunsa. Saninata shi ne ruhin addini. 



218 



Suratul An'am 



a&B8*--i 



kuwa ShT ne Ubangijin dukan 
kome? Kuma wani rai ba ya yin 
tsirfa face domin kansa, kuma mai 
cfaukar nauyi, ba ya cfaukar nauyin 
wani, sa'an nan kuma komawarku 
zuwa ga Ubangijinku take: sa'an 
nan Ya ba ku labari ga abin da kuka 
kasance, a cikinsa, kuna saBa wa 
juna? 

165. "Kuma ShT ne Wanda Ya 
sanya ku masu maye wa juna ga 
kasa. Kuma Ya cfaukaka sashenku 
bisa ga sashe da darajoji : domin Ya 
jarraba ku, a cikin abin da Ya ba 
ku." Lalle ne, Ubangijinka Mai 
gaggawar ukuba ne, kuma lalle ne 
Shi, hakTka, Mai gafara ne, Mai jin 
kai. 






<S>bjj v&jph {^c^lo-* J^= 



& 'X *>> 






^jJcfjrJ (<JuiU ^£==z\jc>-<sJi lytj 









»>' 







Tana karantar da tsere a tsakanin gaskiya da karya, tun farko, 
kuma halin ba zai gushe ba yana a kan haka, har Tashin Sa'a. 



* J* ' L * S * 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. A. L. M. S. 

2. Littafi ne aka saukar zuwa 
gare ka, kada wani kunci ya kasan- 
ce a cikin kirjinka daga gare shi, 
domin ka yi gargacfi da shi. Kuma 
tunatarwa ne ga muminai. 






219 



7 — Suratul A'araf 



tQ&M-V 



3. Ku bi abin da aka saukar 
zuwa gare ku daga Ubangijinku, 
kuma kada ku dinga bin wasu maji- 
6inta, baicinSa. Kacfan kwarai kuke 
tunawa. 

4. Kuma da yawa wata alkarya 
Muka halaka ta, sai azabarMu ta je 
mata da dare ko kuwa suna masu 
kailula. 

5. Sa'an nan babu abin da yake 
da'awarsu, a lokacin da azabarMu 
ta je musu, face suka ce: "Lalle ne 
mu muka kasance masu zalunci," 

6. Sa'an nan lalle ne Muna tam- 
bayar wacfanda aka aika zuwa gare 
su, kuma lalle Muna tambayar 
Manzannin. 

7. Sa'an nan, hakTka, Muna ba 
su labari, da ilmi, kuma ba Mu 
kasance Masu fakuwa ba. 

8. Kuma awo a ranar nan ne 
gaskiya. To, wanda sikelansa suka 
yi nauyi, to, wacfannan su ne masu 
cin nasara. 

9. Kuma wanda sikelansa suka 
yi sauki, to, wadannan ne wadanda 
suka yi hasarar rayukansu, saboda 
abin da suka kasance, da ayo- 
yinMu, suna yi na zalunci. 

10. Kuma lalle ne, hakTka, Mun 
sarautar da ku, a cikin kasa, kuma 
Mun sanya muku abubuwan rayu- 
wa, a cikinta; kadan kwarai kuke 
godewa. 

11. Kuma lalle ne, hakTka, Mun 
halitta ku, sa'an nan kuma Mun 
suranta ku, sa'an nan kuma Mun ce 
wa mala'iku: "Ku yi sujada ga 



l<^rt S > ><C ' ' S ' ^ £ ft 



p Ojpoi ^*5L^o^^ 






220 



Suratul A'araf 



ifi^-V 



Adam." Sai suka yi sujada face 
IblTs, bai kasance daga masu yin 
sujadar ba (1) . 

12. Ya ce : "Mene ne ya hana ka, 
ba ka yi sujada ba, a lokacin da Na 
umurce ka?" Ya ce: "Nine mafTfici 
daga gare shi, Ka halitta ni daga 
wuta, alhali kuwa Ka halitta shi 
daga laka." 

13. Ya ce: "To, ka sauka daga 
gare ta: domin ba ya kasancewa a 
gare ka ga ka yi girman kai a cikin- 
ta. Sai ka fita. Lalle ne kana daga 
masu kaskanci." 

14. Ya ce: "Ka yi mini jinkiri 
zuwa ga ranar da ake tayar (2) da 
su." 

75. Ya ce: "Lalle ne, kana daga 
wacfanda aka yi wa jinkiri. " (3) 

16. Ya ce: "To, ina rantsuwa da 
halakarwar da Ka yi mini, lalle ne, 
ina zaune musu tafarkinKa madai- 
daici. 

17. "Sa'an nan kuma, haklka, ina 
je musu daga gaba gare su (4) , kuma 
daga baya gare su, kuma daga barin 















f*f^'o^f*4^J£J ftr*^ S#<^ 



(1) Allah Ya kidanya ni'imomin da Ya yi wa mutane daga talittarsu da suranta su da 
Ya yi, kuma Ya girmama su da sanyawar mala'iku su yi sujada ga ubansu Adam, sa'an nan 
kuma Ya nuna musu cewa Shaicfan ya ki bin umurninSa ga girmama ubansu Adam, 
saboda haka su ma su yi tsoron makiyin kakansu. 

(2) Ya roki kada ya mutu, domin a Ranar Rayarwa babu sauran wata mutuwa. 

(3) Wannan ya nuna cewa, kowa ya roki Allah wani abu, to, zai ba shi gwargwadon 
yadda Yake so, Shi Ubangijin. 

(4) Shaicfan yana isa ga dan Adam daga gaba da baya gare su kawai amma wajen 
dama da wajen hagu, zai gudu daga barinsu, domin a nan ne mala'iku masu rubutun 
ayyuka suke zama ga mutum. Amma sama an hana shi domin ba ya iya shamakance Allah 
daga bawanSa, sai wajen kasa, a nan kuma girman kansa, yake hana shi^ya duka, domin 
haka ba ya iya sanya waswasi a cikin sujada ga mutum, saboda haka HadTsin ya ce: "Mafi 
kusan inda mutum zai sami Ubangijinsa, a wurin sujadarsa." 



221 



7 - Suratul A'araf 



£<<* 



tims®-v 



jihohin damansu da barin jihohin 
hagunsu : Kuma ba za Ka sami mafi 
yawansu masu godiya ba.". 

18. Ya ce: "Ka fita daga gare ta 
kana abin zargi korarre. Lalle ne, 
wanda ya bT ka daga gare su, haia- 
ka, za Ni cika Jahannama daga gare 
ku, gaba daya. 

19. "Kuma ya Adam! Ka zauna 
kai da matarka a Aljanna, sai ku ci 
daga inda kuka so; kuma kada ku 
kusanci wannan itaciya, har ku ka- 
sance daga azzalumai." 

20. Sai Shaidan ya sanya musu 
waswasi domin ya bayyana musu 
abin da aka rufe daga barinsu, daga 
al'aurarsu, kuma ya ce: "Ubangi- 
jinku bai hana ku daga wannan 
itaciya ba face domin kada ku ka- 
sance mala'iku biyu ko kuwa ku 
kasance daga madawwama." 

21. Kuma ya yi musu rantsuwa: 
Lalle ne m, a gare ku, haiaica, daga 
masu naslha ne. 

22. Sai ya saukar da su da rudi. 
Sa'an nan, a lokacin da suka dan- 
dani itaciyar, al'aurarsu ta bayyana 
a gare su, kuma suka shiga suna 
likawar ganye a kansu daga ganyen 
Aljanna. Kuma Ubangijinsu Ya 
kira su : "Shin, Ban hana ku ba daga 
waccan itaciya, kuma Na ce muku, 
lalle ne Shaidan, a gare ku, makiyi 
ne bayyananne?" 

23. Suka ce: "Ya Ubangijinmu ! 
Mun zalunci kanmu. Kuma idan ba 
Ka gafarta mana ba, kuma Ka yi 
mana rahama, haklka, muna 
kasancewa daga masu hasara." 



w *"2'1* '•?*'*? \Y* " 



ty<^&X%%tet*iZ 






Q3 ^jJ^LSJ^jJaLJIo^LSJ J»l>i^J I 






222 



Suratul A'araf 



im>-y 



24. Ya ce: "Ku sauka, sashenku 
zuwa ga sashe yana makiyi, kuma 
kuna da matabbata a cikin kasa, da 
dan jin dadi zuwa ga wani lokaci." 

25. Ya ce: "A cikinta kuke rayu- 
wa, kuma a cikinta kuke mutuwa, 
kuma daga gare ta ake fitar da ku." 

26. Ya diyan Adam! Lalle ne 
Mun saukar da wata tufa (1) a kan- 
ku, tana rufe muku al'aurarku, 
kuma da £awa. Kuma tufar takawa 
wancan ce mafi alheri. Wancan 
daga ayoyin Allah ne, tsammaninsu 
suna tunawa! 

27. Yadiyan Adam! KadaShai- 
dan, lalle, ya fitine ku, kamar yadda 
ya fitar da iyayenku biyu daga Al- 
janna, yana fizge tufarsu daga gare 
su, domin ya nuna musu aTaurarsu. 
Lalle ne sm, yana ganin ku, shi da 
rundunarsa, daga inda ba ku ganin 
su. Lalle ne Mu, Mun sanya Shai- 
dan maji6inci ga wadanda ba su yin 
Tmani. 

28. Kumaidansukaaikataalfas- 
ha (2) su ce: "Mun sami ubanninmu 
a kanta ;" kuma "Allah ne Ya umur- 
ce mu da ita." Ka ce: "Lalle ne, 
Allah ba Ya umurni da alfasha: 
Shin, kuna facfar abin da ba ku da 
saninsa ga Allah?" 

29. Ka ce: "Ubangijina Ya yi 
umurni da adalci; kuma ku tsayar 






^>- 



****-** ~ .-ffljgTj 






< >s.\ 






f^^!A^t54^^k4^' J* 



(1) Tufar da aka saukar, ita ce addinin Allah. Wanda ya ri£a shi da takawa, to, ya 
kyauta £awarsa. 

(2) Alfasha ita ce dukan mugun aiki, watau abin da shan'a ba ta zo da shi ba, ko da 
an jingina shi ga addini, kamar cfawafi uryan (tsirara) da bauta wa mala'iku da salihai, da 
yin kowace ibada ba bisa ga yadda Annabi ya koyar da ita ba. 



223 



7 — Suratul A'araf 



mm*-* 



da fuskokinku a wurin kowane 
masallaci, kuma ku roke Shi, kuna 
masu tsarkake addini gare Shi. Ka- 
mar yadda Ya fara halittarku kuke 
komawa." 

30. Wata kungiya (Allah) Ya 
shiryar, kuma wata kungiya 6ata ta 
wajaba a kansu; lalle ne su, sun riki 
shaicfanu maji6inta, baicin Allah, 
kuma suna zaton, lalle su, masu 
shiryuwa ne. 

31. Ya cfiyan Adam! Ku riki ka- 
warku a wurin kowane masallaci, 
kuma ku ci, kuma ku sha: kuma 
kada ku yi 6arna. Lalle ne Shi (Al- 
lah), ba Ya son masu 6arna. 

32. Ka ce : "Wane ne ya haramta 
kawar Allah, wadda Ya fitar saboda 
bayinSa, da masu dadi daga 
abinci?" Ka ce: "Su, domin wacfan- 
da suka yi Tmani suke a cikin rayu- 
war duniya, suna ke6antattu a Ra- 
nar Kiyama." Kamar wannan ne 
Muke bayyana ayoyi, daki-daki, ga 
mutanen da suke sani. 

33. Ka ce: "Abin sani kawai, 
Ubangijina Ya hana abubwan al- 
fasha: abin da ya bayyana daga 
gare su da abin da ya 66yu, da 
zunubi da rarraba jama'a, ba da 
wani hakki ba, kuma da ku yi shirki 
da Allah ga abin da bai saukar da 
wani daffli ba gare shi, kuma da ku 
fadi abin da ba ku sani ba, ga 
Allah." 

34. Kuma ga kowace aFumma 
akwai ajali : sa'an nan idan ajalinsu 
ya je, ba za a yi musu jinkiri ba, sa'a 
guda, kuma ba za su gabace shi ba. 



^^^^^^^•J^*l5^? 6 -**4 , ^^ 






>* *** .^f < 4 \i> 's "*' i 



a&k / >t *4 >-f ^ > ^•Z' 
[jrp J*r~J \ C*£ X4*\\ J>j~a Yj IjtrM* 






Sjj^tii^^^y +&\ig j^jsjJhj 



ip ^j^^oill^j^L- 



224 



7 — Suratul A'araf 



fi!&fi&-V 



35. Ya cfiyan Adam! Ko dai 
wasu manzanni, daga cikinku, su je 
muku, suna gaya muku ayoyiNa — 
to, wanda ya yi takawa, kuma ya 
gyara aikinsa — to, babu tsoro a 
kansu, kuma ba su yin bakin ciki. 

36. Kuma warfanda suka kary- 
ata game da ayoyinMu, kuma suka 
yi girman kai daga gare su, watfan- 
nan su ne abokan wuta, su, a cikin- 
ta madawwama ne. 

37. To, wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya kirkira karya ga 
Allah, ko kuwa ya karyata game da 
ayoyinSa? Wadannan rabonsu 
daga Littafi yana samunsu, har a 
lokacin da ManzanninMu suka je 
musu, suna kar6ar rayukansu, su 
ce : "Tna abin da kuka kasance kuna 
kira, baicin Allah?" Su ce: "Sun 
6ace daga gare mu," kuma su yi 
shaida a kansu cewa lalle su, sun 
kasance kafirai. 

38. Ya ce: "Ku shiga a cikin 
al'ummai wadanda, haiaka, sun 
shige daga gabaninku, daga aljannu 
da mutane, a cikin wuta. A ko da 
yaushe wata aFumma ta shiga sai ta 
la'ani 'yar'uwarta, har idan suka 
riski juna, a cikinta, gaba daya, ta 
karshensu ta ce wa ta farkonsu: 
'Ya Ubangijinmu! Wadannan ne 
suka 6atar da mu, sai Ka kawo 
musu azaba ninki daga wuta.'" Ya 
ce: "Ga kowane (1) akwai ninki: 
kuma amma ba ku sani ba." 



by^aJU *S<^S^J Ji^2^bMr^*Tfi 






** y .y, 












'<i 









(1) Shugabannin 6a ta su ne ke fara shiga wuta, sa'an nan mabiyansu, su shiga, domin 
shugabanni suna da laifl biyu; nasu, na aikinsu, da kuma sababin da suka yi, na Batar da 
mabiyansu. Kuma an fahimta daga nan cewa "Ina bin wane a kan Bata, shine ya Batar da 



225 



Suratul A'araf 



llj^-v 



39. Kuma ta farkonsu ta ce wa ta 
karshe: "To, ba ku da wata falala a 
kanmu, sai ku cfancfana azaba sabo- 
da abin da kuka kasance kuna tar- 
awa!" 

40. Lalle ne wacfanda suka kar- 
yata game da ayoyinMu, kuma 
suka yi girman kai daga barinsu, ba 
za a bubbucfe musu kofofin sama 
ba, kuma ba su shiga Aljanna sai 
gindi (1) ya shiga kafar allura, kuma 
kamar wannan ne Muke saka wa 
masu laifi. 

41. Suna da wata shimficfa daga 
Jahannama kuma daga samansu 
akwai wasu murafai. Kuma kamar 
wancan ne Muke saka wa azza- 
lumai. 

42. Kuma wacfanda suka yi Tma- 
ni, kuma suka aikata ayyukan kwa- 
rai — ba Mu kallafa wa rai face 
iyawarsa — wacfannan ne abokan 
Aljanna, su, a cikinta, madawwama 
ne. 

43. Kuma Muka fitar da abin da 
yake a cikin kirazansu, daga 
kiyayya, koramu suna gudana daga 
karkashinsu, kuma suka ce: "G6- 
diya ta tabbata ga Allah, Wanda Ya 
shiryar da mu ga wannan. Kuma ba 
mu kasance muna iya shiryuwa ba, 
ba domin da Allah Ya shiryar da mu 



<'•>>> 






CU'o 















ni," ba ya zama hujja mai hana shiga wuta, domin Allah Ya aza wa kowane baligi mai 
hankali da ya yi binciken gaskiya gwargwadon iyawarsa. Allah ba Ya kama mutum da 
abin da ba ya a cikin Tkonsa. 

(1) Gindi shi ne igiya babba wadda ake hawan itacen dablno da shi, ko kuma a daure 
doki da shi. Tun da gindi ba zai shiga a kafar allura ba haka miyagun malamai masu 
kirkira karya su jingina ta ga Allah ko kuma su karyata ayoyin Allah, ba za su shiga 
Aljanna ba, su da mabiyansu duka. Sun yi fada da gaskiya. 



226 



7 — Suratul A'araf 



llM-v 



ba. Lalle ne, hakiica, Manzannin 
Ubangijinmu, sun je mana da gas- 
kiya." Kuma aka kira su, cewa: 
"Waccan Aljanna an gadar da ku 
ita, saboda abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

44. Kuma abokan Aljanna suka 
kirayi abokan Wuta suka ce : "Lalle 
ne mun sami abin da Ubangijinmu 
Ya yi mana wa'adi, gaskiya ne. To, 
shin, kun sami abin da Ubangijinku 
Ya yi muku wa'adi, gaskiya?" Suka 
ce: "Na'am." Sai mai sanarwa ya yi 
yekuwa, cewa: "La'anar Allah ta 
tabbata a kan azzalumai." 

45. "Wadanda suke kangewa 
daga hanyar Allah, kuma suna ne- 
man ta ta zama karkatacciya, % kuma 
su, game da Lahira, kafirai ne." 

46. Kuma a tsakaninsu akwai 
wani shamaki (1) , kuma a kan 
A'araf akwai wasu maza suna sanin 
kowa da alamarsu: Kuma suka ki- 
rayi abokan Aljanna cewa: "Amin- 
ci ya tabbata a kanku:" Ba su shige 
ta ba, alhali kuwa su, suna tsamma- 
ni. 

47. Kuma idan an juyar da gan- 
nansu wajen abokan Wuta, su ce: 
"Ya Ubangijinmu! Kada Ka sanya 
mu tare da mutane azzalumai." 

48. Kuma abokan A'araf suka 
kirayi wasu maza, suna sanin su da 
alamarsu, suka ce: "Tarawar duki- 
yarku da abin da kuka kasance 






^J^ S" i'l' " 









pLaUj ^il>- j^x-^l U \y 6 



(1) A tsakanin Aljanna da Wuta akwai bango, ana ce masa A'araf, inda za a ajiye 
mutanen da ayyukansu na kwarai suka yi daidai da miyagun ayyukansu. Suna ganin 
mutanen Aljanna suna yi musu sallama suna gurin shigarta, kuma suna ganin mutanen 
Wuta; suna la'anar su, suna neman nisanta daga gare ta. 



227 



7 - Suratul A'araf 



($&!&& -V 



kuna yi na girman kai, bai wadatar 
ba daga barinku?" 

49. "Shin, wadannan ne wadan- 
da kuka yi rantsuwa, Allah ba zai 
same su da rahama ba? Ku shiga 
Aljanna, babu tsdro a kanku, kuma 
ba ku zama kuna bakin ciki ba/ 9 

50. Kuma abokan Wuta suka 
kirayi abokan Aljanna cewa: "Ku 
zubo a kanmu daga ruwa ko kuwa 
daga abin da Allah Ya arzuta ku." 
Su ce: "Lalle ne Allah Ya haramta 
su a kan kafirai. 

51. "Wadanda suka ri£i addi- 
ninsu abin shagala da wasa, kuma 
rayuwar duniya ta rude su." To, a 
yau Muna mantawa da su, kamar 
yadda suka manta da haduwa da 
yininsu wannan, da kuma abin da 
suka kasance da ayoyinMu suna 
musu. 

52. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
je musu da Littafi, Mun bayyana 
shi, daki-daki, a kan ilmi, yana 
shiriya da rahama ga mutane wa- 
danda suke yin Tmani. 

53. Shin, suna jira, face fassa- 
rarsa, a ranar da fassararsa take 
zuwa, wadanda suka manta da shi 
daga gabani, suna cewa : "Lalle ne, 
Manzannin Ubangijinmu sun je da 
gaskiya. To, shin, muna da wasu 
masu ceto, su yi ceto gare mu, ko 
kuwa a mayar da mu, har mu aikata 
wanin wanda muka kasance muna 
aikatawa?" Lalle ne sun yi hasarar 
rayukansu, kuma abin da suka ka- 
sance suna klrkirawa ya Bace musu. 






W-*b W (M^e^ JL ^ >tj ' ^*y" 






Py ^>A^££^l*> 









*>^.*t-> 



JE 



c > ^ -x SA 



-OS 






228 



Suratul A'araf 



w*-i8^-v 



54. Lalle ne Ubangijinku Allah 
ne, wanda Ya halitta sammai da 
kasa a cikin kwanaki shida, sa'an 
nan kuma Ya daidaita a kan Al'ars- 
hi, Yana sanya dare ya rufa yini, 
yana neman sa da gaggawa, kuma 
rana da wata da taurari horarru ne 
da umurninSa. To, Shi ne da halit- 
tar kuma da umurnin. Albarkar 
Allah Ubangijin halittu ta bayyana ! 

55. Ku kirayi Ubangijinku da 
kankan da kai, da kuma a 66ye: 
lalle ne Shi, ba Ya son masu wuce 
iyaka. 

56. Kuma kada ku yi barna a 
cikin kasa a bayan gyaranta. Kuma 
ku kiraye Shi saboda tsoro da 
tsammani: lalle ne, rahamar Allah 
makusanciya ce daga masu kyau- 
tatawa. 

57. Kuma Shi ne Wanda Yake 
aika iskoki, suna bishara gaba ga 
rahamarSa, har idan sun cfauki 
gizagizai masu nauyi, (1) sai Mu 
kora su ga wani gari matacce, sa'an 
nan Mu saukar da ruwa gare shi, 
sa'an nan Mu fitar, game da shi, 



^Ti^yjc-^Vt, 












(1) Ya kamanta hadari da ruwa da Alihir'ani da abin da ya £unsa, da sifanta £asa 
busasshiya da jahilci, da zuciyar imani da gari mai kyau, da ziiciyar kafirci da mugun gari, 
kuma rayuwa daTmani da mutuwa da tashi. Annabi ya ce, "Misalin abin da Allah Ya aiko 
ni da shi na ilmi da shiriya kamar ruwa ne mai yawa, ya sami wata £asa. To, ta zama daga 
cikinta akwai mai kyau, ta karbi ruwa, sa'an nan ta tsirar da ciyawa da tsatse mai yawa. 
Kuma ta zama daga gare ta akwai rafuka, suka ri£e ruwa Allah Ya amfani mutane da shi, 
suka sha, suka shayar kuma suka yi shuka. Kuma daga cikinta akwai nau'i, fa£an£ani ba 
ya ri£on ruwa, kuma ba ya tsirar da ciyawa, wannan shi ne misalin wanda ya fahimci 
addinin Allah, kuma abin da Allah Ya aiko ni da shi, ya amfane shi, ya sani kuma ya sanar, 
da wanda bai dauka kai ba gare shi, kuma bai karbi shiriyar Allah ba wadda aka aiko ni da 
ita." Kuma ana fahimtar cewa kullum akwai fada mai dogewa a tsakaninsu, domin su, 
kTshiyoyin juna ne. 



229 



7 - Suratul A'araf 



m-v 



daga dukkan 'ya'yan itace. Kamar 
wancan ne Muke fitar da matattu: 
tsammaninku, kuna tunani. 

58. Kuma gari mai kyau, tsirinsa 
yana fita da iznin Ubangijinsa, 
kuma wanda ya munana (tsirinsa) 
ba ya fita, face da wahala: kamar 
wannane ne, Muka sarrafa ayoyi 
domin mutane wacfanda suke 
godewa. 

59. Lalle ne, halaica, Mun aika 
Nuhu zuwa ga mutanensa, sai ya ce : 
"Ya mutanena ! Ku bauta wa Allah ! 
Ba ku da wani^abin bautawa wan- 
inSa. Lalle ne nT, ina yi muku tsoron 
azabar wani Yini mai girma." 

60. Mashawarta (1) daga mu- 
tanensa suka ce: "Lalle ne mu, 
halaica, muna ganin ka a cikin bata 
bayyananniya." 

61. Ya ce: "Ya mutanena! Babu 
bata guda gare ni, kuma amma nT, 
Manzo ne daga Ubangijin halittu! 

62. "Ina iyar muku da salconnin 
Ubangijina: kuma ina yi muku na- 
slha, kuma ina sani, daga Allah, 
abin da ba ku sani ba. 

63. "Shin, kuna mamakin cewa 
ambato ya zo muku daga Ubangi- 
jinku a kan wani namiji, daga gare 
ku, domin ya yi muku gargacfi, 
kuma domin ku yi talcawa, kuma 
tsammaninku ana jin Icanku?" 



pi&v£dxM,&\ 






If'***"' * >>y">> 9 









»»^<^>^ 



^ S tf^~S »'. '£?+ 



*< <i \* > ST 1 * x 'f 



9 %"\' *\\ ">\ " 9 < M*- %"w' <*\ 



3 j*~sJa&s y <*->\J^ 



Is**'.' 



.JJL^^db^S ^y^xJ* 3^ 



l9 uv» 






©o>j;A»jy^r 



(1) Kissar Nuhu da mutanensa tana nuna yanda annabawa masu kawo gaskiya ke yin 
facfa da miyagun mutane masu kin gaskiya, suna kokarin rufe ta. Haka kuma kissoshin da 
ke tafe a bayanta suna nuna yadda karya ke facfa da gaskiya, ta hanyoyi dabam-dabam. 



230 



Suratul A'araf 



«8&»-V 



64. Sai suka karyata shi, sa'an 
nan Muka tsTrar da shi da wacfanda 
suke tare da shi, a cikin jirgin : kuma 
Muka nutsar da wacfanda suka kar- 
yata shi game da ayoyinMu. Lalle 
ne su, sun kasance wasu mutane 
cfimautattu. 

65. Kuma zuwa ga Adawa, cfa- 
n'uwansu Hudu, ya ce: "Ya^muta- 
nena ! Ku bautanva Allah ! Ba ku da 
wani abin bauta wa, waninSa. Shin 
fa, ba za ku yi takawa ba?" 

66. Mashawarta wacfanda suka 
kafirta daga mutanensa suka ce: 
"Lalle ne mu, hakTka, muna ganin 
ka a cikin wata wauta ! Kuma lalle 
ne mu, haklka, muna zaton ka daga 
makaryata." 

67. Ya ce: "Ya mutanena! Babu 
wata wauta a gare ni, kuma amma 
nl, Manzo ne daga Ubangijin 
halittu! 

68. "Ina iyar muku da sakonnin 
Ubangijina, kuma m, gare ku, mai 
nasTha ne amintacce. 

69. "Shin, kuma kun yi mamaki 
cewa ambato daga Ubangijinku ya 
zo muku a kan wani namiji daga 
gare ku, domin ya yi muku gargacfi ? 
Kuma ku tuna a lokacin da Ya 
sanya ku masu mayewa daga bayan 
mutanen Nuhu, kuma Ya kara 
muku zati a cikin halitta. Saboda 
haka ku tuna ni'imomin Allah: 
tsammaninku kuna cin nasara." 

70. Suka ce: "Shin, ka zo mana 
ne domin mu bauta wa Allah Shi 
kacfai, kuma mu bar abin da 






'< '.' >' °" s^i '* "\ \'~ » tl^iC 



231 



7 - Suratul A'araf 



ig£M£-v 



ubanninmu suka kasance suna bau- 
ta wa? To, ka zo mana da abin da 
kake yi mana wa'adi da shi, idan ka 
kasance daga masu gaskiya." 

71. Ya ce: "Hakika azaba da 
fushi sun auku a kanku daga 
Ubangijinku! Shin, kuna jayayya 
da ni a cikin wasu sunaye wacfanda 
ku ne kuka yi musu sunayen, ku da 
ubanninku, Allah bai saukar da 
wani dalili ba a gare su? To, ku yi 
jira. Lalle ne ni, tare da ku mai jira 
ne. 

72. To, sai Muka tsTrar da shi, 
shT da wadanda suke tare da shi 
saboda wata rahama daga gare Mu, 
kuma Muka katse karshen wadan- 
da suka karyata game da ayo- 
yinMu, kuma ba su kasance mumi- 
nai ba. 

73. Kuma zuwa ga Samudawa 
dan'uwansu, Salihu, ya ce: "Ya 
mutanena ! Ku bauta wa Allah ; ba 
ku da wani abin bauta wa wannin- 
Sa. HakTka hujja bayyananniya ta 
zo muku daga Ubangijinku! Wan- 
nan rakumar Allah ce, a gare ku, 
wata aya ce. Sai ku bar ta ta ci, a 
cikin kasar Allah, kuma kada ku 
shafe ta da wata cuta har azaba mai 
racfadi ta kama ku. 

74. "Kuma ku tuna a lokacin da 
Ya sanya ku mamaya daga bayan 
Adawa, kuma Ya zaunar da ku a 
cikin kasa, kuna rikon manyan gi- 
daje daga tuddanta, kuma kuna 
sassakar dakuna daga duwatsu; sa- 
boda haka ku tuna ni'imomin Al- 



»- sc*t * *> M^V^ It" 



r > i ^ 



P^==£C* jn^^u 4 jJaJL- u^L^ 



k /ft" 















232 



7 — Suratul A'araf 



v*rA$&~V 



lah, kuma kada ku yi 6arna a cikin 
kasa kuna masu fasadi." (1) 

75. Mashawarta, wadanda suka 
yi girman kai daga mutanensa suka 
ce ga wadanda aka raunanar, (2) ga 
wadanda suka yi Tmani daga gare 
su: "Shin, kuna sanin cewa Salihu 
manzo ne daga Ubangijinsa?" Suka 
ce: "Lalle ne mu, da abin da aka 
aiko shi, masu Tmani ne." 

76. Wadanda suka yi girman kai 
suka ce: "Lalle ne mu, ga abin da 
kuka yi Tmani da shi kafirai ne." 

77. Sai suka soke rakumar, ku- 
ma suka kangare daga barin umu- 
rnin Ubangijinsu, kuma suka ce: 
"Ya Salihu ! Ka zo mana da abin da 
kake yi mana wa'adi da shi, idan ka 
kasance daga manzanni!" 

78. Sai tsawa ta kama su, saboda 
haka suka wayi gari a cikin gidansu 
guggurfane ! 

79. Sai ya juya daga barinsu, 
kuma ya ce: "Ya mutanena! Lalle 
ne, hakTka, na iyar muku da man- 
zancin Ubangijina. Kuma na yi 
muku nasTha, kuma amma ba ku 
son masu nasTha!" 

80. Da Ludu, a lokacin da ya ce 
wa mutanensa: "Shin, kuna je wa 
alfasha, babu kowa da ya gabace ku 
da ita daga halittu? 



-**y ^l^ \jl£^===i^\<j^\ ^uii jis 



• > *> ,f X 





















(1) Fasadi kalmar Larabci ce, ma'anarta Barna. Watau an ce musu kada su yi Barna 
cikin Barna domin haka nan zai sanya Barnar ta game kasa duka har ba za a gane muninta 
ba. 

(2) Shugabanni suka ce wa mabiyansu masu rauni, wadanda suka yi Tmani da 
Manzon Allah Salihu. Amma ba su yi magana da masu karfin Tmani ba, domin sun yanke 
kauna daga gare su. 



233 



7 - Suratul A'araf 



mm&-v 



81. "Lalle ne ku, hakTka, kuna je 
wa maza da sha'awa, baicin mata: 
A'a, ku mutane ne ma6arnata." 

82. Kuma babu abin da ya ka- 
sance jawabin mutanensa, face dai 
suka ce : "Ku fitar da su daga alkar- 
yarku : lalle ne su, wasu mutane ne, 
masu da'awar tsarki!" 

83. Sai Muka tslrar da shi, shlda 
iyalansa, face matarsa, ta kasance 
daga masu wanzuwa. 

84. Kuma Muka yi ruwa a kansu 
da wani irin ruwa: sai ka duba 
yadda akibar masu laifi ta kasance ! 

85. Kuma zuwa Madayana da- 
n'uwansu Shu'aibu, ya ce: "Ya 
mutanena! Ku bauta wa Allah; ba 
ku da wani abin bauta wa, waninSa. 
Lalle ne, wata hujja bayyananniya 
daga Ubangijinku ta zo muku! Sai 
ku cika mudu da sikeli, kuma kada 
ku nakasa wa mutane kayansu, 
kuma kada ku yi fasadi a cikin kasa 
a bayan gyaranta. Wannan ne mafi 
alheri a gare ku, idan kun kasance 
muminai. 

86. "Kuma kada ku zauna ga 
kowane tafarki kuna kyacewa, 
kuma kuna kangewa, daga hanyar 
Allah, ga wanda ya yi Tmani da Shi, 
kuma kuna neman ta ta zama 
karkatacciya, kuma ku tuna, a 16- 
kacin da kuka kasance kadan, sai 
Ya yawaita ku, kuma ku duba yad- 
da akibar masu fasadi ta kasance. 

87. "Kuma idan wata kungiya 
daga gare ku ta kasance ta yi Tmani 
da abin da aka aiko ni da shi, kuma 
wata kungiya ba ta yi Tmani ba, to, 






o- 



>j<>*r-*£/^ 






*' »'< 









»Jv 






/-. l\ >-^ 




S V-' 










234 



7 — Suratul A'araf 



$&.$&- v 



ku yi hakuri, har Allah Ya yi hukun- 
ci a tsakaninmu ; kuma Shi ne Mafi 
alherin masu hukunci." 

88. Mashawarta wacfanda suka 
kangare daga mutanensa, suka ce: 
"Lalle ne, muna fitar da kai, Ya 
Shu'aibu, kai da wacfanda suka yi 
Tmani tare da kai, daga alkaryarmu ; 
ko kuwa lalle ku komo a cikin 
addininmu." Ya ce: "Ashe! Kuma 
ko da mun kasance masu kl?" 

89. "Lalle ne mun kirkira karya 
ga Allah idan mun koma a cikin 
addininku a bayan lokacin da Allah 
ya tslrar da mu daga gare shi, kuma 
ba ya kasancewa a gare mu, mu 
koma a cikinsa, face idan Allah, 
Ubangijinmu Ya so. Ubangijinmu 
Ya yalwaci dukan kome ga ilmi. Ga 
Allah muka dogara. Ya Ubangi- 
jinmu! Ka yi hukunci a tsakaninmu 
da tsakanin mutanenmu da gas- 
kiya, kuma Kai ne Mafi alherin 
masu hukunci." 

90. Kuma mashawarta wacfanda 
suka kafirta daga mutanensa, suka 
ce: "Lalle ne, idan kun bi Shu'aibu, 
haklka ku, a lokacin nan, masu 
hasara ne." 

91. Sai tsawa ta kama su, saboda 
haka suka wayi gari, a cikin gidan- 
su, suna guggurfane. 

92. Wacfanda suka karyata 
Shu'aibu kamar ba su zauna ba a 
cikinta, wacfanda suka karyata Shu'- 
aibu, sun kasance su ne masu 
hasara ! 

93. Sai ya juya daga barinsu, 
kuma ya ce: "Ya mutanena! Hakl- 












235 



Suratul A'araf 



t^tl^-v 



ka, na iyar muku da sakonnin 
Ubangijina, kuma na yi muku nasT- 
ha ! To, yaya zan yi bakin ciki a kan 
mutane kafirai?" 

94. Kuma ba Mu aika wani 
annabi (1) a cikin wata alkarya ba, 
face Mun kama mutanenta da aza- 
ba da cuta, tsammaninsu suna yin 
kaskantar da kai. 

95. Sa'an nan kuma Muka mu- 
sanya mai kyau a matsayin mum- 
muna, har su yi yawa, kuma su ce : 
"Cuta da azaba sun shafi uban- 
ninmu." (Sai su koma wa 
kafirci)... Sai Mu kama su kwat- 
sam! alhali kuwa su, ba su sansan- 
cewa. 

96. Kuma da lalle mutanen alka- 
ryu sun yi Tmani kuma suka yi 
takawa, da, hakTka, Mun bucfe 
albarkoki a kansu daga sama da 
kasa, kuma amma sun karyata, don 
haka Muka kama su da abin da 
suka kasance suna tarawa. 

97. Shin, mutanen alkaryu sun 
amince wa azabarMu ta je musu da 
dare, alhali kuwa suna barci? 

98. K6 kuwa mutanen alkaryu 
sun amince wa azabarMu ta je musu 
da hantsi, alhali kuwa suna wasa? 

99. Shin fa, sun amince wa 
makarun Allah? To, babu mai 
amince wa makarun Allah face mu- 
tane masu hasara! 



' \' .7r>: 



*K* 



^S*\* 



> , s",s + s sis' 












im oj-^t^Aj 






» ^>^4il_^: 









(1) Daga aya ta 94 zuwa ay a ta 103 duka tallki ne domin farkarwa ga muhimman 
maganganu wacfanda kissoshin Annabawan nan da mutanensu suka kunsa, kuma aka ce 
haka dai sauran annabawa da ba a facfa ba suka zauna da mutanensu a cikin facfa a 
tsakanin gaskiya da karya. 



236 



Suratul A'araf 



li^-V 



100. Shin, kuma bai shiryar da 
wacfanda suke gadon kasa ba daga 
bayan mutanenta cewa da Muna so, 
da Mun same su da zunubansu, 
kuma Mu rufe a kan zukatansu, sai 
su zama ba su ji? 

101. Wadancan alkaryu Muna 
gaya maka daga labaransu, kuma 
lalle ne, haklka manzanninMu sun 
je musu da hujjoji bayyanannu; to, 
ba su kasance suna yin Tmani da 
abin da suka karyata daga gabani 
ba. Kamar wancan ne Allah Yake 
rufewa a kan zukatan kafirai. 

102. Kuma ba Mu sami wani 
alkawari ba ga mafi yawansu, kuma 
lalle ne, Mun sami mafi yawansu, 
hakTka, fasikai. 

103. Sa'an nan kuma Mun aika 
Musa, (1) daga bayansu, da ay 6- 
yinMu zuwa ga Fir'auna da maja- 
lisarsa, sai suka yi zalunci game da 
su. To, dubi yadda akibar maBar- 
nata take. 

104. Kuma Musa ya ce: "Ya 
Fir'auna ! Lalle ne nl, manzo ne daga 
Ubangijin halittu. 

105. "Tabbatacce ne a kan kada 
in facfi kome ga Allah face gaskiya. 
Lalle ne, na zo muku da hujja 
bayyananniya daga Ubangijinku: 
sai ka saki BanTlsra'ila tare da ni." 

106. Ya ce: "Idan ka kasance ka 
zo da wata aya, to, ka kawo ta, idan 
ka kasance daga masu gaskiya." 






-^ J ^-H W ' ot <^Qg (j*** ££yu ' <^% 









* ^ \\\' 9 "\" 



bi>.j o[j ^4-^a* ^J^^X^^J^J 






<UiLL^> 









( 1 ) An fltar da Icissar Bani Isra'ila dabam, domin ta kunsa abubuwa masu yawa na 
facfa a tsakanin karya da gaskiya, ta hanyoyi masu yawa, a bayyane da 66ye a cikin addini. 



237 



Suratul A'araf 



fflgifflj^-v 



707. Sai ya jefa sandarsa, sai ga 
ta kumurci bayyananne! 

108. Kuma ya fizge hannunsa, 
sai ga shi fari ga masu dubi! 

109. Mashawarta daga mutanen 
Fir'auna suka ce: "Lalle ne, wan- 
nan, hakika, masihirci ne mai ilmi." 

110. "Yana son ya fitar da ku 
daga kasarku: To, mene ne kuke 
shawartawa?" 

111. Suka ce: "Ka jinkirtar da 
shi, shi da dan'uwansa, kuma ka 
aika da masu gayyar mutane a cikin 
garuruwa — . 

112. "Su zo maka da duka masi- 
hirci, mai ilmi." 

113. Kuma masihirta suka je wa 
Fir'auna, suka ce: "Lalle ne, shin, 
muna da ijara, idan mun kasance 
mu ne marinjaya?" 

114. Ya ce: "Na'am, kuma lalle 
ne kuna a cikin makusanta." 

115. Suka ce : "Ya Musa ! Ko dai 
ka jefa, ko kuwa mu kasance, mu 
ne, masu jefawa?" 

116. Ya ce: "Ku jefa." To, a 
lokacin da suka jefa, suka sihirce 
idanun mutane, kuma suka tsoratar 
da su: kuma suka je da sihiri mai 
girma. 

117. Kuma Muka yi wahayi 
zuwa ga Musa cewa: "Ka jefa 
sandarka." Sai ga ta tana lakumar 
abin da suke karya da shi! 

118. Gaskiya ta auku, kuma 
abin da suke aikatawa ya 6aci. 






6. y * s y ^y y 9t s 9 9 ' \ y s *••* y y 









238 



Suratul A'araf 



3*$&-v 



119. Sai aka rinjaye su a can, 
kuma suka juya suna kaskantattu. 

120. Kuma aka jefar da masi- 
hirta, suna masu sujada. 

121. Suka ce: "Mun yi imani da 
Ubangijin halittu. 

122. "Ubangijin Musa da Ha- 
riina." 

123. Fir'auna ya ce: "Ashe, kun 
yi imani da shi a gabanin in yi izni a 
gare ku? Lalle ne, wannan, haJcTlca, 
makirci ne kuka makirta a cikin 
birni, domin ku fitar da mutanensa 
daga gare shi: To, da sannu za ku 
sani. 

124. "Lalle ne, ina karkatse 
hannayenku da kafafunku daga sa- 
6ani, sa'an nan kuma, hakTka, ina 
tsTre ku gaba daya." 

125. Suka ce: "Lalle ne mu, 
zuwa ga Ubangijinmu, masu ju- 
yawa ne. 

126. "Kuma ba ka zargin kome 
daga gare mu face domin mun yi 
Imani da ayoyin Ubangijinmu a 
lokacin da suka zo mana! Ya 
Ubangijinmu! Ka zuba hakuri a 
kanmu, kuma Ka cika mana muna 
Musulmai! (1) " 

127. Kuma mashawarta daga 
mutanen Fir'auna suka ce: "Shin, 
























(1) Musulmi shi ne wanda ya sallama kansa ga hukunce-hukuncen Allah wacfanda 
wani annabin Allah ya zo da su, a cikin zamaninsa. Saboda haka ma'anar Musulmi shi ne 
mai sallamawa ga hukuncin Allah, a kowane zamani, tun daga Adamu har zuwa Ranar 
FCiyama. Sai dai wannan al'umma ta Muhammadu ta kebanta da sunan Musulmi, addinin 
kuma da sunan Musulunci. 



239 



Suratul A'araf 



$&»-v 



za ka bar Musa da mutanensa, do- 
min su yi Barna a cikin £asa, kuma 
ya bar ka, kai da gumakanka?" Ya 
ce : "Za mu yayyanka diyansu maza 
kuma mu raya matansu; kuma lalle 
ne mu, a bisa gare su, marinjaya 
ne. 

128. Musa ya ce wa muta- 
nensa (1) : "Ku nemi taimako da 
Allah, kuma ku yi haicuri : Lalle ne 
£asa ta Allah ce, Yana gadar da ita 
ga wanda Yake so daga bayinSa, 
kuma a£iba ta masu ta£awa ce." 

129. Suka ce: "An cutar da mu 
daga gabanin ka zo mana, kuma 
daga bayan da ka zo mana." Ya ce: 
"Akwai tsammanin Ubangijinku, 
Ya halaka ma£iyanku, kuma Ya 
sanya ku, ku maye a cikin £asa, 
sa'an nan Ya duba yadda kuke aika- 
tawa." 

130. Kuma lalle ne, haiclica, Mun 
kama mutanen Fir'auna da tsa- 
nanin shekaru (fari) da nakasa daga 
'ya'yan itace: tsammaninsu suna 
tunawa. 

131. Sa'an nan idan wani alheri 
ya je musu, sai su ce: "Wannan 
namu ne," kuma idan maslfa ta 
same su, sai su yi shu'umci da Musa 
da wanda yake tare da shi! To, 
shu'umcinsu a wurin Allah yake, 
kuma amma mafi yawansu ba su 
sani! 






^Xr4p> 



\~* »<" -Z' f > 



its &> \^2>£ *jjdl\dJi 

. -iff • * > - 










*>'*^ 






0^^ 



(1) Maganar Musa ga Ban! Isra'ila ta nuna cewa sun ga azabar ta yi musu yawa, har 
sun fara zargin Musa da cewa ya sabbaba musu tsananin fitinar, da zowarsa. Shi kuma ya 
lallashe su da cewa, "Kome ya yi tsanani, to, saukinsa ya yi kusa." 



240 



Suratul A'araf 



■$mm-v 



132. Kuma suka ce: "K6 me ka 
zo mana da shi daga aya, domin ka 
sihirce mu da ita, to, ba mu zama, 
saboda kai, masu Tmani ba." 

133. Sai Muka aika a kansu da 
cikowa, da fara, da kwarkwata da 
kwacfi da jini : ayoyi abubuwan 
rarrabewa (1) : sai suka kangare, 
kuma suka kasance mutane masu 
laifi. 

134. Kuma a lokacin da maslfa 
ta auku a kansu, sukan ce: "Ya 
Musa! Ka rdJca mana Ubangijinka, 
saboda abin da Ya yi alkwari a 
wurinka, lalle ne idan ka kau da 
azabar daga barinmu, haJoka muna 
Tmani saboda kai, kuma muna sakin 
Bam Isra'ila tare da kai." 

135. To, a lokacin da Muka ku- 
ranye azaba daga barinsu zuwa ga 
wani ajali wanda suke masu iske shi 
ne, sai ga su suna warwarewa! 

136. Sai Muka yi azabar ramu- 
wa, daga gare su, saboda haka 
Muka nutsar da su a cikin teku, 
domin lalle ne su, sun karyata game 
da ayoyinMu, kuma sun kasance 
daga barinsu, gafilai. 

137. Kuma Muka gadar da mu- 
tanen, wadanda sun kasance ana 
raunana su, a gabacin kasa da 
yammacinta, wadda Muka sanya 
albarka a cikinta, kuma kalmar 
Ubangijinka mai kyau ta cika a kan 



llil^ Uj^LjJ j^o^^^^i*!? ^j 















(1) Ayoyin da suka je musu a cikin lokatai daban-daban domin a ja hankalinsu, ko 
za su yi Tmani. Kowace aya tana kwana bakwai suna wahala da ita, sa'an nan su ro£i Musa 
ya yi addu'a a kuranye ta, sa'an nan a bayan wani lokaci sai su koma wa kafircinsu, kamar 
yadda ayoyi masu biyar wannan suka bayyana. 



241 



Suratul A'araf 



<&!&»- V 



BanT Isra'ila, saboda abin da suka yi 
na hakuri. Kuma Muka murtsuke 
abin da Fir'auna da mutanensa, 
suka kasance suna sana'antawa, da 
abin da suka kasance suna shim- 
fidawa. (1) 

138. Kuma Muka ketarar da 
BanT Isra'ila ga teku, sai suka je a 
kan wasu mutane wadanda suna 
lizimta da ibada a kan wasu gu- 
maka, nasu, suka ce: "Ya Musa! 
Ka sanya mana wani abin bautawa 
kamar yadda suke da abubuwan 
bautawa. " (2) Ya ce: "Lalle ne ku, 
mutane ne kuna jahilta. 

139. "Lalle newadannan, abin da 
suke a cikinsa halakakke ne, kuma 
abin da suka kasance suna aikatawa 
karya ne." 

140. Ya ce: "Shin, wanin Allah, 
nike nema muku ya zama abin bau- 
tawa, alhali kuwa Shi (Allah) Ya 
fifita ku a kan halittu?" 

141. Kuma a lokacin da Muka 
tsTrar da ku daga mutanen Fir'au- 
na, suna taya muku mugunyar aza- 
ba. 'Suna karkashe diyanku maza, 
kuma suna rayar da matanku.' 
Kuma a cikin wancan akwai jarra- 
bawa daga Ubangijinku, (3) Mai 
girma. 












(1) Wannan shi ne karshen kissar facfan gaskiya daga wajen Musa da karya daga 
wajen Fir'auna da rundunarsa da dukiyarsa. Haka dai karya kome duhunta, to, na banza 
ne, a karshe za ta watse. 

(2) Farkon facfan karya da gaskiya a tsakanin BanT Isra'ila da Musa wajen son 
komawa ga al'adu da kari a cikin addini ta hanyar bidi'a. 

(3) Lamlrin Musulmi ne wacfanda ake yi wa magana yanzu a harshen Muhammadu, 
domin su wa'aztu da labarun mutanen farko. 



242 



7 — Suratul A'araf 



mmst-v 



142. Kuma Muka yi wa'adi ga 
Musa da dare talatin, (1) kuma 
Muka cika su da goma, sai mikatin 
Ubangijinsa ya cika dare arba'in. 
Kuma Musa ya ce wa tfan'uwansa, 
Haruna: "Ka maye mini a cikin 
mutanena, kuma ka gyara, kuma 
kada ka bi hanyar masu fasadi." 

143. Kuma a lokacin da Musa ya 
je ga mTkatinMu, kuma Ubangi- 
jinsa Ya yi masa magana, shi Musa 
ya ce: "Ya Ubangijina! Ka nuna 
mini in yi dubi zuwa gare Ka!" Ya 
ce: "Ba za ka gan Ni ba, kuma 
amma ka duba zuwa ga dutse, to, 
idan ya tabbata a wurinsa, to, za ka 
gan Ni." Sa'an nan a lokacin da 
Ubangijinsa, Ya kuranye zuwa ga 
dutsen, Ya sanya shi nikakke. 
Kuma Musa ya fadi somamme. To, 
a lokacin da ya farka, ya ce: "Tsar- 
kinKa ya tabbata! Na tuba zuwa 
gare Ka, kuma ni ne farkon mumi- 
nai." 

144. Ya ce: "Ya Musa! Lalle ne 
NT, Na za6e ka bisa ga mutane da 
manzanciNa, kuma da maganaTa. 
Saboda haka ka riki abin da Na ba 
ka, kuma ka kasance daga masu 
godiya." 







l^-UJiJ^ Jr^ ftr>X^ (4-^J 



C>j J 6>aJ»j ><u-Kj \^jl^ Cfy iW-l^j 

E o^ <"< *'\*> '*-- *1 \< i^lil, 






(I) Kissoshin da ke tafe daga nan, suna nuna hani ga a kara wani abu a cikin umarnin 
Allah. Kowane irin kari shi ne ake cewa bidi'a, kuma ko da an yi shi ne da nufin kwarai. 
Bidi'a tana kawo fitina ga masu ita kamar yadda yin asawaki ya tayar da Mikatin daga 
kwana talatin zuwa kwana arba'in, har BanTlsra'ila suka bauta wa marakinsu a cikin karin 
kwana gomar, kuma Annabi Musa ya fadi somamme saboda ya kara da neman ya yi 
tsokaci zuwa ga Ubangijinsa. Sa'an nan wasu abubuwa masu yawa da nauyi suka auku a 
kan Bam Isra'ila saboda karin asawaki kurum. 



243 



Suratul A'araf 



ti<A 



mm&-v 



145. Kuma Muka rubuta masa a 
cikin alluna daga kowane abu, 
wa'azi da rarrabewa ga dukan ko- 
wane abu: "Sai ka rike su da karfi, 
kuma ka umurci mutanenka, su yi 
riko ga abin da yake mafi kyaun- 
su (1) : Za Ni nuna muku gidan fa- 
sikai." 

146. Za Ni karkatar da wadanda 
suke yin girman kai a cikin kasa, ba 
da wani hakki ba, daga ayoyiNa. 
Kuma idan sun ga dukan aya, ba za 
su yilmani da ita ba, kuma idan sun 
ga hanyar shiriya, ba za su rike ta 
hanya ba, kuma idan sun ga hanyar 
6ata, sai su like ta hanya. Wancan 
ne, domin lalle ne su, sun karyata da 
ayoyinMu, kuma sun kasance, daga 
barinsu, gafilai. 

147. Kuma wadanda suka kar- 
yata game da ayoyinMu da gamu- 
wa da Lahira, ayyukansu sun 6aci. 
Shin, ana saka musu, face da abin 
da suka kasance suna aikatawa? 

148. Kuma mutanen Musa suka 
riki maraki (2) , jikin mutane, yana 
ruri, daga bayan tafiyarsa, daga 
kayan kawarsu. Shin, ba su gamba, 
cewa lalle ne shi, ba ya yi musu 
magana, kuma ba ya shiryar da su 
ga hanya? Sun rika shi, kuma sun 
kasance masu zalunci. 






tffetfl 



,, T . \ >Jt / 



JU^l X^ (np^Vj 



(1) Mafi kyau daga Taurata shi ne wanda yake bayyananne; watau kada a yi aiki da 
abin da yake bai bayyana ba, sai da abin da ya bayyana, bayan an yarda cewa dukansu 
daga Allah suke. 

(2) Rikon maraki shi ne bauta masa. ShTmarakin an ylshi ne da mundayen kawarsu, 
yana da jiki irin na mutane, kuma yana ruri kamar na shanu. Ba^shi yin magana. Sun bauta 
masa a bayan tafiyar Musa, a cikin kwana goma na karin MTkatin. 



244 



7 — Suratul A'araf 



a^ii^-v 



149. Kuma a lokacin da suka yi 
nadama, kuma suka ga cewa lalle ne 
su, hakTka, sun 6ace, suka ce: "Ha- 
kika, idan UbangijinMu bai yi 
mana rahama ba, kuma Ya gafarta 
mana, lalle ne muna kasancewa 
daga masu hasara." 

150. Kuma a lokacin da Musa ya 
koma zuwa ga mutanensa, yana 
mai fushi, mai bakin ciki, ya ce: 
"Tir da abin da kuka yi mini wa- 
kilci, a bayana! Shin, kun nemi 
gaggawar umurnin Ubangijinku 
ne?" Kuma ya jefar da Allunan, 
kuma ya yi riko ga kan dan'uwansa 
yana jan sa zuwa gare shi. Ya ce: 
"Ya dan'uwata! Lalle ne mutanen, 
sun cfauke ni mai rauni, kuma sun yi 
kusa su kashe ni, saboda haka kada 
ka darantar da makiya game da ni, 
kuma kada ka sanya ni tare da 
mutane azzalumai." 

151. Ya ce: "Ya Ubangijina! Ka 
gafarta mini, m da dan'uwana, 
kuma Ka shigar da mu a cikin 
rahamarKa, alhali kuwa Kai ne 
Mafi rahamar masu rahama!" 

152. Lalle ne wadanda suka riki 
marakin, wani fushi daga Ubangi- 
jinsu da wani walakanci a cikin 
rayuwar duniya, za su same su: 
Kuma kamar wancan ne Muke 
saka wa masu kirkira karya. 

153. Kuma wadanda suka aikata 
miyagun ayyuka, sa'an nan suka 
tuba daga bayansu kuma suka yi 
imani, lalle ne Ubangijinka daga 
bayansu, haklka, Mai gafara ne, 
Mai jin kai. 






J^J (3^^ j^5^ X&^Cjt &y£tiL 



" T^-vf' 






^^^JfJ^J^^^^JO^ 



< ^ <^±* 






^^-J 



*+• >"i" 1*4 









» '*»> 



245 



7 — Suratul A'araf 



m-s 



154. Kuma a lokacin da fushin 
ya kwanta daga barin Musa, sai ya 
riki Allunan, kuma a cikin kwa- 
fensu akwai shiriya da rahama ga 
wacfanda suke su, ga Ubangijinsu, 
masu jin tsoro ne. 

755. Kuma Musa ya za6i muta- 
nensa, namiji saba'in, domin mika- 
tinMu. To, a lokacin da tsawa ta 
kama su, ya ce: "Ya Ubangijina! 
Da Ka so, da Ka halakar da su daga 
gabani, su da ni. Shin, za Ka halaka 
mu, saboda abin da wawayen daga 
gare mu suka aikata? Ba ta zama ba 
face fitinarKa, Kana 6atarwa, da 
ita, wanda Kake so, kuma Kana 
shiryarwa, da ita, wanda Kake so; 
Kai ne Maji6incinmu. Sai Ka gafar- 
ta mana; kuma Ka yi mana raha- 
ma, alhali kuwa Kai ne Mafi alherin 
masu gafara. 

156. "Kuma Ka rubuta mana 
alheri a cikin wannan duniya, kuma 
a cikin Lahira. Lalle ne mu, mun 
tuba zuwa gare Ka." Ya ce: "Aza- 
baTa Ina samu, da ita, wanda Nike 
so, kuma rahamaTa, ta yalwaci 
dukan kome. Sa'an nan za Ni rubu- 
ta ta ga wacfanda suke yin takawa, 
kuma suna bayar da zakka, da wa- 
cfanda suke, game da ayoyinMu 
muminai ne; 

157. "Wacfanda suke suna bin 
Manzo (1) , Annabi, Ummiyyi wan- 
da suke samun sa rubuce ajvu- 
rinsu, a cikin Attaura da LinjTla; 









LOS u^jLjaJ y^-j <j\a~u>>4a^^£*>ja jU>-lj 









(1) Bayanin bisharar Attaura da Linjila game da Annabi Muhammadu, tsira da 
aminci su tabbata a gare shi. Kuma bisharar da Allah ya gaya wa Annabi Musa a wurin 
MiRatinsa tare da mutane saba'in, domin maganar cfinke take. 



246 



Suratul A'araf 



$&i8&-V 



yana umurnin su da alheri, kuma 
yana hana su daga barin abin da ba 
a so; kuma yana halatta musu abu- 
buwa masu dacfi, kuma yana 
haramtarwar munana a kansu. 
Kuma yana kayar da nauyinsu daga 
barinsu, da kukummai wacfannan 
da suka kasance a kansu. To, wa- 
cfanda suka yi Tmani da shi kuma 
suka karfafa shi, kuma suka tai- 
make shi, kuma suka bi haske wan- 
da aka saukar tare da shi, wacfan- 
nan ne masfa cin nasara." 

158. Ka ce: "Ya ku mutane ! (1 > 
Lalle ne m manzon Allah ne zuwa 
gare ku, gaba daya. (Allah) Wanda 
Yake Shi ne da mulkin sammai da 
kasa : Babu wani abin bautawa face 
Shi, Yana rayarwa, kuma Yana 
matarwa, sai ku yi Tmani da Allah 
da ManzonSa, Annabi, Ummiyyi, 
wanda yake yin Tmani da Allah da 
kalmominSa: ku bT shi, tsamma- 
ninku, kuna shiryuwa." 

159. Kuma daga mutanen (2) 
Musa akwai al'umma, suna shiryar- 
wa da gaskiya, kuma da ita suke yin 
adalci. 

160. Kuma Muka yayyanka su 
sibcfi goma sha biyu, al'ummai. 
Kuma Muka yi wahayi zuwa ga 
Musa a lokacin da mutanensa suka 
neme shi, ga shayarwa, cewa: "Ka 



>>> v 



p£ri.J ^jj-*+> \if-*j-+ 



'j±&X#>&$& 



<L*A 












»A 






*■* i 






(1) Mutane a nan, ana nufin Yahudu da wasunsu. Ana kiran su zuwa ga abin da 
Attaura ta yi musu bishara da zuwansa, a cikin sifofin da ta sifanta shi da su. 

(2) Ana nuna *cewa duka yadda mutane suka baci, ba za a rasa na kirki a cikinsu ba. 



247 



Suratul A'araf 



$&»-v 



doki dutsen (1) da sandarka." Sai 
marmaro goma sha biyu suka BuB- 
Buga daga gare shi : Lalle ne kowa- 
cfanne mutane sun san mashayarsu. 
Kuma Muka saukar da darBa da 
tantabaru a kansu. "Ku ci daga 
masu dacfin abin da Muka arzuta 
ku." Kuma ba su zalunce Mu ba; 
kuma amma rayukansu suke zal- 
unta. 

161. Kuma a lokacin da aka ce 
masu: "Ku zauna ga wannan alka- 
rya (2) , kuma ku ci daga gare ta, inda 
kuka so, kuma ku ce: 'Saryarwa,' 
kuma ku shiga kofa kuna masu 
sujada : Mu gafarta muku laifuffu- 
kanku, kuma za Mu kara wa masu 
kyautatawa." 

162. Sai wacfanda suka yi zalunci 
daga gare su, suka musanya maga- 
na (3) watar wadda aka ce musu, sai 
Muka aika azaba a kansu, daga 
sama, saboda abin da suka kasance 
suna yi na zalunci. 

163. Kuma ka tambaye su daga 
alkarya wadda ta kasance kusa ga 
teku, a lokacin da suke ketare haddi 
a cikin Asabar, a lokacin da 
kTfayensu, suke je musu a ranar 



/> * 



0?\j\ iS^=> ?^p*& lX-1^ fl^l^ IjJul 

k S • > > ^ S * S *s ^ s ** ft " 









(1) Watau dutsen da ya gudu da tufafinsa ne a lokacin da yake yin wanka do- 
min a nuna wa BanI Isra'ila, wacfanda suka soke shi da gwaiwa, cewa lafiya lau yake. 
Kuma aka umurce shi da daukar dutsen, kuma yanzu aka umurce shi da ya doke shi domin 
ruwa ya fito saboda shansu. 

(2) Alkaryar ita ce Baitil Makdis, bisa shugabancin Yusha'u. 'Saryarwa' watau a 
saryar mana da zunubinmu, ya Allah! 'Shiga kofa da sujada', watau da tawali'u. 

(3) Suka musanya hidxfa da hincfa: watau alkama. (Aya ta 161) Sai aka saukar da 
azaba a kansu, saboda haka wannan ya nuna cewa Allah ba ya son a musanya addininSa 
da kome, sai dai mutum ya yi shi kamar yadda ya zo masa. Musanyawar umarnin, yaki ne 
a tsakanin gaskiya da karya. Ma'anar hicfcfa ita ce kayar da zunubi. 



248 



7 — Suratul A'araf 



l$&-v 



Asabar (1) cfinsu jere. Kuma a ranar 
da ba su yi Asabar ba, ba su zuwa 
gare su: Kamar wancan ne Muke 
jarraba su da abin da suka kasance 
suna yi na fasikanci. 

164. Kuma a lokacin da wata 
al'umma daga gare su ta ce: "Don 
me kuke yin wa'azi ga mutane wa- 
cfanda Allah Yake Mai halaka su, 
ko kuwa Mai yi musu azaba, azaba 
mai tsanani?" Suka ce: "Domin 
neman hanzari zuwa ga Ubangi- 
jinku, kuma tsammaninsu, suna yin 
takawa." 

165. To, a lokacin da suka manta 
da abin da aka tunatar da su da shi, 
Mun tsTrar da wadanda suke hani 
daga cuta, kuma Muka kama wa- 
danda suka yi zalunci, da azaba mai 
tsanani domin abin da suka kasance 
suna yi, na fasikanci. 

166. Sa'an nan a lokacin da suka 
yi girman kai daga barin abin da 
aka hana su daga gare shi, Muka ce 
musu: "Ku kasance birai kaskanta- 
ttu." 

167. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jinku Ya sanar, lalle ne, za Ya aika a 
kansu (Yahudu), zuwa Ranar Kiya- 
ma, wanda zai dandana musu 



> >:*' 






A A ^ 












->--7- 



jjJLy*Ju\yb u-> 









(1) Wata alkarya ana ce da ita Ailata a bakin ga6ar Bahr Al Kulzum a zamanin 
Dawuda, Allah ya umurce su a kan harshen Dawuda su riki Jumma'a ranar Tdi, su yanke 
aiki a ciki, domin ibada, sai suka ki Jumma'a suka za6i Asabar, ma'anarsa yankewa. To, 
sai Allah ya tsananta musu, Ya hana su farautar kTfi a ranar Asabar, Ya halatta musu shi, a 
sauran kwanukan mako. Sai a ranar Asabar, su sami kTfi wani kan wani, amma sauran 
kwanuka ba su samunsa haka. Sai Iblis ya sanar da su ga su aikata matarar ruwa a gefen 
tekun, a ranar Asabar, su bude kifi ya shiga su rufe, har ranar Lahadi su kama. Sai garin ya 
kasu uku: kashi daya suka yi farauta, wasu suka hana, su kuma suka yi garu a 
tsakaninsu da masu yi, na uku ba su yi farautar ba kuma ba su hana ba. A bayan 'yan 
kwanaki sai aka mayar da masu farautar birai, sa'an nan suka mutu. 



249 



Suratul A'araf 



*iM&-v 



mummunar azaba, lalle ne Ubangi- 
jinka, haklka, Mai gaggawar ukuba 
ne, kuma ShT, hakika, Mai gafara 
ne, Mai jin kai. 

168. Kuma Muka yayyanka su, 
a cikin kasa, al'ummomi, daga gare 
su akwai salihai, kuma daga gare su 
akwai wanda ba haka ba. Muka 
jarrabe su da abubuwan alheri da 
na musTfa: tsammaninsu, suna 
komowa. 

169. Sai wasu 'yan baya suka 
maye daga bayansu, sun gaji Litta- 
fin, suna kar6ar sifar (1) wannan 
kaskantacciya, suna cewa: "Za a 
gafarta mana." Idan kuma wata 
sifa irinta ta zo, za su kar6e ta. Shin, 
ba a kar6i alkawarin Littafi ba a 
kansu cewa kada su facfa ga Allah, 
face gaskiya, alhali kuwa sun ka- 
ranta abin da yake a cikinsa, kuma 
Gidan Lahira ne mafi alheri ga 
wanda ya yi takawa? Shin, ba za ku 
hankalta ba? 

170. Kuma wacfanda suke 
rikewa da Littafi, kuma suka 
tsayar da salla, lalle ne Mu, ba Mu 
tozarta ladar masu gyarawa. 

171. Kuma a lokacin da muka 
daukaka dutse (2) sama da su, ka- 









^ ^rr > x „ -r-^ r-^ *> "1^ > -! * ?' >^ * , # ^ 






(1) Sifar kaskantacciya ita ce kayan duniya na haram, kamar rashawa. An kira ta sifa 
domin ba aba ce mai tsayuwa da kanta ba, kuma ba sifar abin kirki ba, sai dai abin da 
yake halaka ne nan da nan. Take gaskiya fada ne da addini, watau yaki a tsakanin gaskiya 
da karya. 

(2) A lokacin da Musa ya karanta wa Bani Isra'ila Attaura da hukunce-hukuncen da 
suke a cikinta, masu wuya gare su, sai suka ki yarda da ita. Allah ya yanka dutse daidai da 
garinsu, Ya daukaka shi a kansu, ko su yi aiki da ita ko ya fada a kansu. Daga nan idan 
suna salla, sai su yi sujada da rabin goshi a kan tsagin hagu, suna kallon dutsen. Kuma yin 
sujada a haka ya zama sunnarsu har yanzu. Watau ba a iya tsare gaskiya daga yakin karya 
sai an yi amfani da wani karfi. 



250 



7 — Suratul A'araf 



v^-4t^-v 



mar dai shi girgije ne, kuma suka 
hakkake, lalle ne shi, mai faduwa ne 
a gare su, (aka ce): "Ku karbi abin 
da Muka kawo muku da karfi, 
kuma ku tuna abin da yake a cikin- 
sa, tsammaninku kuna yin 
takawa." 

172. Kuma a lokacin da Uban- 
gijinka Ya karbi (alkawari) daga 
cfiyan Adam, daga bayayyakinsu, a 
zuriyarsu, kuma Ya shaidar da su a 
kan rayukansu, (Ya ce): "Shin, ba 
NT ne Ubangijinku ba?" Suka ce: 
"Na'am! Mun yi shaida!"(Ya ce): 
"Kada ku ce a Ranar Kiyama: 
Lalle ne mu, daga wannan, gafa- 
lallu ne." (1) 

173. K6 kuwa ku ce: "Abin sani 
kawai, ubanninmu suka yi shirki 
daga farko, kuma mu, mun kasance 
zuriya daga bayansu. Shin fa, Kana 
halaka mu, saboda abin da masu 
batawa suka aikata?" 

174. Kuma kamar haka Muke 
rarrabe ayoyi, daki-daki; tsamma- 
ninsu, suna komowa. 

175. Ka karanta a kansu labarin 
wanda Muka kawo masa (2) ayo- 
yinMu, sai ya sabule daga gare su, 
sai Shaicfan ya bi shi, sai ya kasance 
a cikin halakakku. 















(1) Watau kada ku ce ba ku san wannan alkawari ba. 

(2) Asalin kissar ana cewa daga Bil'amu dan Ba'ura ne; Allah ya ba shi ilmi, sai ya bar 
ilmin. Yana daga cikin malaman BanT isra'ila, ya kasance wanda ake karbar addu'arsa, 
suna gabatar da shi a cikin tsanance-tsanance, sai Musa ya aike shi zuwa ga Sarkin 
Madyana ya kiraye shi zuwa ga Allah. Sai Sarkin ya yanka masa kasa, ya ba shi, sai ya bi 
addinin Sarkin, ya bar addinin Musa. Ya zama misali ga duk malamin da bai yi aiki da 
ilminsa ba. Idan malami ya halaka, to, ya fi Shaicfan sharri domin haka Shaicfan yake binsa 
wajen taimakon Rarya a kan gaskiya. 



251 



7 — Suratul A'araf 



$M&-v 



176. Kuma da Mun so, da Mun 
cfaukaka shi da su, kuma amma shi, 
ya nemi dawwama a cikin kasa, 
kuma ya bi son zuciyarsa. To, misa- 
linsa kamar misalin kare ne, idan ka 
yi cfauki a kansa ya yi lallage, ko 
kuwa ka bar shi sai ya yi lallage, 
wannan ne misalin mutane wacfan- 
da suka karyata game da ayo- 
yinMu: Ka jeranta karatun laba- 
run; tsammaninsu suna tunani. 

777. Tir da zama misali, muta- 
nen da suka karyata game da ayo- 
yinMu, kuma kansu suka kasance 
suna zalunta. 

178. Wanda (1) Allah Ya shiryar, 
to, shine Mai shiryuwa, kuma wan- 
da Ya 6atar, to, wacfannan su ne 
masu hasara. 

1 79. Kuma lalle ne, hakTka, Mun 
halitta, saboda Jahannama, masu 
yawa daga aljannu da mutane, suna 
da zukata, ba su fahimta da su, 
kuma suna da idanu, ba su gani da 
su, kuma suna da kunnuwa, ba su ji 
da su: wacfancan kamar bisashe 
suke. A'a, su ne mafi 6acewa: Wa- 
cfancan su ne gafalallu. 

180. Kuma Allah Yana da su- 
naye masu kyau (2) : sai ku roke Shi 









** ??> - f? ^-i^ „ C '4" >c\": »'<s 
" 3fl '''It > > *'p ' 9> \\>\~ Iff * " 



(1) An sifanta Musulmi da abin da aka sifanta Yahudu da shi cewa a cikinsu akwai na 
kirki, kuma akwai miyagu, domin yaki a tsakanin gaskiya da karya ya doge. 

(2) Wacfanda suke rokon Allah ba da sunayenSa masu kyau ba, su ne aka sifanta da 
dabbobi, har dabbobi sun fi su, domin dabba tana gudun abin da yake cutar ta, amma su ba 
su san abin da yake cutar su ba, balle su guje shi. Kuma ana fahimtar cewa ba a rokon Allah 
da wani suna Nasa, idan bai kasance a cikin sunayenSa masu kyau ba, sai fa idan yazama a 
dunkule ne, kamar a ce, "Ya Allah ina rokon Ka da sunayenKa wacfanda na sani da 
wacfanda ban sani ba," domin Hadlsi ya nuna a yi haka. Kiran Allah ba da sunayenSa 
masu kyau ba yana cikin yaki a tsakanin karya da gaskiya. 



252 



7 — Suratul A'araf 



$&M-v 



da su, kama ku bar wacfanda suke 
yin ilhadi a cikin sunayenSa: Za a 
saka musu abin da suka kasance 
suna aikatawa. 

181. Kuma daga wacfanda Muka 
halitta akwai wata al'umma, suna 
shiryarwa da gaskiya, kuma da ita 
suke yin adalci. 

182. Kuma wacfanda suka kar- 
yata game da ayoyinMu, za Mu yi 
musu istidraji daga inda ba su sani 
ba. 

183. Kuma Ina yi musu jinkiri, 
lalle ne kaicfiNa, mai karfi ne. 

184. Shin, ba su yi tunani ba, 
cewa babu wata hauka ga ma'abu- 
cinsu? (1) ShT bai zama ba face mai 
gargacfi mai bayyanawa. 

185. Shin, ba su yi dubi ba a cikin 
mulkin sammai da kasa, da kuma 
abin da Allah Ya halitta daga kome, 
kuma akwai tsammani kasancewar 
ajalinsu, hakTka, ya kusanta? To, 
da wane labari a bayansa suke yin 
Tmani? 

186. Wanda Allah Ya 6atar, to, 
babu mai shiryarwa a gare shi: 
kuma Yana barin su, a cikin 6atarsu 
suna cfimuwa. 

187. Suna tambayar ka (2) daga 
Sa'a, a yaushe tabbatarta take? Ka 



\>\y K s ' *'* >' c ~"* » 



\i?£ 









^H * ' 9 ^< .*>< xA' 















(1) Watau, Annabi Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ba ya 
da hauka sai hankali, saboda haka masu yin addini da hauka, kamar masu da'awar 
tasawwufi, karya suke yi, suna facfa ne da gaskiya. Kuma sukar mai wa'azi da sunaye facfa 
da gaskiya ne. 

(2) Tambayar abin da Allah bai bayyana shi ba, kamar Ranar Tashin Kiyama, yaki ne 
a tsakanin karya da gaskiya. Cewa wani mutum ya san gaibi ko yana iya kawo alheri ko ya 
tunkucfe wani sharri, karya ne, kuma fada da gaskiya ne. 



253 



Suratul A'araf 



l^-v 



ce: "Abin sani kawai, saninta a 
wurin Ubangijina yake. Babu mai 
bayyana ta ga lokacinta face Shi. Ta 
yi nauyi a cikin sammai da kasa. Ba 
za ta zo muku ba face kwatsam." 
Suna tambayar ka, kamar kai ma- 
sani ne gare ta. Ka ce: "Abin sani 
kawai, saninta a wurin Allah yake, 
kuma amma mafi yawan mutane ba 
su sani." 

188. Ka ce: "Ba ni mallaka wa 
raina wani amfani, kuma haka ban 
tunkucfe wata cuta, face abin da 
Allah Ya so. Kuma da na kasance 
ina sanin gaibi, da lalle ne, na 
yawaita daga alheri kuma cuta ba 
za ta shafe ni ba, m ban zama ba 
face mai gargadi, kuma mai bayar 
da bishara ga mutane wadanda 
suke yin Tmani." 

189. Shine Wanda Yahahttaku 
daga rai guda, kuma Ya sanya, daga 
gare ta, ma'auranta, domin ya nat- 
su zuwa gare (1) ta. Sa'an nan a 
lokacin da ya rufe ta, ta yi ciki, ciki 
sassauka, sai ta shutfe da shi. Sa'an 
nan a lokacin da ya yi nauyi, sai 
suka roki Allah, Ubangijinsu : "Lal- 
le ne idan Ka ba mu abin kwarai, 
haklka, za mu kasance daga masu 
godiya." 



o£Hi\4 c&jti y&S&y&^z 



£-' 



K*r'-'r*.*X'* 









< y ' ' ' ' ' *+ - \y" AX'* A. 



<*'•«■*'/*' A* * ^^y . 



{yyQ UJLv^UJIjUovJ U-^jjSJiUjpS 



(1) Asalin halitta, rai guda ce, watau Adam, Allah ya fitar da Hauwa'u daga Adamu, 
ya mayar da ita matarsa, daga gare su zuriya ta yadu, kuma ya zama sunnar rai, namijin ya 
natsu zuwa ga macen. Kuma daga nan zama ya ci gaba har idan mace ta yi ciki, ba ta 
damuwa da shi sai ya yi nauyi, ita da miji su dinga addu'a, suna rokon Allah. Abayan 
bukatarsu ta biya sai su manta da Allah, su dora jingina abubuwa zuwa ga sabubbansu, su 
bar tunanin Mai sabbabawa. Daga nan abu ya yi zurfi har ya kasance shirki; bauta wa 
wani tare da Allah, ya£i ne a tsakanin gaskiya da karya. 



254 



7 — SuratuI A'araf 



M^'il^-V 



190. To, a lokacin da Ya ba su 
abin kwarai, suka sanya Masa abo- 
kan tarayya a cikin abin da Ya ba 
su. To, Allah Ya tsarkaka daga abin 
da suke yi na shirki. 

191. Shin, suna shirki da abin da 
ba ya halittar kome, kuma su ne ake 
halittawa? 

192. Kuma ba su iya bayar da 
taimako gate su, kuma kansu ma, 
ba su iya taimaka! 

193. Kuma idan kun kiraye su 
zuwa ga shiriya, ba za su blku ba, 
daidai ne a gare ku, shin, kun kiraye 
su, ko kuwa ku masu kawaici ne! 

194. Lalle ne wadannan da kuke 
kira, baicin Allah, bayT ne misa- 
lanku: to, ku kiraye su, sa'an nan su 
kar6a muku, idan kun kasance 
masu gaskiya! 

195. Shin, suna da kafafu da 
suke yin tafiya da su? Ko suna da 
hannaye da suke damka da su? Ko 
suna da idanu da suke gani da su? 
Ko suna dakunnuwada suke saura- 
re da su? Ka ce: "Ku kira wo abu- 
buwan (1) shirkinku sa'an nan kuma 
ku yi mini kaidi, sa'an nan kada ku 
saurara mini. 

196. "Lalle ne, maji6inclna Al- 
lah ne Wanda Ya saukar da Littafi, 
kuma Sin ne Yake ji6intar salihai. 

197. "Kuma wadanda kuke kira, 
baicinSa, ba su iya taimakon ku, 
kuma kansu ma, ba su iya 
taimaka." 






v±\\ 









> *' ' \+4 









9-A 






(1) Bayar da tsoro da wani abin bautawa ko jingina wata bukata a gare shi, duka ya£i 
ne a tsakanin gaskiya da karya. 



255 



7 - Suratul A'araf 



1&&-V 



198. Kuma idan ka kiraye su 
zuwa ga shiriya, ba za su ji ba, kuma 
kana ganin su, suna dubi zuwa gare 
ka, alhali kuwa su, ba su gani. 

799. Karikiabindayasaukaka; 
kuma ka yi umurni da alheri, kuma 
ka kau da kai daga jahilai. (1) 

200. Kuma imma wata fizga 
daga Shaicfan ta fizge ka, sai ka 
nemi tsari ga Allah. Lalle ne Shi, 
Mai jT ne, Masani. 

201. Lalle ne wadanda suka yi 
takawa idan wani tashin hankali 
daga Shaicfan ya shafe su, sai su 
tuna (Allah) sai ga su, sun zama 
masu baslra. 

202. Kuma 'yan'uwansu (shai- 
cfanu) suna taimakon su a cikin 
6ata, sa'an nan kuma ba su takai- 
tawa. 

203. Kuma idan ba ka je musu 
da wata aya ba, su ce: "Don me ba 
ka £aga ta ba?" Ka ce: "Abin sani 
kawai, ina biyar abin da aka yo 
wahayi zuwa gare ni ne, daga Uban- 
gijina. Wannan abubuwan kula ne 
daga Ubangijinku, da shiriya da 
rahama ga mutane wadanda suke 
yin imani." 

204. Kuma idan an karanta (2) 
Alkur'ani sai ku saurara gare shi, 
kuma ku yi shim: tsammaninku, 
ana yi muku rahama. 









ju: 



i**<4 






* *'•>* 



s s • ' ** 



iA Ap ( < u\>y&\£j$\ Zj\ 















(1) Bayanin sifofin mai wa'azi, watau mataimakin gaskiya a kan £arya. 

(2) Bayan an sifanta Alkur'ani da cewa abin kula ne ga masu unani, sai kuma 
ya yi umurni da saurare, a lokacin da ake karatunsa. Sauraren yana wajabta a cikin salla, 
idan llman ya bayyana karatu kuma da a cikin hudubar Jumma'a. Yana zama mustahabbi 
ga sauran lokatai. ICur'ani shi ne abin da ake wa'azi da shi kuma shi ne aya da kansa. Hana 
saurarensa yaki ne da gaskiya. 



256 



8 - Suratul Anfal 



m&&&-* 



205. Kuma ka ambaci (1) Uban- 
gijinka, a cikin ranka da kankan da 
kai, da tsoro, kuma komabayan 
bayyanawa na magana, da safe da 
marece, kuma kada ka kasance 
daga gafalallu. 

206. Lalle ne, wadanda ke wurin 
Ubangijinka ba su yin girman kai 
ga bauta Masa, kuma suna tsarkake 
Shi da tasbihi, kuma a gare Shi suke 
yin sujada. 







Tana karantar da cewa taimakon Allah, shine nasara ga masu 
takawa, ba karfmsu ba, da kuma shiryarwa ga dokokin ya£i da abin 
da ya ratayu da yaki domin cfaukaka kalmar Allah. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L Suna tambayar ka (2) ga gani- 
ma. Ka ce: "Gamma ta Allah da 
ManzonSa ce. Sai ku bi Allah da 
takawa, kuma ku gyara abin da 



' * If ' 'S *'*' 






(1) Sa'an nan kuma ya yi umurni da ambaton Allah da addu'a a farko da karshen 
rana kamar yadda ya yi umurni da yin salla a wadannan lokatai, watau wannan shi ne 
makamin gaskiya a kan karya. 

(2) Ya fara Surar da tambayar Sahabbai ga Annabi cewa wane ne ya fi cancanta da 
dukiyar ganimar da aka samu a yakin Badar Babba, samari mayaka ko tsofaffi masu bayar 
da shawara da ra'ayoyinsu, masu kyau. Sa'an nan Ya yi jawabi da cewa: "Ka ce ganimar ta 
Allah ce da ManzonSa", saboda dalilan da suke tafe ga ayoyin da suke biye. Ana nufi 
wanke soja daga jayayya a kan dukiya. Allah Ya fi sani. 



257 



8 - Suratul Anfal 



^g^-A 



yake a tsakaninku, kuma ku yi da'a 
ga Allah da ManzonSa, idan kun 
kasance muminai." 

2. Abin sani kawai, muminai su 
ne wadanda suke idan an ambaci, 
Allah, zukatansu su firgita, kuma 
idan an karanta ayoyinSa a kansu, 
su kara musu waniTmani, kuma ga 
Ubangijinsu suke ddgara; 

5. Wadanda suke tsayar da salla, 
kuma daga abin da Muka arzuta su 
suna ciyarwa. (1) 

4. Wadannan su ne muminai da 
gaskiya. Suna da darajoji a wurin 
Ubangijinsu, da wata gafara da 
arziki na karimci. 

5. Kamar yadda Ubangijinka Ya 
fitar da kai daga gidanka da gas- 
kiya, alhali kuwa lalle wani bangare 
na muminai, hakTka, suna kyama. 

6. Suna jayayya da kai a cikin 
(sha'anin) gaskiya a bayan ta 
bayyana, kamar dai lalle ana kora 
su zuwa ga mutuwa ne alhali kuwa 
suna kallo. 

7. Kuma a 16kacin (2) da Allah 
Yake yi muku alkawari da dayan 
kungiya biyu, cewa lalle ita taku ce : 



U^^^^Wp^C^b Vilify* 



(1) Watau suna yin ibada ta jiki da ta dukiya, wajiba da nafila. 

(2) Asalin fitar Musulmi zuwa Badar shi ne Annabi ya ji labarin Abu Sufyana ya fito 
daga Makka da ayari zuwa Sham, watau "Syria", sai ya fita domin a kama shi, suka sami 
Abu Sufyana ya shige da dukiya, saboda haka Annabi daga Badar ya koma Madma. 
Wannan fita, ana kiran ta Badar Karama. Da Abu Sufyana ya sami labari, sai ya aika wa 
Kuraishawa, domin su fito, su tsare dukiyarsu daga Musulmi. Annabi, da ya ji labarin 
komowar Abu Sufyana, sai ya fita tare da jama'arsa, wanda ya ji yana son fita, kuma yana 
da abin hawa. Abu Sufyana tare da ayari su ne wajen da babu kaya. Yakin Kuraishawa shi 
ne wajen da yake da £aya. Musulmi a tsakiya. Abu Sufyana ya saki hanya ya tslra. Ya nemi 
Kuraishawa da su koma, Abu Jahal ya ce sai Allah Ya yi hukunci a tsakaninsu da 
Muhammadu wanda ya katse zumunta, ya bar addinin iyaye. 



258 



8 - Suratul Anfal 



$2M2-a 



kuma kuna gurin cewa lalle kungiya 
wadda ba ta da kaya ta kasance 
gare ku, kuma Allah Yana nufin 
Ya tabbatar da gaskiya da kalmo- 
minSa, kuma Ya katse karshen 
kafirai; 

8. Domin Ya tabbatar da gas- 
kiya, kuma Ya Bata karya, kuma ko 
da masu laifl sun ki. 

9. A lokacin da kuke neman 
Ubangijinku taimako, sai Ya karBa 
muku cewa: "Lalle ne Nl, Mai 
taimakon ku ne da dubu daga ma- 
la'iku, jere." 

10. Kuma Allah bai sanya shi ba 
face domin bishara, kuma domin 
zukatanku su natsu da shi, kuma 
taimakon, bai zama ba face daga 
wurin Allah : Lalle ne Allah Mabu- 
wayi ne, Mai hikima. 

11. A lokacin da (Allah) Yake 
rufe ku da gyangyadi, domin aminci 
daga gare Shi, kuma Yana saukar 
da ruwa (1) daga sama, a kanku, 
domin Ya tsarkake ku da shi, kuma 
Ya tafiyar da kazantar Shaidan 
daga barinku, kuma domin Ya dau- 
re a kan zukatanku, kuma Ya tab- 
batar da kafafu da shi. 

12. A lokacin da Ubangijinka 
Yake yin wahayi zuwa ga mala'iku 
cewa: "Lalle ne Mu, Muna tare da 
ku, sai ku tabbatar da wadanda 
suka yi imani : za Ni jefa tsoro a 


















:>- 






(1 ) A lokacin zafi ne na bazara, kuma aka faralta azumi, sai Allah Ya saukar da ruwa 
daidai da sansanin Musulmi, suka sha, suka yi wanka sa'an nan kuma aka daddale musu 
rairayi domin saukin tafiya. 



259 



8 - Suratul Anfal 



rj^-A 



cikin zukatan wacfanda suka ka- 
firta, sai ku yi duka bisa ga wuyoyi 
kuma ku yi duka daga gare su ga 
dukan yatsu (1) . 

13. Wancan ne, domin lalle ne 
su, suna sa6a wa Allah da Manzon- 
Sa. Kuma wanda ya sa6a wa Allah 
da ManzonSa, to, lalle ne Allah Mai 
tsananin ukuba ne. 

14. Wancan ne: "Ku cfan- 
tfane shi, kuma lalle ne akwai aza- 
bar wuta ga kafirai". 

15. Ya ku wadanda suka yi lina- 
ni ! Idan kun hacfu da wacfanda suka 
kafirta ga ya£i, to, kada ku juya 
musu bayayyakinku. 

16. Kuma duka wanda (2) ya juya 
musu bayansa a yinin nan, face 
wanda ya karkata domin kodayya, 
ko kuwa wanda ya je domin hadu- 
wa da wata kungiya, to, lalle ne ya 
koma da fushi daga Allah, kuma 
matattararsa Jahannama, kuma tir 
da makoma ita! 

17. To, ba ku ne kuka kashe su 
ba; kuma amma Allah ne Ya kashe 
su : kuma ba ka yi jSa ba a lokacin 
da ka yi jlfa ; kuma amma Allah ne 
Ya yi jifar (3) : Kuma domin Ya jar- 



*£»i 






^•*7 






ftp J3\^ASc 



*SSiSS »>< 



S* „> >> »- -J> 






(1) Sa'an nan kuma Annabi da umurnin Allah ya debi tsakuwa da hannunsa mai 
daraja ya jefa a jihar kafirai. Babu wanda ya rage a cikinsu, face tsakuwar nan ta shiga a 
cikin idanunsa. 

(2) Gudu a wurin yakin Jihadi shine mafi girman haram duka, matukar kafirai ba su 
fi ninki biyu na adadin Musuhni ba, kamar yadda zai zo. Wanda ya yi gudu a wurin jihadi 
kamar ya nemi kafirci ya rinjayi Musulunci ne. 

(3) Kisan da aka yi musu, Allah ne Ya kashe su, haka Annabi ya debi tsakuwa da 
hannunsa mai daraja ya jefa wa kafirai, tsakuwar ta shiga cikin idanun kowane daya 
daga cikinsu. To, wannan jTfar daga Allah take. Saboda haka duk ganTmar dai ta Allah ce 
da ManzonSa, sai yadda Ya so, za a raba ta. 



260 



8 - Suratul Anfal 



dllS^I^-A 



raba Musulmi da jarrabawa mai 
kyau daga gare Shi. Kuma Allah 
Mai ji ne, Masani. 

18. Wancan ne, kuma lalle ne, 
Allah Mai raunana kaidin kafirai 
ne. 

19. Idan kun yi alfanun cin nasa- 
ra, to, lalle nasarar ta je muku, 
kuma idan kun hanu, to, shi ne mafi 
alheri a gare ku, kuma idan kun 
koma za Mu koma, kuma jama'ar- 
ku ba za ta wadatar muku da kome 
ba, ko da ta yi yawa. Kuma lalle ne 
cewa Allah Yana tare da muminai! 

20. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni! Ku yi da'a ga Allah da Man- 
zonSa, kuma kada ku juya daga 
barinSa, alhali kuna ji. 

21. Kuma kada ku kasance ka- 
mar wacfanda suka ce: "Mun ji," 
alhali kuwa su, ba su ji. 

22. Lalle ne, mafi sharrin da- 
bbobi a wurin Allah, su ne kurame, 
bebaye, wacfanda ba su yin hankali. 

23. Da Allah Ya san wani alheri 
a cikinsu, da Ya jiyar da su, kuma 
ko da Ya jiyar da su, haklka, da sun 
juya, alhali su, suna masu hinjirewa. 

24. Yaku wacfanda suka yiima- 
ni! Ku karSa wa Allah, kuma ku 
karSa wa Manzo, idan Ya kiraye ku 
zuwa ga abin da Yake rayar da ku: 
Kuma ku sani cewa Allah Yana 
shamakacewa a tsakanin mutum da 
zuciyarsa, kuma lalle ne ShT, a zuwa 
gare Shi ake tara ku. 

25. Kuma ku ji tsoron fitina 
wadda ba ta samun wacfanda suka 






r£+-J& \ (^=^ *W -XA3 1^>JJlL-5 o^ 



><*> 



\i>l\\ ** 









261 



8 - Suratul Anfal 



mMm-* 



yi zalunci daga gare ku ke6e, kuma 
ku sani, lalle ne Allah Mai tsananin 
ukuba ne. 

26. Ku tuna a lokacin da kuke 
kadan, wadanda ake raunanarwa a 
cikin kasa, kuna tsoron mutane su 
cafe ku, sai Ya tattara ku (a wurin 
natsuwa, Macfiha), kuma Ya kar- 
fafa ku da taimakonSa, kuma Ya 
arzuta ku daga abubuwa masu 
dacfi : tsammaninku, kuna godewa. 

27. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku yaudari Allah da Man- 
zonSa, kuma ku yaudari ama- 
noninku, alhali kuwa kuna sane. 

28. Kuma ku sani cewa abin sani 
kawai, dukiyoyinku da 'ya'yanku, 
wata fitina ce, kuma lalle ne Allah, a 
wurinSa, akwai ijara mai girma. 

29. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni ! Idan kun bi Allah da taka wa, zai 
sanya muku mararraba (da tsoro) 
kuma Ya kankare kananan zunub- 
anku daga barinku. Kuma Ya ga- 
farta muku. Kuma Allah ne 
Ma'abucin falala mai girma. 

30. Kuma a lokacin da wa- 
danda (1) suka kafirta suke yin 
makirci game da kai, domin su 
tabbatar da kai, ko kuwa su kashe 
ka, ko kuwa su fitar da kai, suna 












^ » t ' * 9 \ >' ,*\ < 'x 



(1 ) Kuraishawa suka taru suna shawarar yadda za su yi da Muhammadu : ko su daure 
shi a cikin gida, ko su kashe shi, ko su kore shi. Ra'ayinsu ya tsaya ga su kashe shi da 
za6a66un mutane daga kowace kabila yadda danginsa, BanT Hashim, ba su iya facfa da 
dukkan Larabawa, har su koma ga diyya. A ranar da suka shirya kashe shi, Allah Ya 
umurce shi da hijira zuwa Madina. A lokacin da ya fita daga gidansa ya iske su tsaitsaye, 
suna barci, ya zuba turftaya a kunnuwansu, sa'an nan ya shige suka tafl tare da Abubakar, 
suka sauka a cikin kogon dutsen Hira. Bayan kwanaki uku, suka fita zuwa Madina. 



262 



8 - Suratul Anfal 



dJJS^fj^-A 



makirci kuma Allah Yana mayar 
musa da makirci, kuma Allah ne 
Mafificin masu makirci. 

31. Kuma idan aka karanta, 
ayoyinMu a kansu, sukan ce: "Lal- 
le ne mun ji, da muna so, haklka, da 
mun facfi irin wannan : wannan bai 
zama ba face tatsuniyoyin mutanen 
farko." 

32. A lokacin da suka ce: "Ya 
Allah! Idan wannan ya kasance shT 
ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi 
ruwan duwatsu, a kanmu, daga 
sama, ko kuwa Ka zo mana da wata 
azaba, mai racfacfi." 

33. Kuma Allah bai kasance 
Yana yi musu azaba ba alhali kuwa 
kai kana cikinsu, (1) kuma Allah bai 
kasance Mai yi musu azaba ba alha- 
li kuwa suna yin istigfari. 

34. Kuma mene ne a gare su da 
Allah ba zai yi musu azaba ba, 
alhali kuwa su, suna kangewa daga 
Masallaci Mai alfarma, kuma ba su 
kasance majibintanSa ba? Babu 
maji6intanSa face masu takawa. 
Kuma mafi yawansu ba su sani ba. 

35. Kuma sallarsu a wurin T)a- 
kin ba ta kasance ba face shewa da 
yaya;sai ku cfancfani azaba saboda 
abin da kuka kasance kuna yi na 
kafirci. 

36. Lalle ne wacfanda suka ka- 
firta, suna ciyar da dukiyoyinsu, 



&*b Vyb \Xm> <^> bO [J>-4& > \f & >\j 
ftp ^J\^*JLiuUi5\jl 



•>£ 



\t >' 









(1) Rayuwar Annabi a cikin mutane aminci ne daga azaba, haka kuma yin istigfari 
aminci ne. Wanda ke son wadata da aminci daga Allah, sai ya lazimci istigfari da bin 
sunnar Annabi, tslra da amincin Allah su tabbata a gare shi. 



263 



8 - Suratul Anfal 



aa^i^-A 



domin su kange daga hanyar Allah ; 
to, za su ciyar da ita, sa'an nan 
kuma ta kasance nadama a kansu, 
sa'an nan kuma a rinjaye su. Kuma 
wacfanda suka kafirta zuwa ga 
Jahannama ake tara su; 

37. Domin Allah Ya rarrabe mu- 
mmuna daga mai kyau, kuma Ya 
sanya mummunan, sashensa a kan 
sashe, sa'an nan Ya shirga shi gaba 
daya, sa'an nan Ya sanya shi a cikin 
Jahannama. Wacfannan su ne masu 
hasara. 

38. Ka ce wa wacfanda suka ka- 
firta idan sun hanu, za a gafarta 
musu abin da ya riga ya shige, kuma 
idan sun koma, to, hanyar kafiran 
farko, halaica, ta shude. 

39. Kuma ku yalce su har wata 
fitina ba za ta kasance ba, kuma 
addini dukansa ya kasance na Al- 
lah. To, idan sun hanu, to, lalle ne, 
Allah ga abin da kuke aikatawa 
Mai gani ne. 

40. Kuma idan sun juya, to, ku 
sani cewa lalle Allah ne Majibin- 
cinku: Madalla da Majibinci, kuma 
madalla da Mai taimako, Shi. 

41. Kuma ka sani, abin sani ka- 
wai, abin da kuka sami (1) gamma 
daga wani abu, to, lalle ne Allah 
Yana da humusinsa kuma don 
Manzo, kuma saboda masu zu- 
munta da marayu da miskmai da 






'J^^S-4^'uiC-i^^^jA^ 







•>f >'. ' , ?-"> 



C^JL^u C^*a* JLA3 \)2yo<JlJ<*JU^ 03U 









JjaJI^jo S^y *u\o\ ^jJLpU \yyd\j 



(1) Daga farkon Surar har zuwa a nan, ana bayanin cewa ganimar Badar ba ta kowa 
ba ce face Allah da ManzonSa ; to, a nan yana bayanin yadda za a raba dukiyar, kuma 
wannan rabon, ya zama sunna ga dukkan dukiyar gamma da Musulmi suka samu da ya£i 
ko hari. 



264 



8 - Suratul Anfal 



dJJ2^fi^-A 



cfan hanya, idan kun kasance kun yi 
Tmani da Allah da abin da Muka 
saukar a kan BawanMu a Ranar 
Rarrabewa, a Ranar da jama'a biyu 
suka hacfu, kuma Allah ne, a kan 
kowane abu, Mai Ikon yi. 

42. A lokacin da kuke a ga6a ta 
kusa su kuma suna a ga6a ta nesa, 
kuma ayarin yana a wuri mafi 
gangarawa daga gare ku, kuma da 
kun yi wa juna wa'adi, da kun sa6a 
ga wa'adin; kuma amma domin 
Allah Ya hukunta abin da yake ya 
kasance abin aikatawa. Domin 
wanda yake halaka ya halaka daga 
shaida, kuma mai rayuwa ya rayu 
daga shaida, kuma lalle Allah ne, 
haJalca, Mai ji, Masani. 

43. A lokacin da Allah Yake 
nuna maka su suna kacfan, a cikin 
barcinka, kuma da Ya nuna maka su 
suna da yawa, lalle ne da kun ji 
tsoro, kuma lalle ne da kun yi jaya- 
yya a cikin al'amarin, kuma amma 
Allah Ya tsare ku: Lalle Shi ne 
Masani ga abin da yake a cikin 
kiraza. 

44. Kuma a lokacin da Yake 
nuna muku su, a lokacin da kuka 
hacfu, a cikin idanunku suna kacfan, 
kuma Ya karantar da ku a cikin 
idanunsu, domin Allah Ya hukunta 
wani al'amari wanda ya kasance 
abin aikatawa : kuma zuwa ga Allah 
ake mayar da al'umurra. 

45. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni ! Idan kun hacfu da wata kungiyar 
yaki, to, ku tabbata, kuma ku am- 



»> Z*s»'\' *' y S 



<?&* £ '- *<\t* Y^V 
Up J^$i3"0^^&wj 



y*i' 9 S\ ^<' H ' V\ • ^"TTll 

9> *' '"y 9 * r ^\/'^ *}*>* A'\' 

s A**'?' z'% * >*\ . -^ Y\'- y ' 
^jy^^J^^lj^y^<^^==^ 



at.'** 



\g& W^tyP^MQH 



265 



8 - Suratul Anfal 



£1SM£-A 



baci (1) Allah da yawa, tsamma- 
ninku kuna cin nasara. 

46. Kuma ku yi cfa'a ga Allah da 
ManzonSa, kuma kada ku yi jaya- 
yya har ku raunana kuma iskarku 
ta tafi, kuma ku yi hakuri. Lalle ne 
Allah Yana tare da masu hakuri. 

47. Kada ku kasance kamar 
wacfanda suka fita daga gida- 
jensu (2) , suna masu alfahari da yin 
riya ga mutane, kuma suna kange- 
wa daga hanyar Allah : Kuma Allah 
ne ga abin da suke aikatawa Mai 
kewayewa. 

48. Kuma a lokacin da Shai- 
cfan (3) ya kawace musu ayyukansu, 
kuma ya ce : "Babu marinjayi a gare 
ku a yau daga mutane, kuma m 
makwabci ne gare ku." To, a loka- 
cin da kungiya biyu suka hadu, ya 
koma a kan digadigansa, kuma ya 
ce: "Lalle ne nT, barrantacce ne 
daga gare ku! NTina ganin abin da 
ba ku gani; ni ina tsoron Allah: 
Kuma Allah Mai tsananin ukuba 
ne. 

49. A lokacin da munafukai da 
wadanda suke akwai cuta a cikin 



^\\j%^: 






r%i" * '*l\A, > 



fi^^&<^Zj&\j'^S*^^ 



(1) Ambaton Allah bayyane ya fl kyau a wurin yaki da wurin harama da hajji ko 
umra, kuma da lokacin da ake fita zuwa ga masallacinldi. Wurin da ba wacfannan wurare 
uku ba, ambaton Allah, ya zama asirce ya fi kyau. 

(2) Kada Musulmi su fita zuwa yaki da nuna alfahari da kicfe-kicfe da giya da mata da 
maganganun alfasha, kamar yadda Kuraishawa suka fita zuwa Badar; ku fita da tawalu'i 
da zikirin Allah. 

(3) Shaicfan ya fita zuwa ga Kuraishawa a cikin surar Suraktu bn Malik, ya ce musu 
yana tare da su, kuma shi ne makwabcinsu; watau danginsa, Kasn'anawa, ba za su taBa su 
ba da yaki, a lokacin da suke yaki da Muhammadu. Bayan haka da ya tafi Badar ya ga 
mala'iku, shT ne ya koma baya, yana cewa wai shi yana tsoron Allah ; watau yana yi wa 
Kuraishawa izgili; su ne ba su tsoron Allah. 



266 



8 - Suratul Anfal 



IiraB8&-A 



zukatansu, suke cewa: "Addinin 
wadannan ya rude su". Kuma wanda 
ya dogara ga Allah, to, lalle ne 
Allah Mabuwayi ne, Mai hikima. 

50. Kuma da ka gani, a lokacin 
da mala'iku suke karbar rayukan 
wadanda suka kafirta, suna dukar 
fuskokinsu da duwawunsu, kuma 
suna cewa: "Ku dancfani azabar 
Gobara — 

57. "Wancan saboda abin da 
hannayenku suka gabatar ne: 
Kuma lalle ne, Allah bai zama Mai 
zalunci ba ga bayinSa. 

52. "Kamar al'adar mutanen Fi- 
r'auna da wacfanda suke gabaninsu, 
sun kafirta da ayoyin Allah, sai 
Allah Ya kama su da zunubansu: 
Lalle Allah ne Mai karfi, Mai tsa- 
nanin ukuba. 

53. "Wancan ne, domin lalle ne, 
Allah bai kasance Mai canza wata 
ni'ima wadda ya ni'imtar da ita a 
kan wasu mutane ba face sun sake 
abin da yake ga rayukansu, kuma 
domin lalle Allah ne Mai jT, Ma- 
sani." 

54. Kamar al'adar mutanen Fi- 
r'auna da wadanda suke a gaba- 
ninsu, sun karyata game da ayoyin 
Ubangijinsu, sai Muka halaka su, 
saboda zunubansu, kuma Muka 
nutsar da mutanen Fir'auna : Kuma 
dukansu sun kasance ne masu za- 
lunci. 

55. Lalle mafi sharrin dabbobi a 
wurin Allah, su ne wacfanda suka 
kafirta, sa'an nan ba za su yi Tmani 
ba. 






f*j->.^3 f-^frj -^>jj>*l 









S o>* _>of 



267 



8 - Suratul Anfal 



mM&->> 



56. Wacfanda ka yi kullin alka- 
wari da su, daga gare su, sa'an nan 
kuma suna warwarewar alkawa- 
rinsu a kowane lokaci, kuma su, ba 
su yin ta£awa. 

57. To, in dai ka kama su a cikin 
ya£i, sai ka kore (1) wadanda suke a 
bayansu, game da su, tsammaninsu, 
za su dinga tunawa. 

58. Kuma in ka ji tsoron wata 
yaudara daga wasu mutane, to, ka 
jefar da alkawarin, zuwa gare su, a 
kan daidaita : lalle ne Allah, ba Ya 
son mayaudara. 

59. Kuma wadanda suka kafirta 
kada su yi zaton sun tsere : lalle ne 
su, ba za su gagara ba. 

60. Kuma ku yi tattali, dominsu, 
abin da kuka sami Tkon yi na wani 
£arfi (2) , kuma da ajiye dawaki, 
kuna tsoratarwa, game da shi, ga 
maiayin Allah kuma ma£iyinku da 
wasu, baicin su, ba ku san su ba, 
Allah ne Yake sanin su, kuma abin 
da kuka ciyar daga wani abu a cikin 
hanyar Allah, za a cika muku 
sakamakonsa, kuma ku ba a zalun- 
tar ku. 

61. Kuma idan sun karkata 
zuwa ga zaman lafiya, to, ka karka- 
ta zuwa gare shi, kuma ka dogara ga 
Allah: lalle ne ShT, Mai ji ne, 
Masani. 

62. Kuma idan sun yi nufin su 
yaudare ka, to, lalle ma'ishinka 



>*"> 









^4^cs>j^*^^^y^\^^^ 



* %$2 



' » ?*s Ss / 










4$jJ& ^.CL>y^J Sf^ ^/j ^LSlJ 






^iim 






(1) Watau a kashe wacfanda aka kama domin saura su gani su ji tsoro. 

(2) Tattali daga wani £arfi, ya hada dukkan abin da zai yiwu a yi yakin abokin gaba 
da shi. A yanzu daga bindiga da abin da yake sama da ita, shi ne za a yi tattali. 



268 



8 - Suratul Anfal 



mMm-* 



Allah ne, Shi ne Wanda Ya karfafa 
ka da taimakonSa, kuma da mumi- 
nai. 

63. Kuma Ya sanya soyayya a 
tsakanin zukatansu. Da ka ciyar da 
abin da yake cikin kasa, gaba cfaya, 
da ba ka sanya soyayya a tsakanin 
zukatansu ba, kuma amma Allah 
Ya sanya soyayya a tsakaninsu. 
Lalle Shi ne Mabuwayi, Mai 
hikima. 

64. Ya kai Annabi! Ma'ishinka 
Allah ne, kai da wanda ya biye 
maka daga muminai. 

65. Ya kai Annabi! Ka kwadai- 
tar da muminai a kan yaki. Idan 
mutum ashirin masu hakuri sun 
kasance daga gare ku, za su rinjayi 
metan, kuma idan dari suka ka- 
sance daga gare ku, za su rinjayi 
dubu daga wadanda suka kafirta, 
domin su, mutane ne, ba su fahimta. 

66. A yanzu Allah Ya saukake 
daga gare ku, kuma Ya sani cewa 
lalle ne akwai masu rauni a cikinku. 
To, idan mutum dari, masu hakuri, 
suka kasance daga gare ku, za su 
rinjayi metan, kuma idan dubu suka 
kasance daga gare ku, za su rinjayi 
dubu biyu, da iznin Allah. Kuma 
Allah Yana tare da masu hakuri. 

67. Ba ya kasancewa (1) ga wani 
annabi, kamammu su kasance a 



t^Vs^j^. Jjo\££jhy> 









£ y »f ss 



■ > 'six'** 






Uj^L. l^iJo "t>y\^> AjU ^====C^i^jiSf 



(1) Bayan da Musulmi suka ci nasara a Badar, suka kama Kuraishawa a cikinsu har 
da Abbas baffan Annabi. Sai Annabi ya shawarci sahabbansa ga abin da za su yi da 
kamammu. Abubakar ya ce wa Annabi, "Mutanenka ne, ka sake su." Sa'an nan ya nemi 
Umar shawara, ya ce masa "Ka kashe su." Sai ya karbi fansa daga gare su. Bayan haka 
Alkur'ani ya sauka da karfafa ra'ayin Umar na a kashe su, ya fi. Amma tun da an riga an 
zartar da fansar, shT ke nan. 



269 



8 - Suratul Anfal 



®m$m-* 



gare shi sai (bayan) ya zubar da 
jinainai a cikin kasa. Kuna nufin 
sifar duniya kuma Allah Yana nufin 
Lahira. Kuma Allah ne Mabuwayi, 
Mai hikima. 

68. Ba domin wani Littafi daga 
Allah ba, wanda ya gabata (1) , da 
azaba mai girma daga Allah ta 
shafe ku a cikin abin da kuka kama. 

69. Saboda haka, ku ci daga abin 
da kuka samu gamma, yana halal 
mai kyau. Kuma ku bi Allah da 
takawa. Lalle Allah ne Mai gafara, 
Mai jin kai. 

70. Ya kai Annabi! Ka ce wa 
wanda yake a cikin hannayenku 
daga kamammu: "Idan Allah Ya 
san akwai wani alheri a cikin zuka- 
tanku, zai kawo muku mafi alheri 
daga abin da aka kar6a daga gare 
ku, kuma Ya yi muku gafara : Kuma 
Allah ne Mai gafara, Mai jin kai." 

71. Kuma idan sun yi nufin yau- 
dararka, to, hakTka, sun yaudari 
Allah daga gabani sai Ya bayar da 
dama daga gare su: kuma Allah ne 
Masani, Mai hikima. 

72. Lalle ne wacfanda suka yi 
Tmani, kuma suka yi hijira, kuma 
suka yi jihadi da dukiyoyinsu da 
rayukansu, a cikin hanyar Allah, da 
wacfanda suka bayar da masauki, 
kuma suka yi taimako. Wacfancan, 
sashensu waliyyai ne ga sashe. 
Kuma wacfanda suka yi Tmani 






,> »/< r ,A 



*r JjJl l^^Clll ^1 *$ o£«^£Vjl 



Ujfeja£>^\j& 



r-\A 















\~ , >'<'\ '\' ' A\' *1 



* >.1 






(1) Abin da ya gabata na Littafi shi ne, amma Allah ne Masanin hakTka, abin da yake 
a cikin Surar Al Imrana, aya ta 1 59, inda aka bai wa Annabi umurnin ya yi shawara da 
sahabbansa ga abin da ya shafi yaki, sa'an nan kuma ya ddgara ga Allah wajen zartar da 
abin da ya za6a daga shawarar da suka ba shi. 



270 



8 - Suratul Anfal 



^l(^-A 



kuma ba su yi hijira (1) ba, ba ku da 
wani abu daga waliccinsu, sai sun yi 
hijira. Kuma idan suka neme ku 
taimako a cikin addini, to, taimako 
ya wajaba a kanku, face a kan 
mutane warfanda a tsakaninku da 
tsakaninsu akwai wani alkwari. 
Kuma Allah ne, ga abin da kuke 
aikatawa, Mai gani. 

73. Kuma wadanda suka kafirta, 
sashensu ne waliyyan sashe, idan ba 
ku aikata shi ba, wata fitina za ta 
kasance a cikin Jcasa, da fasadi 
babba. 

74. Kuma wadanda suka yiTma- 
ni kuma suka yi hijira, kuma suka yi 
jihadi, a cikin hanyar Allah, kuma 
da wadanda suka bayar da masauki, 
kuma suka yi taimako, wadannan su 
ne muminai da gaskiya, suna da 
gafara da wani abinci na karimci. 

75. Kuma wadanda suka yiTma- 
ni daga baya, kuma suka yi hijira 
kuma suka yi jihadi tare da ku, to, 
wadannan daga gare ku suke. 
Kuma ma'abuta zumunta, sashensu 
ne waliyyan (2) sashe a cikin Littafin 
Allah. Lalle Allah ne ga dukkan 
kome Masani. 












>iti 






ufM 



(1) A farkon Musulunci hijira sharacfi ce ga shiga cikin waliccin Musulmi, amma 
bayan da Musulunci ya yi karfi, hijira ba ta zama sharacfi ba, sai dai tana wajaba ga 
Musulmi ya tashi daga inda ba ya iya tsare addininsa zuwa ga inda yake iya tsare shi, 
matu£ar babu wata wahala mai tsanani. Ana taimakon Musulmin da bai yi hijira ba ga 
abin da bai shafi warware alkawarin Musulmi ba. 

(2) Walicci shi ne kusanta da lizimtar wajabcin taimakon juna. A farkon Musulunci, 
Musulmi ba su da walicci a kan wani Musulmi, sai idan ya yi hijira zuwa Macfina. Bayan 
cin Makka da watsuwar Musulunci sai waliccin Musulmi ya wajaba a kan kowane 
Musulmi a inda duk yake, a cikin duniya, gwargwadon hali, amma kuma a cikin haka mafi 
kusantar zumunta shi ne mafi cancanta da waliccin kowane Musulmi, har dai ga abin da ya 
shafi halaye na zaman mutum kamar aure da gado, da sauransu, kamar yadda littattafan 
sunna suka bayyana, a can cikin babin walicci. 



271 



9 — Suratut Tauba 



^mm-\ 




Tana bayani ga hukuncin yanke wa kafirai na kowane irin 
kafirci, da irin alaka wadda take iya ragewa a tsakanin Musulmi da 
kafiri da bayanin sifofin kafirai. 



L Barranta daga Allah da Man- 
zonSa zuwa ga wadanda kuka yi wa 
alkawari daga masu shirki (1) . 

2. Saboda haka ku yi tafiya a 
cikin kasa wata hudu (2) , kuma ku 
sani lalle ku, ba masu buwayar 
Allah ba ne, kuma lalle Allah ne 
Mai kunyatar da kafirai. 

3. Kuma da yekuwa daga Allah 
da ManzonSa zuwa ga mutane, a 
Ranar Haji Babba cewa lalle ne 
Allah Barrantacce ne daga masu 
shirki, kuma ManzonSa (haka). To, 
idan kun tuba, to, shi ne mafi alheri 
a gare ku, kuma idan kun juya, to, 
ku sani lalle ne ku, ba masu bu- 
wayar Allah ba ne. Kuma ka bayar 
da bishara ga wadanda suka ka- 
firta, da azaba mai radacfi. 












r 



( 1 ) Kafirai iri uku ne : masu addmin al'ada kamar Larabawa, su ne masu shirki, sa'an 
nan masu bin Littafi shafaffe watau Yahudu da Nasara, sa'an nan da munafukan wannan 
al'umma. Ya fara da masu shirki da bayanin irin ayubansu, sa'an nan ya yi bayanin sauran 
kamar haka. 

(2) Bayan yanke sulhu, Allah Ya bai wa kafirai wata hucfu na amana, domin su kare 
harkokinsu da wasu ma'amaloli da suka kulla tare da Musulmi, sa'an nan yaki ya tashi. 
Ana nufin masu addinin al'ada na shirki a nan. 



272 



9 — Suratut Tauba 



&m>-\ 



4. Sai wacfanda kuka yi wani 
alkawari daga masu shirki, sa'an 
nan kuma ba su rage ku da kome 
ba, kuma ba su taimaki kowa a 
kanku ba, to, ku cika alkawarin, 
zuwa gare su, har ga iyakar yarjeje- 
niyarsu. Lalle ne Allah Yana son 
masu takawa. 

5. Kuma idan watanni, masu al- 
farma suka shige, to, ku yaki mushi- 
rikai inda kuka same su, kuma ku 
kama su, kuma ku tsare su, kuma 
ku zaune musu dukkan madakata. 
To, idan sun tuba, kuma suka 
tsayar da salla, kuma suka bayar da 
zakka, to, ku sakar musu da ha- 
nyarsu. Lalle Allah ne Mai gafara, 
Mai jin kai. 

6. Idan wani daga mushirikai ya 
nemi makwabtakarka, to, ka ba shi 
makwabtakar har ya ji maganar 
Allah, sa'an nan ka isar da shi ga 
wurin amincewarsa. Wancan fa do- 
min lalle ne su, mutane ne wacfanda 
ba su sani ba. 

7. Yaya wani alkawari a wurin 
Allah a wurin ManzonSa yake ka- 
sancewa ga mushirikai, face ga 
wacfanda kuka yi wa alkawari wu- 
rin Masallaci Mai alfarma? To, 
matukar sun tsaya sosai gare ku, sai 
ku tsayu sosai gare su. Lalle ne 
Allah Yana son masu takawa. 

8. Yaya, alhali idan sun ci nasara 
a kanku, ba za su tsare wata zumun- 















? .^ 




1* Tt "c" '" 






273 



Suratut Tauba 



«8&-i 



ta ba a cikinku, kuma haka wata 
amana, suna yardar da ku da baku- 
nansu, kuma zukatansu suna ki? 
Kuma mafi yawansu fasikai ne. 

9. Sun saya da ayoyin Allah, 
'yan kudi katfan, sa'an nan suka 
kange daga hanyar Allah. Lalle ne 
su, abin da suka kasance suna aika- 
tawa ya munana. 

10. Ba su tsaron wata zumunta a 
cikin muminai, kuma haka ba su 
tsaron wata amana : kuma wadan- 
nan ne masu ta'adi. 

11. Sa'an nan idan sun tuba (1) , 
kuma suka tsayar da salla, kuma 
suka bayar da zakka, to, 'yan'- 
uwanku ne a cikin addini, kuma 
Muna rarrabe ayoyi daki-daki, ga 
mutane wadanda suke sani. 

12. Kuma idan suka warware 
rantsuwoyin amana daga bayan 
alkawarinsu, kuma suka yi suka a 
cikin addininku, to, ku yaki shuga- 
bannin kafirci. Lalle ne su, babu 
rantsuwoyin amana a gare su: 
tsammaninsu suna hanuwa. 

13. Shin, ba ku yakin mutane, 
wadanda suka warware rantsu- 
woyinsu, kuma suka yi niyya ga 
fitar da Manzo, kuma su ne suka 
fara muku, tun a farkon lokaci? 
Shin, kuna tsoron su ne? To, Allah 
ne Mafi cancantar ku ji tsoronSa, 
idan kun kasance muminai! 






\^ s <-< 



d^ilrt/tl^j^ 



<<*r- •>«>*. 



*xJ£\ 



r* 






yy oj+xjo 






> '* '** 









(1) Rukunonin Musulunci biyar ne: Kalmar shahada da salla da azumi da zakka da 
hajji ga T)akin Allah. Ana yakar mutum saboda barin uku daga cikinsu, watau kalmar 
shahada da salla da zakka kawai. Kuma uku suna lazimtar mawadaci da matalauci. su ne 
kalmar shahada da salla da azumi kawai. Amma zakka da hajji sai ga mai halin yi da 
wadata. 



274 



Suratut Tauba 



$&\*&-\ 



14. Ku yake su, Allah Ya yi musu 
azaba da hannayenku, kuma Ya 
kunyatar da su, kuma Ya taimake 
ku, kuma Ya warkar da kirazan 
mutane muminai. 

75. KumaYatafTdafushinzuka- 
tansu, kuma Ya karbi tuba a kan 
wanda Ya so. Kuma Allah ne Masa- 
ni, Mai hikima. 

16. Ko kuna zaton (1) a bar ku, 
tun Allah bai bayyana wacfanda 
suka yi jihadi ba daga gare ku, 
kuma su ba su riki wani shige ba, 
baicin Allah da ManzonSa da mu- 
minai? Kuma Allah ne Mai jarra- 
bawa ga abin da kuke aikatawa. 

17. Ba ya kasancewa ga masu 
shirki su raya masallatan Allah, 
alhali kuwa suna masu bayar da 
shaida a kan rayukansu da kafirci, 
wacfannan ayyukansu sun Bad, 
kuma a cikin wuta su madawwama 
ne. 

18. Abin sani kawai, mai raya 
masallatan Allah, shT ne wanda ya 
yi Tmani da Allah da Ranar Lahira, 
kuma ya tsayar da salla kuma ya 
bayar da zakka, kuma bai ji tsoron 
kowa ba face Allah. To, akwai 
tsammanin wacfannan su kasance 
daga shiryayyu. 






' \ > • If 




*t > \ * '" \' /f \ > ' ' 



At' 






\yplJ\^j]^^^lJ^Jj 






(1) Watau kuna zaton ku shiga Aljanna saboda cewarku, "Mun yi imam," kawai? 
A'aha ! Sai Allah Ya bayyanar da mai gaskiyar Tmani game da jihadi, kuma gaskiyar Tmani 
itace ce rashin soyayya da wanin Allah da ManzonSa da muminai, duka wanda ya so wani 
abu baicinsu, to, ba mumini ba ne, ba zai shiga Aljanna ba domin wai ya yi Tmani kawai. 
Ma'anar son Allah da son Annabi shi ne rashin sa6a wa umurninSa. Ma'anar son wanin 
Allah da wanin Annabi, shi ne ka yi abin da wanin nan yake so, alhali kuwa a wajen yinsa 
akwai sa6a wa Allah da ManzonSa. 



275 



9 - Suratut Tauba 



G8SIK&-1 



19. Shin, kun sanya shayar da 
mahajjata da rayar da Masallaci 
Mai alfarma kamar wanda ya yi 
Tmani da Allah da Ranar Lahira, 
kuma ya yi jihadi a cikin hanyar 
Allah? Ba su daidaita a wurin Al- 
lah. Kuma Allah ba Ya shiryar da 
mutane azzalumai. 

20. Wadanda suka yi Tmani, 
kuma suka yi hijira, kuma suka yi 
jihadi, a cikin hanyar Allah, da 
dukiyoyinsu, da rayukansu, su ne 
mafi girma ga daraja, a wurin Allah, 
kuma wadannan su ne masu bab- 
ban rabo. 

21. Ubangijinsu Yana yi musu 
bishara da wata rahama daga gare 
Shi, da yarda, da gidajen Aljanna. 
Suna da, a cikinsu, ni'ima zauna- 
nniya. 

22. Suna madawwama a cikinsu, 
har abada. Lalle ne Allah a wurinSa 
akwai lada mai girma. 

23. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku riki ubanninku da 
'yan'uwanku masoya, idan sun 
nuna son kafirci a kan Tmani. (1) 
Kuma wanda ya ji Since su daga 
gare ku, to, wadannan su ne azza- 
lumai. 

24. Ka ce: "Idan ubanninku da 
cfiyanku da 'yan'uwanku da matan- 
ku da danginku da dukiyoyi, wa- 
danda kuka yi tsiwirwirinsu, da 
fatauci wanda kuke tsoron tasga- 
ronsa, da gidaje wadanda kuke yar- 






Moj>U\> 










(1) Idan an umurci mutum ya rabu da ubansa da 'yan'uwansa kafirai, saboda shTyana 
Musulmi, to, ga waninsu abin ya fi £arfi. 



276 



9 — Suratut Tauba 



&m>-\ 



da da su, sun kasance mafiya soyu- 
wa a gare ku daga Allah da Man- 
zonSa, da yin jihadi ga hanyarSa, 
to, ku yi jira har Allah Ya zo da 
umurninSa! Kuma Allah ba Ya 
shiryar da mutane fasikai. 

25. Lalle ne, haklka, Allah Ya 
taimake ku a cikin wurare masu 
yawa, da Ranar Hunainu, (1) a loka- 
cin da yawanku ya ba ku sha'awa, 
sai bai amfanar da ku da kome ba, 
kuma kasa ta yi kunci a kanku da 
yalwarta, sa'an nan kuma kuka 
juya kuna masu bayar da baya. 

26. Sa'an nan kuma Allah Ya 
saukar da natsuwarSa a kan Man- 
zonSa, kuma a kan muminai, kuma 
Ya saukar da rundunoni warfanda 
ba ku gan su ba, kuma Ya azabtar 
da warfanda suka kafirta: wancan 
ne sakamakon kafirai. 

27. Sa'an nan kuma Allah Ya 
kar6i tuba daga bayan wancan a 
kan wanda Ya so. Kuma Allah ne 
Mai gafara, Mai rahama. 

28. Ya ku warfanda suka yi Tma- 
ni! Abin sani kawai, mushirikai 
najasa ne, saboda haka kada su 
kusanci Masallaci Mai alfarma a 
bayan shekararsu wannan. Kuma 






ifi% ^ T^ A •£'-* ">'x' > -Iff 



<£ » > < yi f / 



A^ 



*^ » <. »> < yi is 






(1) Hunainu wani wadi ne a tsakanin Makka da T)a'ifa inda Musulmi suka yi yaki da 
Hawazinawa, a cikin Shawwal shekara ta takwas. Yawan Musulmi ya rude su har suka ce, 
"Yau ba za a rinjaye mu ba, saboda karanci." Yawansu ya kasance dubu goma sha biyu, 
kuma kafirai dubu hudu, sai suka ji tsoro, suka gudu, suka bar Annabi a kan alfadararsa, 
Baida'a, babu kowa tare da shi face Abbas da Abu Sufyana wanda yake rike da likkafar 
Annabi. Annabi ya sanya Abbas ya yi ta kiran su, "Ya Ansar! Ya Muhajirun!' 1 har suka 
komo aka ci nasara. 



277 



Suratut Tauba 



&$®&-\ 



idan kun ji tsoron talauci (1) , to, da 
sannu Allah zai wadata ku daga 
falalarSa, idan Ya so. Lalle Allah ne 
Masani, Mai hikima. 

29. Ku yaki wacfanda (2) ba su 
yin Tmani da Allah kuma ba su 
imani da Ranar Lahira, kuma ba su 
haramta abin da Allah da Manzon- 
Sa Suka haramta, kuma ba su yin 
addini, addinin gaskiya, daga 
wadanda aka bai wa Littafi, har sai 
sun bayar da jizya daga hannu, 
kuma suna kaskantattu. 

30. Kuma Yahudawa suka ce: 
"Uzairu (fan Allah ne". Kuma Na- 
sara suka ce: "Masihu (fan Allah 
ne". Wancan zancensu ne da baku- 
nansu. Suna kama da maganar wa- 
danda suka kafirta daga gabani. 
Allah Ya la'ance su ! Yaya aka kar- 
katar da su? 

31. Sun riki malamansu (3) (Ya- 
hudu) da ruhubanawansu (Nasara) 
ubannangiji, baicin Allah, kuma 
sun riki MasThu (fan Maryama 
(haka). Kuma ba a umurce su ba 
face da su bauta wa Ubangiji Guda. 
Babu abin bauta wa face Shi. Tsar- 



c^ 



jLAp ^>cD^^oUaL^ ot 



\ *-\ ^ '\i' "Ik' ^ * 'vK 



^a> 



L3 VO' AWl A-4-W-3 



4- 






■'MiiStf 



(1) Idan kun ji tsoron talauci saboda nana mushirikai zuwa hajji, saboda fataucinku 
da su zai rage, to, babu kome, arziki ga Allah yake, Yana bayar da shi ga wanda Yake so. 

(2) Bayan gama hukuncin alakar Musulmi da kafiran farko, watau masu shirkin, 
Larabawa, sai kuma ya far a bayanin alakar Musulmi kafirai na biyu ; watau Yahudu da 
Nasara. 

(3) Hibru shi ne malamin Yahudawa, Ruhubani mai ibada wanda ya yanke jin dadin 
duniya daga kansa saboda ibada, daga cikin Nasara, mabiyan, gefen biyu sun riki 
shugabanninsu ubanningiji suna bauta musu, watau suna yanka musu dokoki wadanda ba 
na Allah ba, su kuma suna bin su a kan haka. Bautar da suke yi wa Uzairu ko MasThu, Tsa 
dan Maryama domin sun ce su diyan Allah ne, watau sun zama juz'inSa ke nan. Tsarki ya 
tabbata ga Allah daga wadannan siffofi duka. 



278 



Suratut Tauba 



tmm-i 



kinSa ya tabbata daga barin abin da 
suke yin shirki da shi. 

32. Suna nufin su bice hasken 
Allah da bakunansu. Kuma Allah 
Yana ki, face dai Ya cika haskenSa, 
kuma ko da kafirai sun ki. 

33. Shi ne Wanda Ya aiko man- 
zonSa da shiriya da addinin gas- 
kiya, domin ya bayyana shi a kan 
addini dukansa, kuma ko da mushi- 
rikai sun ki. 

34. Ya watfanda suka yi Tmani ! 
Lalle ne masu yawa daga Ahbar (1) 
da Ruhbanawa, haklka suna cin 
dukiyar mutane da karya, kuma 
suna kangewa daga hanyar Allah. 
Kuma wadanda suke taskacewar 
zmariya da azurfa, kuma ba su ciyar 
da ita a cikin hanyar Allah, to, ka yi 
musu bushara da azaba mai radadi. 

35. A ranar da ake kona shi a 
kanta a cikin wutar Jahannama, sai 
a yi lalas da ita ga goshinansu da 
sashinansu da bayayyakinsu, (a ce 
musu) "Wannan ne abin da kuka 
taskace domin rayukanku. To, ku 
dancfani abin da kuka kasance kuna 
sanyawa a taska." 

36. Lallai ne kidayayyun watan- 
ni a wurin Allah wata goma sha 
biyu ne a cikin Littafin (2) Allah, a 



jt^J^j^ b 4$ \jj \_£\ b)Q I ^L^>J^yi 



/^ y^ >• ^\t 









»^> y + W\' 






^S J^li l3^UL^jj£2tf IXj^I 



(1) Jam'in Hibru watan malamin Yahudawa. 

(2) Ko da, a cikin wadannan watanni akwai masu alfarma, ko da yake su kafirai ba sa 
kiyaye alfarmarsu ba, sun shigar da wani wayonsu a ciki wanda suke cewa NasT'u (watau 
jinkiri) : Idan suna son su yi yaki a cikin dayan watannin, sai su halattar da shi, sa'an nan su 
haramta wani wata a matsayinsa, su kara kaflrci a kan kafircinsu, da yin haka. Saboda 
haka Allah Ya halattar da yaki a cikin kowanne wata domin kada a mamayi Musulmi. 
Kuma yin jihadi yana cikin ayyukan ibada wadda Allah Yake ri6anya ladarta a cikin 
watannin, masu alfarma. 



279 



Suratut Tauba 



$M*&-\ 



ranar da Ya halicci sammai da kasa, 
daga cikinsu akwai hutfu masu al- 
farma. Wannan ne addini madai- 
daici. Saboda haka kada ku zalunci 
kanku a cikinsu. Kuma ku yaki 
mushirikai gaba daya, kamar yadda 
suke yakar ku gaba cfaya. Kuma ku 
sani cewa lallai ne Allah Yana tare 
da masu takawa. 

37. Abin sani ka wai "Jinkirtawa" 
kari ne a cikin kafirci, ana Batar da 
wadanda suka kafirta game da shi : 
suna halattar da wata a wata sheka- 
ra kuma su haramtar da shi a wata 
shekara domin su dace da adadin 
abin da Allah Ya haramta. Saboda 
haka suna halattar da abin da Allah 
Ya haramtar. An kawace musu mu- 
nanan ayyukansu. Kuma Allah ba 
Ya shiryar da mutane kafirai. 

38. Ya ku wadanda suka yi Ima- 
ni ! Mene ne a gare ku, idan an ce 
muku, "Ku fita da yaki a cikin 
hanyar Allah", sai ku yi nauyi (1) 
zuwa ga kasa. Shin, kun yarda da 
rayuwar duniya ne daga ta Lahira? 
To jin dadin rayuwar duniya bai 
zama ba a cikin Lahira, face kadan. 

39. Idan ba ku fita da yaki ba, 
Allah zai azabta ku da azaba mai 
radacfi, kuma Ya musanya wasu 
mutane, wasunku (a maimakonku). 






* S>*7^ **'»' 






(1) Nauyi zuwa ga Rasa, watau ku kasa tashi tsaye balle ma ku fita zuwa yakin da aka 
neme ku da shi (saboda shi). Fita da yaki a nan, ana nufin yakin Tabuka a cikin lokacin 
bazara, kuma babu abinci domin Allah Ya jarrabi Musulmi, Ya fitar da muminai da kuma 
munafukai, domin a san yadda za a yi ma'amala da su. Haka kuma a kowane lokaci Allah 
Yakan sanya wani abin jarraba na wahala a cikin Musulmi domin Ya bambanta muminai 
daga munafukai. 



280 



9 — Suratut Tauba 



«&&-1 



Kuma ba za ku cutar da Shi da 
kome ba. Kuma Allah a kan dukan 
kome Mai Tkon yi ne. 

40. Idan ba ku taimake shi ba, 
to, lalle ne Allah Ya taimake shi, a 
lokacin da wadanda suka kafirta 
suka fitar da shi, yana na biyun 
biyu, a lokacin da suke cikin kogon 
dutse, a lokacin da yake cewa da 
sahibinsa: "Kada ka yi bakin ciki, 
lalle ne Allah Yana tare da mu". Sai 
Allah Ya saukar da natsuwarSa a 
kansa, kuma Ya taimake shi da 
wadansu rundunoni, ba ku gan su 
ba, kuma Ya sanya kalmar wadan- 
da suka kafirta makaskanciya, 
kuma kalmar Allah ita ce madau- 
kakiya. Kuma Allah ne Mabuwayi, 
Mai hikima. 

41. Ku fita da yaki kuna masu 
saukakan kaya da masu nauyi, 
kuma ku yi jihadi da dukiyoyinku 
da kuma rayukanku a cikin hanyar 
Allah. Wancan ne mafi alheri a gare 
ku, idan kun kasance kuna sani. 

42. Da ya kasance (1) wata sifar 
duniya ce, makusanciya, da tafiya 
matsakaiciya, da sun bTjca, kuma 
amma fagen ya yi musu nTsa. Kuma 
za su yi ta yin rantsuwa da Allah, 
"Da mun sami dama, da mun tafi 
tare da ku". Suna halakar da kansu 
(da rantsuwar karya) ne, kuma Al- 
lah Yana sanin lalle, hakika, su 
makaryata ne. 







oy^i 



^yL-j&rj L-Ax^jvJ Jj^->o.d x2j\j $Jk> 



(1) Ya shiga bayanin siffofin munafukai wacfanda suka ki fita da wadanda suk fita 
zuwa Tabuka, da wadanda suka nemi wani uzuri, a cikin siffofi dabam-dabam da za a iya 
gane munafukai da su a cikin kowane zamani na rayuwar Musulmi a duniya. 



281 



9 — Suratut Tauba 



$$m&-\ 



43. Allah Ya yafe maka laifi. 
Domin me ka yi musu izinin zama? 
Sai wacfanda suka yi gaskiya sun 
bayyana a gare ka, kuma ka san 
makaryata. 

44. Wacfanda suke yin Tmani da 
Allah da Ranar Lahira, ba za su 
nemi izininka ga yin jihadi da 
dukiyoyinsu da rayukansu ba. 
Kuma Allah ne Masani ga masu 
takawa. 

45. Abin sani kawai, wacfanda 
ba sa Tmani da Allah da Ranar 
Lahira, kuma zukatansu suka yi 
shakka, su ne ke neman izininka, 
sa'an nan a cikin shakkarsu suna ta 
yin kai kawo. 

46. Kuma da sun yi nufin fita, da 
sun yi wani tattali saboda shi, kuma 
amma Allah Ya ki zaburarsu, sai Ya 
nauyayar da zamansu. Kuma aka 
ce ku zauna tare da masu (1) zama. 

47. Da sun fita a cikinku ba za su 
kare ku da kome ba face da Barna, 
kuma lalle da sun yi gaggawar sa- 
nya annamlmanci a tsakaninku, 
suna nema muku fitina. Kuma a 
cikinku akwai 'yan rahoto saboda 
su. Kuma Allah ne Masani ga 
azzalumai. 

48. Kuma lalle ne, hakTka, sun 
nemi fitina daga gabani, kuma suka 
juya maka al'amari, har gaskiya ta 
zo (2) , kuma umurnin Allah Ya 
bayyana, alhali suna masu kyama. 



G5 o^ilJL^^liij 















(1) Watau mata da yara da gajiyayyu. 

(2) Tun farkon zuwan Annabi a Madina munafukai sun yi ta yin kaidi domin su 6ata 
aramarin Annabi da Musulunci, suka kasa, har gaskiya ta bayyana, suka kama bakinsu 
domin rashin abin da za su iya facfa a yarda da shi. 



282 



9 — Suratut Tauba 



mm-* 



49. Kuma daga cikinsu (1) akwai 
mai cewa, "Ka yi mini izinin zama, 
kuma kada ka fitine ni". To, a cikin 
fitinar suka facfa. Kuma lalle ne 
Jahannama, haklka, mai kewayewa 
ce ga kafirai. 

50. Idan wani alheri ya same ka, 
zai 6ata musu rai, kuma idan wata 
masifa ta same ka sai su ce, "Haki- 
ka, mun rike aramarinmu daga 
gabani". Kuma su juya, alhali kuwa 
suna masu farin ciki. 

51. Ka ce, "Babu abin da yake 
samun mu face abin da Allah Ya 
rubuta saboda mu. Shine Maji6in- 
cinmu. Kuma ga Allah, sai mumi- 
nai su dogara". 

52. Ka ce, "Shin, kuna dako ne 
da mu? Face dai da dayan abubu- 
wan biyu (2) masu kyau, alhali kuwa 
mu, muna dako da ku, Allah Ya 
same ku da wata azaba daga gare 
Shi, ko kuwa da hannayenmu. To, 
ku yi dako. Lalle ne mu, tare da ku 
masu dakon ne". 

53. Ka ce, "Ku ciyar a kan yarda 
ko kuwa a kan tllas. Ba za a karBa 
daga gare ku ba. Lalle ne ku, kun 
kasance mutane fasikai." 

54. Kuma babu abin da ya hana 
a kar6i ciyarwarsu daga gare su face 



" TTvT' \ .'• W \*~ <S < > » ^ 
^t ^ • > V\ V K >1 










<; > 



.iwit4*yji 









(1) Kuma a yanzu ga yakin Tabuka (munafukai) sun bayyana da irin uzurran da suke 
kawowa domin kada su fita, kamar mai cewa, "To, Allah Ya nana zina, idan na fita na ga 
matan Rumawa, ba zan iya yin hakuri daga barinsu ba. Saboda haka ina son a kar6i 
uzurina kada a jefa ni a cikin fitina". Bai sani ba, da wannan rashin fitar ya jefa kansa a 
cikin fitinar, domin za a bar shi tare da mata, su da shi kawai. 

(2) T)ayan abubuwa biyu masu kyau, su ne mutuwa a kan shahada ko rinjaya da 
samun gamma da izza. 



283 



9 — Suratut Tauba 



t^JJ^-n 



domin su, sun kafirta da Allah da 
ManzonSa, kuma ba su zuwa ga 
salla face Luma suna masu kasala, 
kuma ba su ciyarwa face suna masu 
kyama. 

55. Saboda haka, kada dukiyo- 
yinsu su ba ka sha'awa, kuma haka 
'ya'yansu. Abin sani kawai, Allah 
Yana nufin Ya yi musu azaba da su a 
cikin rayuwar duniya, kuma rayu- 
kansu su fita alhali kuwa suna ka- 
firai. 

56. Kuma suna rantsuwa da Al- 
lah cewa, lalle ne su, haJolca, daga 
gare ku suke, alhali kuwa ba su 
zamo daga gare ku ba. Kuma amma 
su mutane ne masu tsoro. 

57. Da suna samun mafaka ko 
kuwa wacfansu buloli, ko kuwa 
wani mashigi, da sun juya zuwa 
gare shi, kuma suna gaggawar 
shiga. 

58. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake zunden ka a kan 
sha'anin dukiyoyin sadaka, sai idan 
an ba su daga cikinta, su yarda, 
kuma idan ba a ba su ba daga 
cikinta sai su zamo suna masu fushi. 

59. Kuma da dai su lalle sun 
yarda da abin da Allah Ya ba su, da 
ManzonSa, kuma suka ce, "Ma'is- 
hinmu Allah ne, zai kawo mana 
daga falalarSa kuma ManzonSa 
(zai ba mu). Lalle ne mu, zuwa ga 
Allah masu kwacfayi ne." 

60. Abin sani kawai, dukiyoyin 
sadaka na fakirai ne da miskinai da 
masu aiki a kansu, da wacfanda ake 
lallashin zukatansu, kuma a cikin 






,>/.•;,/ > >* 






'Ati-^x 












y&. Jujl 0>ii^j I U^u <lL>j ~^-y 



284 



Suratut Tauba 



$$m-\ 



fansar wuyoyi, da mabarta, da a 
cikin hanyar Allah da dan hanya 
(matafiyi). Farilla daga Allah. 
Kuma Allah ne Masani, Mai hiki- 
ma. 

61. Kuma daga cikinsu akwai 
wacfanda suke cutar Annabi, kuma 
suna cewa, "Shi kunne (1) ne". Ka 
ce: Kunnen alheri gare ku, yana 
Tmani da Allah, kuma yana yarda 
da muminai, kuma rahama ne ga 
wacfanda suka yi Tmani daga gare 
ku. Kuma wadanda suke cutar 
Manzon Allah suna da azaba mai 
racfacfi. 

62. Suna rantsuwa da Allah sa- 
boda ku, domin su yardar da ku. 
Kuma Allah da ManzonSa ne mafi 
cancantar su yardar da Shi, idan 
sun kasance muminai. 

63. Shin, ba su sani ba cewa, 
"Lalle ne wanda ya saba wa Allah 
da ManzonSa, hakiRa yana da wu- 
tar Jahannama, yana madawwami 
a cikinta? Waccan ita ce wula- 
kantawa babba!" 

64. Munafukai suna tsoron a 
saukar da wata sura a kansu, wadda 
take ba su labari ga abin da yake 
cikin zukatansu. Ka ce, "Ku yi 
izgili. Lalle ne, Allah ne Mai fitar da 
abin da kuke tsoro." 






\ >ss s < k i' > »> 






\y 



> > »> 1 ^^ >> 










'<.'> 



>. y *w>< 






?-> *' * 



4* 



>>-'* 






(1) Shi kunne ne, ma'anarsa, kome ka gaya masa yana gaskatawa, watau wai ba shi 
da wayon gane gaskiya da karya. Saboda haka Allah Ya ce, kunnen alheri, watau ya san 
gaskiya kuma yana gaskata ta, kuma ya san karya, ba ya aiki da ita. 



285 



Suratut Tauba 



&m>-\ 



65. Kuma lalle ne, idan ka tam- 
baye (1) , su hakTka, suna cewa, 
"Abin sani kawai, mun kasance 
muna hira kuma muna wasa." Ka 
ce, "Shin da Allah, da kuma ayo- 
yinSa da ManzonSa kuka kasance 
kuna izgili?" 

66. Kada ku kawo wani uzuri, 
hakTka, kun kafirta a bayan Imanin- 
ku. Idan Mun yafe laifi ga wata 
kungiya daga gare ku, za Mu azabta 
wata kungiya saboda, lalle, sun 
kasance masu laifi. 

67. Munafukai maza da 
munafukai mata, sashensu (2) daga 
sashe, suna umurni da abin ki, 
kuma suna hani daga alheri. Kuma 
suna damkewar hannayensu. Sun 
mance Allah, sai Ya manta da su. 
Lalle ne munafukai su ne fasikai. 

68. Allah ya yi wa'adi ga muna- 
fukai maza da munafukai mata da 
kafirai da wutar Jahannama, suna 
madawwama a cikinta. Ita ce ma'is- 
hiyarsu. Kuma Allah Ya la'ance su, 
kuma suna da azaba zaunanniya. 

69. Kamar wacfanda suke a 
gabaninku, sun kasance mafi tsana- 
nin karfi daga gare ku, kuma mafi 
yawan dukiyoyi da dlya. Sai suka ji 
dadi da rabonsu, sai kuka ji dadi da 
rabonku kamar yadda wadanda 
















^ fa" 9 ' 9 i\"> *f '\' **'*'*'{ 

>^j£m \*S*^>\ U±=> ysJbX&f*LU^>\5 



(1) Ana a cikin tafiya zuwa Tabuka sai wasu mutane daga cikin munafukai suka ce wa 
junansu, "Wannan yana zaton ya ci gidajen Rumawa da Biranensu? Faufau." Sai Allah Ya 
sanar da AnnabinSa (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi) abin da suka facfa. Sai ya 
ce, "Ku zo mani da wacfancan mutane." Da suka je masa ya ce musu 'Kun ce kaza da 
kaza.' Sai suka yi rantsuwa da cewa: ba mu kasance ba sai muna hira muna wasa. 

(2) Su duka daidai suke ga halinsu na sharri. Damke hannu shi ne rowa. 



286 



Suratut Tauba 



&3&-\ 



suke a gabaninku suka ji dacfi, da 
rabonsu, kuma kuka kutsa kamar 
kutsawarsu. Wacfancan ayyukansu 
sun 6aci a duniya da Lahira, kuma 
wacfannan su ne masu hasara. 

70. Shin, labarin wadanda suke a 
gabaninsuj)ai je musu ba, mutanen 
Nuhu da Adawa da Samudawa da 
mutanen Ibrahim da Ma'abuta 
Madyana da wadanda aka birkice? 
Manzanninsu sun je musu da ayoyi 
bayyanannu. To, Allah bai kasance 
Yana zaluntar su ba, amma sun 
kasance rayukansu suke zalunta. 

71. Kuma mummunai maza da 
mummunai mata sashensu maji- 
6incin sashe ne, suna umurni da 
alheri (1) kuma suna hani daga abin 
da ba a so, kuma suna tsayar da 
salla, kuma suna bayar da zakka, 
kuma suna tfa'a ga Allah da Man- 
zonSa. Wacfannan Allah zai yi 
musu rahama. Lalle Allah ne Ma- 
buwayi, Mai hikima. 

72. Kuma Allah Ya yi wa'adi ga 
mummunai maza da mummunai 
mata da gidajen Aljanna koramu 
suna gudana daga karkashinsu, 
suna madawwama a cikinsu, da 
wuraren zama masu dacfi a cikin 
gidajen Aljannar. Kuma yarda 
daga Allah ce mafi girma. Wancan 
shi ne babban rabo, mai girma. 

73. Ya kai Annabi ! Ka yaki kafi- 
rai da munafukai kuma ka tsaurara 






>. »<. 



^>ff "»'z" • > "\\ ^ »y 









(1) Abin da aka sani ga shan'a shine alheri, kuma abin da da ba a sani ba ga shan'a 
shT ne abin £i wanda ba a so. 



287 



Suratut Tauba 



««&-n 



a kansu. Kuma matattararsu 
Jahannama ce. Tir da ta zama 
makomar! 

74. Suna rantsuwa da Allah, ba 
su facfa ba, alhali kuwa lalle ne, 
haklka, sun facfi kalmar kafirci, 
kuma sun kafirta a bayan musul- 
untarsu, kuma sun yi himma ga 
abin da ba su samu ba. Kuma ba su 
zargi kome ba face domin Allah da 
ManzonSa Ya wadatar da su daga 
falalarSa. To, idan sun tuba zai 
kasance mafi alheri gare su, kuma 
idan sun juya baya, Allah zai azabta 
su da azaba mai racfadi a cikin 
duniya da Lahira, kuma ba su da 
wani masoyi ko wani mataimaki a 
cikin kasa. 

75. Kuma daga cikinsu akwai 
wacfanda suka yi wa Allah alka- 
wari, "Lalle ne idan ya kawo mana 
daga falalarSa, hakika, muna bayar 
da sadaka, kuma lalle ne muna 
kasance wa daga salihai." 

76. To, a lokacin da Ya ba su 
daga falalarSa, sai suka yi rowa da 
shi, kuma suka juya baya suna 
masu bijirewa. 

77. Sai Ya biyar musu da muna- 
funci a cikin zukatansu har zuwa ga 
ranar da suke haduwa da Shi, sabo- 
da saba wa Allah ga abin da suka yi 
Masa alkawari, kuma saboda abin 
da suka kasance suna yi na karya. 

78. Shin, ba su sani ba cewa lalle 
ne Allah Yana sanin asTrinsu da 
ganawarsu, kuma lalle Allah ne 
Masanin abubuwan fake? 



* "\\ 'X * >* " »> ^v^ E » ~\' 












288 



Suratut Tauba 



mm-* 



79. Wacfanda suke aibanta masu 
yin alheri daga mummunai a cikin 
dukiyoyin sadaka, da wadanda ba 
su samu face iyakar kokarinsu, sai 
suna yi musu izgili. Allah Yana yin 
izgili gare su. Kuma suna da azaba 
mai ratfadi. 

80. K6 ka nema musu gafara ko 
ba ka nema musu ba, idan ka nema 
musu gafara sau saba'in, to, Allah 
ba zai gafarta musu ba. Saboda su, 
sim kafirta da Allah da ManzonSa. 
Kuma Allah ba Ya shiryar da muta- 
ne fasikai. 

81. Wadanda aka bari sun yi 
farin ciki da zamansu a bayan Man- 
zon Allah, kuma suka £i su yi jihadi 
da dukiyoyinsu da rayukansu a ci- 
kin hanyar Allah, kuma suka ce, 
"Kada ku fita zuwa yaki a cikin 
zafi." Ka ce, "Wutar Jahannama ce 
mafi tsananin zafi." Da sun kasance 
suna fahimta! 

82. Saboda haka su yi dariya 
kadan, kuma su yi kuka da yawa a 
kan sakamako ga abin da suka 
kasance suna tsirfatawa. 

83. To, idan Allah Ya mayar da 
kai zuwa ga wata kungiya daga gare 
su, sa'an nan suka neme ka izni 
domin su fita, to, ka ce, "Ba za ku 
fita tare da m ba har abada, kuma 
ba za ku yi yaki tare da m ba a kan 
wani makiyi. Lalle ne ku, kun yarda 
da zama a farkon lokaci, sai ku 
zauna tare da mata masu zaman 
gida." 

84. Kuma kada ka yi salla a kan 
kowa daga cikinsu wanda ya mutu, 






><y >\i s < 






>XSs'A '?£ 



jj^us 



< > 7?'\\&\' V\'' 



3 O^— Jj^j »ji> © UJ *» 



, -<7f <,>-f 






'< <«• -. s>'s 






289 



9 — Suratut Tauba 



fcSSlKgi-l 



har abada, kuma kada ka tsaya a 
kan kabarinsa. Lalle ne su, sun 
kafirta da Allah da ManzonSa, 
kuma sun mutu alhali kuwa suna 
fasikai. 

85. Kuma kada dukiyoyinsu da 
diyansu su ba ka sha'awa. Abin sani 
kawai, Allah Yana nufin Ya yi musu 
azaba da su a cikin duniya, kuma 
rayukansu su fita alhali kuwa suna 
kafirai. 

86. Kuma idan aka saukar da 
wata Sura cewa: Ku yi Imani da 
Allah kuma ku yi jihadi tare da 
ManzonSa. Sai mawadata daga 
gare su su nemi izninka, kuma su ce : 
Ka bar mu mu kasance tare da 
mazauna. 

87. Sun yarda da su kasance tare 
da mata masu zama (a cikin gidaje). 
Kuma aka rufe a kan zukatansu, 
saboda haka, su, ba su fahimta. 

88. Amma Manzon Allah da wa- 
cfanda suka yiTmani tare da shi, sun 
yi jihadi da dukiyoyinsu da rayu- 
kansu. Kuma wadannan suna da 
ayyukan alheri, kuma wadannan su 
ne masu cin nasara. 

89. Allah ya yi musu tattalin 
gidajen Aljanna, koramu suna gu- 
dana daga karkashinsu, suna ma- 
dawwama a cikinsu. Wancan ne 
babban rabo mai girma. 

90. Kuma masu uzuri daga £au- 
yawa zuka zo domin a yi musu izini, 
kuma wadanda suka yi wa Allah da 
ManzonSa karya, suka yi zamansu. 
Wata azaba mai radacfi za ta sami 
wadanda suka kafirta daga gare su. 






10 UrU^\^^Ol^j\jJL3j 






290 



9 — Suratut Tauba 



M&&-1 



91. Babu laifi a kan maraunana 
kuma haka majinyata, kuma babu 
laifi a kan wacfanda ba su samun 
abin da suke ciyarwa idan sun yi 
nas!ha (1) ga Allah da ManzonSa. 
Kuma babu wani laifi a kan masu 
kyautatawa. Kuma Allah ne Mai 
gafara, Mai tausayi. 

92. Kuma babu (laifi) a kan wa- 
cfanda idan sun je maka domin ka 
dauke su, ka ce, "Ba ni da abin da 
nake tfaukar ku a kansa," suka juya 
alhali kuwa idanunsu suna zubar da 
hawaye domin bakin ciki cewa ba su 
sami abin da suke ciyarwa ba. 

93. Abin sani kawai, laifi yana a 
kan wadanda suke neman izininka 
alhali kuwa su mawadata ne. Sun 
yarda su kasance tare da mata ma- 
maya (gidaje), kuma Allah Ya dan- 
ne a kan zukatansu, domin haka su, 
ba su ganewa. 

94. Suna kawo uzurinsu zuwa 
gare ku idan kun koma zuwa gare 
su. Ka ce, "Kada ku kawo wani 
uzuri, ba za mu amince muku ba. 
Haklka, Allah Ya ba mu labari daga 
labarunku, Allah zai ga aikinku 
kuma ManzonSa (zai gani). Sa'an 
nan kuma a mayar da ku zuwa ga 
Masanin gaibi da bayyane, sai Ya 
ba ku labarin abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

95. Za su yi rantsuwa da Allah a 
gare ku idan kun juya zuwa gare su, 
domin ku kau da kai daga gare su. 



Mc&&%&zw$S$ 






pjjfi-*- ^jJ^-iV-" ot 
















>^*^»>^/ 



XSJ^A 



^\^J^\V ^ ^-^ j J&1 5^4-* 



(1) NasTha ita ce su fadi maganar £warai ; kyautatawa ita ce a yi aiki domin Allah, ba 
domin neman duniya ba. 



291 



9 — Suratut Tauba 



&m-\ 



To, ku kau da kai daga gare su don 
ko su kazanta ne, kuma Jahannama 
ce matattararsu bisa ga sakamakon 
abin da suka kasance suna tsir- 
fatawa. 

96. Suna rantsuwa gare ku do- 
min ku yarda da su. To, idan kun 
yarda da su, to, lallai ne Allah ba 
Shi yarda da mutane fasikai. 

97. Kauyawa ne mafi tsananin (1) 
kafirci da munafinci, kuma su ne 
mafi kamanta ga rashin sanin 
haddodin abin da Allah Ya saukar a 
kan ManzonSa. Kuma Allah ne 
Masani, Mai hikima. 

98. Kuma daga kauyawa akwai 
wacfanda (2) suke rikon abin da suke 
ciyarwa a kan tara ce, kuma suna 
sauraron aukuwar masTfa a gare ku, 
aukuwar mummunar masTfa ta tab- 
bata a kansu. Kuma Allah ne Mai ji, 
Masani. 

99. Kuma daga kauyawa akawi 
wacfanda suke yinTmani da Allah da 
Ranar Lahira, kuma suna rikon 
abin da suke ciyarwa (tamkar) wa- 
cfansu ibadodin neman kusanta ne a 
wurin Allah da addu'o'in Man- 
zonSa. To, lalle ne ita (ciyarwar 
nan) ibadar neman kusanta ce a 
gare su. Allah zai shigar da su a 
cikin RahamarSa. Lalle Allah ne 
Mai gafara, Mai jin kai. 






tits 












(1) Kauyawa ne mafi tsananin kafirci domin nTsansu daga sanin halayen girmamawa 
da na zamantakewa, sa'an nan da nTsansu daga Annabi bar su saurari abin da ya zo da shi. 

(2) Kauyawa kashi biyu ne: akwai wawaye munafukai masu ganin addmi ya cfora 
musu nauyin biyan zakka da sauran ayyukan alheri, suna daukar sa kamar tara da biyan 
kakkarai. Kuma akwai kauyawa masu hankali sun sani Annabi manzo ne daga Allah, suna 
daukar abin da addmi ya aza musu duka ibada ne, suna fatar kusanta da shi zuwa ga Allah, 
Ubangijinsu. To su mutanen kwarai ne, za su shiga Aljanna. 



292 



9 — Suratut Tauba 



f^ll^-n 



100. Kuma masu tserewa (1) na 
farko daga Muhajirina da Ansar da 
wacfanda suka bi su da kyautatawa, 
Allah Ya yarda daga gare su su 
kuma sun yarda daga gare Shi, 
kuma Ya yi masu tattalin gidajen 
Aljanna: koramu suna gudana a 
karkashinsu, suna madawwama a 
cikinsu har abada. Wancan ne ba- 
bban rabo mai girma. 

101. Kuma daga wacfanda suke a 
gefenku daga kauyawa akwai 
munafukai, (2) haka kuma daga 
mutanen Macfiha: sun goge a kan 
munafunci, ba ka sanin su, Mu ne 
Muke sanin su. Za Mu yi musu 
azaba sau biyu, sa'an nan a mayar 
da su zuwa ga azaba mai girma. 

102. Kuma da wacfansu, sun yi 
furuci (3) da laifinsu, sun hacfa aiki na 
kwarai da wani mummuna. Akwai 
tsammanin Allah Ya kar6i tuba a 
kansu. Lallai Allah ne Mai gafara, 
Mai jin kai. 

103. Ka kar6i sadaka daga 
dukiyoyinsu ka tsarkake su, kuma 
ka tabbatar da kirkinsu da ita. 
Kuma ka yi musu addu'a. Lallai 
addu'o'inka natsuwa ne a gare su. 
Kuma Allah ne Mai ji, Masani. 



\' * Z" 












(1) Yakin Tabuka ya kasa jama'ar Musulmi gwargwadon Tmaninsu da ayyukansu da 
gabatarsu a cikin addmi, cikin darajoji da rfabakoki. Darajar farko ita ce, Sahabban farko 
wacfanda suka tsere wa sauran mutane ga shiga Musulunci da karfin imani da yawan aiki 
da tsarkake zuciya ga aikin Allah. 

(2) FCungiya ta biyu munafukai masu zurfin wayo, sun san yadda suke 66ye 
munafuncinsu saboda gogewa da iya munafunci har mutane ba za su iya gane su ba, sai 
Allah Ya tona su. 

(3) Wata kungiya wadda ta yi munafunci, ta ki fita zuwa yaki amma kuma suka ga 
sun yi laifi suka yi ikirari da cewa "sun yi laifi," sa'an nan suka tuba, Allah Ya kar6i 
tubarsu. 



293 



Suratut Tauba 



&i*&-\ 



104. Shin, ba su sani ba, cewa 
lallai Allah ne Yake karbar tuba 
daga bayinSa, kuma Yana karbar 
sadakokinsu, kuma lalle Allah ne 
Mai karbar tuba, Mai jin kai? 

105. Kuma ka ce, "Ku yi aiki, 
sa'an nan Allah zai ga aikinku, da 
ManzonSa da Muminai, kuma 
za a mayar da ku zuwa ga Masanin 
fake da bayyane, sa'an nan Ya ba ku 
labari ga abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

106. Kuma da wadansu wa- 
danda (1) aka jinkirtar ga umurnin 
Allah, ko dai Ya yi musu azaba ko 
kuma Ya karbi tuba a kansu. Kuma 
Allah ne Masani, Mai hikima. 

107. Kuma wadanda (2) suka riki 
wani masallaci domin cuta da ka- 
firci da neman rarrabewa a tsakanin 
muminai da bagewa ga taimakon 
wanda ya yaki Allah daManzonSa 
daga gabani, kuma hakTka suna yin 
rantsuwa cewa, "Ba mu yi nufin 
komai ba face alheri" alhali kuwa 
Allah Yana yin shaida cewa, su, 
hakTka, makaryata ne. 

108. Kada ka tsaya a cikinsa har 
abada. Lalle ne, Masallaci wanda 









*'\\ / \^' 9 \' ^ 9 >Y\ *s"'\'~ 9 '-' 






(1) Wata kungiya wadda^ita ba munafuka ba ce, amma kuma ba su fita zuwa yakin 
ba, kuma ba su da wani dalTli sai kasala kawai da taushewar Shaicfan. Wacfannan an 
jinkirtar da al'amarinsu har Allah Ya yi hukunci a kansu. 

(2) Wata kungiya ta munafukai masu aiki domin tum6uke karfin Musulmi ta hanyar 
da ba a iya ganewa da sauri. Kamar su gina masallaci kusa da wani tsohon masallaci da 
sunan taimakon addini amma da nufin su raba jama'ar Musulmi, kuma sun sami wurin da 
za su rika taro da boye kayan yaki da shirin sharri ga Musulmi. Kamar ma'abuta Masjidil 
Darar, wanda aka yi kusa da masallacin Kuba a Madlna. Aikinsu bai tsaya ga lokacin 
yakin Tabuka ba, saboda haka aka ce, da bagewa ga wanda ya yaki Allah a gabani, watau 
a gabanin bayyanar fallasar munafukai da yakin Tabuka. 



294 



9 — Siiratut Tauba 



imm-i 



aka yi harsashinsa a kan takawa tun 
farkon yini, shT ne mafi cancantar 
ka tsaya a cikinsa. A cikinsa akwai 
wacfansu maza suna son su tsar- 
kaka. (1) Kuma Allah Yana son 
masu neman tsarkakuwa. 

109. Shin, wanda ya sanya 
harsashin gininsa a kan takawa 
daga Allah da yarda, shi ne mafi 
alheri ko kuwa wanda ya sanya 
harsashin gininsa a kan ga6ar rami 
mai tusgawa? Sai ya rusa da shi a 
cikin wutar Jahannama. Kuma Al- 
lah ba Ya shiryar da mutane azza- 
lumai. 

110. Gininsu, wanda suka gina, 
ba zai gushe ba yana abin shakka a 
cikin zukatansu, face idan zuka- 
tansu sun yanyanke. Kuma Allah ne 
Masani, Mai Hikima. 

111. Lalle ne, Allah Ya saya (2) 
daga mummunai, rayukansu da 
dukiyoyinsu, da cewa suna da Al- 
janna, suna yin yaki a cikin hanyar 
Allah, saboda haka suna kashewa 
ana kashe su. (Allah Ya yi) wa'adi a 
kanSa, tabbace, a cikin Attaura da 
LinjTla da Alkur'ani. Kuma wane ne 
mafi cikawa da alkawarinsa daga 
Allah? Saboda haka ku yi bushara 
da cinikinku wanda kuka kulla da 



j u-j ^wd ^3 *jA- > o' <3^'->» yt. yy <-£ 









(1) Suna son tsarkaka ta boye da ta bayyane. Ta boye sananniya ce, ita ce rashin 
munafunci, kuma ta bayyane ita ce suna kama ruwa a bayan sun karce kashinsu da dutse, 
kamar yadda ya zo a cikin Hadlsi. Allah ne Mafi sani. 

(2) Bayan bayanin nau'ukan kafirai da alamominsu da yadda za a bi wajen yankewa 
da su, da barin fage ga muminai na kwarai, sai kuma Ya kirayi muminai zuwa ga 
mubaya'a ga Allah, watau ciniki, sa'an nan Ya bayyana musu kucfin saye da abin sayarwa, 
ya ce: Allah Ya saya daga muminai... 



295 



9 — Suratut Tauba 



imm-i 



Shi. Kuma wancan shi ne babban 
rabo, mai girma. 

112. Masu (1) tuba, masu bau- 
tawa, masu godewa, masu tafiya, 
masu ruku'i, masu tawali'u, masu 
umurni da alheri da masu hani daga 
abin da aka ki da masu tsarewa ga 
iyakokin Allah. Kuma ka bayar da 
bushara ga muminai. 

113. Ba ya kasancewa^ ga An- 
nabi da wadanda suka yi imani, su 
yi istigifari ga mushirikai, kuma ko 
da sun kasance ma'abuta zumunta 
ne daga bayan sun bayyana a gare 
su, cewa lalle ne, su, 'y& n Jahim ne. 

114. Kuma istigifarin Ibrahim 
ga ubansa bai kasance ba face sabo- 
da wani wa'adi ne da ya kulla 
alkawarinsa da shi, sa'an nan a 
lokacin da ya bayyana a gare shi 
(Ibrahim) cewa lalle ne shi (ubansa) 
makiyi ne ga Allah, sai ya barranta 
daga gare shi. Lalle ne Ibrahim, 
haklka, mai yawan kuka ne, (3) mai 
hakuri. 

115. Kuma Allah bai kasance 
mai 6atar da mutane a bayan Ya 
shiryar da su ba, sai Ya bayyana 
musu abin da za su yi takawa da shi. 
Lalle ne Allah, ga kome, Masani ne. 



ftp >CZj&£RJZj 
»• f ^ »- t A'"-* ' A" 



=AZ\ 



^> » \' Z -zvi s '»A\ >9 *<*""- *' 






c ^ >' 







(1) Sa'an nan kuma ya bayyana a cikin wannan aya ta 112 siffofin muminai 
wadanda aka fuskantar da kiran neman ciniki da su. 

(2) Bayanin umurni da yanke wa kafirai, ko da sun mutu, da barin yi musu addu'ar 
alheri. 

(3) Ibrahim, mai yawan kuka ne saboda rashin musuluntar ubansa da yankewarsa 
daga gare shi a duniya da Lahira. Kuma mai halcuri ne da abin da ya same shi a wannan abu 
da waninsa na abubuwan jarrabawar Allah a gare shi. 



296 



Suratut Tauba 



GM&-1 



116. Lalle ne Allah Yana (1) da 
mulkin sammai da kasa, Yana ra- 
yarwa kuma Yana matarwa. Kuma 
ba ku da wani masoyi, kuma ba ku 
da mataimaki, baicin Allah. 

117. Lallai ne, hakika, Allah Ya 
kar6i tubar Annabi da (2) Muha- 
jirina da Ansar wacfanda suka bi 
shi, a cikin sa'ar tsanani, daga baya 
zukatan wani 6angare daga gare su 
sun yi kusa su karkata, sa'an nan 
(Allah) Ya kar6i tubarsu. Lalle, ShT 
ne Mai tausayi, Mai jin kai gare su. 

118. Kuma (Allah) Ya kar6i 
tuba a kan ukun (3) nan wacfanda 
aka jinkirtar har kasa da yalwarta 
ta yi kunci a kansu, kuma rayu- 
kansu suka yi kunci a kansu, kuma 
suka yi zaton babu wata mafaka 
daga Allah face (komawa) zuwa 
gare Shi. Sa'an nan Allah Ya kar6i 
tubarsu, domin su tabbata a kan 



i^\ »■ <, >%>>'* >~ \ < v ^ \" -? 



(1) Wannan aya tana nuna cewa takllfin da Allah Yake aza wa bayinSa na ya£i da 
waninSa, ba domin ya wahalar da su ba ne. Yana y\ ne domin alheri a gare su, ShT Allah 
Mawadaci ne, Yana da £asa da sammai, kuma ShT ne Mai yin halittar kome. 

(2) Ya fara gabatar da cewa "Allah Ya karfti tubar Annabi da wacfanda Ya ambata 
tare da shi" domin ya biyar ayar da ke zuwa ta tubar wacfanda suka yi zamansu, ba da wani 
uzuri ba, kuma su ba munaftucai ba, aka jinkirtar da maganar tubarsu har a bayan horon 
kwana hamsin babu mai yi musu magana, bisa hanin Allah. Kuma da an ambaci karftar 
tubarsu kawai ba da an gabatar da tubar wacfanda suka fita ba, da sai a ce sun fi wacfanda 
suka fita, domin an yi nassi a kan tubarsu. Wanda aka yi nassi a kan tubarsa, ya fi wanda 
aka bari a cikin duhu. 

(3) Su mutane uku wacfanda aka jinkintar da al'amarinsu, a aya ta 106, su ne Ka'abu 
bn Maliki da Mararatu bn RabT'a el Umary, da Halalu bn Umaiya el Waicify: sun £i fita, 
ba da wani uzuri ba, kuma a lokacin da Annabi ya komo daga Tabuka, wacfanda ba su fita 
ba suka tail suka facfi uzurorinsu na rashin fita. Annabi ya kar6a musu kuma ya nema 
musu gafara. Amma su ukun, suka facfi gaskiya cewa sun zauna ne ba domin munafunci 
ba, sai dai abin ya kasance haka kawai ba da wani uzuri ba. To, Annabi ya ce su dakata sai 
abin da Allah Ya ce a kansu. Aka hana kowa ya yi musu magana a cikin MadTna, har 
matansu na aure. Suka yi kwana hamsin a cikin matsuwa, sa'an nan Allah Ya sauko da 
tubarsu. 



297 



9 — Suratut Tauba 



«E&-n 



tuba. Lalle Allah ne Mai kar6ar 
tuba, Mai jin kai. 

119. Ya ku wacfanda suka yilma- 
ni ! Ku bi Allah da takawa, kuma ku 
kasance tare da masu gaskiya. 

120. Ba ya kasancewa (1) ga 
mutanen Madina da wanda yake a 
gefensu, daga kauyawa, su sa6a 
daga bin Manzon Allah, kuma 
kada su yi gudu da rayukansu daga 
ransa. Wancan, saboda kishirwa ba 
ta samun su, haka kuma wata wa- 
hala, haka kuma wata yunwa, a 
cikin hanyar Allah, kuma ba su 
takin wani mataki wanda yake ta- 
kaitar da kafirai kuma ba su samun 
wani samu daga makiyi face an 
rubuta musu da shi, ladar aiki na 
kwarai. Lallai ne Allah ba Ya tozar- 
ta ladar masu kyautatawa. 

121. Kuma ba su ciyar da wata 
ciyarwa, karama ko babba, kuma 
ba su keta wani rafi sai an rubuta 
musu, domin Allah Ya saka musu 
da mafi kyawon abin da suka ka- 
sance suna aikatawa. 

122. Kuma ba ya kasancewa ga 
muminai su fita zuwa yaki gaba 
cfaya. (2) Saboda haka, don me ne 









4±{^^\JjJlS\ O^j^ 'n^D o liij 1 



(1) Bayanin falalar mutane da ke zaune a Madina tare da Annabi, a lokacinsa ko 
bayansa. 

(2) Bayan ya kare bayani a kan falalar da Allah Ya fffTta mazauna Madina da ita, 
saboda haka ba ya halatta a gare su su sa6a wa Annabi da zama a bayan ya fita zuwa yaki. 
Sa'an nan kuma ya yi idiraki da isharar cewa fita zuwa yaki farillar kifaya ce: wasu suna 
dauke wa wasu. Kuma ba ya kyautuwa a ce kowa ya zama sojan yaki, a bar sauran ayyuka 
na lalurar rayuwa kamar fita neman ilmi, shi ma farillar kifaya ne tTlas wasu su fita zuwa 
nemansa domin idan sun koma ga mutanensu sai su karantar da su. Hikimar ayar ta fara 
da maganar fita zuwa yaki kuma ta kare da sakamakon komowa daga makaranta domin 
nunawar fita zuwa gare su duka wajibi ne: wanda wani ke iya dauke wa wani. Allah ne 
Mafi sani. 



298 



9 — Suratut Tauba 



«2&-1 



wata jama'a daga kowane Bangare 
daga gare su ba ta fita (zuwa neman 
ilimi ba) domin su nemi ilimi ga 
fahimtar addlni kuma domin su yi 
gargacfi ga mutanensu idan sun 
koma zuwa gare su, tsammaninsu, 
suna yin sauna? 

123. Ya ku wacfanda suka yilma- 
ni! Ku yaki wacfanda suke kusan- 
tar (1) ku daga kafirai. Kuma su 
sami tsanani daga gare ku. Kuma 
ku sani cewa Allah Yana tare da 
masu takawa. 

124. Kuma idan aka saukar (2) 
da wata sura, to, daga gare su akwai 
wacfanda suke cewa, "Wane a cikin- 
ku wannan sura ta kara masa 
Tmani?" To amma wacfanda suka yi 
Tmani, kuma su, suna yin bushara 
(da ita). 

125. Amma kuma wacfanda suke 
a cikin zukatansu akwai cuta, to, ta 
kara musu kazanta zuwa ga kazan- 
tarsu, kuma su mutu alhalin kuwa 
suna kafirai. 

126. Shin, ba su ganin cewa ana 
fitinar su a cikin kowace shekara: 
sau cfaya ko kuwa sau biyu, sa'an 
nan kuma ba su tuba, kuma ba su 
zama suna tunani ba? 

127. Kuma idan haklka, aka 
saukar da wata sura, sai sashensu ya 
yi dubi zuwa ga wani sashe, (su ce), 
"Shin, wani mutum yana ganin 
ku?". Sa'an nan kuma sai su juya. 






i^> \' ^ '\i\-\ '-\> 






»>^ *A \ > 



-V Jm \* ' - >:<"--> ~\.\T'\'\' 










o?*? 



*> > •" \$t'> 



»< '♦r//, S 



~>jy* CJjH \ b» \'Aj 






(1) Bayanin yadda ake yin yaki ne; ba a facfa wa dukkan makiya gaba cfaya, na kusa 
da na nesa. Sai an fara da na kusa tukuna sa'nan nan a dinga facfacfawa. 

(2) Takaitawa da karin tanbihi ga abin da surar ta kunsa. 



299 



9 - Suratut Tauba 



tmm-i 



Allah Yajuyar da zukatansu, do- 
min, hakika, su mutane ne, ba su 
fahimta. 

128. Lalle ne, haklka, Manzo (1) 
daga cikinku ya je muku. Abin da 
kuka wahala da shi mai nauyi ne a 
kansa. Mai kwacfayi ne saboda ku. 
Ga muminai Mai tausayi ne, Mai 
jin Rai. 

129. To, idan sun juya, sai ka ce : 
Ma'ishlna Allah ne. Babu abin bau- 
tawa face Shi. A gare Shi nake 
dogara. Kuma Shi ne Ubangijin 
Al'arshi mai girma. 






Jr* 










-^ii^VI^^ 



v>*\ 



3^^^\J^J^\i^^jcJ^==^y 




Tana karantar da tauhidin Ubangiji game da jan hankali zuwa 
ga abubuwan halitta wacfanda suka shafi mutane wajen amfani da 
su. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. A. L. R. Wadancan ayoyin 
littafi ne kyautatacce. 



J| j^\^&\lLt^J\ 



(1) Bayanin rahamar Allah game da aiko Manzo daga cikin mutane, cewa wata falala 
ce a gare su. Kuma shi Manzon nan cfan'uwansu ne wanda ba ya son su da wani abu sai 
alheri, idan sun gane da sun bT shi, kuma idan ba su gane ba, to, Allah Ya tsare shi daga 
sharrinsu, kuma Ya isar masa. 



300 



10 — Suratu Yunus 



&S$^ - V 



2. Shin, ya zama abin mamaki ga 
mutane domin Mun yi wahayi zuwa 
ga wani namiji daga gare su cewa, 
"Ka yi gargacfi ga mutane kuma ka 
yi bushara ga wadanda suka yi 
imani da cewa : lalle ne suna da abin 
gabatarwar gaskiya a wurin 
Ubangijinsu." Kafirai ^suka ce, 
"Lalle ne wannan, hakTka, masi- 
hirci ne bayyananne." 

3. Lalle Allah ne Ubangijinku 
Wanda Ya halicci sammai da kasa a 
cikin kwana shida, sa'an nan kuma 
Ya daidaita a kan Al'arshi Yana 
gudanar da al'amari. Babu wani 
maceci face a bayan izninSa. Wan- 
nan ne Allah, Ubangijinku, sai ku 
bauta Masa. Shin fa, ba ku tunani? 

4. Zuwa gare Shi makomarku 
take gaba daya, wa'adin Allah gas- 
kiya ne. HakTka, Shi ne Yake fara 
halitta, sa'an nan kuma Ya mayar 
da ita domin Ya saka wa wadanda 
suka yi imani kuma suka aikata 
ayyukan kwarai da adalci, kuma 
wadanda suka kafirta suna da abin 
sha daga ruwan zafi, da azaba mai 
radacfi, saboda abin da suka kasan- 
ce suna yi na kafirci. 

5. Shi ne Wanda Ya sanya muku 
rana, babban haske, da wata mai 
haske, kuma Ya kaddara shi ga 
Manziloli, domin ku san kidayar 
shekaru da lissafi. Allah bai halitta 
wannan ba, face da gaskiya, Yana 
bayyana ayoyi daki-daki domin 
mutane wadanda suke sani. 

6. Lalle ne a cikin sabawar dare 
da yini, da abin da Allah Ya halitta a 
cikin sammai da kasa, haklka akwai 













ilA^-^J ' * -^ Ij-JLjuJ J j \J^,o j -L3J 



301 



10 — Suratu Yunus 



&$$& - V 



ayoyi ga mutane wacfanda suke yin 
takawa. 

7. Lalle ne wacfanda ba su kau- 
nar gamuwa da Mu, kuma suka 
yarda da rayuwar duniya kuma 
suka natsu da ita, da wadanda suke 
gafalallu ne daga ayoyinMu, 

8. Wadannan matattararsu 
Jahannama ce saboda abin da suka 
kasance suna tsirfatawa. 

9. Lalle ne warfanda suka yi Tma- 
ni kuma suka aikata ayyukan kwa- 
rai, Ubangijinsu Yana shiryar da su 
saboda Imaninsu, koramu suna gu- 
dana daga karkashinsu, a cikin 
gidajen Aljannar ni'ima. 

10. Kiransu a cikinta, "Tsar- 
kinKa ya Allah!" kuma gaisuwarsu 
a cikinta, "Salamun" kuma karshen 
kiransu, cewa, "Godiya ta tabbata 
ga Allah Ubangijin halitta." 

11. Kuma da Allah Yana gag- 
gawa ga mutane da sharri kamar 
yadda Yake gaggauta musu da alhe- 
ri, hakTka da an hukunta ajalinsu 
zuwa gare su. Saboda haka Muna 
barin wadanda ba su kaunar gamu- 
wa da Mu, a cikin kangararsu suna 
ta cfimuwa. 

12. Kuma idan cuta ta shafi mu- 
turn, sai ya kiraye Mu, yana (kwan- 
ce) ga sashensa ko kuwa zaune, ko 
kuwa a tsaye. To, a lokacin da 
Muka kuranye cutar daga gare shi, 
sai ya shude kamar dai bai kiraye 
Mu ba zuwa ga wata cuta wadda ta 
shafe shi. Kamar wannan ne aka 
kawata ga mabannata, abin da suka 
kasance suna aikatawa. 






\^x^M%&d4§ 




E 

G3 ^CZ^yk^^^^^^J^^z^ 



j^) ol^=»J-^^Jr> <cx-LdLtS Ills u^lijl 



302 



10 — Suratu Yunus 



£%&$& - V 



13. Kuma, haklka, Mun halakar 
da al'ummomi daga gabaninku, a 
lokacin da suka yi zalunci, kuma 
manzanninsu suka je musu da 
hujjqji bayyanannu, amma ba su 
kasance suna Tmani ba. Kamar 
wannan ne, Muke sakawa ga muta- 
ne masu laifi. 

14. Sa'an nan kuma Muka sanya 
ku masu mayewa a cikin kasa daga 
bayansu, domin Mu ga yaya kuke 
aikatawa. 

15. Kuma idan ana karatun ayo- 
yinMu bayyanannu a kansu, sai 
wadanda ba su Raunar gamuwa da 
Mu, su ce, "Ka zo da wani Alku- 
r'ani, wanin wannan, ko kuwa ka 
musanya shi." (1) Ka ce, "Ba ya 
kasancewa a gare ni in musanya shi 
da kaina. Ba ni biyar kome face 
abin da aka yiwo wahayi zuwa gare 
ni. Kuma, haklka, ni ina tsoro idan 
na sa6a wa Ubangijina, ga azabar 
wani yini mai girma." 

16. Ka ce, "Da Allah Ya so da 
ban karanta shi ba a kanku, kuma 
da ban sanar da ku ba game da shi, 
domin lalle ne na zauna a cikinku a 
zamani mai tsawo daga gabanin 
(fara saukar) sa. Shin fa, ba ku 
hankalta? 

17. "Saboda haka wane ne mafi 
zalunci daga wanda ya kirkira ka- 
rya ga Allah, ko kuwa ya karyata 
ayoyinSa? Hakika, masu laifi ba su 
cin nasara!" 






*s( ~\X1 - ' " V/v/^ 



'<.< "* '*'S>>. 






u 















(1) Suna nufin idan ya musanya shi, su ce, "To, ga shi ka bayyana cewa kai ne mai 
kirkira shi, kana jingina shi ga Allah." 



303 



10 — Suratu Yiinus 



iiM^Sb^ ~~ \* 



18. Kuma suna bauta wa, baicin 
Allah, abin da ba ya cutar da su 
kuma ba ya amfaninsu, kuma suna 
cewa, "Watfannan ne macetanmu a 
wurin Allah. ,, Ka ce, "Shin, kuna 
bai wa Allah labari ne ga abin da bai 
sani ba, a cikin sammai ko a cikin 
kasa? TsarkinSa ya tabbata kuma 
Ya daukaka daga gabin da duk suke 
yin shirki da Shi." 

19. Kuma mutane ba su kasance 
ba face al'umma guda, sa'an nan 
kuma suka sa6a wa juna, kuma ba 
domin wata kalma ba wadda ta 
gabata daga Ubangijinka, da an yi 
hukunci a tsakaninsu a kan abin da 
yake a cikinsa suke sa6a wa juna. 

20. Kuma suna cewa, "Don me 
ba a saukar da wata aya ba a gare 
shi, daga Ubangijinsa?" To, ka ce, 
"Abin sani kawai, gaibi ga Allah 
yake. Sai ku yi jira. Lalle ne nl, tare 
da ku, ina daga masu jira." 

21. Kuma idan Muka dandana 
wa mutane wata rahama, a bayan 
wata cuta ta shafe su, sai ga su da 
makirci a cikin ayoyinMu. Ka ce, 
"Allah ne mafi gaggawar (saka- 
makon) makirci. "Lalle neManzan- 
ninMu suna rubuta abin da kuke yi 
na makirci. 

22. Shi ne wanda Yake tafiyar da 
ku a cikin tudu da (kuma) teku, sai 
idan kun kasance a cikin jirage, su 
gudana tare da su da iska mai dacfi, 
kuma su yi farin ciki da ita, sai wata 
guguwa ta je wa jiragen, kuma tagu- 
war ruwa ta je musu daga kowane 
wuri, kuma su tabbata cewa su, an 
kewaye su, sai su kirayi Allah, 



lij^^ U4All^>J J o 















<jl>~« J°02 f\>** ' r*-* **?3 <— JLy^L-c- ^VJ 



304 



10 — Suratu Yunus 



@88& - V 



suna masu tsarkake addini gare Shi, 
(suna cewa) : Lalle ne idan Ka kuBu- 
tar da mu daga wannan, haklka 
muna kasancewa daga masu gddi- 
ya. 

23. To, a lokacin da Ya kuButar 
da su, sai ga su suna zalunci a cikin 
kasa, ba da wani hakki ba. Ya ku 
mutane! Abin sani kawai, zalun- 
cinku a kanku yake, a bisa rayuwar 
duniya. Sa'an nan kuma zuwa gare 
Mu makomarku take, sa'an nan 
Mu ba ku labari game da abin da 
kuka kasance kuna aikatawa, 

24. Abin sani kawai, misalin 
rayuwar duniya kamar ruwa ne 
Muka saukar da shi daga sama, 
sa'an nan tsiron kasa ya garwaya da 
shi : daga abin da mutane da dabbo- 
bi suke ci, har idan kasa ta ri£i 
zinariyarta kuma ta yi kawa, kuma 
mutanenta suka zaci cewa su ne 
masu Tkon yi a kanta, sai umurn- 
inMu ya je mata da dare ko kuma 
da rana, sai Mu maishe ta girbabba 
kamar ba ta wadata ba a jiya. Ka- 
mar wannan ne Muke rarrabe 
ayoyi, daki-daki, ga mutane wa- 
cfanda suke tunani. 

25. Kuma Allah Yana kira zuwa 
ga gidan aminci, kuma Yana shiryar 
da wanda Yake so zuwa ga tafarki 
madaidaici. 

26. Wadanda suka kyautata yi, 
suna da abu mai kyawo kuma da 
kari (1) , wata kura ba ta rufe fusko- 






-^ TT 9 ' • "nF\ * < t 9 ' 9> v\ * > > 












(1) Masu aikin £warai wacfanda suka kar6a kiran Allah suna da sakamakon abu mai 
kyau, watau Aljanna, kuma da £ari, watau ganin Ubangijinsu a cikin Aljanna. Haka 
Hadisi ya yi fassara. 



305 



10 — Suratu Yunus 



&$*& - V 



kinsu, kuma haka wani kaskanci. 
Wacfancan ne abokan Aljanna, 
suna madawwama a cikinta. 

27. Kuma wacfanda suka yi tsir- 
far munanan ayyuka, sakamakon 
mummuna da kamarsa yake, kuma 
kaskanci yana rufe su. Ba su da 
wani matsari daga Allah, kamar an 
rufe fuskokinsu da guntayen kira- 
ruwa daga dare mai duhu. Watfan- 
nan ne abokan wuta, suna madaw- 
wama a cikinta. 

28. Kuma a ranar da Muke tara 
su gaba daya, sa'an nan kuma Mu 
ce wa wadanda suka yi shirki, "Ku 
kama matsayinku, ku da abubuwan 
shirkinku." Sa'an nan Mu rarrabe a 
tsakaninsu, kuma abubuwan shir- 
kinsu su ce, "Ba mu kuka kasance 
kuna bauta wa ba. 

29. "To, kuma Allah Ya isa 
zama Shaida a tsakaninmu da 
tsakaninku. Hakika mun kasance 
ba mu san kome ba na bauta warku 
a gare mu!" 

30. A can ne kowane rai yake 
jarraba abin da ya bayar bashi, 
kuma aka mayar da su zuwa ga 
Allah, MajiBincinsu Tabbatacce, 
kuma abin da suka kasance suna 
kirkirawa ya Bace musu. 

31. Ka ce, "Wane ne Yake arzuta 
ku daga sama da kasa? Shin, ko 
kuma Wane ne Yake mallakar jida 
gam, kuma Wane ne Yake fltar da 
mai rai daga mamaci, kuma Ya fltar 
da mamaci daga mai rai, kuma 
Wane ne Yake shirya aramari?" 
To, za su ce, "Allah ne." To, ka ce, 
"Shin fa, ba za ku yi takawa ba?" 



i^r. 



fc 












E3 djW^lJJtt4HbjJyL~i 



306 



10 — Suratu Yunus 



£m£$& - >• 



32. To, wancan ne Allah, Uban- 
gijinku Tabbatacce. To, mene ne a 
bayan gaskiya face 6ata? To, yaya 
ake karkatar da ku? 

33. Kamar wancan ne kalmar 
Ubangijinka, ta tabbata a kan wa- 
cfanda suka yi fasikanci, cewa haki- 
ka su, ba za su yi Tmani ba. 

34. Ka ce, "Shin, daga abubu- 
wan shirkinku akwai wanda yake 
fara halitta, sa'an nan kuma ya 
mayar da ita?" Ka ce, "Allah ne 
Yake fara halitta, sa'an nan kuma 
Ya mayar da ita. To, yaya ake juyar 
da ku?" 

35. Ka ce, "Shin, daga abu- 
buwan shirkinku akwai wanda yake 
shiryarwa zuwa ga gaskiya?" Ka ce, 
"Allah ne Yake shiryarwa zuwa ga 
gaskiya. Shin fa, wanda Yake shir- 
yarwa ne mafi cancantar a bi Shi, ko 
kuwa wanda ba ya shiryarwa face 
dai a shiryar da shi? To, mene ne a 
gare ku? Yaya kuke yin hukunci?" 

36. Kuma mafi yawansu ba su 
biyar kome face zato. Lalle ne zato 
ba ya wadatar da kome daga gas- 
kiya. Lalle Allah ne Masani ga abin 
da suke aikatawa. 

37. Kuma wannan Alkur'ani bai 
kasance ga a kirkira shi ba daga 
wanin Allah, kuma amma shi 
gaskatawar wannan ne da yake a 
gabaninsa da bayanin hukuncin lit- 
taffan Allah, babu shakka a cikinsa, 
daga Ubangijin halittu yake. 

38. Ko suna cewa, "Ya kirkira 
shi"? Ka ce. "Ku zo da sura guda 
misalinsa, kuma ku kirayi wanda 















*>*^r *-> ^-."^ 4 ^ 






307 



10 — Suratu Yunus 



&&J& - V 



kuka iya duka, baicin Allah, idan 
kun kasance masu gaskiya." 

39. A 'a, sun karyata game da 
abin da ba su kewaye da saninsa ba, 
kuma fassararsa ba ta riga ta je 
musu ba. Kamar wacfancan ne 
wacfanda suke a gabaninsu. Sai ka 
duba, yaya akibar azzalumai ta 
kasance? 

40. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake yinTmani da Shi, kuma 
daga cikinsu akwai wanda ba ya yin 
Tmani da Shi. Kuma Ubangijinka ne 
Mafi sani ga mabarnata. 

41. Kuma idan sun karyata ka, 
to, ka ce, "Ina da aiklna kuma kuna 
da aikinku, ku kubutattu ne daga 
abin da nake aikatawa, kuma ni 
kubutacce ne daga abin da kuke 
aikatawa.'' 

42. Kuma daga cikinsu akwai 
wacfanda suke saurare zuwa gare 
ka. Shin fa, kai kana jiyar da kur- 
ma, kuma ko da sun kasance ba su 
hankalta? 

43. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake tsokaci zuwa gare ka. 
Shin fa, kai kana shiryar da makafi, 
kuma ko da sun kasance ba su gani? 

44. Lalle ne Allah ba Ya zaluntar 
mutane da kome, amma mutanen 
ne ke zaluntar kansu. 

45. Kuma ranar da Yake tara su, 
kamar ba su zauna ba face sa'a guda 
daga yini. Suna gane juna a tsaka- 
ninsu. Hakika, wacfanda suka kar- 
yata game da gamuwa da Allah sun 
yi hasara. Kuma ba su kasance 
masu shiryuwa ba. 









•>.r < *- 



v^ ^ »>\f >',\ '£" 






* S^iACB 









308 



10 — Suratu Yunus 



&&$& - y 



46. Kuma imma dai, haklka, Mu 
nuna maka sashen abin da Muke yi 
musu alkawari, ko kuwa Mu karbi 
ranka, to, zuwa gare Mu mako- 
marsu take. Sa'an nan kuma Allah 
ne Shaida a kan abin da suke aika- 
tawa. 

47. Kuma ga kowace al'umma 
akwai Manzo. (1) Sa'an nan idan 
Manzonsu ya je, sai a yi hukunci a 
tsakaninsu da adalci, kuma su, ba a 
zaluntar su. 

48. Kuma suna cewa, "A yaushe 
wannan wa'adi zai auku, idan kun 
kasance masu gaskiya?" 

49. Ka ce, "Ba na mallaka wa 
kaina wata cuta, haka kuma wani 
amfani, sai abin da Allah Ya so. Ga 
kowace al'umma akwai ajali, idan 
ajalinsu ya zo, to, ba za su yi jinkiri 
daga gare shi ba, ko da sa'a guda, 
kuma ba za su gabata ba." 

50. Ka ce, "Shin, kun gani, idan 
azabarSa ta zo muku da dare ko da 
rana? Mene ne daga gare shi masu 
laifi suke neman gaggawarsa?" 

57. Shin, sa'an nan kuma idan 
har ya auku, kun yi Tmani da shi? 
Ashe? Yanzu kuwa, alhali kun ka- 
sance game da shi kuna neman 
gaggawar aukuwarsa? 

52. Sa'an nan kuma aka ce ga 
wacfanda suka yi zalunci, "Ku dan- 
cfani azabar dawwama! Shin, ana 
saka muku face da abin da kuka 
kasance kuna aikatawa?" 



"i >>/ .<* / * 






KS^j^y^J +^>A*g Oy*j*J" c}==4j 

IIP dj^^y^j^^^j^^t 



*> t> 



^J j^X^j^J^ b\^y n JC*^ - °y^J 



Sf^^^L^^i«% < ^^1^ 



'' -%>."* r^ 



4^U* j^^il^Ste JL$^\ T^V^jcJi ~£\ JkJ 






^oy^ju**yij 



.<".< ,s*" >\\* " y> \'-' ~*f '\ "l 9 *"A *- 



j^jU *l>Uc- \yj3 jjJLk <j>yjj J^3p 



(oy o 



^^^Mo^^f Jj» 



(1) Manzo na farko shT ne mai shiryar da su, Manzo na biyu shi ne ajalinsu. 



309 



10 — Suratu Yunus 



(&&J& - V 



53. Kuma suna tambayar ka: 
Shin gaskiya ne? Ka ce, "T, ina 
rantsuwa da Ubangijina. Lalle gas- 
kiya ne, kuma ba ku zama masu 
buwaya ba." 

54. Kuma da kowane rai wanda 
ya yi zalunci ya mallaki duka abin 
da yake a cikin icasa, to, da ya yi 
fansa da shi. Kuma suka dinga 
nadama a lokacin da suka ga azaba. 
Sa'an nan aka yi hukunci a tsaka- 
ninsu da adalci, kuma ba za a zalun- 
ce su ba. 

55. To ! HaRlRa Allah Ya mallaki 
abin da yake a cikin sammai da 
Rasa. To! Hala£a wa'adin Allah 
gaskiya ne. Amma kuma mafi 
yawansu ba su sani ba. 

56. Shi ne Yake rayarwa kuma 
Yake matarwa. Kuma zuwa gare 
Shi ne ake mayar da ku. 

57. Ya ku mutane! Lalle wa'azi 
ya je muku daga Ubangijinku, da 
waraka ga abin da yake a cikin 
Iciraza, da shiriya da rahama ga 
muminai. 

58. Ka ce, "Da falalar Allah da 
rahamarSa. Sai su yi farin ciki da 
wannan." Shi ne mafi alheri daga 
abin da suke tarawa. 

59. Ka ce, "Shin, kun ga abin da 
Allah Ya saukar saboda ku na arzi- 
ki, sai kuka sanya hukuncin haram- 
ci da halacci a gare shi?" Ka ce, 
"Shin, Allah ne Ya yi muku izni, ko 
ga Allah kuke icirlarawar icarya?" 

60. Kuma mene ne zaton wacfan- 
da suke £ir£ira £arya ga^ Allah, a 
Ranar Kiyama? Lalle haialca, Allah 



>*» """ , i-^* %'\ ^\' > *.'*" 












^ ^ *-z *iv £fc"\ 



310 



10 — Suratu Yunus 



&$$& ~ >• 



Ma'abucin falala ne a kan mutane, 
amma kuma mafi yawansu ba su 
godewa. 

61. Kuma ba ka kasance a cikin 
wani sha'ani ba, kuma ba ka karan- 
ta wani abin karatu daga gare shi 
ba, kuma ba ku aikata wani aiki ba, 
face Mun kasance Halarce a lokacin 
da kuke zubuwa a cikinsa. Kuma 
wani ma'aunin zarra ba zai yi nlsa 
ba daga Ubangijinka a cikin kasa, 
haka kuma a cikin sama, kuma 
babu wanda yake mafi karanci daga 
haka, kuma babu mafi girma, face 
yana a cikin littafi bayyananne. 

62. To, Lalle ne masoyan (1) Al- 
lah babu tsoro a kansu, kuma ba za 
su kasance suna yin bakin ciki ba. 

63. Wacfanda suka yi Imani ku- 
ma suka kasance suna yin takawa. 

64. Suna da bushara a cikin 
rayuwar duniya da ta Lahira. Babu 
musanyawa ga kalmomin Allah. 
Wancan shi ne babban rabo mai 
girma. 

65. Kada maganarsu (2) ta sanya 
ka a cikin bakin ciki. Lalle ne alfar- 
ma ga Allah take gaba daya. Shi ne 
Mai jT, Masani. 






piSJ^-^^m^i^ 










(1) Waliyyin Allah, shi ne masoyin Allah da sharacfin ya zama mumini mai takawa — 
watau yana aiki da abin da Allah Ya umurce shi, kuma yana barin abin da Allah Ya hana 
shi, bisa harshen Annabinsa wanda yake biya. Babu karin kome babu ragi. Bushararsu, ita 
ce yabon mutane a gare su, ko kuma a lokacin mutuwarsu mala'iku su rika yi musu 
bushara da gamuwa da Ubangijinsu, ko kuma a cikin kabari wajen tambaya. Allah ne 
Mafi sani. 

(2) Maganarsu ta izgili a gare ka. Idan Allah Ya cfaukaka ka, babu mai iya hanawa 
domin Shi kacfai ne Mai izza kuma sai inda Ya sanya ta ga wanda Ya so. 



311 



10 — Suratu Yunus 



£%&$& - >• 



66. To! HaMa Allah Yana da 
mulkin wanda ke a cikin sammai da 
wanda ke a cikin kasa kuma wacfan- 
da suke kiran wanin Allah, ba su 
biyar wacfansu abokan tarewa (ga 
Allah a Mulkinsa). Ba su biyar 
kome face zato. Kuma ba su zama 
ba face suna kiri facQ kawai. 

67. ShT ne Wanda Ya sanya 
muku dare, domin ku natsu a cikin- 
sa, da yini mai sanya a yi gani. Lalle 
ne a cikin wannan akwai ayoyi ga 
mutane wacfanda suke ji. 

68. Suka ce, "Allah Ya riki da". 
Tsarkinsa ya tabbata ! Shi ne Wada- 
tacce, Yana da mallakar abin da 
yake a cikin sammai da abin da 
yake a cikin kasa. A wurinku babu 
wani dalTli game da wannan ! Shin, 
kuna facfar abin da ba ku sani ba 
game da Allah? 

69. Ka ce, "Haklka wacfanda 
suke kirkira karya ga Allah, ba za 
su ci nasara ba." 

70. Jin dacfi ne a cikin duniya, 
sa'an nan kuma makomarsu zuwa 
gare Mu take, sa'an nan Mu cfan- 
cfana musu azaba mai tsanani sabo- 
da abin da suka kasance suna yi na 
kafirci. 

71. Kuma ka karanta musu laba- 
rin Nuhu, a lokacin da ya ce wa 
mutanensa, "Ya mutanena! Idan 
matsayma da tunatarwata game da 
ayoyin Allah sun kasance sun yi 
nauyi a kanku, to, ga Allah na 
dogara. Sai ku tara al'amarinku, ku 
da abubuwan shirkinku, sa'an nan 
kuma kada al'amarinku ya kasance 



y/O^j^i^t^^^ivl 






.\f<,*u Xx+j 






+.*. 



£P^C^&\p&rS$S> 













s ^rf * y /%' ^ *' " ' ?\i ^ ** 

M 04/00 jyl ^-^Uj jo jJj\<*J\ Juo\ 






312 



10 — Suratu Yunus 



&&Z& - >• 



rufaffe a kanku, sa'an nan kuma ku 
kashe ni, kada ku yi mini jinkiri. 

72. "Kuma idan kuka juya baya, 
to, ban tambaye ku wata ijara ba. 
Ijarata ba ta zama ba face daga 
Allah, kuma an umurce ni da in 
kasance daga masu sallamawa. (1) " 

73. Sai suka karyata shi, sa'an 
nan Muka kubutar da shi, da wan- 
da yake tare da shi, a cikin jirgi, 
kuma Muka sanya su masu maye- 
wa, kuma Muka nutsar da wacfanda 
suka karyata ayoyinMu. Sai ka 
duba yadda akibar wacfanda aka yi 
wa gargacfi ta kasance. 

74. Sa'an nan kuma Muka aika 
wacfansu Manzanni daga bayansa 
zuwa ga mutanensu, suka je musu 
da hujjoji bayyanannu, to, ba su 
kasance za su yi Tmani ba saboda 
sun karyata shi a gabani. Kamar 
wannan ne Muke rufewa a kan 
zukatan masu ta'adi. 

75. Sa'an nan kuma a bayansu 
Muka aika Musa da Haruna zuwa 
ga Fir'auna da mashawartansa, tare 
da ayoyinMu. Sai suka kangara 
kuma sun kasance mutane masu 
laifi. 

76. Sa'an nan a lokacin da gas- 
kiya ta je musu dagaj*are Mu, suka 
ce, "Wannan hakika sihiri ne 
bayyananne." 

77. Musa ya ce, "Shin, kuna 
cewa ga gaskiya a lokacin da ta zo 









\y^bj^^^^\^^XJs 

i-U- 111 3^0y>^ ^-^ ^ ^ 



(1) Watau dukan abin da na zo muku da shi na umurni ko hani, to, ni ma an umurce 
ni da yinsa ko barinsa. Kuma ba ni neman wata ijarar karantarwa daga gare ku domin 
Allah Ya umarce ni da iyar da manzancinSa zuwa gare ku, saboda haka Shi ne zai biya ni 
tsadar aikina. 



313 



10 — Suratu Yunus 



&&%£> - v 



muku? Shin, sihiri ne wannan? Lal- 
le masihirci ba ya cin nasara." 

78. Suka ce, "Shin, ka zo mana 
ne domin ka juyar da mu daga abin 
da muka iske ubanninmu a kansa, 
kuma girma ya kasance gare ku, ku 
biyu a^cikin kasa? Ba za mu zama 
masu Tmani ba saboda ku." 

79. Kuma Fir'auna ya ce, "Ku 
zo mini da dukan masihirci, 
masani." 

80. To, a lokacin da masihirta 
suka je, Musa ya ce musu, "Ku jefa 
abin da kuke jefawa." 

81. To, a lokacin da suka jefa, 
Musa ya ce, "Abin da kuka zo da 
shi sihirijie. Lalle ne Allah zai Bata 
shi. HakTka Allah ba Ya gyara aikin 
ma6arnata. 

82. "Kuma Allah Yana tabbatar 
da gaskiya da kalmominSa, ko da 
masu laifi sun ki." 

83. Sa'an nan babu wanda ya yi 
Tmani da Musa face zuriya daga 
mutanensa, a kan tsoron kada Fi- 
r'auna da shugabanninsu su fitine 
su. Lalle, hakika, Fir'auna marin- 
jayi ne a cikin kasa, kuma lalle shT, 
hakika, yana daga masu 6arna. 

84. Kuma Musa ya ce, "Ya ku 
mutanena ! Idan kun kasance kun yi 
Tmani da Allah, to, a gare Shi sai ku 
dogara, idan kun kasance Musul- 
mi." 

85. Sai suka ce, "Ga Allah muka 
dogara. Ya Ubangijinmu ! Kada Ka 
sanya mu fitina ga mutane azzalu- 
mai. 



$3jJ^^jl 






*-' .*" 9 '*»-',£ .- 



S-Ss jl y s y £ *■* it's 9y*** ^^v s ^/"s y 









314 



10 — Suratu Yunus 



&*&$& - *• 



86. "Kuma Ka ku6utar da mu 
domin RahamarKa, daga mutane 
kafirai." 

87. Kuma Muka yi wahayi zuwa 
ga Musa da cfan'uwansa, cewa : Ku 
biyu, ku zaunar da mutanenku a 
Masar a cikin wasu gidaje. Kuma 
ku sanya gidajenku su fuskanci Al- 
Ribla (1) , kuma ku tsayar da salla. 
Kuma ku bayar da bushara ga masu 
Tmani. 

88. Sai Musa ya ce, "Ya Ubangi- 
jinmu! HakTka Kai ne Ka bai wa 
Fir'auna da majalisarsa Rawa da 
dukiyoyi a cikin rayuwar duniya, ya 
Ubangijinmu, domin su Batar (da 
mutane) daga hanyarKa. Ya 
Ubangijinmu! Ka shafe a kan du- 
kiyarsu kuma Ka yi cfauri (2) a kan 
zukatansu yadda ba za su yi Tmani 
ba har su ga azaba mai racfadi." 

89. (Allah) Ya ce, "Lalle ne an 
karbi addu'arku. Sai ku daidaitu, 
kuma kada ku bi hanyar wacfanda 
ba su sani ba." 

90. Kuma Muka ketarar da Bani 
Isra'ila teku,^sai Fir'auna da rundu- 
narsa suka bi su bisa ga zalunci da 
ketare haddi, har a lokacin da 
nutsewa ta riske shi ya ce, "Na yi (3) 
Tmani cewa, hakTka, babu abin bau- 
tawa face Wannan da Banu Isra'il 















C& J^Cll J; &lz^£jjf*rj fy 



> <, 'vyC 






(1) Su sanya gidajensu suna fuskantar Alkibla ta Ka'aba domin su rika yin salla a 
cikin gidajen, saboda tsoron in sun tafi masallaci za a facfa su da duka suna a cikin salla. 
Wannan kuma ya nuna yadda ake son gidajen Musulmi su kasance a ko da yaushe. 

(2) Musa ya yi addu'a a kansu, har da rashin Tmani saboda ya sami labarin ba za su yi 
Tmani ba, kamar mutanen Nuhu. 

(3) Tmani a bayan Manzon mutuwa ya isa ga kafiri ba zai yi masa amfani ba. 



315 



10 — Suratu Yunus 



&&J& - >• 



suka yi imani da Shi, kuma m, ina 
daga Musulmi" 

9L Ashe ! A yanzu ! Alhali kuwa, 
hakika ka saBa a gabani, kuma ka 
kasance daga masu 6arna? 

92. To, a yau Muna kuButar (1) 
da kai game da jikinka, domin ka 
kasance aya ga wacfanda suke a 
bayanka. Kuma lalle ne masu yawa 
daga mutane, haklka, gafalallu ne 
ga ayoyinMu. 

93. Kuma lalle ne, haklka Mun 
zaunar (2) daBani Isra'ila mazaunar 
gaskiya kuma Muka arzuta su daga 
abubuwa masu dacfi. Sa'an nan ba 
su saBa ba har ilmi ya je musu. Lalle 
ne Ubangijinka Yana yin hukunci a 
tsakaninsu a Ranar Kiyama a cikin 
abin da suka kasance suna sa6a wa 
juna. 

94. To, idan ka kasance a cikin 
shakka daga abin da Muka saukar 
zuwa gare ka, sai ka tambayi wa- 
cfanda suke karatun Littafi daga 
gabaninka. Lalle ne, haklka, gas- 
kiya ta je maka daga Ubangijinka 
domin haka kada ka kasance daga 
masu kokanto. 

95. Kuma kada ka kasance daga 
wacfanda suke karyatawa game da 
ayoyin Allah, har ka kasance daga 
masu hasara. 

96. Lalle ne wacfanda kalmar 
Ubangijinka ta wajaba a kansu, ba 
za su yi Imani ba. 
















(1) Kubutar da jikin Fir'auna: banda ruhinsa domin a tabbatar da ya mutu. 

(2) Allah Ya bai wa BanT Isra'ila mulkin Masar da Falascfinu gaba cfaya a bayan 
halaka Fir'auna da mutanensa. 



316 



10 — Suratu Yunus 



(&$$&> ~ >• 



97. Kumakodakowaceayataje 
musu, sai sun ga azaba mai racfadi. 

98. To, domin me wata alkarya 
ba ta kasance ta yi (1) Tmani ba har 
Tmaninta ya amfane ta, face muta- 
nen Yunus? A lokacin da suka yi 
Tmani, Mun janye azabar wulakanci 
daga gare su a cikin rayuwar du- 
niya. Kuma Muka jiyar da su dacfi 
zuwa wani lokaci. 

99. Kuma da Ubangijinka Ya 
so, da wacfanda suke a cikin kasa 
sun yi Tmani dukansu gaba cfaya. 
Shin, kai kana tTlasta mutane ne har 
su kasance masu Tmani? 

100. Kuma ba ya kasancewa ga 
wani rai ya yi Tmani face da iznin 
Allah, kuma (Allah) Yana sanya 
kazanta a kan wacfanda ba su yin 
hankali. 

101. Ka ce, "Ku dubi abin da 
yake cikin sammai da kasa." Kuma 
ayoyi da gargacfi ba su wadatarwa 
ga mutane wacfanda ba su yin 
imani. 

102. To, shin sunajiran wani abu 
face kamar misalin kwanukan wa- 
cfanda suka shucfe daga gabaninsu? 
Kace, "Ku yi jira! Lalle nT tare da 
ku, ina daga masu jira." 

103. Sa'an nan kuma Muna ku- 
Butar da manzanninMu da wacfan- 
da suka yi imani, kamar wannan ne, 



~*\*^ . •Nil • ' "<\ '$>'£< S\' 



(1) Alkaryun da aka aika da Manzanni cikinsu, ba su yi imani duka ba face mutum 
daya, ko biyu a gabanin halaka ta sami mutanensu. Sai dai alkaryar Yunusa, ita kam ta ji 
tsoro, ta yi Tmani a gabanin saukar azaba, saboda haka suka tsira, ba a halaka garin ba- 
watau Ninawa. Watau babu mai iya samun Tmani sai Allah Ya nufe shi da haka. K6 da mai 
yin gargacfin yakan yiwu ya karkace, sai da tsarin Allah. 



317 



10 — Suratu Yunus 



&&$& - >• 



tabbatacce nea gare Mu, Mu ku6u- 
tar da masu Tmani. 

104. Ka ce "Ya ku mutane ! Idan 
kun kasance a cikin kokanto daga 
addiiima, to, ba ni bauta wa wadan- 
da kuke bauta wa, baicin Allah, 
kuma amma ina bauta wa Allah 
Wanda Yake kar6ar rayukanku. 
Kuma an umurce ni da in kasance 
daga masu Tmani. 

105. "Kuma (an ce mini): Ka 
tsayar da fuskarka ga addini, kana 
karkata zuwa ga gaskiya, kuma 
kada ka kasance daga masu shirka. 

106. "Kuma kada ka kirayi, bai- 
cin Allah, abin da ba ya amfanin ka 
kuma ba ya cutar ka. To, idan ka 
aikata haka, sa'an nan lalle kai, a 
lokacin, kana daga masu zalunci." 

107. Kuma idan Allah Ya shafe 
ka da wata cuta, to, babu mai yaye 
ta face Shi, kuma idan Yana nufin 
ka da wani alheri, to, babu mai 
mayar da falalarSa. Yana samun 
wanda Yake so daga cikin bayinSa 
da shi. Kuma Shi ne Mai gafara, 
Mai jin kai. 

108. Kace,"Yakumutane! Lalle 
ne gaskiya ta zo muku daga 
Ubangijinku. To, wanda ya shiryu, 
ya shiryu ne domin kansa kawai, 
kuma wanda ya 6ace yana 6acewa 
ne ajcansa kawai. Kuma ban zama 
wakTli a kanku ba." 

109. Kuma ka bi abin da ake yin 
wahayinsa zuwa gare ka, kuma ka 
yi hakuri har Allah Ya yi hukunci. 
Kuma SliT ne Mafi alherin masu 
hukunci. 









5>' <"<>' 



> >*^./»' 












^*^l / < \' " ■*-* SS 









318 



11 - Suratu Hud 



s&i^-n 




Tana karantar da cewa Manzannin Allah sun kirayi mutanensu 
zuwa ga tauhTdi da nau'in kira guda, kuma mutanen sun fuskance su 
da hali guda a musu da karyatawa, sai ka ce a zamani guda suke, ko 
a cikin harshe guda suka yi magana. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L A. L. R. Littafi ne an kyautata 
ayoyinsa, sa'an nan an bayyana su 
daki-daki, daga wurin Mai hikima, 
Mai kididdigewa. 

2. Kada ku bauta wa kowa face 
Allah. Lalle ne ni a gare ku mai 
gargadi ne kuma mai bushara daga 
gare Shi. 

3. Kuma ku nemi gafara gun 
Ubangijinku. Sa'an nan ku tuba 
zuwa gare Shi, Ya jiyar da ku dadi, 
jiyarwa mai kyau zuwa ga ajali 
ambatacce, kuma Ya bai wa dukan 
ma'abucin girma girmansa. Amma 
idan kun juya, to, lalle ni, ina tsoron 
azabar yini mai girma a kanku. 

4. Zuwa ga Allah makomarku 
take, kuma ShT a kan kome Mai 
Tkon yi ne. 



->^»-\" 









319 



11 - Suratu Hud 



fi#8&-M 



5. To, lalle su, suna karkatar (1) 
da £irjinsu domin su 66ye daga gare 
shi. To, a lokacin da suke lullu6ewa 
da tufafinsu Yana sanin abin da 
suke 6oyewa da abin da suke bayya- 
nawa. Lalle Shi Masani ne ga abin 
da yake a cikin kiraza. 

6. Kuma babu wata dabba a ci- 
kin kasa face ga Allah arzikinta 
yake, kuma Yana sanin matabba- 
tarta (2) da ma'azarta, duka suna 
cikin littafi bayyananne. 

7. Kuma Shi ne Wanda Ya halic- 
ci sammai da kasa a cikin kwanaki 
shida, kuma AFarshinSa ya kasance 
a kan ruwa, (3) domin Ya jarraba ku, 
wanne ne daga cikinku mafi kya- 
won aiki. Kuma hakika idan ka ce, 
"Lalle ku wadanda ake tayarwa ne 
a bayan mutuwa," haicTka, wadan- 
da suka kafirta suna cewa: "Wan- 
nan bai zama ba face sihiri bayya- 
nanne." 

8. Kuma lalle ne idan Mun jin- 
kirta da azaba gare su zuwa ga wani 
lokaci kidayayye, haioka suna cewa 
me yake tsare (4) ta? To, a ranar da 
za ta je musu, ba ta zama abin 


















, ?^>-r <- 






(1) Ba su son su ga mai yi musu wa'azi, saboda haka idan sun tsinkayi Annabi daga 
nesa, sai su 6uya, domin kada ya gan su, balle ma har ya yi musu wa'azi. Kuma har idan ya 
same su da wa'azinsa, sai su sanya tufafinsu su rufe idanunsu da kunnuwansu kamar 
yadda mutanen Nuhu suka yi masa a lokacin da yake yi musu wa'azi. Ka duba Suratu 
Nuh, Sura ta 71. 

(2) Matabbata shT ne uba, kuma ma'aza ita ce uwa. 

(3) Farkon halitta, Al'arshi ko ruwa. Ruwa da Al'arshi suna gaba da sammai da kasa. 
Sa'an nan aka halicci kasa daga ruwa kuma aka mayar da ruwa hayaki, aka halicci sama. 
Sa'an nan kuma aka mulmula £asa a cikin surar kwai. Allah ne Mafi sani. 

(4) Me ke tsare ta, watau azabar — me ke hana ta ta zo yanzu? 



320 



1 1 - Suratu Hud 



£$£&-» 



karkatarwa ba daga gare su. Kuma 
abin da suka kasance suna yin izgili 
da shi, ya wajaba a kansu. 

9. Kuma lalle ne idan Mun dan- 
dana wa mutum wata rahama daga 
gare Mu, sa'an nan kuma Muka 
zare ta daga gare shi, lalle ne shT, 
hakTka, mai yanke tsammani ne, 
mai yawan kafirci. 

10. Kuma lalle ne idan Mun dan- 
dana masa ni'ima a bayan cuta ta 
shafe shi, yana cewa munanan ha- 
laye sun tafi daga wurina. Lalle shi 
mai farin ciki ne, mai alfahari. 

//. Sai wadanda suka yi hakuri 
kuma suka aikata ayyuka na kwarai. 
Wadannan suna da gafara da lada 
mai girma. 

12. Saboda haka tsammaninka, 
kai mai barin sashen abin da aka yi 
wahayi zuwa gare ka ne, kuma mai 
kuntata kirjinka da shi ne domin 
sun ce, "Domin me ba a saukar 
masa da wata taska ba, ko kuma 
Mala'ika ya zo tare de shi?" (1) Kai 
mai gargadi ne kawai. Kuma Allah 
ne Wakili a kan kome. 

13. K6 suna cewa "Ya Rirkira (2) 
shi ne." Ka ce, "Sai ku zo da surori 
goma misalinsa kirkirarru, kuma 






i]^> J^o *1±jo 4^3*\at±J) 
9 - ^> »^ T**^ *^> •-'•■-• ^* * **- < 



(1) Saboda zaman mutane ba su girmama mutum sai idan yana da wata dukiya ko 
kuma akwai wani karfi bayyananne tare da shi, to, kai kuma ga zahiri, ba ka da dukiya ko 
wani karfin da za ka iya tllasta su da shi a kan wani abu. Saboda haka kana tsoron iyar da 
duka abin da aka umurce ka, domin kada a karyata ka. To, kada ka ji tsoron iyarwa, Allah 
ne Wakili a kan kome. 

(2) Ko kuwa ba za ka iyar da abin da aka aike ka ba domin tsoron su ce, "Kai ne ka 
kirkira Alkur'ani, sa'an nan ka jingina shi ga Allah." To, sai ka ce, "Ni mutum ne 
kamarku, idan n!na kirkira Alkur'ani, to, ba zai gagare ku ku kirkira irinsa ba, sai ku zo da 
surori goma irinsa." 



321 



11 - Suratu Hud 



&*$&-* 



ku kirayi wanda kuke iyawa, baicin 
Allah, idan kun kasance masu gas- 
kiya." 

14. To, idan ba su amsa muku 
ba, to, ku sani cewa an saukar da shi 
kawai ne da sanin Allah, kuma cewa 
babu abin bauta wa face Shi. To, 
shin, ku masu sallamawa ne? 

15. Wanda ya kasance ya yi nu- 
fin rayuwar duniya da kawarta, 
Muna cika musu ayyukansu zuwa 
gare su a cikinta, kuma a cikinta ba 
za a rage su ba. 

16. Wadannan ne wadanda ba su 
da kome a cikin Lahira face wuta, 
kuma abin da suka sana'anta a 
cikinta (duniya) ya 6aci, kuma abin 
da suka kasance suna aikatawa 6a- 
tacce ne. 

17. Shin, wanda ya kasance a 
kan hujja bayyananna daga 
Ubangijinsa, kuma wata shaida 
tana biyar sa daga gare Shi, kuma a 
gabaninsa akwai littafln Musa abin 
koyi da rahama? Wadannan suna 
yin Tmani da shi, kuma wanda ya 
kafirta da shi daga kungiyoyi, to, 
wuta ce makomarsa. Saboda haka 
kada ka kasance a cikin shakka 
daga gare shi. Lalle shi ne gaskiya 
daga Ubangijinka, amma Jcuma 
mafi yawan mutane ba su yin Tmani. 

18. Kuma wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya kirkira karya ga 
Allah? Wadannan ana gitta su ga 
Ubangijinsu, kuma masu shaida su 
ce, "Wadannan ne suka yi karya ga 
Ubangijinsu. To, la'anar Allah ta 
tabbata a kan azzalumai." 






%?"**■•-'*<•'{■' *>*< a 












5-T <>*.>• 









322 



1 1 - Suratu Hud 



£$£&-» 



19. Wacfanda suke kangewa 
daga hanyar Allah kuma suna ne- 
man ta karkace, kuma su ga Lahira 
suna kafirta. 

20. Wadannan ne ba su kasance 
mabuwaya ba a cikin kasa, kuma 
wadansu masoya ba su kasance ba a 
gare su, baicin Allah. Ana ninka 
musu azaba, ba su kasance suna iya 
ji ba, kuma ba su kasance suna gani 
ba. 

21. Wadannan ne wadanda suka 
yi hasarar rayukansu, kuma abin da 
suka kasance suna kirkirawa ya 
6ace musu. 

22. Babu makawa cewa, hakika, 
su a Lahira, su ne mafi hasara. 

23. Lalle ne wadanda suka yi 
Tmani kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, kuma suka yi tawalu'i zuwa 
ga Ubangijinsu, wadannan ne abo- 
kan Aljanna, suna madawwama a 
cikinta. 

24. Misalin Bangaren biyu ka- 
mar makaho ne da kurma, da mai 
gani da mai ji. Shin, suna daidaita 
ga misali? Ashe, ba ku yin tunani? 

25. Kuma, hakika, Mun aika 
Nuhu zuwa ga mutanensa, (ya ce) : 
"Lalle ne ni, a gare ku mai gargacfi 
bayyananne ne. 

26. "Kadakubautawakowaface 
Allah. Lalle nT, ina jin tsoron azabar 
yini mai radacfi a kanku." 

27. Sai mashawarta wadanda 
suka kafirta, daga mutanensa, suka 
ce, "Ba mu ganin ka face mutum 
kake kamarmu, kuma ba mu ganin 



t>" 






3 Ojy^^^V^==>Uj «-Lll J^ o^uK^jtyDU 






>/»<['» 






S* & ' ,1 XI ' 












" s y " »- X/^ 



^^pi~l^>.jU^£sy>!l 



323 



1 1 - Suratu Hud 



&%&-\s 



wani ya bi ka face wadanda suke su 
Raskantattunmu ne masu ra'ayin 
kauye. Kuma ba mu ganin wata 
falala a gare ka a kanmu. A 'a, muna 
zaton ku makaryata ne." 

28. Ya ce, "Ya mutanena! Shin, 
kun gani idan na kasance a kan 
wata hujjja bayyananna daga 
Ubangijina, kuma Ya ba ni wata 
Rahama daga wurinSa, sa'an nan 
aka rufe ta (ita Rahamar) daga gare 
ku, shin, za mu tTlasta muku ita, 
alhali kuwa ku masu ki gare ta ne? 

29. "Kuma ya mutanena IBazan 
tambaye ku wata dukiya ba a kan- 
sa, ijarata ba ta zama ba, face daga 
Allah, kuma ban zama mai korar 
wadanda suka yi Tmani ba. HakTka 
su, masu hacfuwa da Ubangijinsu 
ne, kuma amma ni, ina ganin ku 
mutane ne jahilai. 

30. "Kuma ya mutanena! Wane 
ne yake taimakona daga Allah idan 
na kore su? Ashe, ba ku tunani? 

31. "Kuma ba nice muku a wuri- 
na taskokin Allah suke, kuma ba 
ina sanin gaibi ba ne. Kuma ba ina 
cewa ni Mala'ika ba ne. Kuma ba ni 
cewa ga wadanda idanunku suke 
wulakantawa, Allah ba zai ba su 
alheri ba. Allah ne Mafi sani ga abin 
da yake cikin zukatansu. Lalle ne ni, 
idan (na yi haka) da ina daga cikin 
azzalumai. 

32. Suka ce, "Ya Nuhu, lalle ne 
ka yi jayayya da mu, sa'an nan ka 
yawaita yi mana jidali, to, ka zo 
mana da abin da kake yi mana 
wa'adi idan ka kasance daga masu 
gaskiya." 



ll$^^^5^^^5f^ 



Cft 






' »^>-r 


















324 



11 - Suratu Hud 






33. Ya ce, "Allah kawai ne Yake 
zo muku da shi idan Ya so. Kuma 
ba ku zama mabuwaya ba. 

34. "Kuma nasThata ba za ta am- 
fane ku ba, idan na yi nufin in yi 
muku naslha, idan Allah Ya kasan- 
ce Yana nufin Ya halaka ku. Shi ne 
Ubangijinku, kuma zuwa gare Shi 
ake mayar da ku." 

35. Ko suna cewa: (Nuhu) ya 
kirkira shi. Ka ce, "Idan iiT (Nuhu) 
na kirkira shi, to, laifina a kaina 
yake, kuma nlmai barranta ne daga 
abin da kuke yi na laifi." 

36. Kuma aka yi wahayi zuwa ga 
Nuhu cewa: Lalle ne babu mai yin 
Tmani daga mutanenka face wanda 
ya riga ya yi Tmanin, saboda haka 
kada ka yi bakin ciki da abin da 
suka kasance suna aikatawa. 

37. Kuma ka sassaka jirgi da 
kyau bisa ganinMu da wahayinMu, 
kuma kada ka yi Mini magana a 
cikin sha'anin wacfanda suka kafir- 
ta, lalle ne su, wacfanda ake nutsar- 
wa ne. 

38. Kuma yana sassaka jirgin 
cikin natsuwa, kuma a koyaushe 
wadansu shugabanni daga muta- 
nensa suka shucfe a gabansa, sai su 
yi izgili gare shi. Ya ce^"Idan kun yi 
izgili gare mu, to, hakTka mu ma za 
mu yi izgili gare ku, kamar yadda 
kuke yin izgili. 

39. "Sa'an nan da sannu za ku 
san wanda azaba za ta zo masa, ta 
wulakanta shi (a duniya), kuma 
wata azaba zaunanna ta sauka a 
kansa (a Lahira)." 












^\< > &\* *»~ '*C\' 









Z$s±j*,j*CJ* b fe \La \jj>i**A O \p 64^1^. 



lJ^>U* 



OjJ*~* 



icr 









325 



1 1 - Suratu Hud 



S&&&-H 



40. Har a lokacin da umurnin- 
Mu ya je, kuma tanda ta 6ul6ula. 
Muka ce, "Ka cfauka, a cikinta, 
daga kome, ma'aura biyu, da kuma 
iyalanka, face wanda magana ta 
gabata a kansa, (1) da wanda ya yi 
imani." Amma kuma babu wacfan- 
da suka yi Imani tare da shi face 
kadan. 

41. Kuma ya ce, "Ku hau a ci- 
kinta, da sunan Allah magudanarta 
da matabbatarta. Lalle ne Ubangi- 
jlna, haklka, Mai gafara ne, Mai jin 
feu." 

42. Kuma ita tana gudana da su 
a cikin taguwar ruwa kamar du- 
watsu, sai Nuhu ya kirayi cfansa 
alhali^kuwa ya kasance can wuri 
mai nTsa. "Ya karamin cfana ! Zo ka 
hau tare da mu, kuma kada ka 
kasance tare da kafirai!" 

43. Ya ce, "Zan tattara zuwa ga 
wani dutse ya tsare ni daga ruwan." 
(Nuhu) ya ce, "Babu mai tsare wa a 
yau daga umurnin Allah face wan- 
da Ya yi wa rahama." Sai taguwar 
ruwa ta shamakace a tsakaninsu, 
sai ya kasance daga wadanda aka 
nutsar. 

44. Kuma aka ce, "Ya kasa! Ki 
hacfiye ruwanki, kuma ya sama ! Ki 
kame." Kuma aka fakar da ruwan, 
kuma aka hukunta aFamarin, 
kuma jirgin ya daidaita a kan Judiy- 









\'.'<> > rf"V t- '" \^\2 ' YA 



xE_ 






(1) jyalan Nuhu sun yi imani banda dansa Yamu, da matarsa guda kafira. Wacfanda 
suka yi imani daga sauran mutanensa tamanin ne maza da mata. Amma kuma an ce 
mutane saba'in da biyu ne, kuma an ce goma ne. Allah ne Mafi sani. 



326 



1 1 - Suratu Hud 



$*$&-« 



yi, (1) kuma aka ce, "NTsa ya tabbata 
ga mutane azzalumai." 

45. Kuma Nuhu ya kira Ubangi- 
jinsa, sa'an nan ya ce, "Ya Ubangi- 
jina! Lalle ne rfana na daga iyalina! 
Kuma haklka wa'adinKa gaskiya 
ne, kuma Kai ne Mafi hukuncin 
masu yin hukunci." 

46. Ya ce, "Ya Nuhu ! Lalle ne shi 
ba ya a cikin iyalanka, lalle ne shi, 
aiki ne wanda ba na kwarai ba, 
saboda haka kada ka tambaye Ni 
abin^da ba ka da ilmi a kansa. 
Haklka, NT Ina yi maka gargacfi 
kada ka kasance daga jahilai." 

47. Ya ce, "Ya Ubangijina! Lalle 
ne ni, ina neman tsari gare Ka da in 
tambaye Ka abin da ba ni da wani 
ilmi a kansa. Idan ba Ka gafarta 
mini ba, kuma Ka yi mini rahama, 
zan kasance daga masu hasara." 

48. Aka ce, "Ya Nuhu ! Ka sauka 
da aminci daga gare Mu da albarka 
a kanka, kuma rahama ta tabbata a 
kan wadansu al'umm6mi daga wa- 
cfanda suke tare da kai. Da wadansu 
arummomi da za Mu jiyar da su 
dacfi, sa'an nan kuma azaba mai 
racfadi ta shafe su daga gare Mu." 

49. Waccan kissa tana daga la- 
baran gaibi, Muna yin wahayinsu 
zuwa gare ka (Muhammadu). Ba ka 
kasance kana sanin su ba, haka 
kuma mutanenka ba su sani ba 
daga gabanin wannan. Sai ka yi 
hakuri. Lalle ne akiba tana ga masu 
takawa. 






~ ->»r v' >*. /u't • 'A**\ > > ' 1i- 
t^a ' \ '\X' 



0^fe&A^f 



\ Jib S-fot &jX>&n l^U) 



(1) Judiyyu sunan wani dutse ne a cikin Jazira. Jirgin Nuhu ya zauna a kansa, har 
mutanen farko na wannan al'umma sun gan shi. Sa'an nan ya halaka. 



327 



1 1 - Suratu Hud 



ft$J3£-M 



50. Kuma zuwa ga Adawa, 
(Mun aika) cfan'uwansu Hudu. Ya 
ce, "Ya ku mutanena ! Ku bauta wa 
Allah. Ba ku da wani abin bautawa 
face Shi. Ba ku kasance ba face 
kuna masu kirkirawa. 

51. ' ' Ya ku mutanena ! Ba ni tam- 
bayar ku wata ijara a kansa, ijarata 
ba ta zama ba, face ga Wanda Ya 
kaga halittata. Shin fa, ba ku 
hankalta?" 

52. "Kuma, ya mutanena! Ku 
nemi Ubangijinku gafara, sa'an nan 
kuma ku tuba zuwa gare Shi, zai 
saki sama a kanku, tana mai yawan 
zubar da ruwa, kuma Ya kara muku 
wani karfi ga Rarfinku. Kuma kada 
ku juya kuna masu laifi." 

53. Suka ce, " Ya Hudu ! Ba ka zo 
mana da wata hujja bayyananna ba, 
kuma ba mu zama masu barin 
abubuwan bautawarmu ba domin 
maganarka, kuma ba mu zama 
masu yin Tmani da kai ba. 

54. "Ba mu cewa, sai dai kurum 
sashen abubuwan bautawarmu ya 
same ka da cutar hauka." Ya ce, 
"Lalle ne ni, ina shaida wa Allah, 
kuma ku yi shaidar cewa, "lalle ne 
nT mai barranta ne daga abin da 
kuke yin shirki da shi, 

55. "Baicin Allah : Sai ku yi mini 
kaidi gaba cfaya, sa'an nan kuma 
kada ku yi mini jinkiri. 

56. "Haklka, ni nadogaraga Al- 
lah, Ubangijma kuma Ubangijinku. 
Babu wata dabba face Shi ne Mai 






v 9> Ayr**- *>ijr<'\ > . rcf ^ " 















3 ojjjkS^ij^ tLir- <3j jJS* *j * ot 



E 



328 



1 1 - Suratu Hud 



6&S&-M 



ri£o gajcwarkwacfarta. (1) Ha£i£a, 
UbangijTna Yana (umurni) a tafarki 
madaidaici. 

57. "To ! Idan kun juya, ha£i£a, 
na iyar muku abin da aka aiko nida 
shi zuwa gare ku. Kuma UbangijTna 
Yana musanya wadansu mutane, 
wacfansunku su maye muku. Kuma 
ba ku cutar Sa da kome. Lalle 
Ubangijina a kan dukan kome, 
Matsari ne." 

58. Kuma a lokacin da umur- 
ninmu ya je, Muka kubutar da 
Hudu da wacfanda suka yi Tmani 
tare da shi, saboda wata rahama 
daga gare Mu. Kuma Muka ku6u- 
tar da su daga azaba mai kauri. 

59. Haka Adawa suka kasance, 
sun yi musun ayoyin Ubangijinsu, 
kuma sun saba wa ManzanninSa, 
kuma sun bi umurnin dukan mai 
girman kai, makangari. 

60. Kuma an biyar musu da 
la'ana a cikin wannan duniya da 
Ranar Kiyama. To ! Lalle ne Adawa 
sun kafirta da Ubangijinsu. To, 
Nisa ya tabbata ga Adawa, muta- 
nen Hudu! 

61. Kuma zuwa ga Samudawa 
(an aika) dan'uwansu Salihu. Ya ce, 
"Ya mutanena ! Ku bauta wa Allah. 
Ba ku da wani abin bautawa face 
Shi. Shine Ya £aga halittarku daga 
£asa, kuma Ya sanya ku masu yin 
kyarkyara a cikinta. Sai ku neme 
Shi gafara, sa'an nan kuma ku tuba 
zuwa gare Shi. Lalle Ubangijina 
Makusanci ne Mai kar6awa." 









~"t*^ 









4^ ^l-^^ Vj**^ 






(1) Gashin goshin dabba. 



329 



11 - Suratu Hud 



fi#i$&-H 



62. Suka ce, "Ya Salihu ! Haklka, 
ka kasance a cikinmu, wanda ake 
fatan wani alheri da shi a gabanin 
wannan. Shin kana hana mu bauta 
wa abin da ubanninmu suke bauta 
wa? Kuma hakika mu, muna cikin 
shakka daga abin da kake kiran mu 
gare shi, mai sanya kokanto." 

63. Ya ce, "Ya mutanena! Kun 
gani? Idan na kasance a kan hujja 
bayyananna daga Ubangijina, 
kuma Ya ba ni rahama daga gare 
Shi, to, wane ne zai taimake ni daga 
Allah idan na sa6a Masa? Sa'an 
nan ba za ku kare ni da kome ba 
face hasara. 

64. "Kuma ya mutanena! Wan- 
nan rakumar Allah ce, tana aya a 
gare ku. Sai ku bar ta ta ci a cikin 
kasar Allah, kuma kada ku shafe ta 
da wata cuta, kar azaba makus- 
anciya ta kama ku." 

65. Sai suka soke ta. Sai ya ce, 
"Ku ji dacfi a cikin gidajenku kwana 
uku. Wannan wa'adi ne ba abin 
karyatawa ba." 

66. To, a lokacin da umurninMu 
ya je, Muka kuButar da Salihu da 
wacfanda suka yi Tmani tare da shi, 
saboda wata rahama daga gare Mu, 
kuma daga wulakancin ranar nan. 
Lalle ne, Ubangijinka ShT ne Mai 
karfi, Mabuwayi. 

67. Sai tsawa ta kama wacfanda 
suka yi zalunci, sai suka wayi gari 
suna guggurfane a cikin gidajensu. 

68. Kamar dai ba su zauna a 
cikinta ba. To ! Lalle ne Samudawa 
sun kafirce wa Ubangijinsu. To, 
NTsa ya tabbata ga Samudawa. 









j^t> /Tf-J ^tf^ /V'* . 






330 



1 1 - Suratu Hud 



e$i$&-H 



69. Kuma hakika, manzan- 
ninMu sun je wa Ibrahim da bus- 
hara, suka ce, "Aminci". Ya ce, 
"Aminci (ya tabbata a gare ku)." 
Sa'an nan bai yi jinkiri ba ya je da 
maraki kawatacce. 

70. Sa'an nan a lokacin da ya ga 
hannayensu ba su saduwa zuwa 
gare shi (marakin), sai ya yi kya- 
marsu, kuma ya ji tsoronsu. Suka 
ce, "Kada ka ji tsoro, lalle ne mu, an 
aiko mu ne zuwa ga mutanen Ludu." 

71. Kuma matarsa tana tsaye (1) . 
Ta yi dariya. Sai Muka yi mata 
bushara (da haihuwar) Is'haka, 
kuma a bayan Is'haka, Yakubu. 

72. Sai ta ce, "Ya kaitona! Shin, 
zan haihu ne alhali kuwa ina tsohu- 
wa, kuma ga mijina tsoho ne? Lalle 
wannan, hakika, abu ne mai ban 
mamaki.'' 

73. Suka ce, "Shin kina mamaki 
ne daga al'amarin Allah? Rahamar 
Allah da albarkarSa su tabbata a 
kanku, ya mutanen babban gida! 
Lalle ne Shi abin godewa ne, Mai 
girma." 

74. To, a lokacin da firgita ta tafi 
daga Ibrahim, kuma bushara ta je 
masa, yana mai jayayya a gare Mu 
saboda mutanen Ludu! 

75. Lalle Ibrahim, hakika mai 
hakuri ne, mai yawan kuka, mai 
tawakkali. 















:^T?V-f-f 















bfiPi 



(1) Matar Ibrahim Sariyah tana tsaye ga yi musu hidima, sai ta yi dariyar mamaki, 
domin ba£in sun Ri cin abinci. Wadansu na fassarawa — ta yi haila. Wannan bai dace ba. 



331 



11 - Suratu Hud 



fi#!S&-M 



76. Ya Ibrahim! Ka bijira daga 
wannan. Lalle shi, hakika, umurnin 
Ubangijinka ne ya zo, kuma lalle ne 
su, abin da yake mai je musu azaba 
ce wadda ba a iya hanawa. 

77. Kuma a lokacin da man- 
zanninMu suka je wa Ludu, aka 
6ata masa rai game da su, ya kun- 
tata rai saboda su. Ya ce, ^Wannan 
yini ne mai tsananin maslfa." 

78. Kuma mutanensa suka je 
masa suna gaggawa zuwa gare shi, 
kuma a gabani, sun kasance suna 
aikatawar munanan ayyuka. Ya ce, 
"Ya mutanena! Wadannan 'ya'- 
yana, (1) su ne mafiya tsarki a gare 
ku. Sai ku bi Allah da takawa, kuma 
kada ku wulakanta ni a cikin baki- 
na. Shin, babu wani namiji shiryay- 
ye daga gare ku?" 

79. Suka ce, "Lalle, haklka ka 
sani, ba mu da wani hakki a cikin 
'ya'yanka, kuma lalle kai hakika, 
kana sane da abin da muke nufi." 

80. Ya ce, "Da dai ina da wani 
karfi game da ku, ko kuwa ina da 
goyon baya daga wani rukuni (2) 
mai karfi?" 

81. (Manzannin) Suka ce, "Ya 
Ludu ! Lalle mu, manzannin Ubangi- 
jinka ne. Ba za su iya saduwa zuwa 
gare ka ba. Sai ka yi tafiyarka a 






Wl < r ^ r ^ Mi \ XJb ouycj j 









feJJu 



§) j*jC%A&\j 









(1) 'Ya'yansa-yana nufin matan aurensu, domin kowane Annabi uban al'ummarsa ne. 
Ba ya kamata a ce wai yana kiran mazan gari zuwa ga 'ya'yansa uku, domin babu wata 
shari'a ta Allah, ga saninmu, wadda ta halatta hacfuwar maza biyu ko fiye da biyu a kan 
auren mace guda. 

(2) Ya facfi haka domin ba shi da dangi a cikinsu. Daga gare shi ba a koma aiko 
wani Annabi ba sai a cikin wadatar danginsa. 



332 



11 - Suratu Hud 






wani yankin dare da iyalinka, kuma 
kada wani daga gare ku ya waiwaya 
face matarka. Lalle ne abin da ya 
same su mai samunta ne. Lalle 
wa'adinsu lokacin safiya ne. Shin 
lokacin safiya ba kusa ba ne?" 

82. Sa'an nan a lokacin da umur- 
ninMu ya je, Muka sanya na sa- 
manta ya zama na kasanta, kuma 
Muka yi ruwan duwatsu a kanta 
(kasar Ludu) daga ta6o curarre. 

83. Alamtacce a wurin Uban- 
gijinka. Kuma ita (kasar Ludu) ba ta 
zama mai nlsa ba daga azzalumai 
(Kuraishawa). 

84. Kuma zuwa ga Madyana 
(Mun aika) dan'uwansu (1) Shu'- 
aibu. Ya ce, "Ya Mutanena! Ku 
bauta wa Allah. Ba ku da wani abin 
bautawa face Shi, kuma kada ku 
rage mudu da sikeli. Lalle m, ina 
ganin ku da wadata. (2) Kuma lalle 
ina jT muku tsoron azabar yini mai 
kewayewa. 

85. "Ya mutanena! Ku cika 
mudu da sikeli da adalci, kuma 
kada ku nakasta wa mutane 
kayansu, kuma kada ku yi 6arna a 
cikin kasa kuna masu fasadi. 

86. "Falalar Allah mai wanzuwa 
ita ce mafi alheri a gare ku idan kun 
kasance muminai, kuma ni ba 
mai tsaro ne a kanku ba." 






'<: . .»•. y ■ 



^^ s~~> >kJ- ^ " 



J^^==^\^\^y^ IS 3 C^^ ' 



(1) Larabawa ne, suna zaune a tsakanin Hijaz da Sham. 

(2) Ina ganin ku a cikin wadata: ba ku da bukatar rage wa mutane kayansu. Saboda 
haka ku yi adalci ga mutane wajen ciniki ya fi muku alheri daga dukiyar haram mai karewa 
kome yawanta. 



333 



1 1 - Suratu Hud 



$$&-U 



87. Suka ce, "Ya Shu'aibu! Shin 
sallarka ce take umurtar ka ga mu 
bar abin da ubanninmu suke bau- 
tawa, ko kuwa mu bar aikata abin 
da muke so a cikin dukiyoyinmu? 
Lalle, hafaka kai ne mai hakuri, 
shiryayye!" 

88. Ya ce, "Ya mutanena! Kun 
gani idan na kasance a kan hujja 
bayyananniya daga Ubangijina, 
kuma Ya arzuta m da arziki mai 
kyawo daga gare Shi? Kuma ba ni 
nufin in saBa muku zuwa ga abin da 
nake hana ku daga gare shi. Ba ni 
nufin kome face gyara, gwarg- 
wadon da na sami dama. Kuma 
muwafakata ba ta zama ba face 
daga Allah. A gare Shi na dogara, 
kuma zuwa gare Shi na wakkala. 

89. "Kuma ya mutanena! Kada 
saBa mini ya dauke ku ga misalin 
abin da ya sami mutanen Nuhu ko 
kuwa mutanen Hudu ko kuwa mu- 
tanen Salihu ya same ku. Mutanen 
Lucfu ba su zama a wuri mai nTsa ba 
daga gare ku. 

90. "Kuma ku nemi Ubangi- 
jinku gafara, sa'an nan kuma ku 
tuba zuwa gare Shi. Lalle Ubangi- 
jina Mai jin kai ne, Mai nuna soy- 
ayya." 

91. Suka ce, "Ya Shu'aibu! Ba 
mu fahimta da yawa daga abin da 
kake fadi, kuma muna ganin ka mai 
rauni a cikinmu. Kuma ba domin 
jama'arka ba da mun jefe ka, sabo- 
da ba ka zama mai daraja a gunmu 
ba." 






^q£=£>^o 






^-i-J <^W? ±JJ (^ £=^*&> ll&J^l) 



.-^»>'» 
&WJ*-*? 






334 



11 - Suratu Hud 



fi#i&-n 



92. Ya ce, "Ya mutanena! Ashe, 
jama'ata ce mafi daraja a gare ku 
daga Allah, kuma kun rike Shi a 
bayanku abin jefarwa? Lalle ne 
Ubangijma Mai kewayewa ne ga 
abin da kuke aikatawa. 

93. "Kuma ya mutanena ! Ku yi 
aiki a kan halinku. Lalle nTmai aiki 
ne. Da sannu za ku san wane ne 
azaba za ta zo masa, ta wulakanta 
shi, kuma wane ne makaryaci. 
Kuma ku yi jiran dako, lalle ni mai 
dako ne tare da ku." 

94. Kuma a lokacin da umur- 
ninMu ya je, Muka kubutar da 
Shu'aibu da wacfanda suka yilmani 
tare da shi, saboda wata rahama 
daga gare Mu. Kuma tsawa ta 
kama wacfanda suka yi zalunci. Sai 
suka wayi gari guggurfane a cikin 
gidajensu. 

95. Kamar ba su zauna ba a 
cikinsu. To, halaka ta tabbata ga 
Madyana kamar yadda Samudawa 
suka halaka. 

96. Kuma hakTka Mun aiki 
Musa da ayoyinMu, da daffli 
bayyananne. 

97. Zuwa ga Fir'auna da maja- 
lisarsa. Sai suka bi umurnin Fir'au- 
na, amma aFamarin Fir'auna bai 
zama shiryayye ba. 

98. Yana shugabantar muta- 
nensa a Ranar Kiyama, har ya tuz- 
gar da su a wuta. Kuma tir da irin 
tuzgawarsu. 

99. Kuma aka biyar musu da 
la'ana a cikin wannan duniya da 



*x ' "\ 9 K 'f' Y i V 9 \ 9 'f" 






??-'(*" 






4'~'\ X S »> 



OJuo 



'zmS£>>& 



i^%> >< 

©■^ 






6p ^J.^^t^j 






^y-jL* 4*^ T-£> 4iJu^£-XUb<JJ !>*->-* L> 



335 



1 1 - Suratu Hud 



$&%&-W 



Ranar Kiyama. Tir da kyautar (1) 
da ake yi musu. 

100. Wancan yana daga labaran 
alkaryoyi. Muna ba ka labarinsu, 
daga gare su akwai wanda ke tsaye 
da kuma girbabbe. (2) 

101. Kuma ba Mu zalunce su ba, 
amma sun zalunci kansu, sa'an nan 
abubuwan bautawarsu wadanda 
suke kiran su, baicin Allah, ba su 
wadatar musu kome ba a lokacin da 
umurnin Ubangijinka ya je, kuma 
(gumakan) ba su kara musu wani 
abu ba face hasara. 

102. Kuma kamar wancan ne 
kamun Ubangijinka, idan Ya kama 
alkaryoyi alhali kuwa suna masu 
zalunci. Lalle kamunSa mai racfacfi 
ne, mai tsanani. 

103. Lalle ne a cikin wancan 
akwai aya ga wanda ya ji tsoron 
azabar Lahira. Wancan yini ne 
wanda ake tara mutane a cikinsa, 
kuma wancan yini ne abin halarta. 

104. Ba Mu jinkirta shi ba face 
domin ajali kidayayye. 

105. Ranar da za ta zo wani rai 
ba ya iya magana face da izninSa. 
Sa'an nan daga cikinsu akwai sha- 
kiyyi da mai arziki. 

106. To, amma wadanda suka yi 
shakawa, to, suna a cikin wuta. 
Suna masu kara da sheka a cikinta. 









*5. 






i^jJ^^O^^lt^ii^ifriciO^ 



\» 






*j4r~ A 












(1) Kyautar la'ana ita ce wadda ake la'antar su da ita a duniya da Lahira. 

(2) Daga nan zuwa karshen sura ta'aliki ne domin farkarwa. Mai tsayi — watau tana 
nan tsaye, alamominta ba su 6ace ba, kuma akwai wadanda suka halaka kamar karan da 
aka girbe. 



336 



1 1 - Suratu Hud 



&&i&-» 



107. Suna madawwama a ci- 
kinta, matukar sammai da kasa sun 
dawwama, face abin da Ubangi- 
jinka Ya so. Lalle Ubangijinka Mai 
aikatawa ne ga abin da Yake nufi. 

108. Amma wacfanda suka yi ar- 
ziki, to, suna a cikin Aljanna suna 
madawwama, a cikinta, matukar 
sammai da kasa sun dawwama, face 
abin da Ubangijinka Ya so. Kyauta 
wadda ba ta yankewa. 

109. Saboda haka kada ka ka- 
sance a cikin shakka daga abin da 
wacfannan suke bautawa. Ba su 
wata ibada face kamar yadda uban- 
ninsu ke aikatawa a gabani. Kuma 
hakika Mu, Masu cika musu rabon- 
su ne, ba tare da nakasawa ba. 

110. Kuma haklka, Mun bai wa 
Musa littafi, sai aka sa6a (1) wa juna 
a cikinsa. Kuma ba domin wata 
kalma wadda ta gabata daga 
Ubangijinka ba, hakika, da an yi 
hukunci a tsakaninsu. Kuma hakl- 
ka, suna a cikin wata shakka, game 
da shi, mai sanya kokanto. 

111. Kuma lalle, haklka, 
Ubangijinka Mai cika wa kowa 
(sakamakon) ayyukansa ne. Lalle 
Shi, Mai kididdigewa ne ga abin da 
suke aikatawa. 

112. Sai ka daidaitu (2) kamar 
yadda aka umurce ka, kai da wa- 



Jejti'\jCSj£\ ^ j£l^^^£- 



<*» 









&j&<£)ffi 



< >>*'\' xMS »»'\C* 






fv\ 



'^<Jfy*^Ji c 'pr*r? > 



y > * f y ' 



^jfc~\b <w. .i~ 5~~ =: ^ * <s*y ^^* ^j 



***** *r** fV . * »>«' 1 ' 



aE>p^i-s>J ui y& 61 j 



^jJLtf"" ^ **' 1 



\jda> j j kZXma l- >«<>•-> *--L/*.' *^ r v ^ '**^ 



(1) Yahudawa sun saba wa juna a cikin littattafan da aka bai wa Musa. To, ku 
Musulmi kada ku bi hanyarsu, har ku saba wa Allah, har abin da ya same su ya same ku. 

(2) Wannan aya tana hana dukan bidi'a a cikin addini. Tun da ba a yarda Annabi ya 
£ara ra'ayinsa ba sai dai ya bi umurnin Allah kamar yadda Ya yi umurnin, kuma haka ne 
Ya umurci wanda ya bi Annabi. Saboda haka mai saba wa umurnin Allah da kari ko ragi, 
ba ya cikin mabiyan Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. 



337 



1 1 - Suratu Hud 



&&J&-U 



cfanda suka tuba tare da kai, kuna 
ba masu £etara haddi ba. Lalle ShT, 
Mai gani ne ga abin da kuke aika- 
tawa. 

1 13. Kada ku karkata ( * } zuwa ga 
wacfanda suka yi zalunci har wuta 
ta shafe ku. Kuma ba ku da wa- 
dansu maji&inta baicin Allah, sa'an 
nan kuma bazaa taimake ku ba. 

114. Kuma ka tsai da sal la a 
gefe guda biyu na yini da wani yanki 
daga dare. Lalle ne ayyukan kwarai 
suna kore munanan ayyuka. Wan- 
can (2) ne tunatarwa ga masu tuna- 
wa. 

115. Kuma ka yi ha£uri. Allah 
ba Ya tdzartar da ladar masu 
kyautatawa. (3) 

116. To, don me masu hankali 
ba su kasance daga mutanen £ar- 
nonin da suke a gabaninku ba, suna 
hani daga 6arna a cikin Rasa? Face 
kacfan daga wanda Muka ku6utar 
daga gare su (sun yi hanin). Kuma 
wacfanda suka yi zalunci suka bi 
abin da aka ni'imtar da su a cikinsa, 
suka kasance masu laifl. 

117. Kuma Ubangijinka bai ka- 
sance Yana halakar da alicaryu sa- 



1^%* ' ^ -\' -\S >'A 



*0fc''"<\ *v\: '.AVu'^rc-^' 










rOj3\3;i^Ci1- 






^m^\^\t\^> 



p»j£$\dx&lX> '&-<£ 




(1) Ba ya halatta ga Musulmi ya karkata zuwa ga kafirai kamar yadda ba ya halatta 
ya karkata a cikin addininsa. Wannan shT ne babban makami a kan makTya. 

(2) Tsayar da salloli farillai tare da Llman a cikin masallatai shT ne zikiri ga mai son 
zikirin gaskiya. Ayyukan kwarai suna shafe miyagu. 

(3) Hakuri a kan ibada wajibi ne, haka kuma kyautatawa, watau shT ne yin kowane 
aiki na ibada tsantsa kamar salla ko na ma'amala kamar ciniki da aure, domm Allah 
kawai. An yi wa wannan fanni na biyu suna da "Tasawwuf", bidi'a ne domin bai taho daga 
Sunna ba. Asalinsa "theosophy" daga lugar Ajam, ma'anarsa neman hikima ta Allah a 
halin ke6ance kai a cikin kacfaita da wasu aikace-aikace na ibada, kamar girka ga 'yanbori. 



338 



1 1 - Suratu Hud 



(&$&-« 



boda wani zalunci ba, alhali muta- 
nensu suna masu gyarawa. (1) 

118. Kuma da Ubangijinka Ya 
so, da Ya sanya mutane al'umma 
guda. Kuma ba za su gushe ba suna 
masu sa6a wa juna. 

119. Sai wanda Ubangijinka Ya 
yi wa rahama, kuma domin wan- 
nan (2) ne Ya halicce su. Kuma kal- 
mar Ubangijinka "Lalle ne za Ni 
cika Jahannama da aljannu da mu- 
tane gaba daya" ta cika. 

120. Kuma dubi dai Muna ba da 
labari a gare ka daga labarun Man- 
zanni, abin da Muke tabbatar da 
zuciyarka da shi. Kuma gaskiya ta 
zo maka a cikin wannan, da wa'azi 
da tunatarwa ga masu Tmani. 

121. Kuma ka ce wa watfanda ba 
su yin unani, "Ku yi aiki a kan 
halinku, lalle mu masu aiki ne. 

122. "Kuma ku yi jiran dako, 
lalle mu masu jiran dako (3) ne." 

123. Kuma ga Allah gaibin sam- 
mai da £asa yake. Kuma zuwa gare 
Shi ake mayar da dukan aFamari. 
Saboda haka ku bauta Masa kuma 
ku dogara a kanSa. Kuma Ubangi- 
jinka bai zama Mai gafala daga 
abin da kuke aikatawa ba. 






*JS <Cu*3>j j*4**>- &y-xj ^JfzJo^l 















(1) Wannan aya da ta sama da ita suna nuna muhimmancin wa'azi a cikin kowane 
hali na al'umma, domin tsarewar zamanta arumma. 

(2) Allah ya halicci mutane da halaye dabam-dabam domin su saba wa juna. 

(3) Ku yi jira ku gani wane ne zai ci nasara; mu da muka bi umurnin Allah, ko kuwa 
ku da kuke bin zuciyoyinku. Akiba dai tana ga masu takawa. Allah ya tabbatar da mu a 
kan binSa a kan takawa. Amin. 



339 



12 — Suratu Yusuf 



££$£&-«■ 




Tana karantar da halayen rayuwar mutum a cikin duniya tare 
da abokan zama a kowane matsayi. 



-* J* ■* . * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



/. A. L. R. Wacfancan ayoyin 
Littafi mai bayyanawa ne. 

2. Lalle ne Mu, Mun saukar da 
shi, yana abin karantawa na Larab- 
ci; tsammaninku, kuna hankalta. 

3. Mu, Muna bayar da labari a 
gare ka, mafi kyawon labari ga abin 
da Muka yi wahayin wannan Alku- 
r'ani zuwa gare ka. Kuma lalle ne ka 
kasance a gabaninsa, haklka, daga 
gafalallu. 

4. A lokacin da Yusufu ya ce 
wa ubansa, "Ya baba! Lalle ne nl, 
na ga taurari goma sha daya, da 
rana da wata. Na gan su suna masu 
sujada a gare ni." 

5. Ya ce, "Ya karamin dana! 
Kada ka facfi mafarkinka ga 'ya- 
n'uwanka, har su kulla maka wani 
kaidi. Lalle ne Shaidan ga mutum, 
haklka, makiyi ne bayyananne. (1) 









( 1 ) Tarbiyyar uba ga cfansa. Yaro icarami ana renon sa da jawabi mai laushi a fahimtar 
matsayin yaron. 



340 



12 - Suratu Yusuf 



&X&&A 



£->V 



6. "Kuma kamar wancan ne, 
Ubangijinka Yake za6en ka, kuma 
Ya sanar da kai daga fassarar laba- 
rai, kuma ya cika ni'imominSa a 
kanka, kuma a kan gidan Yakuba 
kamar yadda ya cika su a kanuban- 
ninka biyu, a gabani, Ibrahim da 
Is'haka. Lalle Ubangijinka ne Ma- 
sani, Mai hikima." 

7. Lalle ne, haklka, ayoyi (1) sun 
kasance ga Yusufu da 'yan'uwan- 
sa (2) domin masu tambaya. 

8. A lokacin da suka ce (3) , lalle 
ne Yusufu da dan'uwansa ne ma- 
fiya soyuwa ga ubanmu daga gare 
mu, alhali kuwa mu jama'a guda ne. 
Lalle ubanmu, hakika, yana cikin 
6ata bayyananniya. 

9. Ku kashe Yusufu, ko kuwa ku 
jefa shi a wata kasa, fuskar ubanku 
ta wofinta saboda ku, kuma ku 
kasance a bayansa mutane salihai. 

10. Wani mai magana daga ci- 
kinsu ya ce, "Kada ku kashe Yusu- 
fu. Ku jefa shi a cikin duhun rtjiya, 
wasu matafiya su tsince shi, idan 
kun kasance masu aikatawa ne." 






Cp j£*^-j>Ac> <&j o[ 










(1 ) Ayoyi a nan, ana nufin halaye wadanda suka zama darussa na koyarwa ga mutane 
domin tarbiyya ga yara da manya na kowane matsayi ga rayuwar dan Adam. 

(2) Yusufu da dan'uwansa shakTki, Binyamlnu, da sauran goma. Babbansu ga 
shekaru,^hi ne RaubTlu, kuma sai Lawaya. A cikin gidansa aka yi Annabawa, sai Yahuza 
kuma shi ne shugabansu a ra'ayi, shT ne uban sarakunansu, saboda haka sunansa ya 
rinjaya a kan kabilar, aka ce musu Yahudu. 

(3) Hlrar yara a tsakaninsu. Suna tunanin soyayyar ubansu ga dayansu wanda ba ya 
cikinsu yanzu. Suna tunanin yadda za su sami adalcin daidaitawar so daga ubansu baki 
dayansu. T)an'uwansu wanda ubansu yake so, watau Yusufu, ya sami bakin jini daga gare 
su domin ubansu yana sonsa. Saboda haka Shaidan yana sanya musu tunanin su yi 
zunubin rabuwa da shi, sa'an nan su tuba ga Allah. 



341 



12 - Suratu Yusuf 



%?*»&<* 



-W 



11. Suka ce, "Ya babanmu! (1) 
Mene ne a gare ka ba ka amince 
mana ba a kan Yusufu, alhali kuwa 
lalle ne mu, haklka, masu nasTha 
muke ne a gare shi? 

12. "Ka bar shi tare da mu a 
gobe, ya ji dacfi, kuma ya yi wasa. 
Kuma lalle ne mu, a gare shi, masu 
tsaro ne." 

13. Ya ce, "Lalle ne ni, haklka, 
yana Bata mini rai ku tafi da shi. 
Kuma ina tsoron kerkeci ya cinye 
shi, alhali ku kuwa kuna masu sha- 
gala daga gare shi." 

14. Suka ce, "Haklka, idan ker- 
keci ya cinye shi, alhali kuwa muna 
dangin juna, lalle ne mu, a sa'an 
nan, hakika, mun zama masu ha- 
sara." 

15. To, a 16kacin (2) da suka tafi 
da shi, kuma suka yi niyyar su sanya 
shi a cikin duhun rijiya, Muka yi 
wahayi zuwa gare shi, "Lalle ne, 
kana ba su labari game da wannan 
aFamari nasu, kuma su ba su sani 
ba." 

16. Kuma suka je wa ubansu da 
dare suna kuka. 

17. Suka ce, "Ya babanmu! (3) 
Lalle ne, mun tafi muna tsere, kuma 



*.< S.f.s .'.ts»>- 












(1) Sun fara zartar da abin da suka shirya, watau dauke Yusufu daga gaban ubansa. 
Sun fara da maganar da ubansu yake so game da su tattara da dan'uwansu karami. Suna 
muhawara da ubansu suna neman yardarsa don ya bar su su tafi da Yusufu. 

(2) Suka cire rigarsa, suka jefa shi da guga a cikin rijiya. Sa'an nan suka sanya wa 
rigarsa jinin wata dabba da suka yanka, domin ya zama jilamar cewa kerkeci ya cinye 
Yusufu. Ga rigarsa ta 6aci da jinin jikinsa. Watau jinin shi ne alamar ya mutu. Sai suka 
manta cewa kafin kerkeci ya cinye yaro a cikin rigarsa, sai ya kekketa rTgar tukun. 

(3) Muhawararsu tare da ubansu. Ya nuna bakin ciki, amma kuma ya mayar da 
al'amari ga Allah. 



342 



12 — Suratu Yusuf 



32$3£&-W 



muka bar Yusufu a wurin kayan- 
mu, sai kerkeci ya cinye shi, kuma 
kai, ba mai amincewa da mu ba ne, 
kuma ko da mun kasance masu 
gaskiya!" 

18. Kuma suka je, a jikin rigarsa 
akwai wani jinin karya. Ya ce, "A'a, 
zukatanku suka kawata muku wani 
al'amari. Sai hakuri mai kyau! 
Kuma Allah ne Wanda ake neman 
taimako (a gunSa) a kan abin da 
kuke sifantawa." 

19. Kuma wani ayari (1) yaje, sai 
suka aika mai neman musu ruwa, 
sai ya zura gugansa, ya ce, "Ya 
busharata! Wannan yaro ne." 
Kuma suka kama shi yana abin 
sayarwa. Kuma Allah ne Masani ga 
abin da suke aikatawa. 

20. Kuma suka sayar (2) da shi da 
'yan kucfi kacfan, dirhamomi kida- 
yayyu. Kuma sun kasance, a wurin- 
sa, daga masu isuwa da abu kadan. 

21. Kuma wanda ya saye shi 
daga Masar (3) ya ce wa matarsa, 
"Ki girmama mazauninsa, akwai 
tsammanin ya amfane mu, ko kuwa 
mu rike shi cfa." Kuma kamar wan- 
can ne Muka tabbatar ga Yusufu, a 
cikin kasa, kuma domin Mu sanar 
da shi daga fassarar labaru, kuma 















**' s *A' 






JJ&- *)\j>*Jj>*J£> 4)!>\j 




3 ^J^ty&^f^&J 









(1) Ayari ya je kusa da rijiyar Yusufu, har suka kama shi ya zama bawa abin sayarwa 
a hannunsu. 

(2) Ayarin, sun tafi da shi, sun sayar da shi a kan kucfi kacfan, domin sun sani, shi ba 
bawansu ba ne, tsinto shi suka yi. Saboda haka kome suka samu game da shi, rlba ce a gare 
su. Kuma gudun kada iyayensa su gane shi, su rasa kome daga gare shi gaba cfaya. 

(3) Yusufu a gidan sarauta, kuma a cikin halin girma da cfaukaka. Gidan Azizi 
Masar, watau Firayim Minista, babban wazirin Masar. 



343 



12 - Suratu Yusuf 



&2#£&-tt 



Allah ne Marinjayi a kan al'amar- 
inSa, kuma amma mafi yawan mu- 
tane ba su sani ba. 

22. Kuma a lokacin da ya isa 
mafi karfinsa, Muka ba shi hukunci 
da ilmi. Kuma kamar wancan ne 
Muke saka wa masu kyautatawa. 

23. Kuma wadda yake (1) acikin 
cfakinta, ta neme shi ga kansa, 
kuma ta kukkulle kofofi, kuma ta ce, 
"Ya rage a gare ka!" Ya ce, c ^Ina 
neman tsarin Allah! Lalle Shi ne 
Ubangijina. Yajcyautata mazau- 
nina. Lalle ne shi, masu zalunci ba 
su cin nasara!" 

24. Kuma lalle ne, ta himmantu 
da shi. Kuma ya himmantu da ita in 
ba domin ya ga dalTlin Ubangijinsa 
ba. Kamar haka dai, domin Mu 
karkatar da mummunan aiki da 
alfasha daga gare shi. Lalle ne shi, 
daga bayinMu salihai yake. 

25. Kuma suka yi tsere (2) zuwa 
ga kofa. Sai ta tsage rigarsa daga 
baya, kuma suka iske mijinta a 
wurin kofar. Ta ce, "Mene ne saka- 
makon wanda ya yi nufin cuta game 






\s <, " ** 









LJj ij^j j \y* > *S*a~& cj J&j ^ U \ LiJLuj^ 



(1) Yusufu ya shiga cikin fitinar uwar cfakinsa, ZalTha. Ya mai da al'amarinsa ga 
Ubangijinsa wanda ya fltar da shi daga rijiya zuwa gidan sarautar Masar, kuma Ya ba shi 
hukunci, watau Annabci da ilmi da Ya saukar masa na ibada da mu'amala. Ya sanar da shi 
halal da haram kuma ya sanya masa tsaro daga zunubi. 

(2) Idan namiji da mace sun hacfu, to, ba ya halatta ga namijin ya dogara ga Uminsa 
na amanarsa, ya zauna tare da fitinar Shaicfan. Saboda haka Yusufu ya gudu, ta bl shi da 
halin kasawar mutum ga halin so har bakin dofa. Suka hacfu da mijinta. Ta mayar da 
maganar rawatsa (karya) a kan Yusufu. Shi kuma ya kare kansa da maganar gaskiya. Sai 
shaida za a nema. Ta himmantu da dukarsa domin ya ki ya yi mata cfa'a ga abin da take so 
daga gare shi alhali yana bawanta, shT kuma ya himmantu da dukarta domin ya tunkude 
macuci. Alfashar ita ce zina, cutar kuwa ita ce duka, dalilin Ubangijinsa shi ne bin shari'ar 
Allah. 



344 



12 — Suratu Yusuf 



CCM&X* 



-\r 



da iyalinka? Face a cfaure shi, ko 
kuwa a yi masa wata azaba mai 
racfadi." 

26. Ya ce, "Ita ce ta neme ni a 
kaina." Kuma wani mai shaida 
daga mutanenta ya bayar da shai- 
da : (1) "Idan rigarsa ta kasance an 
tsage ta daga gaba, to, ta yi gaskiya, 
kuma shT ne daga makaryata. 

27. "Kuma idan rigarsa ta kasan- 
ce an tsage ta daga baya, to, ta yi 
karya, kuma shT ne daga masu gas- 
kiya." 

_ 28. Sa'an nan a lokacin da ya ga 
rigarsa an tsage ta daga baya, ya ce, 
"Lalle ne shi, daga kaidinku ne, 
mata ! Lalle ne kaidinku mai girma 
ne! 

29. " Yusufu ! Ka kau da kai daga 
wannan. Kuma ki nemi gafara (2 > 
domin laifinki. Lalle ne ke, kin 
kasance daga masu kuskure." 

30. Kuma wadansu mata (3) a 
cikin Birnin suka ce, "Matar AzTz 
tananeman hadiminta daga kansa ! 
Haklka, ya rufe zuciyarta da so. 
Lalle ne mu, muna ganin ta a cikin 
6ata bayyananna." 





















>^1 



GpdA^tii'o^ 






(1) Bayar da shaida a kan al'ada, mai bayar da shaidar yana gabatar da ita da magana 
a kan Yusufu, domin a ganinsa tuhuma a kanta, ta fi karfi, kuma zumuntarsa da ita ba ta 
cfauke shi ba ga karkatar da magana domin ya taimake ta. 

(2) Mai gida ya yi hukunci da yabon girman halin Yusufu da kuma neman ya kashe 
maganar a nan. 

(3) Tsegumin mata a cikin gari da yadda matar AzTz ta yi maganin tsegumin, ta 
hanyar yi wa matan liyafa. Mace ba ta kunyar mata 'yan'uwanta ga irin wannan fitina idan 
ta same ta, ita kacfai, balle mata ga su duka sun kamu a cikin tarkon da ya kama ta. Sai ta 
gaya musu gaskiyar abin da ya auku a tsakaninta da Yusufu, a bayan ta rama zargin da 
suka yi mata. 



345 



12 - Suratu Yusuf 



WZi<* 



&-\t 



31. Sa'an nan a lokacin da ta ji 
labari game da makircinsu, sai ta 
aika kiran liyafa zuwa gare su, 
kuma ta yi tattalin abincin da ake 
dogara wajen cinsa, kuma ta bai wa 
kowace cfaya daga cikinsu wuka, 
kuma ta ce, "Ka fito a kansu." To, a 
lokacin da suka gan shi, suka gir- 
mama shi, kuma suka yanyanke 
hannayensu, kuma sukace, "Tsarki 
yana ga Allah ! Wannan ba mutum 
ba ne! Wannan bai zama ba face 
Mala'ika ne mai daraja!" 

32. Ta ce, 'To wannan ne fa 
wanda kuka zarge^ ni a cikinsa! 
Kuma lalle ne, haklka, na neme shi 
daga kansa, sai ya tsare gida, kuma 
m ina rantsuwa, idan bai aikata 
abin da nake umurnin sa ba, hakika, 
ana cfaure shi. Hakika, yana kasan- 
cewa daga kaskantattu." 

33. Ya ce, "Ya Ubangijina ! Kur- 
kuku ne mafi soyuwa a gare ni daga 
abin da suke kira na zuwa gare shi. 
Kuma idan ba Ka karkatar da kai- 
dinsu daga gare ni ba, zan karkata 
zuwa gare su, kuma in kasance daga 
jahilai." 

34. Sai Ubangijinsa Ya kar6a 
masa, saboda haka Ya karkatar^ da 
kaidinsu daga gare shi. Lalle Shi ne 
Mai jT, Masani. 

35. Sa'an nan kuma ya bayyana 
a gare su a bayan sun ga alamomin, 



fjX o j£c- \j ,jjj ^oJu»}! c&s^i. c-a^^ 












^ Jlo *c^ c^-vo^A^a) c-j L>JL** Is 

/f^> rtf> <tf x> *?i 



(1) A cikin maganar matar AzTz a tsakanin mata babu wata kunya, domin ta nuna 
kasawarsu. Kuma akwai tsoratarwa ga Yusufu idan bai yi mata cfa'a ba ga bukatarta gare 
shi. 



346 



12 — Suratu Yusuf 



■C?*Xi<* 



js.-^ 



lalle ne dai su cfaure shi har zuwa 
wani lokaci. 

36. Kuma wacfansu samari biyu 
suka shiga kurkuku tare da shi. (1) 
T)ayansu ya ce, "Lalle ne nl, na yi 
mafarkin ga ni ina matsar giya." 
Kuma cfayan ya ce, "Lalle ne ni, na 
yi mafarkin ga ni ina cfauke da 
waina a bisa kaina, tsuntsaye suna 
ci daga gare ta. Ka ba mu labari 
game da fassararsu. Lalle ne mu, 
muna ganin ka daga masu kyauta- 
tawa." 

37. Ya ce, "Wani abinci ba zai zo 
muku ba wanda ake arzuta ku da 
shi face na ba ku labarin fassarar- 
sa (2) , kafin ya zo muku. Wannan 
kuwa yana daga abin da Ubangijlna 
Ya sanar da ni. Lalle ne ni, na bar 
addinin mutane wadanda ba su yi 
Tmani da Allah ba, kuma game da 
Lahira, su kafirai ne. 

38. "Kuma na bi addinin iya- 
yena, Ibrahim da Is'haka da Yaku- 
ba. Ba ya yiwuwa a gare mu mu yi 
shirka da Allah da kome. Wannan 
yana daga falalar Allah a kanmu da 
mutane, amma mafi yawan mutane 
ba su godewa. 

39. "Ya abokaina biyu na kur- 
kuku! Shin iyayen giji dabam-da- 
bam ne mafiya alheri ko kuwa Allah 
Makadaici Mai tankwasawa? 



S^dS^" 









j\^\^\^\j 



(1) Yusufu a cikin kurkuku tare da abokan shigarsa kurkukun. Kuma yana fassara 
mafarki a bay an kiransa zuwa ga addini. 

(2) Kowane irin abin ne kafin in gan shi da idona, zan iya gaya mukunau'insa, kamar 
yadda Tsa ya ce, "Ina ba ku labarin abin da kuke ci a gidajenku." A Surar Al Imrana aya ta 
49. 



347 



12 - Suratu Yusuf 



&&M-" 



40. "Ba ku bauta wa kome, bai- 
cinSa, face wacfansu sunaye wacfan- 
da kuka ambace su, ku da uban- 
ninku. Allah bai saukar da wani 
dalili ba game da su. Babu hukunci 
face na Allah. Ya yi umurnin kada 
ku bauta wa kowa face Shi. Wan- 
can ne addini madaidaici, kuma 
amma mafi yawan mutane ba su 
sani ba. 

41. "Ya abokaina biyu, na kur- 
kuku! Amma cfayanku, to, zai sha- 
yar da uban gidansa giya, kuma 
gudan, to, za a tsTre shi, sa'an nan 
tsuntsaye su ci daga kansa. An hu- 
kunta aFamarin, wanda a cikinsa 
kuke yin fatawa." 

42. Kuma ya ce da wanda ya 
tabbatar da cewa shi mai ku6uta ne 
daga gare su, "Ka ambace ni a 
wurin uban gidanka." Sai Shaicfan 
ya mantar da shi tunawar ubangi- 
jinsa, saboda haka ya zauna a cikin 
kurkuku 'yan shekaru. 

43. Kuma sarki ya ce. "Lalle ne, 
na yi mafarki; (1) na ga shanu bak- 
wai masu kiba, wacfansu bakwai 
ramammu, suna cin su, da zangarku 
bakwai kore-kore da wacfansu ke- 
kasassu. Ya ku jama'a! Ku yi mini 
fatawa a cikin mafarklna, idan kun 
kasance ga mafarki kuna fassa- 
rawa." 



C« JL r L^ fc^j <w$UtX: *^wc*(j^±==»b 




(I) Mafarkin Sarki wanda zai zama sanadin fitar Yusufu daga kurkuku. Wannan 
yana nuna ba a kebance yin mafarki ga Musulmi kawai, kafiri ma yana yin mafarki. Ba 
a iya fassara mafarki sai da ilmin Alicur'ani da Hadisi da kuma sanin al'adun mutane. 
Mafarki ba ya zama hujja sai idan wani annabi ya fassara shi. 



348 



12 — Suratu Yusuf 



&$>M-^ 



44. Suka ce, "Yaye-yayen ma- 
farki ne, kuma ba mu zamo masana 
ga fassarar yaye-yayen mafarki 
ba." 

45. Kuma wannan da ya ku6uta 
daga cikinsu ya ce, a bayan ^a yi 
tunani a lokaci mai tsawo, "Ni, ina 
ba ku labari game da fassararsa. Sai 
ku aike ni." 

46. "Ya Yusufu! Ya kai mai ya- 
wan gaskiya! Ka yi mana fatawa a 
cikin shanu bakwai masu kiba, wa- 
dansu bakwai ramammu suna cin 
su, da zangarku bakwai koraye da 
wadansu kekasassu, tsammanina in 
koma ga mutane, tsammaninsu za 
su sani." 

47. Ya ce, "Kuna shuka, shekara 
bakwai tutur, sa'an nan abin da 
kuka girbe, sai ku bar shi, a cikin 
zanganniyarsa, (1) sai kadan daga 
abin da kuke ci. 

48. "Sa'an nan kuma wadansu 
bakwai masu tsanani su zo daga 
bayan wancan, su cinye abin da 
kuka gabatar dominsu, face kadan 
daga abin da kuke adanawa. 

49. "Sa'an nan kuma wata she- 
kara ta zo daga bayan wancan, a 
cikinta ake yi wa mutane ruwa mai 
albarka, kuma a cikinta suke mat- 
sar abin sha." 

50. Kuma sarkin ya ce, "Ku zo 
mini da shi." To, a lokacin da man- 
zo ya je masa (Yusufu), ya ce, "Ka 
koma zuwa ga uban gidanka, sa'an 






•2 












SpO--tr^ 






(1) Barin hatsi a cikin zanganniyarsa shi ne maganin ru6ewarsa, ko wacfansu tsutsotsi 
da suke cin sa. 



349 



12 - Suratu Yusuf 



&&££<*. 



&_tt 



nan ka tambaye shi : Mene ne halin 
matayen nan wacfanda suka ya- 
nyanke hannayensu? Lalle ne 
Ubangijina ne Masani game da 
kaidinsu." 

51. Ya ce, "Mene ne babban 
al'amarinku, a lokacin da kuka 
nemi Yusufu daga kansa?" Suka ce, 
"Tsarki ga Allah yake! Ba mu san 
wani mummunan aiki a kansa ba." 
Matar Aziz ta ce, "Yanzu fa gas- 
kiya (1) ta bayyana. Nice na neme 
shi daga kansa. Kuma lalle ne shT, 
haklka, yana daga masu gaskiya. 

52. "Wancan ne, domin ya san 
cewa lalle ne ni ban yaudaure shi ba 
a Boye, kuma lalle Allah ba Ya 
shiryar da kaidin mayaudara. 

53. "Kuma ba ni kuButar da kai- 
na. Lalle ne rai, haklka, mai yawan 
umurni ne da mummunan aiki, face 
abin da Ubangijina Ya yi na raha- 
ma. Lalle Ubangijina Mai gafara 
ne, Mai jin kai." 

54. Kuma sarkin ya ce, "Ku zo 
mini da shi in keBe shi ga kaina." 
To, a lokacin da Yusufu ya yi masa 
magana sai ya ce, "Lalle ne kai a 
yau, a gunmu, mai daraja ne, 
amintacce." (2) 

55. Ya ce, "Ka sanya ni a kan 
taskokin kasa. Lalle ne ni, mai tsa- 
rewa ne, kuma masani." 






<i^ C.^> — T- — ' | — ' »■ | ■ — ' i • — " "i y y ■*-* 












( 1 ) Da wannan magana ta matar AzTz ZalTha ana fahimtar ita ta musulunta ta hannun 
Yusufu kafin a daure shi. 

(2) Magnar da Yusuf ya gaya wa sarki lokacin da ya je masa ba a fade ta ba, sai dai an 
nuna ta kayatar da shi har ya yabe shi da cewa shi mai daraja ne amintacce. 



350 



12 — Suratu Yusuf 



«**&<?>, 



m?-* 



56. Kuma kamar wancan ne 
Muka bayar da Tko ga Yusufu a 
cikin kasa (1) yana sauka a inda duk 
yake so. Muna samun wanda Muke 
so da rahamarMu, kuma ba Mu 
tozartar da ladar masu kyautatawa. 

57. Kuma lalle ladar Lahira ce 
mafi alheri ga wacfanda suka yi 
Imani, kuma suka kasance masu 
takawa. 

58. Kuma 'yan'uwan (2) Yusufu 
suka je, sa'an nan suka shiga a gare 
shi, sai ya gane su, alhali kuwa su, 
suna masu musunsa. 

59. Kuma a lokacin da ya yi 
musu tattali da tattalinsu, ya ce, 
"Ku zo mini da wani cfan'uwa naku 
daga ubanku. Ba ku gani ba cewa 
lalle ne m, ina cika ma'auni, kuma 
nine mafi alherin masu saukarwa? 

60. "Sa'an nan idan ba ku zo 
mini da shi ba, to, babu awo a gare 
ku a wunna, kuma kada ku kasance 
ni." 

61. Suka ce, "Za mu neme shi 
daga ubansa. Kuma lalle ne mu, 
ha£i£a, masu aikatawa ne." 

62. Kuma ya ce wa yaransa, "Ku 
sanya hajjarsu a cikin kayansu, 
tsammaninsu suna gane ta idan sun 
juya zuwa ga mutanensu, tsamma- 
ninsu, za su komo." 












(1) Lokacin da Yusufu yana aikin tattalin arzikin Rasa a cikin shekarar wadata, ya 
mallake Rasar Masar duka a lokacin da wahala da yunwa suka auku. 

(2) 'Yan'uwan Yusufu sun zo suna neman awo a gunsa, ya gane su domin bakauye ko 
matalauci bai faye canja kamanninsa ba, amma su, ba su gane shi ba, saboda haibar mulki 
ka kwarjinin halittarsa a bayan ya zama babban mutum ga idonsu a inda ba su zaton sa. 



351 



12 - Suratu Yusuf 



<S5$£&-W 



63. To, a lokacin da suka koma 
zuwa ga ubansu, suka ce, "Ya ba- 
banmu! An hana mu awo, sai ka 
aika dan'uwanmu tare da mu.^Za 
mu yi awo. Kuma lalle ne, hakika 
mu, masu lura da shi ne." 

64. Ya ce, "Ashe, za ni amince 
muku a kansa? Face dai kamar 
yadda na amince muku a kan dan- 
'uwansa daga gabani, sai dai Allah 
ne Mafificin masu tsari, kuma Shi 
ne Mafi rahamar masu rahama." 

65. Kuma a lokacin da suka 
bude kayansu, suka sami hajjarsu 
an mayar musu da ita, suka ce, "Ya 
babanmu ! Ba mu zalunci ! Wannan 
hajjarmu ce an mayar mana da ita, 
kuma mu nemo wa iyalinmu abinci, 
kuma mu kiyaye dan'uwanmu, 
kuma mu kara awon kayan rakumi 
guda, wancan awo ne mai sauki." 

66. Ya ce, "Ba zan sake shi tare 
da ku ba, sai kun kawo mini alka- 
warinku daga Allah, hakTka, kuna 
dawo mini da shi, sai fa idan an 
kewaye ku." To, a lokacin da suka 
yi masa alkawari, ya ce, "Allah ne 
WakTli a kan abin da muke facfa." 

67. Kuma ya ce, "Ya cfiyana! 
Kada ku shiga ta kofa guda, ku 
shiga ta kofofi dabam-dabam, (1) 









6 



^H *isZAZ'\' Y &\ 1i- * y '---*' 






(1) Yakubu ya umurci cfiyansa su shiga garin, ta kofofi dabam-dabam, yana nuna 
cewa yana gudun kyawunsu da yawansu zai ja hankalin mutane zuwa gare su. A cikin 
mutane akwai masu kambun baka da mugun nufi ko da yake Yakuba a cikin halin haka ya 
aza tawakkalinsa ga Allah. Ya yi abin da yake zaton alheri ne, wanda bai sa&a wa shan'a 
ba. Amma kuma ya yi haka ne a kan wani ilmi da Allah Ya sanar da shi cewa a wannan 
fltar tasu ce Allah zai yi sanadin sake saduwarsu da Yusufu, saboda haka ya umurce su da 
su shiga ta kofofi dabam-dabam, domin mutum shi kacfai ya fi samun damar ta'ammalin 
ganin mutane da abubuwa. Kuma ta yin haka, yana tsammanin waninsu zai ga Yusufu. 



352 



12 - Suratu Yusuf 



&%m-" 



kuma ba na wadatar muku kome 
daga Allah. Babu hukunci face 
daga Allah, a gare Shi na dogara, 
kuma a gare Shi masu dogara sai su 
dogara." 

68. Kuma a lokacin da suka Shi- 
ga daga inda ubansu ya umurce su 
wani abu bai kasance yana wada- 
tarwa ga barinsu daga Allah ba face 
wata bukata ce a ran Yakubu, y& 
bayyana ta. Kuma lalle ne shi, hakl- 
ka, ma'abucin wani ilmi ne ga abin 
da Muka sanar da shi, kuma mafi 
yawan mutane ba su sani ba. 

69. Kuma a lokacin da suka Shi- 
ga wajen Yusufu, ya tattara cfan- 
'uwansa zuwa gare shi, ya ce, "Lalle 
nl ne cfan'uwanka, saboda haka 
kada ka yi bakin ciki da abin da 
suka kasance suna aikatawa." 

70. Sa'an nan a lokacin da ya yi 
musu tattali da tattalinsu, sai ya 
sanya ma'auni a cikin kayan cfan- 
'uwansa sa'an nan kuma mai yeku- 
wa ya yi yekuwa, "Ya ku ayari! 
Lalle ne, haklka ku 6arayi ne." 

71. Suka ce, kuma suka fuskanta 
zuwa gare su, "Mene ne kuke 
nema?" 

72. Suka ce, "Muna neman 
ma'aunin sarki. Kuma wanda ya zo 
da shi, yana da kayan rakumi cfaya, 
kuma ni ne lamuni game da shi." 

73. Suka ce, "Tallahi! Lalle ne, 
haklka, kun sani, ba mu zo don mu 
yi 6arna a cikin kasa ba, kuma ba 
mu kasance Barayi ba." 






i ' - * *' 



s&zt^"* 



I *^ • -'i--'rf<^^ » -\" *'<•' Si" 









353 



12 - Suratu Yusuf 



&&M-" 



74. Suka ce, "To, mene ne saka- 
makonsa idan kun kasance makar- 
yata?" 

75. Suka ce, "Sakamakonsa, 
wanda aka same shi a cikin kayan- 
sa, to, shi ne sakamakonsa, (1) ka- 
mar wancan ne muke saka wa azza- 
lumai." 

76. To, sai ya fara (bincike) da 
jikunansu a gabanin jakar rfan'- 
uwansa. Sa'an nan ya fitar da ita 
daga jakar dan'uwansa. Kamar 
wancan muka shirya wa Yusufu. 
Bai kasance ya kama dan'uwansa 
a cikin addinin (dokokin) sarki ba, 
face idan Allah Ya so. Muna dau- 
kaka darajoji ga wanda Muka so, 
kuma a saman kowane ma'abucin 
ilmi akwai wani masani. 

77. Suka ce, "Idan ya yi sata, to, 
lalle ne wani dan'uwansa ya taba 
yin sata a gabaninsa." Sai Yusufu 
ya boye (2) ta a cikin ransa. Kuma 
bai bayyana ta ba a gare su, ya ce, 
"Ku ne mafi sharri ga wuri. Kuma 
Allah ne Mafi sani daga abin da 
kuke sifantawa." 






^^^^^^ : ^ 






*''> '* rv <- 



1 jr^>J «,Wj J^^I^-^U Ijui 






(1) Shariar BanT Ya'a£ubu ita ce ana bautar da barawo shekara guda. Wannan shine 
sharTar da Turawa suka dauka suka mayar da ita daurin kurkuku da bautar da barawo a 
cikin mudda ayyananna. 

(2) Tan'uwan Yusufu sun fadi cewa dan'uwan Binyaminu ya taba yin sata, domin 
su nuna cewa a wajen ubansu tsarkakakku ne daga yin sata. Shi kuma wanda ya yi satan ya 
gade ta ne daga wajen uwarsa, domin wani shaklkinsa (Yusufu) ya taba yin sata. To, sai 
Yusufu ya ce a ransa "Ku ne dai mafi sharrin mutane, Allah ne Mafi sani daga abin da 
kuke sifantawa." 

Asalin wannan magana wata goggonsa ce (Shi Yusufu) cfiyar Is'haica, ta riice shi, yana 
yaro, har a lokacin da ubansa (Yakubu) ya so ya karbe shi daga gare ta, sai ta yi kaidin 
sanya kayan sata a cikin rigarsa (Yusufu) domin ta hana uban daukarsa. 

A wata ruwaya kuma an ce shi (Yusufu) ya dauke wani mutummutumi ne na zmari 
(gunki) ya karairaya shi. Don haka 'yan'uwansa suke jingina sata a gare shi. 



354 



12 - Suratu Yusuf 



*"*\z<* 



&->r 



78. Suka ce, "Ya kai Azizu ! Lai- 
le ne yana da wani uba, tsoho mai 
daraja, saboda haka, ka kama 
cfayanmu a matsayinsa. Lalle ne mu, 
muna ganin ka daga masu kyauta- 
tawa. 

79. Ya ce, "Allah Ya tsare mu 
daga mu kama wani face wanda 
muka sami kayanmu a wurinsa. 
Lalle ne mu, a lokacin nan, haklka, 
azzalumai ne." 

80. Saboda haka, a lokacin da 
suka yanke tsammani daga gare shi, 
sai suka fita suna masu ganawa. (1) 
Babbansu ya ce, "Shin, ba ku sani 
ba cewa lalle ne ubanku ya riki 
alkawari daga Allah a kanku, kuma 
daga gabanin haka akwai abin da 
kuka yi na sakaci game da Yusufu? 
Saboda haka, ba zan gushe daga 
kasar nan ba face ubana ya yi mini 
izni, ko kuwa Allah Ya yi hukunci a 
gare ni, kuma Shi ne Mafi alherin 
mahukunta. 

81. "Ku koma zuwa ga ubanku, 
ku gaya masa : Ya babanmu, lalle ne 
cfanka ya yi sata, kuma ba mu yi 
shaida ba face da abin da muka 
sani, kuma ba mu kasance mun san 
gaibu ba. 

82. "Kuma ka tambayi alkarya 
wadda muka kasance a cikinta, da 
ayari wanda muka gabato a cikinsa, 
kuma lalle ne, hakika, mu masu 
gaskiya ne." 



&^£l(lr$&^0$)£ 












(1) 'Yan'uwan Yusufu sun yanke tsammanin samun Binyaminu daga shari'a, sun 
koma suna ganawa a tsakaninsu. Sai dai wacfannan dlyansu ne domin su, suna Masar. 



355 



12 - Suratu Yusuf 



&&M-" 



83. Ya ce, "A 'a, zukatanku sun 
kawata wani aramari a gare ku. Sai 
hakuri mai kyawo, akwai tsam- 
manin Allah Ya zo mini da su gaba 
cfaya (Yusufu da 'yan'uwansa). Lal- 
le ne Shine Masani, Mai hikima." 

84. Kuma ya juya daga gare su, 
kuma ya ce, "Ya bakin cikina a kan 
Yusufu!" Kuma idanunsa suka yi 
fari saboda huznu sa'an nan yana ta 
hadewar haushi. 

85. Suka ce, "Tallahi! Ba za ka 
gushe ba, kana ambaton Yusufu, (1) 
har ka kasance mai rauni kwarai, 
ko kuwa ka kasance daga masu 
halaka." 

86. Ya ce, "A bin sani kawai, ina 
kai karar bakin cikina da sunona 
zuwa ga Allah, kuma na san abin da 
ba ku sani ba daga Allah. 

87. "Ya diyana! Sai ku tafi ku 
nemo labarin Yusufu (2) da cfan- 
'uwansa. Kada ku yanke tsammani 
daga rahamar Allah. Lalle ne, babu 
mai yanke tsammani daga rahamar 
Allah face mutane kafirai." 

88. Sa'an nan a lokacin da suka 
shiga gare shi suka ce, "Ya kai 
Azizu! Cuta ta shafe mu, mu da 
iyalinmu, kuma mun zo da wata 
haja maras lama. Sai ka cika mana 
ma'auni, kuma ka yi sadaka a gare 



* -»~ '<^:\/<r>>.\s<r\ - 







t' < > > < x 






t &C&foJ& J £s' dyj 






• *l^_I^ 









(1) Mai tsohon laifi ba ya son ya ji ana ambatonsa, saboda haka ('yan'uwan Yusufu) 
suke zargin babansu da ambaton (tuna) Yusufu. 

(2) A nan Ya£ubu ya bayyana irin ilmin da Allah Ya sanar da shi, cewa Yusufu yana 
nan da ransa, kuma sun yi kusa su sadu da juna. 



356 



12 — Suratu Yusuf 



&?*&<* 



ii. — \r 



mu. Lalle ne Allah Yana saka wa 
masu yin sadaka (1) ." 

89. Ya ce, "Shin, kun (2) san 
abin da kuka aikata ga Yusufu da 
tfan'uwansa a lokacin da kuke 
jahilai?" 

90. Suka ce, "Shin ko, lalte ne, 
kai ne Yusufu?" Ya ce,_"N7 ne 
Yusufu, kuma wannan shT ne dan- 
'uwana. Haklka Allah Ya^yi fala- 
la a gare mu. Lalle ne, shT wanda 
ya bi Allah da takawa, kuma ya yi 
hakuri, to, lalle ne Allah ba Ya 
tdzarta ladar masu kyautatawa." 

97. Suka ce, "Tallahi! Lalle ne 
haklka, Allah Ya zabe ka a kanmu, 
kuma lalle ne mun kasance, hakika, 
masu kuskure." 

92. Ya ce, "Babu zargi a kanku a 
yau, Allah Yana gafarta muku, 
kuma ShT ne Mafi rahamar masu 
rahama. 

93. "Ku tafi da rlgata wannan, 
sa'an nan ku jefa ta a kan fuskar 
mahaifina, zai koma mai gani. 
Kuma ku zo mini da iyalinku baki 
daya." 

94. Kuma, a lokacin da ayari (3) 
ya bar (Masar) ubansa ya ce, "Lalle 
ne, nl ina shakar iskar Yusufu, ba 
domin kuna karyata ni ba." 



1^% ^ - * ''At 

G3 u^^-...*>uJt 



.-" <> «*■<* ^ ^<i^ »^< 
















(1) Wannan ya niina ba a haramta sadaka ba ga Annabawan da suka gabata, sai ga 
Annabinmu Muhammadu, tsTra da amincin Allah su tabbata a gare shi, shT da danginsa na 
kusa aka hana wa cin sadaka. 

(2) Yusufu ya bayyana ga 'y anuw ansa, kuma sun yafe wa juna laifi. 

(3) Yakuba da jikokinsa. Yana gaya musu, cewa yana shakar kanshin Yusufu, su 
kuma suna jingina shi ga rudewar tsufa domin rabonsa da Yusufu shekara talatin da biyar 
zuwa arba'in. 



357 



12 — Suratu Yiisuf 



^Mitf* 



^L — \r 



95. Suka ce, "Tallahi, lalle ne, 
kai, haklka, kana a cikin 6atarka 
dacfacfcfa." 

96. Sa'an nan a lokacin da mai 
bayar da bushara ya je, sai ya jefa ta 
a kan fuskarsa, sai ya koma mai 
gani. Ya ce. "Shin, ban gaya muku 
ba, lalle ne, ni ina sanin abin da ba 
ku sani ba daga Allah?" 

97. Suka ce, "Ya ubanmu ! (1 > Ka 
nema mana gafara ga zunubanmu, 
lalle ne mu, mun kasance masu 
kuskure." 

98. Ya ce, "Da sannu za ni nema 
muku gafara daga Ubangijina. Shi 
ne Mai gafara, Mai jin kai." 

99. Sa'an nan a lokacin (2) da 
suka shiga gun Yusufu, ya tattara 
mahaifansa biyu a gare shi, kuma 
ya ce, "Ku shiga Masar in Allah Ya 
so, kuna amintattu." 

100. Kuma ya cfaukaka iyayensa 
biyu a kan karaga, sa'an nan suka 
facfi a gare shi, suna masu sujada. (3) 
Kuma ya ce, "Ya babana! Wannan 
ita ce fassarar mafarkin nan nawa. 
Lalle ne Ubangijina Ya sanya shi ya 
tabbata sosai, kuma lalle ne Ya 



Pp>-> JC^^JiJlS J$ Ji^b^U 






'*{.'/<>> >\\*<' u*'\tV »'A'<" 



(1) T)iyan Yakubu suna ikrari da laifinsu, suna neman Allah Ya gafarta musu gaba 
cfaya. Ubansu yana jinkirta nema musu gafara gun Allah har a lokacin asuba ko kuwa 
daren Jumma'a domin ya yi roko a lokacin karbar addu'a. Wannan ya nuna ana iya neman 
mai albarka ko wani mutum ya yi wa wani mutum addu'a. 

(2) Yusufu ya sadu da ubansa da uwarsa. A Larabci ana rinjayar da uba a kan uwa, a 
ce ubanni biyu, kuma ga Hausa ana rinjayar da uwa a kan uba, a ce uwaye biyu. 

(3) Sujada idan ta zama da umurnin Allah ne ga kowa, to, ba ta da laifi duk yadda 
take, amma idan an yi ta ba inda Allah Ya ajiye ta ba, to, ta zama kafirci. A Musulunci 
gaisuwa da dukawar kai haram ce, wacfansu Malamai sun ce idan ba ta kai ga ruku'i ba, 
makaruhi ce, amma idan ta kai ga ruku'i ta zama haram un ga duka malamai, watau 
ijma'in malamai sun haramta dukawar da ta kai ga ruku'i. 



358 



12 — Suratu Yusuf 



r Wi<* 



£,-\S 



kyautata game da ni a lokacin da Ya 
fitar da ni daga kurkuku. Kuma Ya 
zo da ku daga kauye, a bayan Shai- 
cfan ya yi fisgar 6arna a tsakanina 
da tsakanin 'yan'uwana. Lalle ne 
Ubangijina Mai tausasawa ne^ga 
abin da Yake so. Lalle ne ShT, Shine 
Masani, Mai hikima. 

101. "Ya Ubangijina, (1) lalle ne 
Ka ba ni daga mulki, kuma Ka 
sanar da ni daga fassarar labaru. 
Ya Mahaliccin sammai da kasa! 
Kai ne Maji6incina a duniya da 
Lahira, Ka kar6i raina ina Musul- 
mi, kuma Ka riskar da ni ga sa- 
lihai." 

102. Wannan daga (2) labarun 
gaibi ne, Muna yin wahayinsa zuwa 
gare ka, kuma ba ka kasance a 
wurinsu ba a lokacin da suke yin 
niyyar zartar da al'amarinsu, alhali 
suna yin makirci. 

103. Kuma mafi yawan mutane 
ba su zama masu Imani ba, ko da ka 
yi kwacfayin haka. 

104. Kuma ba kajtambayar su 
wata lada a kansa. ShT bai zama ba 
face ambato domin halittu. 

105. Kuma da yawa, wata aya a 
cikin sammai da kasa, suna shu- 
dewa a kanta, kuma su, suna biji- 
rewa daga gare ta. 



-/< <=- „s* 






'A" .r>rf^ 






^sli&j <j)^\o* < ^£\*-&<> r >j 






vSi>Uj vibl [±^.y <Jj& %S\{y* vllVi 



(1) Yusufu yana addu'a a karshen rayuwarsa, yana neman Allah Ya cika masa da 
imani. 

(2) Karfafawa da karin tambThi daga abin da surar ta £unsa, daga nan har zuwa 
karshenta. 



359 



12 - Suratu Yusuf 



C&X\i<* 



£_\r 



106. Kuma mafl yawansu ba su 
yin Tmani da Allah face kuma suna 
masu shirki. 

107. Shin fa, sun amince cewa 
wata masTfa daga azabar Allah ta zo 
musu ko kuwa Tashin Kiyama ta zo 
musu kwatsam, alhali su ba su sani 
ba? 

108. Ka ce, "Wannan ce han- 
yata (1) ;jna kira zuwa ga Allah a 
kan basira, ni da wacfanda suka bi 
ni^kuma tsarki ya tabbata ga Allah ! 
Ni kuma, ban zama daga masu 
shirki ba." 

109. Kuma ba Mu aika ba a 
gabaninka face mazaje, Muna wa- 
hayi zuwa gare su, daga mutanen 
kauyuka. Shin fa, ba su yi tafiya a 
cikin kasa ba, domin su duba yadda 
akibar wacfanda suka kasance daga 
gabaninsu ta zama? Kuma lalle ne 
gidan Lahira shT ne mafi alheri ga 
wacfanda suka yi takawa? Shin fa, 
ba ku hankalta? 

110. Har a lokacin da Manzanni 
suka yanke tsammani, kuma suka 
yi zaton cewa an jingina su ga 
karya, sai taimakonMu ya je masu, 
sa'an nan Mu tserar da wanda 
Muke so, kuma ba a mayar da 
azabarMu daga mutane masu laifi. 

111. Lalle ne, haklka, abin kula 
ya kasance a cikin kissoshinsu 
ga masu hankali. Bai kasance 






"** 



\y£\^^&J^~&J>^\j\jhj 






%'Ar* \<' \>><\'\ 






->* s»* 









(1) Bin hukuncin Allah kamar yadda kissar Yusufu ta nuna cewa,ja kowane hali 
mutum ya kasance akwai yadda Allah Ya yi umurni a wannan halin da a bT Shi, wanda ya 
bi umurnin Allah, to, zai daukaka a duniya kuma Allah ba zai tozartar da ladarsa a Lahira 
ba. 



360 



13 — Suratur Ra'ad 



c&m-\r 



wani Rirkiran labari ba, kuma 
amma shi gaskatawa ne ga abin da 
yake a gaba gare shi, da rarrabewar 
dukan abubuwa, da shiriya da raha- 
ma ga mutane wacfanda suka yi 
Tmani. 






& 







Tana karantar da tauhidi, bisa jan hankali ga duba zuwa ga 
ayoyin halitta, da bayanin kiran Allah zuwa ga mutane, da tabbatar 
da Manzancin Annabi Muhammadu, a cikin magana mai zurfi ga 
hankali. 



j*'>+ ^ >* 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. A. L. M. R. Wacfancan ayoyin 
littafi ne, kuma abin da aka saukar 
gare ka daga Ubangijinka ne gas- 
kiya, kuma amma mafi yawan mu- 
tane ba su yin Tmani. 

2. Allah Shi ne Wanda Ya cfau- 
kaka sammai, ba da ginshikai ba 
wacfanda kuke ganin su. Sa'an nan 
kuma Ya daidaita a kan Al'arshi, 
kuma Ya hore rana da wata, kowa- 
ne yana gudana zuwa ga ajali amba- 
tacce. Yana shirya al'amari, Yana 
rarrabe ayoyi daki-daki, mai yiwu- 
wa ne ku yi yakini da hacfuwa da 
Ubangijinku. 









361 



13 — Suratur Ra'ad 



tm$&-\r 



3. Kuma Shi ne Wanda Ya shim- 
ficfa kasa, kuma Ya sanya duwatsu 
da koguna a cikinta, kuma daga 
dukan 'ya'yan itace Ya sanya 
ma'aura biyu cikinsu. Yana sanya 
dare ya rufe^yini. Lalle ne a cikin 
wancan, haklka akwai ayoyi ga mu- 
tane wacfanda suke yin tunani. 

4. Kuma a cikin kasa akwai yan- 
kuna masu makwabtaka, da gonaki 
na inabobi da shuka, da dabinai iri 
guda, da wacfanda ba iri guda ba, 
ana shayar da^su da ruwa guda. 
Kuma Muna fifita sashensa a kan 
sashe a wajen ci. Lalle ne, a cikin 
wancan akwai ayoyi ga mutane wa- 
cfanda suke hankalta. 

5. Kuma idan ka yi mamaki, to, 
mamakin kam shi ne maganarsu, 
"Shin, idan muka kasance tur6aya, 
za mu zama a cikin wata halitta 
sabuwa? Wacfancan ne, wacfanda 
suka kafirta da Ubangijinsu, kuma 
wacfanda akwai kukumai a cikin 
wuyoyinsu, kuma wacfancan ne 
abokan wuta. Su, a cikinta, masu 
dawwama ne. 

6. Kuma suna neman ka da gag- 
gawa da azaba a gabanin rahama, 
alhali kuwa abubuwan misali sun 
gabata a gabaninsu. Kuma lalle ne 
Ubangijinka, haklka, Ma'abucin 
gafara ne ga mutane a kan zalun- 
cinsu, kuma lalle ne Ubangijinka, 
haklka, Mai tsananin ukuba ne. 

7. Kuma wacfanda suka kafirta 
suna cewa, don me ba a saukar da 
wata aya a gare shi ba daga Ubangi- 
jinsa? Abin sani kawai, kai dai mai 



S'4'y yy t y. <yy ' y & 7' Cy If'*' 

y <" * »). 9s** *s * y y y s s y ** * "\/ y 

0jj>C^^j3l«^^^i 4c>tSv^ ' 



'*+»<, y y » y y '%»• 



y ,** * » '.y y » y y '4»'\ m „* 7' . ' 

£U>^~*> O^y-ifJ^j O]y^e0^J faJJ 






<*■>'*'•* B££X 



w 



^Cw^>JI Jji ^l^\^^_^ZiL^j 



'£''*'*■> 'S'Xl * 






», 

i^\. 






362 



13 — Suratur Ra'ad 



&\m-v 



gargacfi ne kuma a cikin kowacfanne 
mutane akwai mai shiryarwa. 

8. Allah Yana sanin abin da ko- 
wace mace take cfauke da shi a 
cikinta, da abin da mahaifu suke 
ragewa (1) da abin da suke karawa. 
Kuma dukkan kome, a wurinSa, da 
gwargwado yake. 

9. Shi ne Masanin fake da bayya- 
ne, Mai girma, Macfaukaki. 

10. Daidai ne daga gare ku, wan- 
da ya asirta magana da wanda ya 
bayyana game da ita, da wanda 
yake shi mai neman 66yewa ne da 
dare, da mai bayyana a cikin 
kawalwalniyar (2) rana da rana. 

77. (Kowannenku) Yana da wa- 
dansu mala'iku masu maye wa juna 
a gaba gare shi da baya gare shi, 
suna tsare shi daga umurnin Allah. 
Lalle ne, Allah ba Ya canja abin da 
yake ga mutane sai sun canja abin 
da yake ga zukatansu. Kuma idan 
Allah Ya yi nufin wata azaba game 
da mutane, to, babu mai mayar da 
ita, kuma ba su da wani majibinci (3) 
baicin Shi. 

12. Shi ne Wanda Yake nuna 
muku walkiya domin tsoro da 
tsammani, kuma Ya kaga halittar 
giragizai masu nauyi. 

13. Kuma aradu tana tasbThi 
game da gode Masa, da mala'iku 
domin tsoronSa. Kuma Yana aiko 



-i-5 . 



^ \ y - >'. 









£3 Jl^^^^UJljlj>iLj 



x- >**h > ^ />' 






(1) Ragowar lokacin cikin ko karuwarsa. 

(2) Hasken rana mai kama da ruwa ga idon mai dubi daga nesa. 

(3) Babu wani majirMnci baicin Allah, wanda zai iya tsirar da su daga azabarSa. 



363 



13 - Suratur Ra'ad 



&\m-\r 



tsawawwaki, sa'an nan Ya sami 
wanda Yake so da su, alhali kuwa 
su, suna jayayya^a cikin (aramarin) 
Allah, kuma ShT ne mai tsananin 
hlla. (1) 

14. Yana da kiran gaskiya, kuma 
wacfanda (kafirai) suke kira bai- 
cinSa, ba su kar6a musu da kome, 
face kamar mai shimficfa tafukansa 
zuwa ga ruwa (na girgije) domin 
(ruwan) ya kai ga bakinsa, kuma shi 
ba mai kaiwa gare shi ba. Kuma 
kiran kafirai (ga wanin Allah) bai 
zama (2) ba face yana a cikin 6ata. 

15. Kuma saboda Allah, wanda 
yake a cikin sammai da kasa suke 
yin sujada, so da ki, kuma da 
inuwoyinsu, a safe da maraice. 

16. Ka ce, "Wane ne Ubangijin 
sammai da kasa?" Ka ce, "Allah". 
Ka ce, "Ashe fa, kun riki wacfansu 
masoya baicin Shi, wacfanda ba su 
mallaka wa kansu wani amfani ba, 
kuma haka ba su ture wata cuta?" 
Ka ce, "Shin makaho da mai gani 
suna daidaita? Ko shin, duhu da 
haske suna daidaita? Ko sun sa- 
nya ga Allah wacfansu abokan ta- 
rayya wacfanda suka yi halitta ka- 
mar halittarSa, sa'an nan halittar ta 
yi kama da juna a gare su?" Ka ce, 
"Allah ne Mai halitta kome, kuma 
Shine Macfaukaki, Marinjayi." 












(1) Hlla, ita ce makirci, Allah Yana azabta masu yin hlla ga addininSa, da azaba mai 
tsanani, kuma Ya kama su da hTlarsu ta hanyar da ba su sani ba. 

(2) Allah Mammallakin ruwa, Yana kiran mutane domin Ya ba su ruwan, su sha. Su 
kuma kafirai suna kiran wacfansu abubuwa dabam wacfanda ko karba musu kiran ba za su 
iya yi ba, kuma suna neman ruwa daga gare su, alhali kuma ba su mallaki kome ba. Watau 
Mai abu Yana kiran su domin Ya ba su, sun ki karba masa, sai suna kiran wani wanda bai 
mallaki kome ba, suna rokon sa ruwa. 



364 



13 - Suratur Ra'ad 



&\$& - \r 



17. Ya saukar da ruwa daga 
sama (1) , sai magudanai suka gu- 
dana da gwargwadonsu. Sa'an nan 
kogi ya dauki kumfa mai karuwa, 
kuma daga abin da suke zuga a 
kansa (azurfa ko zinari ko karfe) a 
cikin wuta, domin neman ado ko 
kuwa kayan daki akwai kumfa mi- 
salinsa (kumfar ruwa). Kamar wan- 
can ne Allah Yake bayyana gaskiya 
da karya. To, amma kumfa, sai ya 
tafi kekasasshe, kuma amma abin 
da yake amfanin mutane sai ya 
zauna a cikin kasa. Kamar wancan 
ne Allah Yake bayyana misalai. 

18. Ga wadanda (2) suka karba 
wa Ubangijinsu akwai abu mafi 
kyau a gare su, kuma wadanda suke 
ba su kar6a Masa ba, to, lalle da 
suna da abin da yake a cikin kasa 
gaba daya da misalinsa tare da shi, 
hakika, da sun yi fansa da shi. 
Wadancan suna da mummunan 
bincike, kuma matabbatarsu 
Jahannama ce, kuma tir da ita ta 
zama shimfida. 









(1) Idan ruwa ya sauka daga sama sa'an nan ya gudana a cikin rafuna zai yi kumfa. 
Sai ruwa mai amfanin mutane ya nutse a Rasa ya zauna, sa'an nan kumfan kuma ya 
kekashe ya lalace. Haka kuma idan an sanya karfe na zinari ko na azurfa ko bakin karfe a 
cikin wuta, aka zuga ta a kansa, zai fitar da kumfa, watau tsakin tama wanda za a fitar 
domin rashin amfaninsa, domin zmariyar kwarai mai amfani ta wanzu. To haka ga kome 
akwai kumfa marashin amfani da mai kyawo mai amfani. 

(2) Bayan da ya facfi cewa Allah Yana kira, kiran gaskiya a cikin aya ta 14, kuma 
wacfansu mutane sun ki karbar kiran Allah, sai suna kiran wacfansu abubuwa dabam, sai 
ya bayyana, a nan, sakamakon wanda ya karbi kiran Allah samun ruwan sha, saboda Mai 
abu ne Ya kirawo shi, Ya kuma ba shi, ya sha a hankali kwance, sa'an nan kuma Allah zai 
ba shi abin da ya fi ruwan kyau, watau Aljanna. Amma wanda ya ki kar6awa, to, ya yi 
hasara biyu, bai sami ruwan da ya yi kiran wani ya ba shi ba, sa'an nan kuma ya hacfu da 
azabar da take zai iya bayar da dukan abin da ya mallaka domin ya yi fansar kansa da ita. 



365 



13 — Suratur Ra'ad 



o&m-n 



19. Shin, fa, wanda yake sanin 
cewa lalle abin da aka saukar zuwa 
gare ka daga Ubangijinka ne gas- 
kiya yana zama kamar wanda yake 
makaho? Abin sani kawai, masu 
hankali su ke yin tunani. 

20. Su ne wacfanda suke cikawa 
da alkawarin Allah, kuma ba su 
warware alkawari. 

21. Kuma su ne wacfanda suke 
sadar da abin da Allah Ya yi umurni 
da shi domin a sadar da shi, kuma 
suna tsoron Ubangijinsu, kuma 
suna tsoron mummunan bincike. 

22. Kuma wacfanda suka yi ha- 
iairi domin neman yardar Ubangi- 
jinsu, kuma suka tsayar da salla, 
kuma suka ciyar da abin da Muka 
arzuta su da shi, a asirce da bay- 
yane, kuma suna tunkucfe mummu- 
nan aiki da mai kyau. Wacfancan 
suna da aicibar gida mai kyau. 

23. Gidajen Aljannar zama, suna 
shigarsu, su da wacfanda suka kyau- 
tatu daga iyayensu, da matansu da 
zuriyarsu. Kuma mala'iku suna 
shiga zuwa gunsu ta kowace kofa. 

24. "Aminci (1) ya tabbata a kan- 
ku saboda abin da kuka yi wa ha£u- 
ri. Saboda haka madalla da ni'imar 
a£ibar gida." 

25. Kuma wacfanda (2) suka war- 
ware alkawarin Allah daga bayan 









{ y^>y^AiA^\^\ u o£^iU& \) 



• ^ r^-> ^ > f »>£ 



W ^ •*' *^^ 






^^>Jt)^j *£kj\r2 (%Hg^i;li* \juftj 









( 1 ) Sallamar mala'iku a kansu idan sun shiga a gare su, it ce su ce musu "Aminci ya 
tabbata a gare ku". 

(2) Bayanin siffofin wacfanda suka £i karBar kiran Allah. Watau akasin wacfanda aka 
yi bayaninsu a baya. 



366 



13 - Suratur Ra'ad 



tg@\$&-\r 



kulla shi, kuma suna yanke abin da 
Allah Ya yi umurni da shi domin a 
sadar da shi kuma suna Barna a 
cikin kasar. Wacfancan suna da 
wata la "ana, kuma suna da munin 
gida. 

26. Allah ne Yake (1) shimficfa 
arziki ga wanda Yake so, kuma 
Yana kuntatawa. Kuma sun yi farin 
ciki da rayuwar duniya, alhali kuwa 
rayuwar duniya ba ta zama ba dan- 
gane ga ta Lahira face jin dadi 
kacfan. 

27. Kuma wancfanda suka ka- 
firta, suna cewa, "Don me ba a 
saukar da wata aya ba a kansa daga 
Ubangijinsa?" Ka ce, "Lalle ne 
Allah Yana Batar da wanda Yake so 
kuma Yana shiryar da wanda ya 
tuba zuwa gare Shi." 

28. Wacfanda suka yi imani 
kuma zukatansu sukan natsu da 
ambaton Allah. (2) To, da ambaton 
Allah zukata suke natsuwa. 

29. Wacfanda suka yi Imani, 
kuma suka aikata aiki nagari, farin 
ciki ya tabbata a gare su, da kyak- 
kyawar makoma. 

30. Kamar wancan ne Muka aika 
ka a cikin aFumma wanda take wa- 
dansu al'ummai sun shude daga 
gabaninta, domin ka karanta musu 



-f'U \> <y > 9 -"i\<" '\'""\\ \»»'**\ 






^^C^Z^^\\Ju^ 









( 1 ) Ta'akibi da tambThi ne da karin bayani ga mai hankali domin ya zabura ga karbar 
kiran Allah. 

(2) Ambaton Allah, shi ne hukunce-hukuncenSa ga kome. Umar cfan K hat tab ya ce, 
"Mafificin ambaton Allah, shi ne wanda aka yi a wurin umurninSa ko haninSa. Wanda 
yake yin zikirin baki ba da yana aiki da hukunce-hukuncen Allah ba a cikin ibadarsa da 
mu'amalansa, to, shi mai izgih kawai ne da sunan Ubangijinsa, ba mai yin zikiri ba ne. 



367 



13 - Suratur Ra'ad 



&@sm-\r 



abin da Muka yi wahayi zuwa a 
gare ka, alhali kuwa su, suna kafirta 
da Rahaman. (1) Ka ce, "Shi ne 
Ubangijlna, babu abin bautawa 
face Shi, a gare Shi na ddgara, kuma 
zuwa gare Shi tubata take." 

31. Kuma da lalle an saukar da 
wani littafi abin karatu wanda ake 
tafiyar da duwatsu game da shi, ko 
kuma aka yanyanke kasa da shi, ko 
kuwa akayi magana da matattu da 
shi (da ba su yi imani ba). A'a ga 
Allah al'amari yake gaba daya! 
Shin fa, wadanda suka yi Imani ba 
su yanke tsammani ba da cewa, da 
Allah Ya so, da Ya shiryar da muta- 
ne gaba daya? Kuma wadanda suka 
yi kafirci ba za su gushe ba wata 
masTfa tana samun su saboda abin 
da suka aikata,kokuwakasauka (2) 
kusa da gidajensu, har wa'adin Al- 
lah Ya zo. Kuma lalle ne Allah ba ya 
saba wa lokacin alkawari. 

32. Kuma lalle ne, haklka, an yi 
izgili da M anzanni kaflnka, sai Na 
yi jinkiri ga wadanda suka kafirta, 
sa'an nan Na kama su. To, yaya 
ukubaTa take? 

33. Shin fa, Wanda Shi Yake 
tsaye a kan kowane rai game da 
abin da ya tanada (zai zama kamar 
wanda ba haka ba)? Kuma suka 















j j4j^£ib a \ ^jb^^uj ^js c. v>yZi 



<U1 



(1) Sunan Allah Rahman, daga rahama, watau Mai Rahama wadda yake dukan 
alheri yana shiga a cikin ma'anarta^a wajen halitta da rayuwa da bayar da lafiya da 
shiryarwa. Mafi girman ni'imarSa shi ne aikowar Manzon Allah daga gare mu zuwa gare 
mu. Kafirai ba su yi tunani ba a kan wadannan rahamomi, balle su yi godiya, saboda haka 
sai kafirci suke yi. 

(2) Annabi ya sauka kusa da gidajen Kuraishawa a ranar bude Makka. Kuma 
wannan hukunci yana nan yana aiki ga masu £iyayya da addini, kullum maslfu suna 
aukuwa a kansu har ranar da Musulunci ya rinjaye su. 



368 



13 - Suratur Ra'ad 



i\$£-\r 



sanya abokan tarayya ga Allah ! Ka 
ce, "Ku ambaci sunayensu." Ko 
kuna bai wa Allah labari ne game 
da abin da bai sani ba a cikin £asa? 
K6 da bayyananniyar magana kuke 
jfin shirka, (banda a cikin zuciya)? 
Aa, an dai kawata wa wadanda 
suka kafirta makircinsu, kuma an 
kange su daga hanya. Kuma wanda 
Allah Ya 6atar, to, babu wani mai 
shiryarwa a gare shi! 

34. Suna da wata azaba a cikin 
rayuwar duniya, kuma haklka aza- 
bar Lahira ce mafi tsanani, kuma 
babu wani mai tsare su daga Allah. 

35. Misalin Aljanna wadda aka 
yi alkawarinta ga masu takawa, 
koramu suna gudana daga karka- 
shinta. Abincinta yana madaw- 
wami da inuwarta. Waccan ce 
akibar wadanda suka yi takawa, 
kuma akibar kafirai, ita ce wuta. 

36. Kuma wadanda Muka ba su 
Littafi suna farin ciki da abin da aka 
saukar zuwa gare ka, kuma daga 
kungiyoyi akwai mai musun sas- 
hensa. Ka ce, "Abin sani kawai, an 
umurce ni da in bauta wa Allah, 
kuma kada in yi shirka da Shi. 
Zuwa gare Shi nake kira, kuma 
zuwa gare Shi makomata take." 

37. Kuma kamar wancan ne 
Muka saukar da shi, (1) Hukunci a 
cikin Larabci. Kuma lalle ne idan 
ka bi son zuciyoyinsu a bayan abin 
da ya zo maka na ilmi, babu wani 












E3 ^>\LA$J$ij 






( I ) Kamar yadda littattafan farko suke, haka Alkur'ani yake daga Allah, sai dai shi 
Al£ur'ani an saukar da shi a cikin Larabci. 



369 



13 - Suratur Ra 4 ad 



Q&m-yr 



masoyi a gare ka mai kare ka daga 
Allah, kuma babu matsari. 

38. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
aika wadansu manzanni daga 
gabaninka, kuma Muka sanya ma- 
tan aure a gare su da zuriyya, kuma 
ba ya kasancewa ga wani Manzo ya 
zo da wata aya, sai da iznin Allah. 
Ga kowane ajah (1> akwai littafi. 

39. Allah Yana shafe abin da 
Yake so, kuma Yana tabbatarwa, 
kuma a wurinSa asalin Littafin 
yake. 

40. Kuma imma lalle Mu 
nuna (2> maka sashen abin da Muke 
yi musu wa'adi, ko kuwa lalle Mu 
karbi ranka, to, abin sani kawai, 
iyarwa ce a kanka, kuma hisabi 
yana gare Mu. 

41. Shin, kuma ba su gani ba 
cewa, lalle ne, Muna je wa kasar 
(su), Muna rage ta daga gefunanta? 
Kuma Allah ne Yake yin hukun- 
cinSa. Babu mai bincike ga hukun- 
cinSa. Kuma Shine Mai gaggawar 
sakamako. (3> 



t$^j%$Joi 






* ?'-$&C8S\ *- ~ 






p4A^£fe£plJtt*L$ 



-<^ E ^ 






(1) Aikowar Manzanni da littattafai ba ya nana Allah Ya aiko wani Manzo daga baya 
da wani littafi wanda ya shafe abin da yake cikin littattafan farko. Allah Ya tabbatar da 
abin da Yake so na hukunce-hukuncen da suka gabata domin dogewar aikinsu ga mutane 
har yanzu, kuma Ya shafe abin da Yake so saboda amfaninsu da hukuncinsu ya shige, 
saboda wata hikima da Allah Ya sani, amma asalin littattafan duka wanda ba zai canja ba, 
a cikin sanin Allah, yana wurinSa. 

(2) Idan Mun so Mu yi musu azaba a gaban idonka za Mu yi musu, kuma idan Mun 
so Mu jinkirta musu har a bayan ka mutu, wannan ba aikinka ba ne, Namu ne. Abin da 
yake aikinka shi ne iyar da manzanci kawai. Yin hisabi a kansu alhakin Allah cfai ne. 

(3) Gaggawar sakamako ga wanda ya £i bin umurnin Allah wanda AnnabinSa ya iyar 
zuwa gare shi. Asalin hisabi, shi ne bincike domin a sami abin da aka yi na alheri ko na 
sharri, amma abin da ake nufi a nan, makasudin bincike, shine sakamako da alheri ko da 
azaba gwargwadon nufinSa. 



370 



13 - Suratul Ra'ad 



o®m-n 



42. Kuma lalle ne, wadanda suke 
a gabaninsu sun yi makirci. To, ga 
Allah makircin yake gaba daya. Ya 
san abin da kowane rai yake tana- 
da. Kuma kafirai za su sani, ga 
wane akibar gida take. 

43. Kuma wadanda suka kafirta 
suna cewa, "Ba a aiko ka ba." Ka 
ce, "Allah Ya isa zama Shaida a 
tsakanina da tsakaninku, da wanda 
yake a wurinsa akwai ilmin (1) Lit- 
tafi." 



V 






.A ~^- 3- 



t)o?*< 



&JJM&Q 







Tana karantar da yadda ake yin wa'azi da shiryarwa a game da 
abin da ya auku ga aFummomin da suka shude, na kwarai da 
miyagu. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



L A. L. R. Littafi ne, mun sau- 
kar da shi zuwa gare ka domin ka 
fitar da mutane daga duhunhuna 
zuwa ga haske, da iznin Ubangi- 
jinsu, zuwa ga tafarkin Mabuwayi, 
Abin godewa. 






±&&-t£ o&jjSttl^&U 



(1) Allah Ya isa zama Shaida, haka wanda yake a kan wani ilmi daga Allah kamar 
Yahudu da Nasara suna isa zama shaida a tsakanina da ku a kan gaskiyar da'awata cewa nT 
abin aikowa ne daga Allah zuwa gare ku, domin akwai wannan magana a cikin 
littattafanku. 



371 



14 — Suratu Ibrahim 



&ms&-M 



2. Allah, Wanda Yake Yana da 
abin da ke cikin sammai da cikin 
kasa. Kuma bone ya tabbata ga 
kaflrai daga azaba mai tsanani. 

3. Wadanda suka fi son rayuwar 
duniya fiye da ta Lahira, kuma suna 
kangewa daga hanyar Allah, kuma 
suna neman ta karkace. Wadancan 
na a cikin 6ata mai msa. 

4. Kuma ba Mu aika wani Man- 
zo ba face da harshen mutanensa, 
domin ya bayyana musu. Sa'an nan 
Allah Ya 6atar da wanda Yake so, 
kuma Ya shiryar da wanda Yake so. 
Kuma Shine Mabuwayi, Mai hiki- 
ma. 

5. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
aika Musa game da ayoyinMu 
cewa, "Ka fitar da mutanenka daga 
duhu zuwa ga haske. Kuma ka 
tunar musu da kwanukan (musi- 
fun) Allah." Lalle ne a cikin wancan 
akwai ayoyi domin dukan mai ya- 
wan hakuri, mai godiya. 

6. Kuma a lokacin da Musayace 
wa mutanensa, "Ku tuna ni'imar 
Allah a kanku, a lokacin da Ya 
tsTrar da ku daga mutanen Fir'- 
auna, suna yi muku mummunar 
azaba, kuma suna yanyanka diyan- 
ku, kuma suna rayar da matanku. 
Kuma a cikin wancan akwai jarra- 
bawa mai girma daga Ubangi- 
jinku." 

7. Kuma a lokacin da Uban- 
gijinku Ya sanar, "Lalle ne idan 
kun gode, hakika, Ina kara muku, 
kuma lalle ne idan kun kafirta, 
hakika azabaTa, tabbas, mai tsana- 
ni ce." 



J?}i \J&j oyl'TA i&>% <£$*& 



<^»r * 



Jb.-Li» kJ\ ^&^^Japs& S^JJ 






[Tl 






cAli&L 



\» v' 9> s 



> -^ -^ 



»> »<^ s 









372 



14 — Suratu Ibrahim 



mm*-* 



8. Kuma Musa ya ce, "Idan kun 
kafirta, ku da wadanda suke a cikin 
£asa, gaba daya, to, lalle ne Allah, 
ha£?£a Mawadaci ne, Mai yawan 
godiya." 

9. Shin, labarin wadanda suke a 
gabaninku, mutanen Nuhu da 
Adawa da Samudawa, bai zo muku 
ba? Kuma da wadanda suke daga 
bayansu babu wanda yake sanin su 
face Allah? Manzanninsu sun je 
musu da hujjoji mabayyana, sai 
suka mayar da hannayensu a cikin 
bakunansu, kuma suka ce, "Lalle 
ne mu, mun kafirta da abin da aka 
aiko ku da shi. Kuma lalle ne mu, 
ha£lka, muna a cikin shakka da 
abin da kuke kiran mu zuwa gare 
shi, mai sanya kokanto." 

10. Manzanninsu suka ce, 
"Ashe, akwai shakka a cikin (sha'- 
anin) Allah, Mai £aga halittar sam- 
mai da Icasa, Yana kiran ku domin 
Ya gafarta muku zunubanku, kuma 
Ya jinkirta muku zuwa ga ajali 
ambatacce?" Suka ce, "Ba ku zama 
ba face mutane misalinmu, kuma 
nufinku ku kange mu daga abin da 
iyayenmu suka kasance suna bau- 
tawa, sai ku zo mana da dafili 
mabayyani." 

11. Manzanninsu suka ce musu, 
"Ba mu zama ba face mutane misa- 
linku, kuma amma Allah Yana yin 
falala a kan wanda Yake so daga 
bayinSa, kuma ba ya kasancewa^a 
gare mu, mu zo muku da wani dallli 
face da iznin Allah. Kuma ga Allah 
sai muminai su dogara. 



'A&C'&.Ar^At' 









Uyu bUylij ^-^V 't5>-fi J>i' b- 3 ^ 3 



^ '\' S'\ J?* " **. -Iff" 'S<\\ 

ojJ^y U^^. *Ij^ ogy L*^^— * 






373 



14 — Suratu Ibrahim 



MK$&-u 



12. "Kuma mene ne a gare mu, 
ba za mu dogara ga Allah ba, alhali 
kuwa hakika Ya shiryar da mu ga 
hanyoyinmu? Kuma lalle ne muna 
yin hakuri a kan abin da kuka cutar 
da mu, kuma ga Allah sai masu 
dogaro su dogara." 

13. Kuma wadanda suka kafirta 
suka ce wa Manzanninsu, "Lalle ne 
muna fitar da ku daga kasarmu, ko 
kuwa hakika, kuna komowa a cikin 
addininmu." Sai Ubangijinsu Ya yi 
wahayi zuwa gare su, "Lalle ne, 
Muna halakar da azzalumai." 

14. Kuma hakika, Muna zaunar 
da ku ga Rasa a bayansu. Wancan 
ne abin gargadi ga wanda ya ji 
tsoron matsayiNa, kuma ya ji tso- 
ron kyacewaTa. 

75. Kuma suka yi addu'ar alfa- 
nu. (1) Kuma kowane kangararre 
mai tsaurin kai ya tabe. 

16. Daga bayansa akwai Ja- 
hannama, kuma ana shayar da shi 
daga wani ruwa, surkin jini. 

17. Yana kwankwadarsa, kuma 
ba ya jin saukin hadiyarsa, kuma 
mutuwa ta je masa daga kowane 
wuri, kuma bai zama mai mutuwa 
ba, kuma daga bayansa akwai aza- 
ba mai kauri. 

18. Misalin wadanda suka ka- 
firta da Ubangijinsu, ayyukansu 
sun yi kama da toka wadda iska ta 
yi tsananin bugawa da ita a cikin 
yini mai guguwa. Ba su iya amfani 



s" "iir^.// 















(1) Kowane 6angare ya yi addu'ar alfanu ga abin da yake gani gaskiyarsa. Annabawa 
suka yi alfanu da Allah, kuma mutanensu suka yi da abin da suke zato alheri a gare su. 



374 



14 — Suratu Ibrahim 



&£Sl!$&-ti 



daga abin da suka yi tsirfa a kan 
kome. Wancan ita ce Bata mai nisa. 

19. Shin, ba ka gani ba cewa lalle 
ne Allah Ya halicci sammai bakwai 
da kasa da mallakarSa. (1) Idan Ya 
so zai tafiyar da ku, kuma Ya zo da 
wata halitta sabuwa. 

20. Kuma wancan bai zama 
mabuwayi ba ga Allah. 

21. Kuma suka bayyana ga Al- 
lah gaba daya, sai masu rauni suka 
ce wa wadanda suka kangara, "Lal- 
le ne mu, mun kasance masu bi a 
gare ku, to, shin, ku masu karewa 
ga barinmu ne daga azabar Allah 
daga wani abu?" (2) Suka ce, "Da 
Allah Ya shiryar da mu, da mun 
shiryar da ku, daidai ne a kanmu, 
mun yi raki ko mun yi hakuri ba 
mu da wata mafaka." 

22. Kuma Shaidan ya ce a loka- 
cin da aka kare al'amarin, "Lalle ne 
Allah Ya yi muku wa'adi, wa'adin 
gaskiya, kuma na yi muku wa'adi, 
sa'an nan na^saba muku. Kuma 
babu wani dalTli a gare ni a kanku 
face na kira ku, sa'an nan kun karBa 
mini. Saboda haka kada ku zarge 
ni, kuma ku zargi kanku. Ban zama 
mai amfaninku ba, kuma ba ku 
zama masu amfanlna ba. Lalle na 
barranta da abin da kuka hada ni 
da shi gabanin wannan (matsayi). 



$ LS&SJ* 






c * < ' < i y . 



01 yj*^\&dfti\*j 




( 1 ) Dalili ne a kan kafircin kafirai ba ya rage mulkin Allah da kome, domin ba su iya 
fita daga halittar sammai da kasa, wacfanda Allah Ya halitta da abin da yake mallakarSa. 

(2) Muhawarar 'yan wuta a tsakanin mabiya da shugabannin kafirci. 



375 



14 — Suratu Ibrahim 



&r£K$&-ti 



Lalle azzalumai suna da azaba mai 
racfacfi. ,,(1) 

23. Kuma aka shigar da wa- 
cfanda suka yi Tmani, kuma suka 
aikata ayyuka na kwarai, a gidajen 
Aljanna, koramu suna gudana daga 
karkashinsu, suna madawwama a 
cikinsu da iznin Ubangijinsu, gaisu- 
warsu a cikinta "Salam", (watau 
Aminci). 

24. Shin, ba ka gam ba, yadda 
Allah Ya buga wani mlsali, kalma 
mai kyau (2) kamar itaciya ce mai 
kyau, asalinta yana tabbatacce, 
kuma reshenta yana cikin sama? 

25. Tana bayar da abincinta a 
kowane lokaci da iznin Ubangijin- 
ta! Kuma Allah Yana buga misali 
ga mutane, mai yiwuwa ne, suna 
tunawa. 

26. Kuma misalin kalma mu- 
mmuna (3) kamar itaciya mummuna 
ce, an tum6uke ta daga bisa ga kasa, 
ba ta da wata tabbata. 

27. Allah Yana tabbatar da wa- 
cfanda suka yi Tmani da magana 
tabbatacciya a cikin rayuwar du- 
niya, da cikin Lahira. Kuma Allah 
Yana 6atar da azzalumai, kuma 
Allah Yana aikata abin da Yake so. 



^i^^^i^iiija^ 



*'*.<'» y\^\ A -'A -'s"f 






( 1 ) Hucfubar Shaicfan ga mabiyansa, a cikin wuta, a bayan an yi muhawara a tsakanin 
mabiya da shugabannin kafirci, sashe yana la'antar sashe har abu ya kai ga Shaicfan, 
watau Iblis. Shi kuma ya tashi ya yi wannan hucfuba domin ya kara musu bakin ciki a kan 
wani. 

(2) Kalma mai kyau ta addini tana da asali, kamar itaciyar dablno ce. 

(3) Kalma ta kafirci, ba ta da asali, kamar gunar shanu ce. 



376 



14 — Suratu Ibrahim 



&£&$&- it 



28. Shin, ba ka lura ba da wa- 
cfanda suka musanya (1) ni'imar Al- 
lah da kafirci, kuma suka saukar da 
mutanensu a gidan halaka? 

29. Suna konuwa a wutar Jaha- 
nnama, kuma tir da matabbatarsu. 

^30. Kuma suka sanya wa Allah 
klshiyoyi, domin Batarwa daga ha- 
nyarSa. Ka ce, "Ku ji dakfi, sa'an 
nan, lalle ne, makomarku wutar 
ce." 

31. Ka ce wa bayiNa wacfanda 
suka yi Tmani su tsayar da salla 
kuma su ciyar daga abin da Muka 
arziita su, a asirce da bayyane, daga 
gabanin wani wuni ya zo, babu 
ciniki a ciki, kuma babu abotaka. 

32. Allah ne Wanda Ya halicci 
sammai da kasa, kuma Ya saukar 
da ruwa daga sama, sa'an nan Ya 
fitar game da shi, daga 'ya'yan ita- 
ce, arziki dominku, kuma Ya hore 
jirgin ruwa domin ya yi gudu a cikin 
teku da umurninSa, kuma Ya hore 
muku koguna. 

33. Kuma Ya hore muku rana da 
wata suna madawwama biyu, kuma 
Ya hore muku dare da wuni. 

34. Kuma Ya ba ku dukan abin 
da kuka roke Shi, kuma idan kun 
kidaya, ni'imar Allah ba za ku lissa- 
fe ta ba. Lalle ne mutum, haklka, 
mai yawan zalunci ne, mai yawan 
kafirci. 






> ' < 11 



*> & 






H0 y-V* ' c^Aj->^J -At 4 ^r^icj 



(jC-J ' 3j*Ju \j ^yn. A- ?t J 1 ^Uy-^-JJj 



^^Z^ 






» * < < y / . 



(1) Kuraishawa wacfanda Allah Ya yi musu ni'imar zama a cikin hurumin Allah da 
aminci da Ya zuba a kansu da albarku, sun musanya godiya da kafirci a lokacin da suka 
karyata Manzon Allah. Sun saukar da mutanensu a gidan halaka a Badar. 



377 



14 — Suratu Ibrahim 



&^tjg£-U 



35. Kuma a lokacin da Ibrahim 
ya ce, "Ya Ubangijina! Ka sanya 
wannan gari (1) amintacce, kuma 
Ka nisanta ni, ni da cfiyana daga 
bauta wa gumaka. 

36. "Ya Ubangijina! Lalle ne su, 
sun Batar da masu yawa daga muta- 
ne, sa'an nan wanda ya bi ni, to, 
lalle shi, yana daga gare ni, kuma 
wanda ya saBa mini, to, lalle ne Kai 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 

37. "Ya Ubangijinmu! Lalle ne 
ni, na zaunar da zuriyyata ga rafi 
wanda ba ma'abucin shuka ba, a 
wurin T)akinka, mai alfarma. Ya 
Ubangijinmu ! Domin su tsayar da 
salla. Sai Ka sanya zukata daga 
mutane suna gaggawar begen zuwa 
gare su, kuma ka arzuta su daga 
'ya'yan itace, mai yiwuwa ne suna 
godewa. 

38. "Ya Ubangijinmu! Lalle ne 
Kai, Kana sanin abin da muke 
Boyewa, da abin da muke bayyana- 
wa. Kuma babu abin da yake Boye- 
wa ga Allah, daga wani abu a cikin 
kasa, kuma babu a cikin sama. 

39. "Godiya ta tabbata ga Allah 
Wanda Yake Ya ba ni, ina a cikin 
tsufa, Isma'ila da Is'haka. Lalle ne 
Ubangijina, hakika, Mai jin addu'a 
ne. 

40. "Ya Ubangijina ! Ka sanya ni 
mai tsayar da salla. Kuma daga 
zuriyyata. Ya Ubangijinmu ! Kuma 
Ka karbi addu'ata. 





















^j 



(1) Wannan gari watau Makka. Ana tunatar da Larabawa ga kakansu Ibrahim da 
addifar da ya yi saboda garin Makka da mutanen garin da cfiyan Isma'ila domin su 
wa'aztu. 



378 



14 - Suratu Ibrahim 



&SKIJ&-H 



41. "Ya Ubangijinmu! Ka yi ga- 
fara gare ni, kuma ga mahaifana, 
kuma da muminai, a ranar da hisabi 
yake tsayawa. 

42. "Kuma kada ka yi zaton Al- 
lah Mai shagala ne daga abin da 
azzalumai suke aikatawa. Abin sani 
kawai, Yana jinkirta musu ne zuwa 
ga wani wuni, wanda idanuwa suke 
fita turu-turu a cikinsa. 

43. "Suna masu gaggawa, masu 
cfaukaka kawunansu zuwa sama, 
kiftawar ganinsu ba ta komawa 
gare su. Kuma zukatansu wofin- 
tattu." (1) 

44. Kuma ka yi gargacfi ga muta- 
ne ga ranar da azaba take je musu, 
sai wacfanda suka yi zalunci su ce, 
"Ya Ubangijinmu! Ka yi mana jin- 
kiri zuwa ga wani ajali makusanci, 
mu kar6a wa kiranKa, kuma mu bi 
Manzanni." (Allah Ya ce musu) 
"Ashe, ba ku kasance kun yi rantsu- 
wa ba daga gabani, cewa ba ku da 
wata gushewa? 

45. "Kuma kuka zauna a cikin 
gidajen wacfanda suka zalunci kan- 
su, kuma ya bayyana a gare ku 
yadda Muka aikata game da su, 
kuma Muka buga muku misalai." 

46. Kuma lalle sun yi makirci 
irin makircinsu, kuma a wurin Al- 
lah makircinsu yake, kumajalle ne 
makircinsu ya kasance, haklka, du- 
watsu suna gushewa saboda shi. 









\>'A 



H\ 



4^3 









(1) A nan ne iyakar maganar shugabanmu Ibrahim da addu'arsa. 



379 



14 — Suratu Ibrahim 



smm-n 



47. Saboda haka, kada ka kar- 
fafa zaton Allah Mai saBa wa'adin- 
Sa ne ga ManzanninSa. Lalle ne 
Allah ne Mabuwayi, Ma'abucin 
azabar ramuwa. 

48. A ranar da ake musanya 
kasa (1) , ba kasar nan ba, da sammai 
kuma su bayyana ga Allah Maka- 
daici, Mai tankwasawa. 

49. Kuma kana ganin masu laifi, 
a ranar nan, suna wadanda aka yi 
wa ciri daidai a cikin maruruwa. 

50. Rigunansu daga farar wuta 
ne, kuma wuta ta rufe fuskokinsu. 

51. Domin Allah Ya saka wa 
kowane rai da abin da ya tsuwur- 
wurta. Lalle ne, Allah Mai gag- 
gawar hisabi ne. 

52. Wannan iyarwa ce ga muta- 
ne, kuma domin a yi musu gargacfi 
da shi, kuma domin su sani cewa, 
abin sani kawai, ShT ne abin bauta- 
wa guda. Kuma domin masu han- 
kali su rika tunawa. 



Je. 












(jy^jo 









°i 



^^&±h%&&& 



( 1 ) A Ranar ICiyama Allah zai musanya kasa da sama a kawo wacfansu a lokacin da 
mutane suke a kan siracfi kamar yadda ya zo a Hadisi. 



380 



15 - Suratul Hijr 



-\o 




Tana karantar da wa'azi da umurnin wa'azi da haicuri da 
jarumtaka, saboda Allah Ya yi alkawarin halaka masu izgili ga 
masu wa'azi na gaskiya, kuma masu gyara su ne tsayuwar aFumma; 
dukan musun gaskiya izgili ne. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. A.L.R. Wacfancan ayoyin lit- 
tafi ne da abin karantawa mai 
bayyanawa. 

2. Da yawa wadanda suka ka- 
firta suke gurin da dai sun kasance 
Musulmi. (1) 

3. Ka bar su, su ci kuma su ji 
dadi, kuma guri ya shagaltar da su, 
sa'an nan da sannu za su sani. 

4. Kuma ba Mu halakar da wata 
alkarya ba face tana da littafi 
sananne. 

5. Wata aFumma ba ta gabatar 
ajalinta, kuma ba za su jinkirta ba. 



> s > 



^^j\c^j^^z^\^y^J\ 






(1) Kowane kafiri yana gurin ya zama Musulmi domin abin da yake gani na shiriya 
da ladubban Musulunci, wadanda ya tabbata babu zama lafiya ga mutum face idan ya 
same su, amma Shaidan yana hana shi musulunta saboda wadansu dalTlai da yake sanyawa 
a ganinsa. 



381 



15 - Suratul Hijr 



rzrw&A. 



mm-» 



6. Suka ce, "Ya kai wanda aka 
saukar da Ambato (Alkur'ani) a 
kansa ! Lalle ne kai, hakika, mahau- 
kaci ne. 

7. "Domin me ba za ka zo mana 
da mala'iku ba idan ka kasance 
daga masu gaskiya?" 

8. Ba Mu sassaukar da mala'iku 
face da gaskiya, (1) ba za su kasance, 
a wannan lokacin, wadanda ake yi 
wa jinkiri ba. 

9. Lalle Mu ne, Muka saukar da 
Ambato JAlkur'ani), kuma lalle 
Mu, hakika, Masu kiyayewa ne 
gare shi. 

10. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
aika manzanni a cikin kungiyoyin 
farko, gabaninka. 

11. Kuma wani Manzo ba ya 
zuwa gare su face sun kasance suna 
masu izgili a gare shi. 

12. Kamar wancan ne Muke shi- 
gar da shi (2) a cikin zukatan masu 
laifi. 

13. Ba^su yin Tmani da shi, (3) 
kuma hakika, hanyar mutanen far- 
ko ta shige. 

14. Kuma da Mun burfe wata 
kofa daga sama a kansu har suka 
wuni a ciki suna takawa. 

15. Lalle ne da sun ce, "Abin sani 
kawai, an rufe idanuwanmu ne. 









Qp ^j£&K~>Jb <4 >4$OLLi ^-A3 









(1) Gaskiya a nan ana nufin azaba domin zuwanta tabbatacce ne. Dukan abin da yake 
tabbatacce shT ne hakkun, watau gaskiya. 

(2) Shirki da kafirci da karyatawa, su duka izgili ne da addini. 

(3) Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. Hanyar mutanen farko ta 
karyata Manzanni har a lokacin da Allah zai halaka su da azabarSa. 



382 



15 - Siiratul Hijr 



mm-* 



AV mu mutane ne wacfanda aka 
sihirce." 

16. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
sanya wacfansu masaukai a cikin 
sama, kuma Muka kawata ta ga 
masu kallo. 

17. Kuma Muka kiyaye ta daga 
dukan shaidani wanda ake jlfa. 

18. Face wanda ya sari saurare^ 
sai wutar yula bayyananniya ta bi 
shi. 

19. Kuma kasa Mun mike ta, 
kuma Mun jefa duwatsu tabbatattu 
a cikinta, kuma Mun tsirar, a cikin- 
ta, daga dukan abu wanda ake 
aunawa da sikeli. 

20. Kuma Muka sanya muku, a 
cikinta, abubuwan rayuwa (1) da 
wanda ba ku zama masu ciyarwa 
gare shi ba. 

21. Kuma babu wani abu face, a 
wurinMu, akwai taskokinsa, kuma 
ba Mu saukar da shi ba face a kan 
gwargwado sananne. 

22. Kuma Muka aika iskoki 
masu barbarar juna, sa'an nan 
Muka saukar da ruwa daga sama, 
sa'an nan Muka shayar da ku shi, 
kuma ba ku zama masu taskacewa a 
gare shi ba. 

23. Kuma lalle ne Mu Muke 
rayarwa, kuma Muke kashewa, 
kuma Mu ne magada. 






V$L^>jj ^rjyt ^u-— J ' <j& ^-1*^ ailj 












^T> f^s^f 



&^\&}A&Q£Q\\&>5 



' '"\(&1 



.j\j 



y y 






•. \ ^\^jC^Sy - J^U^J ^\j 






( 1 ) Muka sanya muku abubuwan rayuwa a cikinta, kuma Muka mallaka muku bayi 
wadanda suke ba ku ne kuke cij^ar da su ba, Mu ne ke ciyar da su game da ku duka. Watau 
aza abubuwa a kan ma'auni shi ne maslaha rashin yarda da tsaron ma'aunin nan shi ne 
izgili. 



383 



15 - Suratul Hijr 



$££%&-** 



24. Kuma lalle ne, hakTka, Mun 
san masu gabata daga cikinku, 
kuma Mun san masu jinkiri. 

25. Kuma lalle ne Ubangijinka 
Shine Yake tara su, lalle Shine Mai 
hikima, Masani. 

26. Kuma lalle ne, Mun halicci 
mutum daga kekasasshiyar laka, 
daga bakin yum6u wanda ya canja. 

27. Kuma aljani, Mun halicce 
shi daga gabani, daga wutar (1) iskar 
zafl. 

28. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jinka ya ce wa mala'iku "Lalle NT, 
mai halittar wani jiki ne daga 
kekasasshen yumBu wanda ya 
canja. 

29. "To, idan Na daidaita shi, 
kuma Na hiira daga RuhTNa (2) a 
cikinsa, to, ku facfi a gare shi, kuna 
masu yin sujada." 

30. Sai mala'iku suka yi sujada 
dukansu gaba daya. 

31. Face IblTs, ya ki kasancewa 
daga masu yin sujadar. 

32. Ya ce, "Ya IblTs, mene ne a 
gare ka, ba ka kasance tare da masu 
yin sujuda ba?" 









fcj Oyt^l rt44^=» 4XIU I -W*-3 



4 f^^ ^>^ -S 






(1) Halittar Adamu daga yumBu £e£asasshe, ya fi daraja bisa halittar Shaidan daga 
harshen wuta, domin wuta tana nuni ga sassabcin hankali da rashin natsuwa. 

(2) Wannan ^a nuna Adamu an yi halittarsa ne da laka da Ruhi daga Allah kamar 
yadda aka halitta Isa, amincin Allahjra tabbata a gare shi. Saboda haka halittar Adamu ta 
fi zama abin mamaki daga halittar Isa, domin Isa asali guda kawai ya rasa daga halittar 
cfiyan Adam ta al'ada, amma halittar Adamu ta rasa dukan asalan biyu na uwa da na uba. 
Haka kuma halittar Hawwa'u, matar Adamu ta fi ta Isa ban mamaki domin rashin asalin 
uwa da ta yi inda da yake daukar lokacin surantawa, ya fi ban mamaki daga rashin asalin 
uba. 



384 



15 - Siiratul Hijr 



:n m-" 



33. Ya ce, "Ban kasance ina yin 
sujada ba ga mutum wanda Ka 
halicce shi daga busasshen yum- 
6un laka wadda ta canja." 

34. Ya ce, "To, ka fita daga gare 
ta, domin lalle kai abin jlfa ne. 

35. "Kuma lalle ne akwai la'ana 
a kanka har ya zuwa ranar saka- 
mako." 

36. Ya ce, "Ya Ubangijlha! Sai 
Ka yi mini jinkiri zuwa ranar da ake 
tashe su." 

37. Ya ce, "To, lalle ne kana daga 
wadanda ake yi wa jinkiri. 

38. "Zuwa ga yinin lokacin nan 
sananne." 

39. Ya ce, "Ya Ubangijina! Ina 
rantsuwa da abin da Ka batar da ni 
da shi, haioka, ina kawata musu 
(rayuwa) a cikin kasa kuma hakika 
ina batar da su gaba daya. 

40. "Face bayinKa daga gare su, 
wadanda Ka tsarkake." 

41. Ya ce, "Wannan tafarki ne a 
gare Ni, madaidaici. 

42. "Lalle ne bayiNa, ba ka da 
Tko a kansu, face wanda ya bl ka 
daga batattu." 

43. Kuma lalle Jahannama ce, 
hakika, ma'alkawartarsu gaba 
daya. 

44. Tana da kofofi bakwai, (1) ga 
kowace kofa akwai wani juz'i daga 
gare su rababbe. 



jjO^i^^;^^ 






>*f" "* ' 



© ^^^f^nj^^ 



© ##jk$^^$'Qy 






^J 



Jli 









^JSXV^&\^yi 









(1) Kofofin Jahannama bakwai ne, watau dabakokinta, ta farko ita ce Jahannama, 
sa'an nan Lazza, sa'an nan Alhudama, sa'an nan Assa'Tra, sa'an nan Sakar, sa'an nan 



385 



15 - Suratul Hijr 



AQU^-* 



45. Lalle masu takawa suna a 
cikin gidajen Aljanna mai idan- 
dunan ruwa. 

46. "Ku shige ta da aminci, kuna 
amintattu." 

47. Kuma Muka debe abin da ke 
a cikin zukatansu na daga kullin 
zuci, suka zama 'yan'uwa a kan 
gadaje, suna masu fuskantar juna. 

48. Wata wahala ba za ta shafe 
su ba a cikinta, kuma ba su zama 
masu fita daga cikinta ba. 

49. Ka bai wa baylNa labari 
cewa lalle ne Ni, Mai gafara ne, Mai 
jin kai. 

50. Kuma azabaTa ita ce azaba 
mai ratfacfi. 

J/._Kuma ka ba su labarin bakin 
Ibrahim. 

52. A lokacin da suka shiga gun- 
sa, sai suka ce, "Sallama." Ya ce, 
"Lalle mu, daga gare ku, masu 
flrgita ne." 

53. Suka ce, "Kada ka flrgita. 
Lalle ne mu, muna yi maka bushara 
game da wani yaro masani." 

54. Ya ce, "Shin, kun ba ni bu- 
shara (1) ne a kan tsufa ya shafe ni? 
To, da me kuke ba ni bushara?" 



IP <>_i^s-^4oM^Cl4 









*^ ' \ ' 



E|04^-1aI>--3 



Aljahim, sa'an nan Alhawiya. Kowace tfabaka tana da juz'i sananne, watau kofa ga 
Yahudu, wata ga Nasara, wata Saba'awa, wata ga Majusawa, wata ga Mushirikai, wata ga 
munafukai, wata ga Musulmi wadanda aka yi musu hushi (mummunan aiki). Ana fatan fita 
ga masu tauhTdi daga gare ta. Ba a fatan kome ga sauran, suna dawwama a cikinta har 
abada. 

(1) Ibrahim yana yi musu tambaya ne domin yana ganin kamar suna yi masa 
magana ta izgili ne a kan samun da a bayan tsufansa da na matarsa. Saboda haka suka 
gaya masa cewa su masu gaskiya ne. 



386 



15 - Sfiratul Hijr 



«#j8£-w 



55. Suka ce, "Muna yi maka 
bushara da gaskiya ne, saboda 
haka, kada da kasance daga masu 
yanke tsammani." 

56. Ya ce, "Kuma wane ne yake 
yanke tsammani daga rahamar 
Ubangijinsa, face 6atattu?" 

57. Ya ce, "To, mene ne babban 
aPamarinku? Ya ku manzanni!" 

58. Suka ce, "Lalle ne mu, an 
aika mu zuwa ga wasu mutane 
masu laifi. 

59. "Face mutanen Ludu, lalle 
ne mu, hakTka, masu tsTrar da su 
ne gaba daya. 

60. "Face matarsa^ mun kaddara 
cewa lalle ne ita, haklka, tana daga 
masu halaka." 

61. To, a lokacin da manzannin 
suka je wa mutanen Ludu, 

62. Ya ce, "Lalle ne ku mutane 
ne wadanda ba a sani ba." 

63. Suka ce, "A'a, mun zo maka 
saboda abin da suka kasance suna 
shakka a cikinsa. 

64. "Kuma mun zo maka^da 
gaskiya. Kuma lalle ne mu, hakika, 
masu gaskiya ne. 

65. "Sai ka yi tafiya da iyalinka, 
a wani yanki na dare, kuma ka bi 
bayansu, kuma kada wani daga 
cikinku ya yi waiwaye, kuma ku bi 
ta inda aka aumurce ku." 

66. Kuma Muka hukunta wan- 
can al'amarin zuwa gare shi cewa 
lalle ne karshen wadancan abin 
yankewa ne a lokacin da suke masu 
shiga asuba. 












/<,<. •-'x-rr ''Sts 






lid 



*>"£» Its I 1f/„ 






387 



15 - Suratul Hijr 



&M&-V 



67. Kuma mutanen alkaryar 
suka je suna masu bushara. 

68. Ya ce, "Lalle ne wacfannan 
baklna ne, saboda haka kada ku 
kunyata ni. 

69. "Kuma ku bi Allah da ta- 
kawa, kuma kada ku sanya ni a 
bakin ciki." 

70. Suka ce, "Ashe ba mu hana 
ka daga talikai ba?" 

71. Ya ce, "Ga wadannan 'ya'ya- 
na (1) idan kun kasance masu aika- 
tawa ne." 

72. Rantsuwa da (2) rayuwarka! 
Lalle ne su a cikin mayensu suna ta 
cfimuwa. 

73. Sa'an nan tsawa ta kama su, 
suna masu shiga lokacin hudowar 
rana. 

74. Sa'an nan Muka sanya sa- 
manta ya koma kasanta, kuma 
Muka yi ruwan duwatsu na lakar 
wuta a kansu. 

75. Lalle ne a cikin wancan ak- 
wai ayoyi ga masu tsokaci da 
hankali. 

76. Kuma lalle ne ita, hakika, 
suna a gefen wata hanya tabba- 
tacciya. (3) 

77. Lalle ne a cikin wancan ak- 
wai aya ga masu imani. 



(jjp OJ^Cli A^t JJ* JJ* iU, 



* *w^*u *-*•(' 



©pJLH^^J^ 1 \>&j 









frftAj^ 









Ep>^ Jrv^ W^> 



$ u&£$$^* &i 



(1) Yana nufin matan garin, domin Annabin mutane shi ne ubansu. 

(2) Allah Ya yi rantsuwa da rayuwar Annabi Muhammadu, tsira da amincin Allah su 
tabbata a gare shi. Wannan shT ne matuicar girmamawa wadda Allah Yake yi wa mutum. 
Kuma yana nuna cewa rayuwar Annabi tana da muhimmanci Rwarai. 

(3) Hanya tabbatacciya ta mutanen Makka zuwa Syria (Sham). 



388 



15 - Suratul Hijr 



mm-\> 



78. Kuma lalle ne ma'abuta Al'- 
aika (1) sun kasance, hakSca, masu 
zalunci ! 

79. Sai Muka yi azabar ramuwa 
a gare su, kuma lalle su biyun, 
haklka, suna a gefen wani tafarki 
mabayyani. 

80. Kuma lalle ne, hakTka, 
ma'abuta Hijiri (2) sun karyata 
Manzanni. 

81. Kuma Muka kai musu 
ayoyinMu, sai suka kasance masu 
bijirewa daga gare su. 

82. Kuma sun kasance suna sas- 
saka gidaje daga duwatsu, alhali 
suna amintattu. 

83. Sai tsawa ta kama su, suna 
masu shiga asuba. 

84. Sa'an nan abin da suka ka- 
sance suna tsirfantawa bai wadatar 
ga barinsu ba. 

85. Kuma ba M u halicci sammai 
da Rasa da abin da yake a tsaka- 
ninsu ba face da gaskiya. Kuma 
lalle^ ne Sa'a (Ranar Alkiyama) 
hakTka, mai zuwa ce. Saboda haka 
ka yi rangwame, rangwame mai 
kyau. 

86. Lalle ne Ubangijinka, Shi ne 
Mai yawan halitta, Masani. 

87. Kuma lalle ne, haloka, Mun 
ba ka bakwai watfanda ake karan- 
tawa (3) da Alkur'ani mai girma. 



m c*^&$\£&&& 



f\p o^?*>£U u^lj l^u Llii;li 



' ^'^'< 



&cjC£\JS\^\^X&; 






Gp ^-^^^4^.4^ ^ly^y^y^y^J 






69 Ojy*£^\?vUft^^\\J 






[«j.vJsU«L^J\ 



t& > r&sri£Z& 






(1) Ma'abuta Al'aika, su ne mutanen Shu'aibu. 

(2) Ma'abuta Hijiri, su ne Samudawa. 

(3) Bakwai wadanda ake karantawa su ne Fatiha mai ayoyi bakwai. Ana karanta su a 
cikin kowace raka'a ta salla. 



389 



15 - Suratul Hijr 



^^->° 



88. Kada lalle ka mika idanunka 
biyu zuwa ga abin da Muka jiyar da 
su dacfi game da shi, nau'i-nau'i a 
gare su, kuma kada ka yi bakin ciki 
a kansu, kuma sassauta fikafikanka 
ga masu imani. 

89. Kuma ka ce, "Lalle nl, ni ne 
mai gargacfi bayyananne." 

90. Kamar yadda Muka saukar 
a kan masu yin rantsuwa, (1) 

91. Wacfanda suka sanya Alku- 
r'ani tatsuniyoyi. 

92. To, rantsuwa da Ubangi- 
jinka! (2) HakTka, Muna tambayar 
su gaba cfaya. 

93. Daga abin da suka kasance 
suna aikatawa. 

94. Sai ka tsage gaskiya game da 
abin da ake umurnin ka, kuma ka 
kau da kai daga masu shirki. 

95. Lalle ne Mu, Mun isar maka 
daga masu (3) izgili. 

96. Wacfanda suke sanyawar 
wani abin bautawa na dabam tare 



m *A~9rjj\ ^LiL»U J^JCl^ o ji£ * 



6P ui-^o^^^!y*-^ui•^ 






u* 






(1) Masu rantsuwa a kan saba wa Annabawa, watau kamar sun yi rantsuwa cewa ba 
za su bi abin da Annabawa suka zo da shi ba. Watau su ne masu tsananin izgili da addini. 

(2) Allah Ya yi rantsuwa da ZatinSa a kan Shi ne Ubangijin Annabi Muhammadu 
tsTra da aminci su tabbata a gare shi, domin Ya natsar da ransa daga tsoron masu yi masa 
izgili, kuma domin Ya karfafa shi ga zartar da aikin da Ya sanya shi na iyar da Manzanci, 
ba da wata fargaba ba. 

(3) Masu tsananin izgili ga Annabi wacfanda Allah Ya isar masa daga gare su. Su 
biyar ne, daga Bani Asad bn Abdul'uzza bn Kusayyi akwai Aswadu bn el Muttalib, Abu 
Zamah, kuma daga Bani Zuhrah akwai el Aswad bn Abdu Yaguth. Daga Bani Makhzumi 
akwai el Walid bn Mugira. Daga Bani Sahmi akwai el As bn Wa'il. Daga Ban! Khuza'a 
akwai el Harith bn el Tulatilah. Su ne masu darajar mutanensu. A lokacin da suka doge da 
sharri, Allah Ya hutar da Annabi daga^sharrinsu da nau'i-nau'i na masifu, suka halaka. 
Dubi karin bayani daga tafsirin bn Kathir. Tsare Annabi daga gare su tun yana shi kacfai a 
Makka ya isa ya sanya shi ya dogara ga Allah bayan abubuwa sun kara yawa da sauki. 



390 



15 - Suratul Hijr 



SOTS£-N 



da Allah, sa'an nan da sannu za su 
sani. 

97. Kuma lalle ne, hakika, Muna 
sanin cewa lalle kai, kirjinka yana 
yin kunci game da abin da suke facfa 
(na izgili). 

98. Saboda haka ka yi tasbihi 
game da gode wa Ubangijinka, 
kuma ka kasance daga masu 
sujada. 

99. Kuma ka bauta wa Ubangi- 
jinka, har mutuwa ta zo maka. 



>-r»^ y *o" 












lip OW ' ^V ^l^^J -M^b 




Tana karantar da ni'imomin da Allah Ya bai wa mutum daga 
halittarsa, da abincinsa da shiryarwar da Ya yi masa, da hankalin da 
Ya ba shi, domin ya kacfaita Shi da bautarSa, har zuwa ga ni'imomin 
Lahira ga wanda ya shiryu. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Umurnin Allah ya zo, saboda 
haka kada ku nemi hanzartawarsa. 
Tsarkin Allah ya tabbata, kuma Ya 
daukaka daga abin da suke yi na 
shirka. 






ZS£j&* 



391 



16 - Suratun Nahl 



Wti&-n 



2. Yana sassaukar da mala'iku 
da Ruhi (1) daga umurninSa a kan 
wanda Yake so daga bayinSa, cewa 
ku yi gargacfi cewa: Lalle ne shT, 
babu abin bautawa face Ni, saboda 
haka ku bl Ni da takawa. 

3. Ya halicci sammai da kasa da 
gaskiya. Ya cfaukaka daga abin da 
suke yi na shirka. 

4. Ya halicci mutum daga ma- 
niyyi, sai ga shi yana mai husuma 
bayyananniya. 

5. Da dabbobin ni'ima, Ya halio 
ce su dominku. A cikinsu akwai 
abin yin cfimi da wacfansu amfano- 
ni, kuma daga gare su kuke ci. 

6. Kuma kuna da kyau a cikinsu 
a lokacin da suke komowa daga 
kiwo da maraice da lokacin da suke 
sakuwa. 

7. Kuma suna cfaukar kayanku 
masu nauyi zuwa ga wani gari, ba 
ku kasance masu isa gare shi ba, 
face da tsananin wahalar rayuka. 
Lalle ne Ubangijinka ne, haklka, 
Mai tausayi, Mai jin kai. 

8. Kuma da dawaki (2) da alfa- 
darai da jakuna, domin ku hau su, 













iOjj Ubj : fr-'=^_ > ^uI>JV^ J uJ)^ <j4=M-? 



(1) Saukar da mala'iku da Ruhi watau Alkur'ani a zamanin Annabci ko kuma 
fahimta da karfin zuciya wacfanda Allah kesanyawa ga wanda Ya nufa da jaddada addini a 
kan kowane karni. Aiko masu gargacfi shi ne mail girman ni'imar Allah a kan mutane. 

(2) Hada dawaki da alfadarai zuwa ga jakuna kuma aka ce domin "hawansu da yin 
kawa" yana nuna cewa ba a cin dawaki da alfadarai, domin an san cewa an hana cin 
jakuna a lokacin yakin Khaibara, kuma ayoyin da ke gaba da wannan aya sun nuna ana 
cin dabbobin ni'ima kuma ana hawansu, kuma cin nama ya fi hawa zama ni'ima, saboda 
haka, shi ne ya kamata a ambata inda ya halatta. Wannan ne mazhabar Maliki da Abu 
HariTfa, kuma shi ne maganar Abdullah bn Abbas, Allah Ya yarda da su. Wasu sun ce ana 
cin dawaki da alfadarai domin cewa ana "hawansu domin kawa" ba ya hana a yi wani abu 
da su, wato cin namansu, domin a cikin Bukhari da Muslim an ruwaito halaccin cin 



392 



16 - Suratun Nahl 



«&-n 



kuma da kawa. Kuma Yana halitta 
abin da ba ku sani ba. 

9. Kuma ga Allah madaidaiciyar 
hanya take kuma daga gare ta ak- 
wai mai karkacewa. Kuma da Ya 
so, da Ya shiryar da ku gaba daya. 

10. Shi ne Wanda Ya saukar da 
ruwa daga sama dominku, daga 
gare shi akwai abin sha, kuma daga 
gare shi itace yake, a cikinsa kuke 
yin kiwo. 

1 1 . Yana tsirar da shuka game da 
shi, dominku, zaituni da dablnai da 
inabai, kuma daga dukan 'ya'yan 
itace. Lalle ne a cikin wancan, hakl- 
ka, akwai aya ga mutane wadanda 
suke yin tunani. 

12. Kuma Ya hore muku dare da 
wuni, da rana da wata, kuma tau- 
rari horarru ne da umurninSa. Lalle 
ne a cikin wancan, hakika, akwai 
ayoyi ga mutane wadanda suke 
hankalta. 

13. Kuma abin da Ya halitta 
muku a cikin kasa, yana mai sa- 
6anin launukansa. Lalle ne a cikin 
wancan, hakika, akwai aya ga mu- 
tane wadanda suke tunawa. 






*" ^ ' s»± -* 






iijClifc <&1&<<j* &\zs$y> 










dawaki. Wannan shi ne maganar Al-Hasan da Shuraih da ' Acfa'a da Sa'id bn Jubair. Kuma 
shT ne mazhabar^Shafi'i da Is'haic. Sun yi hujja da halaccin naman dawaki da abin da 
Asma'u bint Abi Bakar As-Siddik ta ce, "Mun soke wata gocfiya, muka ci, a zamanin 
Manzon Allah, a Madina." Kuma a cikin Bukhari da Muslim daga Jabir, Allah Ya yarda 
da shi, "Mun ci dawaki da jakunan jeji a Khaibara, kuma Annabi, tsira da aminci sun 
tabbata a gare shi, ya hana jakunan gida". A cikin AbT Dawud, "Mun yanke dawaki da 
alfadarai da jakuna alhali yunwa ta kama mu, amma sai Annabi ya hana mu cin jakuna da 
alfadarai, bai hana mu cin dawaki ba". NT, a ganina, ra'ayin cin dawaki ya fi karfi, domin 
surar ta sauka a Makka, amma hadisin yankan gocfiyar, a Madina aka yi shi. Saboda haka 
surar ba ta shafe shi ba. Dubi Radd Al-Azhan. 



393 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



14. Kuma Shi ne Ya hore teku 
domin ku ci wani nama sabo daga 
gare shi, kuma kuna fitarwa, daga 
gare shi, kawa wadda kuke yin ado 
da ita. Kuma kuna ganin jirage 
suna yankan ruwa a cikinsa kuma 
domin ku yi neman (fatauci) daga 
falalarSa. Kuma mai yiwuwa ne 
kuna godewa. 

15. Kuma Ya jefa, a cikin kasa, 
tabbatattun duwatsu domin kada ta 
karkata da ku, da koguna da hany- 
yoyi, cfammaninku kuna shiryuwa. 

16. Kuma da wacfansu alamomi, 
kuma da taurari suna masu neman 
shiryuwa (ga tafiyarsu ta fatauci). 

1 7. Shin, Wanda Yake yin halitta 
yana yin kama da wanda ba ya yin 
halitta? Shin fa, ba ku tunawa? 

18. Kuma idan kun kidaya 
ni'imar Allah, ba ku iya lissafa ta. 
Lalle ne Allah, haklka, Mai gafara 
ne, Mai jin kai. 

19. Kuma Allah Yana sanin abin 
da kuke asirtawa da abin da kuke 
bayyanawa. 

20. Kuma wacfanda suke kira, 
baicin Allah, ba su halicci kome ba, 
kuma su ne ake halittawa. 

21. Matattu ne, ba su da rai, 
kuma ba su san a wane lokaci ake 
tayar da su ba. 

22. Abin bautawarku, abin bau- 
tawa ne guda, to, wacfanda ba su yin 
imani da Lahira, zukatansu masu 
musu ne, kuma su makangara ne. 

23. HakTka, lalle ne, Allah Yana 
sanin abin da suke asirtawa da abin 



>» 1 >l K <t'i y ->'*■?' 









fc^ffi 



-~—£j-h 



f^l >' S 9 * *^\\ ' c ' '\" 






lo^ 



iu** ] 



* ft ^ ft 
















394 



16 - Suratun Nahl 



m\m-n 



da suke bayyanawa. Lalle ne Shi, ba 
Ya son masu girman kai. 

24. Idan aka ce musu "Mene ne 
Ubangijinku Ya saukar?" Sai su ce, 
"Tatsuniyoyin mutanen farko." 

25. Domin su cfauki zunubansu 
cikakku a Ranar Kiyama, kuma 
daga zunuban wacfanda suke 6atar- 
wa ba da wani ilmi ba. To, abin da 
suke cfauka na zunubi ya munana. 

26. Lalle ne wacfanda suke a 
gabaninsu sun yi makirci, sai Allah 
Ya je wa gininsu daga harsa- 
shensa, (1) sai rufi ya facfa a kansu 
daga bisansu, kuma azaba ta je 
musu daga inda ba su sani ba. 

27. Sa'an nan a Ranar Kiyama 
(Allah) Yana kunyata su, kuma 
Yana cewa, "Ina abokan taray- 
yaTa, wacfanda kuka kasance kuna 
gaba a cikin cfaukaka sha'aninsu?" 
Wacfanda aka bai wa ilmi suka ce, 
"Lalle ne wulakanci a yau da cuta 
sun tabbata a kan kafirai." 

28. Wacfanda mala'iku suke kar- 
6ar rayukansu suna masu zalun- 
tar kansu. Sai suka jefa neman sul- 
hu (suka ce) "Ba mu kasance muna 
aikata wani mummunan aiki ba." 
Kayya! Lalle Allah ne Masani ga 
abin da kuka kasance kuna aika- 
ta wa. 

29. Sai ku shiga kofofin Jahan- 
nama, kuna madawwama a cikinta. 
Sa'an nan tir da mazaunin masu 
girman kai. 



>r 'iM&\ 






\yj \i lf~Ju\ ^yJ U* 4>j^i^^iy^ o^ 



</ c 



>/ »^,s> 



yj .^-^ o^ <J**-*j u«^=^ L« ^LnJ » 






iilol 



*»/->> i 



"^ II ^^* " ^ X »| I M * I* 



<JLr* 



(1) Kamar yadda Allah Ya halaka Bukht Nasar. Aka halaka shi da ginin gidansa. 
Allah Yana halaka kafirai da abin da suke tanada wa kansu domin neman rayuwarsu. 



395 



16 - Suratun Nahl 



«&-n 



30. Kuma aka ce wa wacfanda 
suka yi takawa, "Mene ne Ubangi- 
jinku Ya saukar?" Suka ce, "Alheri 
Ya saukar, ga wacfanda suka kyau- 
tata a cikin wannan duniya akwai 
wani abu mai kyau, kuma hakika, 
Lahira ce mafi allien." Kuma haki- 
ka, madalla da gidan masu takawa. 

31. Gidajen Aljannar zama, suna 
shigarsu, koramu suna gudana 
daga karkashinsu, suna da abin da 
suke so a cikinsu. Kamar haka Al- 
lah ke saka wa masu takawa. 

32. Wacfanda mala'iku suke 
karBar rayukansu suna masu jin 
dacfin rai, mala'ikun suna cewa. 
"Aminci ya tabbata a kanku. Ku 
shiga Aljanna saboda abin da kuka 
kasance kuna aikata wa." 

33. Shin, suna jiran wani abu? 
Face mala'iku su je musu ko kuwa 
umurnin Ubangijinka. Kamar 
wancan ne wacfanda suke a gaba- 
ninsu, suka aikata. Kuma Allah 
bai zalunce su ba, kuma amma 
kansu suka kasance suna zalunta. 

34. Sai munanan abubuwan da 
suka aikata ya same su, kuma abin 
da suka kasance suna yi na izgili ya 
wajaba a kansu. 

35. Kuma wacfanda suka yi shir- 
ki suka ce, "Da Allah Ya so, da ba 
mu bauta wa kome ba, baicinSa, mu, 
ko ubannimmu kuma da ba mu 
haramta kome ba, baicin abin da Ya 
haramta." Kamar wancan ne wa- 
cfanda suke a gabaninsu suka aika- 
ta. To, shin, akwai wani abu a kan 
Manzanni, face iyarwa bayya- 
nanniya? 






\> '\ 



► C " >> 



pL^4^ I ^-ot^S/P- ^rJ^ ■*£-** ci*. 



i^\ '. ^ < ~* fa\" - * ' ut \* *vfa 'S 

|*p ojLSti^^a Lo aL>JI \yiol ScSc 






396 



16 - Suratun Nahl 



m\m-* 



36. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
aika a cikin kowace al'umma da 
wani Manzo (ya ce), "Ku bauta wa 
Allah, kuma ku msanci T)agutu." 
To, daga gare su akwai wanda Al- 
lah Ya shiryar, kuma daga cikinsu 
akwai wanda 6ata ta wajaba a kan- 
sa. Sai ku yi tafiya a cikin kasa, 
sa'an nan ku duba yadda akibar 
masu karyatawa ta kasance. 

37. Idan ka yi kwacfayi a kan 
shiryuwarsu, to, lalle ne, Allah ba 
Ya shiryar da wanda yake batarwa, 
kuma ba su da wadansu matai- 
maka. 

38. Kuma suka rantse da Allah 
iyakar rantsuwarsu (cewa) Allah ba 
ya tayar da wanda yake mutuwa! 
Na'am, Yana tayarwa. Wa'adi ne 
(Allah) Ya yi a kanSa tabbatacce, 
kuma amma mafi yawan mutane ba 
su sani ba. 

39. Domin Ya bayyana musu 
abin da suke saBa wa juna a cikinsa, 
kuma domin wacfanda suka kafirta 
su sani cewa lalle su ne suka kasance 
makaryata. 

40. Abin sani kawai, Maganar- 
Mu ga wani abu idan Mun nufe shi, 
Mu ce masa, "Ka kasance," sai 
yana kasancewa. 

41. Kuma wacfanda suka yi hiji- 
ra a cikin sha'anin Allah daga 
bayan an zalunce su, haklka Muna 
zaunar da su a cikin duniya da 
alheri, kuma lalle ladar Lahira ce 
mafi girma, da sun kasance suna 
sani. 



\^\^^y^^^^x^j 






Oj U>- 4^P \ J&J ^> CjJ^i 4>* 



i^\ ' • >*> \*. & 'SACK'S 

E3 c££^-=*)yb tt"jj& 



j>'u^^%0^^^l 



>^ 



X 



■&a 









397 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



42. Wacfanda suka yi hakuri, 
kuma ga Ubangijinsu suke dogara. 

43. Kuma ba Mu aika daga 
gabaninka ba, face wacfansu mazaje 
Muna yin wahayi zuwa gare su. Sai 
ku tambayi mutanen Ambato idan 
kun kasance ba ku sani ba. 

44. Da hujjoji bayyanannu da 
littattafai, kuma Mun saukar da 
Ambato zuwa gare ka, domin ka 
bayyana wa mutane abin da aka 
sassaukar zuwa gare su, kuma don 
dammaninsu su yi tunani. 

45. Shin fa, wadanda suka yi 
makircin munanan ayyuka sun 
amince da Allah, ba zai shafe kasa 
dominsu ba, ko kuwa azaba ba za ta 
je musu daga inda ba su sani ba? 

46. Ko kuwa Ya kama su a cikin 
jujjuyawarsu? Saboda haka ba su 
zama masu buwaya ba. 

47. Ko kuwa Ya kama su & kan 
nakasa? To, lalle ne Ubangijinka 
haioka Mai tausayi ne, Mai jin kai. 

48. Shin, ba su lura ba da abin da 
Allah Ya halitta, ko mene ne, inu- 
woyinsu suna karkata daga dama 
da wajajen hagu, suna masu sujada 
ga Allah, alhali suna masu £as- 
kantar da kai? 

49. Kuma ga Allah, abin da yake 
a cikin sammai da kasa na dabba da 
mala'iku, suke yin sujada, kuma ba 
su kangara. 

50. Suna tsoron Ubangijinsu 
daga bisansu, kuma suna aikata 
abin da ake umurnin su. 












398 



16 - Suratun Nahl 



&-v\ 



51. Kuma Allah Yace, "Kadaku 
ri£i abubuwan bautawa biyu. Abin 
sani kawai, Wanda ake bautawa 
guda ne, sa'an nan sai ku ji tsoroNa, 
Ni kawai." 

52. Kuma Yana da abin da yake 
a ci k i n sammai da £asa, kuma Yana 
da addini wanda yake dawwa- 
mamme. Shin fa, wanin Allah kuke 
bT da takawa? 

53. Kumaabindayakeagareku 
na ni'ima, to, daga Allah ne. Sa'an 
nan kuma idan cuta ta shafe ku, to, 
zuwa gare Shi kuke hargowa. 

54. Sa'an nan idan Ya kuranye 
cutar daga gare ku, sai ga wani 
bangare daga gare ku game da 
Ubangijinsu suna shirki. 

55. Domin su kafirta da abin da 
Muka ba su. To, ku ji dadi, sa'an 
nan da sannu za ku sani. 

56. Kuma suna sanya rabo (l) ga 
abin da ba su sani ba daga abin da 
Muka arzuta su. Ranstuwa da Al- 
lah! Lalle ne za a tambaye ku daga 
abin da kuka kasance kuna kir- 
kirawa. 

57. Kuma suna danganta ^ya'ya 
mata ga Allah. TsarkinSa ya tabba- 
ta! Kuma su ne da abin da suke 
sha'awa. 



**.'>! 









&*}&& 












( 1 ) Suna sanya war rabo daga dabbobi da hatsi ga gumaka ko aljannu, alhali ba su san 
amfanin da gumakan ko aljannun suke iya jawo musu ba ko suke tunkudewa daga gare su. 
Akwai daga cikin nTimomin Allah, Ya shiryar da mutane ga gane cewa wadannan gumaka 
da aljannu ko wani mahaluki ba ya iya cuta ko jawo wani amfani face da iznin Allah. 
Saboda haka babu wanda ya cancanci a bauta masa face Allah, Mai tum6uke cuta kuma 
Mai jawo amfani. Watau wannan bayar da nfimar 'yancin dan Adam kamilan, su duka 
bayi ne, babu daraja ga kowa sai da takawa. Sanin haka wata nfima ce daga Allah. 



399 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



58. Kuma idan aka yi wa cfa- 
yansu bushara da mace (1) sai fus- 
karsa ta wuni baka kirin, alhali 
kuwa yana mai cike da bakin ciki. 

59. Yana 66yewa daga mutane 
domin munin abin da aka yi masa 
bushara da shi. Shin, zai rike shi a 
kan wulakanci, ko zai turBude shi a 
cikin turbaya? To, abin da suke 
hukuntawa ya munana. 

60. Ga wadanda ba su yi ima- 
ni (2) da Lahira ba akwai sifar cuta, 
kuma ga Allah akwai sifa mafi dau- 
kaka. Kuma Shi ne Mabuwayi, Mai 
hikima. 

61. Kuma da Allah Yana kama 
mutane da zaluncinsu, (3) da bai 
bar wata dabba ba a kan kasa. 
Kuma amma Yana jinkirta musu 
zuwa ga ajali ambatacce. Sa'an nan 
idan ajalinsu ya zo, ba za a yi musu 
jinkiri ba ko da sa'a guda, kuma ba 
za su gabata ba. 

62. Kuma suna sanya wa Allah 
abin da suke ki, kuma harsunansu 
na siffanta karya cewa lalle ne suna 
da abubuwa masu kyau. Babu 
shakka, lalle ne suna da wuta, kuma 
lalle su, wadanda ake kyalewa ne (a 
cikinta). 

63. Rantsuwar Allah! Lalle ne 
hakika Mun aika zuwa ga al'um- 


















s."s *> 



j*\J iU3^ JL-J JJj} I j^^-jj Jhdj 






s.wf ** 



JpOyl»yli »f^_*^l2H Jl^t 






( 1 ) Fahintar cewa da namiji da 'ya mace duka daya suke, da hana kashe su ko turbude 
su, wata ni'ima ce babba da 'yancin mata babba, a cikin rayuwar dan Adam. 

(2) Karin bayani ne ga abin da ya gabata kuma na bay a da shi ya ratayu da shi. 
Shiryarwa zuwa ga halaye madaukaka ni'ima ce babba. 

(3) Rashin halaka duniya saboda laifin mutane da rashin kama su da dukan laifinsu, 
ni'ima ce babba. 



400 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



momi daga gabaninka, sai Shairfan 
ya kawacejnusu ayyukansu, sabo- 
da haka shi ne majibincinsu, a yau, 
kuma suna da azaba mai radacfi. 

64. Lalle ba Mu saukar da Littafi 
ba a kanka, face domin ka bayyana 
musu abin da suka saba wa juna a 
cikinsa, kuma domin shiriya da 
rahama ga mutane warfanda suke 
yin Tmani. 

65. Kuma Allah Ya saukar da 
ruwa daga sama, sa'an nan Ya rayar 
da kasa da shi a bayan mutuwarta. 
Lalle ne a cikin wannan, haklka 
akwai aya ga mutane warfanda suke 
saurare. 

66. Kuma lalle ne, kuna da abin 
lura a cikin dabbobin ni'ima ; Muna 
shayar da ku daga abin da yake a 
cikin cikunansu, daga tsakanin tu- 
kar tumbi da jini, nono tsantsan, 
mai saukin hacfiya ga masu sha. 

67. Kuma daga 'ya'yan itacen 
dabmo da inabai. Kuna samu daga 
gare shi, abin maye (1) da abinci mai 
kyau. Lalle a cikin wannan, hakika, 
akwai aya ga mutane warfanda suke 
hankalta. 

68. Kuma Ubangijinka Ya yi 
wahayi (2) zuwa ga kudan zuma 






: V M 






±&ja>, j l>^ili *jsj&j£jqx IciyOob 



^.^O-^cJj^U^^J 



(1) Ya ambaci abin maye a cikin abubuwan ni'ima a gabanin a haramta giya. Kuma 
haramta ta ba ya hana ta zama a cikin ni'imomin Allah ga mutane domin an haramta ne 
saboda tsaron hankalinmu a kan neman wacfansu ni'imomin da suka fi ta a Aljanna a inda 
ba za a hana ta ba saboda karewar taklifi a can. Saboda haka ne ya kare ayar da cewa ; 
"Akwai aya ga mutane wadanda suke hankalta." 

(2) Wahayi na ilhama, watau Allah Ya cusa wa kudan zama ilmin yin sa kar gidan 
zuma da gane hanyoyin tafiya ta koma gidanta, da cin kowane iri furen itace domin a fitar 
da ni'imar abin sha mai dacfi ga mutane, kuma wanda ya kunsa dukan magani ga 
ciwarwatansu. Wannan ni'ima ce babba. 



401 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



cewa; "Ki riki gidaje daga duwatsu, 
kuma daga itace, kuma daga abin 
da suke ginawa. 

69. "Sa'an nan ki ci daga dukan 
'ya'yan itace, saboda haka ki shiga 
hanyoyin Ubangijinki, suna 
horarru." Wani abin sha yana fita 
daga cikunanta, mai sa6awar 
launukansa, a cikinsa akwai wata 
warkewa ga mutane. Lalle ne, a 
cikin wannan, hakika, akwai ayoyi 
ga mutane wadanda suke yin 
tunani. 

70. Kuma Allah ne Ya halicce 
ku, sa'an nan Yana karbar rayu- 
kanku, kuma daga gare ku akwai 
wanda ake mayarwa zuwa ga mafi 
RasRancin rayuwa, domin kada ya 
san kome a bayan da ya zama mai 
ilmi. Lalle Allah ne Masani, Mai 
Tkon yi. 

71. Kuma Allah Ya fifita sashen- 
ku (1) a kan sashejaarziki. Sa'an nan 
wadanda aka fifita, ba su zama 
masu mayar da arzikinsu a kan abin 
da hannayensu na dama suka mal- 
laka ba, har su zama daidai a cikin- 
sa. Shin fa, da ni'imar Allah suke 
musu? 

72. Kuma Allah Ya sanya muku 
matan aure daga kawunanku, 
kuma Ya sanya muku daga matan 
aurenku diya da jTkoki, kuma Ya 
arzuta ku daga abubuwa masu 















(1) Arziki daga Allah yake, yana fifita wacfansu bayinSa da arziki a kan wadansu, 
Sa'an nan wanda aka bai wa arziki daga cikinsu ba ya iya mayar da arzikin a tsakaninsa da 
wani bawa nasa har su zama daidai a kan arzikin. To, idan haka ne, yaya kuke sanya 
wadansu bayin Allah daidai da Allah wajen bautarku gare su? 



402 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



dacfi. Shin fa, da karya suke yin 
imani, kuma da ni'imar Allah su, 
suke kafirta? 

73. Kuma suna bauta wa, baicin 
Allah, abin da yake ba ya mallakar 
wani arziki dominsu, daga sammai 
da kasa game da kome, kuma ba su 
iyawa (ga aikata kome). 

74. Sa'an nan kada ku bayar da 
wacfansu misalai ga Allah. Lalle ne 
Allah Yana sani, kuma ku, ba ku 
sani ba. 

75. Allah Ya buga wani misali da 
wani bawa wanda ba ya iya samun 
iko a kan yin kome, da (wani bawa) 
wanda Muka arzuta shi daga gare 
Mu da arziki mai kyau. Sa'an nan 
shT yana ciyarwa daga arzikin, a 
asirce da bayyane. Shin suna dai- 
daita? Godiya ta tabbata ga Allah. 
A'a mafi yawansu ba su sani ba. 

76. Kuma Allah Ya buga wani 
misali, maza biyu, cfayansu bebe ne, 
ba ya i^a samun ikon yin kome, 
kuma shTnauyi ne a kan mai malla- 
karsa, inda duk ya fuskantar da shi, 
ba ya zuwa da wani alheri. Shin, 
yana daidaita, shi da (namiji na 
biyu) wanda yake umurni da a yi 
adalci kuma yana a kan tafarki 
madaidaici? 

77. Kuma ga Allah gaibin (1) 
sammai da kasa yake, kuma 
aFamarin Sa'a bai zama ba face 
kamar walkawar gani, ko kuwa shT 
ne mafi kusa! 















>£SZfr\j *^° 












(1) *B6ye lokacin Kiyama a bayan bayanin tabbatar aukuwarta yana daga cikin 
ni'imomin Allah, domin mai hankali ya yi tattali saboda ita. 



403 



16 - Suratun Nahl 



-n 



Lalle Allah, a kan dukan kome, Mai 
ikon yi ne. 

78. Kuma Allah neYafitar da ku 
daga cikunan iyayenku, ba da kuna 
sanin kome ba, kuma Ya sanya 
muku ji da gannai da zukata, tsam- 
maninku za ku gode. 

79. Shin ba su ga tsuntsaye m ba 
suna horarru a cikin sararin sama, 
babu abin da yake rike su face 
Allah? Lalle ne a cikin wancan, 
hakika, akwai ayoyi ga mutane wa- 
danda suke yin Tmani. 

80. Kuma Allah ne Ya sanya 
muku daga gidajenku wurin natsu- 
wa, kuma Ya sanya muku daga 
fatun dabbobin nfima wasu gidaje 
kuna daukar su da sauki a ranar 
tafiyarku da ranar zamanku, kuma 
daga sufinsu (2) da gashinsu da ge- 
zarsu (Allah) Ya sanya muku 
kayan daki da na jin dadi zuwa ga 
wani lokaci. 

81. Kuma Allah ne Ya sanya 
muku inuwa daga abin da Ya hali t- 
ta, kuma Ya sanya muku dakuna 
daga duwatsu, kuma Ya sanya 







? " »?\\'tt\»" 






J^tftt* 




>Ui^j3 



(1) Tsuntsaye horarru a cikin sararin sama, ana nufi da su, a ganina, Allah ne Ya san 
haluka, su ne jiragen sama, saboda ambaton horewa tare da su a cikin sararin samaniya, 
domin abin da aka hore, ana horonsa ne domin a ci amfaninsa a lokaci da wurin horon. 
Tsuntsayen al'ada ba su da wani amfani a gare mu a lokacin da suke a cikin sararin sama. 
Saboda haka babu wani abu, sai jirgin sama. Ba za a ce ana nufm shaho ba a lokacin 
farauta, domin wannan amfani ya yi kadan bisa ga abin da Surar take kidayawa na 
nf imomin Allah a kan mutane gaba daya. Farauta ke5a66iya ce ga mutanen kauye kawai. 

(2) Sufi, shi ne gashin tumaki mai kama da auduga, wabar shi ne gashin rakumi mai 
laushi, sha'ar, shi ne gashin awaki da gezar dawaki. Bai ambaci auduga da kattani ba, 
domin a wajen shuka suke. 



404 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



muku wadansu riguna (1 ^suna tsare 
muku zafi, da wadansu riguna suna 
tsare muku makaminku. Kamar 
wancan ne (Allah) Yake cika ni'im- 
arSa a kanku,dsammanin ku, kuna 
sallamawa. 

82. To, idan sun juya, to, abin da 
ya wajaba a kanka, shi ne iyarwa 
kawai, bayyananniya. 

83. Suna sanin ni'imar Allah, 
sa'an nan kuma suna musunta, 
kuma mafi yawansu kafirai ne. 

84. Kuma a ranar da Muke tayar 
da mai shaida daga kowace al'um- 
ma, sa'an nan kuma ba za a yi izni 
ba ga wadanda suka kafirta, kuma 
ba su zama ana neman komawarsu 
ba. 

85. Kuma idan wadanda suka yi 
zalunci suka ga azaba, sa'an nan ba 
za a saukake ta daga gare su ba, 
kuma ba su zama ana yi musu jin- 
kiri ba. 

86. Kuma idan wadanda suka yi 
shirka suka ga abubuwan shirkarsu 
sai su ce, "Ya Ubangijinmu! 
Wadiannan ne abubuwan shirkar- 
mu wadanda muka kasance muna 
kira baicinKa". Sai su jefa magana 
zuwa gare su, "Lalle ne ku, hakika, 
makaryata ne." 

87. Kuma su shiga neman sulhu 
zuwa ga Allah a ranar nan, kuma 
abin da suka kasance suna kir- 
kirawa ya Bace daga gare su. 



-" :r>v 



@ skills jSU3 



* > \i* ■ 



■s '' '<.' ° 



\" * f *'*\ 1 i ' ' ». ' *> " 



>'~s ,>,> 



IgJ C&m^f*X> V 



V' 9 \ 3 



>oOJJ 



>i>'> " / s ' \i° *' '\ ' \i " ' s 



°, > "r^ Six'*?' ^> -r^> '!'<.' 









( 1 ) Riga domin zafi da sanyi daga sufi da wabar da gashi da auduga da kattani da rlga 
domin makami shi ne sulke, domin makami daga bakin karfe yake kamar takobi, mashi 
da kibiya. 



405 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



88. Wacfanda suka kafirta, kuma 
suka kange daga hanyar Allah, 
Mun kara musu wata azaba bisa ga 
azabar, saboda abin da suka kasan- 
ce suna yi na fasadi. 

89. Kuma a ranar da Muke tayar 
da shaidu a cikin kowace al'umma, 
a kansu daga kawunansu, kuma 
Muka zo da kai kana mai bayar da 
shaida a kan wadannan, kuma Mun 
saussaukar da Littafi a kanka do- 
min yin bayani ga dukan kome da 
shiriya da rahama da bushara ga 
masu mika wuya (Musulmi). 

90. Lalle Allah na yin umurni da 
adalci da kyautatawa, da bai wa 
ma'abucin zumunta, kuma yana 
hani ga alfasha da abin da aka ki da 
rarrabe jama'a. Yana yi muku gar- 
gadi, cfammanin ku, kuna tunawa. 

91. Kuma ku cika da alka- 
warin (1) Allah idan kun yi alkawari, 
kuma kada ku warware rantsu- 
woyinku a bayan karfafa su, alhali 
kuma hakika kun sanya Allah Mai 
lamuncewa a kanku. Kuma lalle 
Allah ne Yake sanin abin da kuke 
aikatawa. 

92. Kuma kada ku kasance ka- 
mar wadda ta warware zarenta a 






|3p OU-L-^eSy^j "k^-^jj 



*>sS. 















(1) Wanda yake rantsuwar alkawari da wani, sa'an nan ya warware rantsuwar domin 
neman ya kulla jvata rantsuwa da wani mutum saboda wani amfaninsa, ko jama'arsa a 
cikin wata kabila wadda ta fi ta mutanen farko icarfi, to, sifarsa kamar mace ce 
mahaukaciya, mai yin zare, a bayan ta tukka shi, ya yi karfi, sa'an nan ta warware shi. 
Saboda haka idan ta so mayar da shi wani zare, to, ba zai yi kyau ba kamar zaren farko da 
ta yi kuma mutane sun gane haukarta, ba za su yi wata ma'mala da ita ba. Wanda ya yi 
rantsuwa da Allah a kan abu, to, ya sanya Allah lamuni ke nan. Ba ya halatta ga wanda ya 
shugabantar da Allah ga wani abu, sa'an nan ya koma baya ya ki cika wannan alkawarin, 
domin bai kiyaye girman Allah ba, Wanda ya sanya a tsakaninsa da abokin ma'amalarsa. 
Tsaron alkawari ni'ima ne. 



406 



16 - Sura tun Nahl 



mm-* 



bayan tukka, ya zama warwararku, 
kuna rikon rantsuwoyinku domin 
yaudara a tsakaninku, domin ka- 
sance war wata al'umma ta fi riba 
daga wata al'umma! Abin sani ka- 
wai Allah Yana jarrabar ku da shi, 
kuma lalle ne yana bayyana muku, 
a Ranar Kiyama, abin da kuka ka- 
sance, a cikinsa, kuna saBa wa juna. 

93. Kuma da Allah Ya so, haki- 
ka, da Ya sanya ku al'umma guda, 
kuma Yana Batar da wanda Ya so, 
kuma Yana shiryar da wanda Ya so. 
Lalle ne ana tambayarku abin da 
kuka kasance kuna aikatawa. 

94. Kada ku riki rantsuwoyinku 
domin yaudara a tsakaninku, har 
kafa ta yi sulBi a bayan tabbatarta, 
kuma ku dandani azaba saboda 
abin da kuka kange daga hanyar 
Allah. Kuma kuna da wata azaba 
mai girma. (1) 

95. Kada ku sayi 'yan kudi ka- 
dan da alkawarin Allah. Lalle ne 
abin da yake a wurin Allah shi ne 
mafi alheri a gare ku, idan kun 
kasance kuna sani. 

96. Abin da yake a wurinku yana 
karewa, kuma abin da yake a wurin 
Allah ne mai wanzuwa. Kuma lalle 
ne, Muna saka wa wadanda suka yi 
hakuri da ladarsu da mafi kyawun 
abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 



>> vr^^t* "V M ^ & \ 

a&~»J *-^<y <^^M-f J *L-^i o* S^9i 









JjaXjM. 



>> >. 






^- it ^* 4 ., 



(1) Wanda yake yin rantsuwa da Allah domin ya yaudari wani, to, yana rusa kansa ne 
da kansa, kuma Allah Yana debe jarumci da natsuwa daga zuciyarsa, sa'an nan kuma yana 
da wata azaba mai girma a Lahira idan Allah bai gafarta masa ba, da tuba ko da wani 
sababi. Sanin haka nfima ne. 



407 



16 - Suratun Nahl 



«&-n 



97. Wanda ya aikata aiki na 
kwarai daga namiji ko kuwa mace, 
alhali yana mumini, to, haklka, 
Muna rayar da shi, rayuwa mai 
dacfi. Kuma haklka, Muna saka 
musu ladarsu da mafi kyawun abin 
da suka kasance suna aikatawa. 

98. Sa'an nan idan ka karanta (1) 
Alkur'ani, sai ka nemi tsari ga Allah 
daga Shaidan jefaffe. 

99. Lalle ne shi, ba shi da wani 
karfi a kan wadanda suka yi imani, 
kuma suna dogara ga Ubangijinsu. 

100. Abin sani kawai, karfinsa 
yana a kan wadanda suke ji6intar 
sa, kuma wadanda suke su, game da 
shi, fiiasu shirki ne. 

101. Kuma idan Muka musanya 
wata aya a matsayin wata aya, 
kuma Allah ne Mafi sani ga abin da 
Yake saukarwa, sai su ce, "Abin 
sani kawai, kai makirkiri ne." A'a 
mafi yawansu ba swa sani. 

102. Ka ce, Ruhul Kudusi (2) ne 
ya sassaukar da shi, daga Ubangi- 
jinka da gaskiya, domin ya tabbatar 
da wadanda suka yi imani, kuma 
(domin) shiriya da bushara ga 
Musulmi. 

103. Kuma lalle ne, hakika, 
Muna sanin (cewa) lalle ne su, suna 



fp oyu>^s)y l^=»U o~^»\ (vA^.\ 



^^i5^V&\3&fy 






' ?\i' >' ?\ '" ^ ?\\ V >> 1 \ * 1^1 1 

JUL* O^ UJll ¥ 15— JLa» u*-> >JL-^i 
^ t-s - - > 



g3 u)JUlJu 






$\3J& 



» <^ »to 



!iA>Aj t $^u^\^^j^_j^\*X^ •XJabj 



(1) An yi sabani ga zaman Isti'aza a gabanin karatu ko a bayansa. Malik ya zabi a yi 
Isti'aza a bayan^karatu, ko a bayan an kare yin salla, domin kada Shaicfan ya rinjayi 
mutum a bayan Tmaninsa da salla. Saboda haka ya karhanta shi a cikin salla. Wasu kuma 
suna isti'aza a gabanin karatu ko a gabanin salla. 

(2) Ruhul FCudusi, watau rai mai tsarki, ana nufln Jibrilu, amincin Allah ya tabbata a 
gare shi. 



408 



16 - Suratun Nahl 



m\m-* 



cewa, "Abin sani kawai, wani mu- 
tum ne yake karantar da shi." Hars- 
hen wanda suke karkatar da maga- 
nar zuwa gare shi, Ba'ajame (1) ne, 
kuma wannan (Alkur'ani) harshe 
ne Balarabe bayyananne. 

104. Lalle ne wacfanda ba su yin 
imani da ayoyin Allah, Allah ba zai 
shiryar da su ba, kuma suna da 
azaba mai racfacfi. 

105. Abin sani kawai, wacfanda 
ba su yin Imani da ayoyin Allah, su 
ne suke kirkira karya. Kuma 
wacfannan su ne makaryata. 

106. Wanda ya kafirta da Allah 
daga bayanTmaninsa, (2) face wan- 
da aka tilasta alhali kuwa zuciyarsa 
tana natse da imani, kuma wanda 
ya yi farin ciki da kafirci, to, akwai 
fushi a kansa daga Allah, kuma 
suna da wata azaba mai girma. 

107.^ Wadancan ne kafirai domin 
sun fifita son duniya a kan Lahira, 
kuma lalle ne Allah ba Ya shiryar da 
mutane kafirai. 

108. Wadancan ne wadanda Al- 
lah Ya bice hasken zukatansu da 






<oLJ\l2Jbj 






(1) A'ajami ga asali, wanda ba ya iya magana da Larabci ko da ga asalin jini shi 
Balarabe ne. Asalin maganar akwai wani Bawa Barume Nasarani, watau mabiyin addinin 
Tsa yana karatun littattafansa kuma yana zuwa yana sauraron Annabi, sai makiya suka ce 
wai shi ne yake gaya wa Annabi Alkur'ani. Domin haka Allah ya yi raddin maganarsu da 
rashin sanin Larabcin wannan mutumin. Sunansa Kainu ko Jabra. 

(2) Ridda ita ce komawa ga kafirci a bayan shiga Musuhinci. Ba a yin hukunci da 
ridda ga Musulmi, sai idan ya kafirta da kansa, babu wata ttlastawa, kuma ya nuna ya 
yarda da kafircin, kuma_yana farin cikin da shi. To, hukuncinsa kisa ne, domin ya zama 
dan tawaye. Wannan shT ne ma'anar cewa akwai fushi a kansa daga Allah. Kuma ba a 
kashe shi sai an neme shi da tuba a cikin kwana uku, babu yunwa, babu kishirwa. Kuma a 
yi munazara da shi ko zai komo. Bayan kwana uku a kashe shi idan ya ki tuba. 



409 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



jinsu da gannansu. Kuma wacfan- 
can sii ne gafalallu. 

109. Babu shakka, lalle ne, a 
Lahira su ne masu hasara. 

110. Sa'an nan kuma lalle ne 
Ubangijinka ga wacfanda suka yi 
hijira daga bayan an fitine su, sa'an 
nan kuma suka yi jihadi, kuma 
suka yi hakuri, lalle ne Ubangi- 
jinka, daga bayanta (1) haklka Mai 
gafara ne, Mai jin kai. 

111. Aranardakowaneraizaije 
yana jayayyar tunkudewa daga 
kansa, kuma a cika wa kowane rai 
(sakamakon) abin da ya aikata, 
kuma su ba za a zalunce su ba. 

112. Kuma Allah Ya buga misa- 
li, (2) wata alkarya ta kasance amin- 
tacciya, natsattsiya, arzikinta yana 
je mata a wadace daga kowane 
wuri, sai ta kafirta da ni'imomin 
Allah, saboda haka Allah ya cfancfa- 
na mata tufafin yunwa da tsoro, 
saboda abin da suka kasance suna 
sana'antawa. 

1 13. Kuma lalle ne, hakika, wani 
Manzo daga gare su, ya je musu, sai 
suka karyata shi, saboda haka aza- 
ba ta kama su, alhali kuwa su ne 
masu zalunci. 



<k^ *-7v — 







*c / * /> 



v>- 









(1) Bayan fitina, yana nufin wanda ya shiga Musulunci, sa'an nan fitinar ridda ta 
same shi, kuma Allah Ya sanya shi ya koma cikin Musulunci, ya yi abin da Musulunci yake 
nema daga gare shi, na ayyukan Rwarai gwargwadon halinsa, to, Allah Yana gafarta masa 
laifuffukansa na ridda, kuma Yana jin kansa da rahamarSa. 

(2) Kamar Makka. Annabi Muhammadu ya je musu sun karyata shi, sai Allah Ya 
musanya amincinsu da tsoro, kuma wadatarsu da yunwa. Wannan shine sakamakon ridda 
a kowane lokaci. 



410 



16 - Suratun Nahl 



OBHJ&-n 



114. Sa'annankucidaga (1) abin 
da Allah Ya arzuta ku da shi, halas, 
kuma mai dacfi, kuma ku gode wa 
ni'imar Allah idan kun kasance Shi 
kuke bautawa. 

115. Abin sani kawai (Allah) Ya 
haramta (2) muku mussai da jini da 
naman alade da abin da aka ambaci 
sunan wanin Allah game da shi. 
Sa'an nan wanda aka tTlasta a kan 
jama'a, kuma baicin mai zalunci, 
to, lalle Allah ne Mai gafara, Mai 
jin kai. 

116. Kuma kada ku ce, domin 
abin da harsunanku suke siffanta- 
wa da karya, "Wannan halas ne, 
kuma wannan haramun ne." Do- 
min ku kirkira karya ga Allah. Lalle 
ne, wacfanda suke kirkira karya ga 
Allah ba za su ci nasara ba. 

117. Jin dacfi ne kacfan. Kuma 
suna da wata azaba mai racfacfi. 

118. Kuma kan wacfanda suka 
tuba (Yahudu) Mun haramta abin 
da Muka bayar da labari a gare ka 
daga gabani, (3) kuma ba Mu zalun- 






E3 OJJ^^ju 



' ' / *S'' ' 



'XtyK- <"<. / 









(1) Bayan bayani a kan hukuncin ridda saboda sanyawar sashen ni'imomin Allah ga 
wasu gumaka ko aljannu ko wadansu mutane salihai, sa'an nan Ya yi umurni da cin abin 
da Allah Ya arzuta mutum duka amma da sharudcfa uku, watau ya zama halas ga shari'a 
kuma mai dadln ci, wani haicici na wani mutum bai rataya ba a kansa ga shari'a, kuma a bi 
shari'a wajen aikatar da shi kamar yadda Allah Ya ce wajen yanka da mai kama da shi, shi 
ne gode wa Allah. Saboda haka banda kamar giya da kayan wani mutum sai fa a bisa 
yardarsa. 

(2) Bayanin abubuwan da aka haramta, idan babu larura. Ana cin abin da shari'a ta 
hana a ci a kan larura, sai idan larurar ta sami mutum ne a cikin halin sa6on Allah, kamar 
mai fita daga da'ar Sarkin Musulunci ya yi tasa icungiya dabam, ko wanda ya fita domin 
wani zalunci kamar sata ga misali, to, ba su cin haram domin su ci gaba da aikinsu. 

(3) Gabanin wancan Sura, kamar a cikin Suratul An 'am aya ta 146. Saboda haka ba a 
biyar da Yahudu a wajen haramcin abin da Allah Ya haramta musu, su kadai saboda 
zaluncinsu. 



411 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



ce su ba, amma sun kasance kansu 
suke zalunta. 

119. Sa'an nan kuma lalle ne 
Ubangijinka ga wacfanda suka ai- 
kata mummunan aiki (1) da jahilci, 
sa'an nan suka tuba daga bayan 
wancan, kuma suka gyara, lallejie 
Ubangijinka, daga bayanta hakika 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 

120. Lalle ne Ibrahim (2) ya ka- 
sance Shugaba, mai kaskantar da 
kai ga Allah, mai karkata zuwa ga 
gaskiya, kuma bai kasance daga 
masu shirki ba. 

121. Mai godiya (3) ga ni'imo- 
minSa (Allah), Ya zaBe shi, kuma 
Ya shiryar da shi zuwa ga tafarki 
madaidaici. 

122. Kuma Muka ba shi alheri a 
cikin duniya. Kuma lalle shi, a La- 
hira, yana daga salihai. 

123. Sa'an nan kuma Muka yi 
wahaja zuwa garejca (cewa), "Ka (4) 
bi akldar Ibrahim, mai karkata 
zuwa ga gaskiya, kuma bai kasance 
daga masu shirki ba." 



" ^-> tt?^ ^ 






M :iQ*lJ\i t 






he 



(1) Wanda ya yi wani abu da Allah Ya hana wajen ni'imomi, ko wajen wani abu 
dabam na sa6on Allah, to, idan ya tuba a gabanin ya kai ga gargara, Allah zai gafarta 
masa. Wannan ni'ima ce. 

(2) Akwai daga ni'imomin Allah, Ya sanya mutum madaukaki saboda addininsa da 
imaninsa ga Ubangijinsa, kuma Ya ba shi ikon binSa da takawa kamar yadda Ya yi wa 
Ibrahim. Kuma akwai daga ni'imomin Allah Ya sanya mutum a cikin zuriyyar mutumin 
kirki kamar yadda Ya yi wa Annabi Muhammadu Ya sanya shi a cikin zuriyyar Ibrahim. 

(3) An ambaci Ibrahim saboda ya gode wa ni'imonin Allah domin Musulmi su yi 
koyi da shi wajen gode wa Allah ga ni'imomin da Ya yi ishara zuwa gare su a cikin wannan 
Sura da watanta. Gode wa ni'ima wata ni'ima ce. 

(4) Yana cikin ni'ima ga Ibrahim da kammalarta a gare shi a umurci mafificin talikai, 
Muhammadu, tslra da amincin Allah su tabbata a gare shi, da bin akldar Ibrahim. 



412 



16 - Suratun Nahl 



mm-* 



124. Abin sani kawai, an sanya 
Asabar a kan wacfanda suka sa6a 
wa juna a cikin sha'aninsa/ 1 * Kuma 
lalle ne Ubangijinka, hakTka, Yana 
yin hukunci a tsakaninsu a Ranar 
Kiyama a cikin abin da suka kasan- 
ce a cikinsa suna sa6a wa juna. 

125. Ka yi kira zuwa ga hanyar 
Ubangijinka da hikima (2) da wa'azi 
mai kyau kuma ka yi jayayya da su 
da magana wadda take mafi kyau. 
Lalle ne Ubangijinka Shi ne Mafi 
sani ga wanda ya 6ace daga han- 
yarSa, kuma Shi ne Mafi sani ga 
masu shiryuwa. 

126. Kuma idan kuka saka (3) wa 
ukuba, to, ku saka wa ukuba da 
misalin abin da aka yi muku ukubar 
da shi. Kuma idan kun yi hakuri, 
lalle shi ne mafi alheri ga masu 
hakuri. 

127. Kuma ka yi hakuri, kuma 
hakurinka ba zai zama ba face do- 
min Allah, kuma kada ka yi bakin 









u > »- > I 



f >- 1 '< »> *<.\ 






> Z^4^53^VJ ^Wi^^^JJv^ 



(1) Wacfanda suka sa6a wa juna a cikin sha'anin Ibrahim wanda yake ya kasance 
yana girmama Juma]a domin ita ce ranar cikon ni'imomin Allah a kan bayinSa. Yahudu 
suka sa6a wa Ibrahim suka girmama Asabar domin a ranar nan ne babu wani aiki. 
Wannan ya doge har a bayan cfauke Tsa. Nasara suka juya domin kin Yahudu zuwa ga 
Lahadi, domin su yi daidai da Kaisara, Kustantayin, mai girmama Lahadi, ranar bauta wa 
rana. Kafirce wa ni'ima azaba ce. 

(2) Kira zuwa ga hanyar Ubangiji, Allah, yana daga cikin abubuwan koyo daga 
Ibrahim kuma kira zuwa ga Allah na daga cikin ni'imomin Allah ga mai kiran da wanda 
ake kiran, sa'an nan zaman kiran da hikima da wa'azi mai kyau, ni'ima ce ga mai yi da 
wacfanda ake kira zuwa ga shiriyar duka. Abin da ake cewa Hikima shi ne a yi magana a 
kan hujja wadda abokin husuma ba zai iya kauce mata ba. 

(3) Kuma mai kiran mutane zuwa ga Allah lalle ne sai ya hadu da cutarwa daga 
mutanen da ba su son gaskiya. To, Allah ba Ya son zalunci ko da a kan makiyanSa, saboda 
haka Ya yi umurni da yin kisasi da misalin ukuba, ko a yi hakuri, amma yin hakuri ya fi 
ramawa domin neman ni'imar Allah ta kara kammala. 



413 



17 — Suratul Isra' 



imm-" 



ciki sabo da su, kuma kada ka 
kasance a cikin kuncin rai daga abin 
da suke yi na makirci. 

128. Lalle Allah Yana tare da 
wacfanda suka yi takawa da wacfan- 
da suke su masu kyautatawa ne. 







Tana karantar da daidaitawa a tsakanin abubuwa masu 
dangantaka da juna. 



-» j 9 ^.** ^ <* 



Y&& 



J? 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Tsarki ya tabbata ga Wanda 
Ya yi tafiyar dare (1 } da bawanSa, da 
dare daga Masallaci mai alfarma 
zuwa ga Masallaci mafi nlsa, (2) 
wanda Muka sanya albarka a ge- 
fensa domin Mu nuna masa daga 
ayoyinMu. Lalle ne Shi, Shi ne Mai 
ji, Mai gani. 






(1) Isra'i, shi ne tafiyar dare da Allah Ya yi da Annabi daga Makka zuwa Baitil 
Makadis. Sa'an nan Mi'iraji zuwa sama inda aka ba shi salloli. 

(2) Mukarana a tsakanin Masjidil Haram watau tsararre daga a yaki mutanensa da 
Masjidil Aksa wanda J)a tsararre ba. Isra'i da Mi'iraji sun fi Mikatin Musa da ganawarsa 
da Ubangiji a T)ur Slna'a. 



414 



17 - Suratul lsra' 



MIM-w 



2. Kuma Mun bai wa Musa (1) 
littafi, kuma Mun sanya shi shiriya 
ga BanT Isra'ila, cewa kada ku riki 
wani wakili baiciNa. 

3. Zuriyar wadanda Muka dau- 
ka tare da Nuhu. Lalle ne shi ya 
kasance wani bawa mai godiya. 

4. Kuma Mun hukunta zuwa ga 
Bam Tsra'ila a cikin Littafi, cewa 
lalle ne, kuna yin 6arna a cikin kasa 
sau biyu, kuma lalle ne kuna zalun- 
ci, zalunci mai girma. 

5. To idan wa'adin na farkonsu 
ya je, za Mu aika, a kanku wadansu 
bayi (2) Namu, ma'abuta yaki mai 
tsanani, har su yi yawo a tsakanin 
gidajenku, kuma ya zama wa'adi 
abin aikatawa. 

6. Sa'an nan kuma Mu mayar da 
dauki a gare ku a kansu, kuma Mu 
taimake ku da dukiyoyi da cfiya 
kuma Mu sanya ku mafiya yawan 
masu fita yaki. 

7. Idan kun kyautata, kun kyau- 
tata domin kanku, kuma idan kun 
munana, to, dominsu. Sa'an nan 
idan wa'adin na karshe (3) ya je, (za 



Xj?4 t |c$JUb ^Sjotj v^£^ Wl** £}^*j 












(1) Tsakanin Bawan Allah Muhammadu da Musa, kuma an aiko Musa ga Bani 
Isra'ila kawai, kuma Nuhu an ce masa bawa amma ba a jingina shi kamar yadda aka jingina 
Bawansa ba. Sa'an nan kuma jingina Yahudu ga Nuhu ya daidaita su da sauran mutane 
wajen da'awar daukaka da nasaba. 

(2) Sun yi fasadi da barin aiki da Taurati, saboda haka aka aika Jaluta a kansu. Ya 
kashe su kuma ya kama zuriyarsu. 

(3) Suka yi fasadi marra ta biyu da kashe Zakariyya da Yahaya, sai aka aika musu da 
Bukht Nasar daga Babila ya karkashe su, kuma ya. kama zuriyarsu, kuma ya rushe Baitil 
Makadis. Wadannan labaru biyu na 6arnar BanT Isra'ila suna cikin bayar da labaru ga 
gaibi. Idan an daidaita su da labarun gaibi wadanda Alkur'ani ya fada, wadansu suka auku 
kuma wadansu suna ta aukuwa, za a san falalar Alkur'ani a kan Taurati kamar yadda ya 
bayyana cewa Attaura ta yi kira zuwa ga tauhidi da shiriya, sa'an nan ya bayyana 
abubuwan da Alkur'ani yake karantarwa daga aya ta 9 zuwa ga aya ta 38 inda ya tara 
halayen kwarai kuma ya kore munana. 



415 



17 — Suratul Isra' 



imm-" 



su je) domin su bakanta fusko- 
kinku, kuma su shiga masallaci ka- 
mar yadda suka shige shi a farkon 
lokaci, kuma domin su halakar da 
abin da suka rinjaya a kansa, hala- 
karwa. 

8. Akwai tsammanin Uban- 
gijinku Ya yi muku rahama. Kuma 
idan kun sake, Mu sake. Kuma 
Mun sanya Jahannama matsara ga 
kafirai. 

9. Lalle ne wannan Alkur'ani 
yana shiryarwa ga (halayen) wa- 
cfanda suke mafi daidaita, (1) kuma 
yana bayar da bushara ga muminai 
wacfanda suke aikata ayyuka na 
kwarai (cewa) "Lalle ne suna da 
wata ijara mai girma." 

10. Kuma lalle ne wacfanda ba su 
yin Tmani da Lahira, Mun yi musu 
tattalin wata azaba mai radadi. 

11. Kuma mutum yana (2) yin 
addu'a da sharri kamar addu'arsa 
da alheri, kuma mutum ya kasance 
mai gaggawa. 

12. Kuma Mun sanya dare da 
rana, ayoyi biyu, sa'an nan Muka 
shafe ayar dare, kuma Muka sanya 
ayar rana mai sanyawa a yi gani, 
domin ku nemi falala daga Ubangi- 
jinku, kuma domin ku san kidayar 
shekara da lissafi. Kuma dukan 












s vS*' s '»* 









( 1 ) Bayan ya facfi abubuwan da Attaura ta karantar, ya ce, "Alioir'ani yana shiryarwa 
zuwa ga halayen da suka fi daidaita daga abin da Attaura ta karantar." Sa'an nan ya ci 
gaba da bayanin abubuwan da Al£ur'ani yake karantarwa. 

(2) Alioir'ani yana shiryar da mutum har ga yadda yake yin addu'a domin kada ya yi 
wa kansa addu'a ta sharri alhali kuwa yana nufin ya yi alheri domin an halicci mutum da 
son gaggawa. 



416 



17 - Suratul Isra' 



^Oi^->v 



kome Mun bayyana shi daki-dakin 
bayyanawa. 

13. Kuma kowane mutum Mun 
lazimta masa abin rekodinsa a cikin 
wuyansa, kuma Mu fitar masa a 
Ranar Kiyama da littafi wanda zai 
hadu da shi bucfacfcfe. 

14. "Karanta Littafinka. Ranka 
ya isa ya zama mai hisabi a kanka a 
yau." 

15. Wanda ya nemi shiryuwa, to, 
ya nemi shiryuwa ne domin kansa 
kawai kuma wanda ya 6ace, to, ya 
6ace ne a kansa kawai, kuma rai 
mai cfaukar nauyi ba ya cfaukar 
nauyin wani ran, kuma ba Mu zama 
masu yin azaba ba, sai Mun aika 
wani Manzo. 

16. Kuma idan Mun yi nufin Mu 
halakar da wata alkarya, sai Mu 
umurci mawadatanta, har su yi fa- 
sicci a cikinta, sa'an nan maganar 
azaba ta wajaba a kanta, sa'an nan 
Mu darkake ta, darkakewa. 

17. Kuma da yawa Muka hala- 
kar da aFummomi a bayan Nuhu. 
Kuma Ubangijinka Ya isa ya zama 
Mai Rididdigewa ga zunubban 
bayinSa, Mai gani. 

18. Wanda ya kasance yana nu- 
fin mai gaggawa, (1) sai Mu gag- 
gauta masa a cikinta, abin da Muke 
so ga wanda Muke nufi, sa'an nan 
kuma Mu sanya masa Jahannama, 
ya konu da ita, yana abin zargi 
kuma abin tunkucfewa. 



%^lS&t&$3 






^^loL^^oLiiS \J\ 



\'4 X ' " •+ 






>' / '.. 



™j j_yj* 












(1) Duniya. Ana kwatanta duniya da mai son ta, da Lahira da mai son ta. 



417 



17 - Suratul Isra' 



«&-W 



19. Kuma wanda ya nufi Lahira, 
kuma ya yi aiki saboda ita irin 
aikinta alhali kuwa yana mumini, 
to, wacfannan aikinsu ya kasance 
godadde. 

20. Dukansu Muna taimakon 
wacfannan da wacfancan daga kyau- 
tar Ubangijinka, kuma kyautar 
Ubangijinka ba ta kasance hananna 
ba. 

21. Ka duba yadda Muka fifitar 
da sashensu a kan sashe ! Kuma lalle 
ne Lahira ce mafi girman darajoji, 
kuma mafi girman fifitawa. 

22. Kada ka sanya wani abin 
bauta wa na dabam tare da Allah, 
har ka zauna kana abin zargi, yar- 
BaBBe. 

23. Kuma Ubangijinka Ya hu- 
kunta kada ku bauta wa kowa face 
Shi, kuma game da mahaifa biyu ku 
kyautata kyautatawa, ko dai 
cfayansu ya kai ga tsufa a wurinka 
ko dukansu biyu, to, kada ka ce 
musu 'tir' kuma kada ka tsawace su, 
kuma ka facfa musu magana mai 
karimci. 

24. Kuma ka sassauta musu fi- 
kafikan tausasawa na rahama. 
Kuma ka ce "Ya Ubangijina ! Ka yi 
musu rahama, kamar yadda suka yi 
renona, ina karami." 

25. Ubangijinku ne Mafi sani ga 
abin da yake a cikin rayukanku. 
Idan kun kasance salihai, to, lalle ne 
Shi, Ya kasance ga masu komawa 
gare Shi, Mai gafara. 









^k s . *->'?%' y " fir*'* 









418 



17 — Suratul Isra' 



33&li£*-w 



26. Kuma ka bai wa ma'abuein 
zumunta hakkinsa, (1) da miskTna 
da dan hanya. Kuma kada ka baz- 
zara dukiyarka, bazzarawa. 

27. Lalle ne mubazzarai sun ka- 
sance 'yan'uwan Shaidanu. Kuma 
Shaidan ya kasance ga Ubangijinsa, 
mai yawan kafirci. 

28. Ko dai ka kau da kai daga 
gare su domin neman rahama daga 
Ubangijinka, wadda kake fatanta, 
to sai ka gaya musu magana mai 
laushi. 

29. Kuma kada ka sanya han- 
nunka kukuntacce zuwa ga 
wuyanka, kuma kada ka shimfitfa 
shi dukan shimfidawa, har ka zama 
abin zargi, wanda ake yanke wa. (2) 

30. Lalle ne Ubangijinka Yana 
shimfida arziki ga wanda Yake so, 
kuma Yana kukuntawa. Lalle Shi, 
Ya kasance Masani ga bayinSa, Mai 
gani. 

31. Kuma kada ku kashe 
'ya'yanku domin tsoron talauci. 
Mu ne ke arzuta su, su da ku. Lalle 
ne kashe su ya kasance kuskure 
babba. 

32. Kuma kada ku kusanci zina. 
Lalle ne ita ta kasance alfasha ce 
kuma ta munana ga zama hanya. 

33. Kuma kada ku kashe rai 
wanda Allah Ya haramta face da 









> *-Z S 9 ' ,>-£ >y 



^l^WJ^ 



^ 9 *»y yy y >> y *' > 9 s y^y 9 y~C <• 









(1) Hakkin zumu shi ne alheri da sadar da zumunta. Hakkin miskini da dan hanya 
zakka da sadakar tacfawwa'i da liyafar kwana uku ga bako bisa al'ada da alheri, ba bisa 
6arna da kallafawa ba. 

(2) Kada ka zama marowaci a zarge ka, kuma kada ka zama almubazzari ka rasa 
mutane, su yanke daga gare ka. 



419 



17 - Suratul Isra' 



m\m-* 



hakki, kuma wanda aka kashe, yana 
wanda aka zalunta, to, hakika, 
Mun sanya hujja ga waliyyinsa, sai 
dai kada ya ketare haddi a cikin 
kashewar. Lalle shi ya kasance wan- 
da ake taimako. 

34. Kuma kada ku kusanci du- 
kiyar maraya face dai da sifa wadda 
take ita ce mafi kyau, har ya isa ga 
mafi karfinsa. Kuma ku cika alka- 
wari. Lalle alkawari ya kasance 
abin tambayawa ne. 

35. Kuma ku cika mudu idan 
kun yi a wo, kuma ku auna nauyi da 
sikeli madaidaici. Wancan ne mafi 
alheri, kuma mafi kyau ga fassara. 

36. Kuma kada ka bi abin da ba 
ka da ilmi game da shi. Lalle ne jTda 
gani da zuciya, dukan wadancan, 
(mutum) ya kasance daga gare shi 
wanda ake tambaya. 

37. Kuma kada ka yi tafiya a 
cikin kasa da alfahari. Lalle kai, ba 
za ka huda kasa ba, kuma ba za ka 
kai ga duwatsu ba ga tsawo. 

38. Dukan wancan, mai mu- 
ninsa ya kasance abin kyama a 
wurin Ubangijinka. 

39. Wancan yana daga abin da 
Ubangijinka Ya yi wahayi zuwa 
gare ka na hikima. Kuma kada ka 
sanya wani abin bautawa na dabam 
tare da Allah, har a jefa ka a cikin 
Jahannama kana wanda ake zargi, 
wanda ake tunkudewa. (1) 












, E *r 









»- 



&&# 






( 1 ) Wannan shi ne Karshen muicarana tsakanin shiryarwar da AlRur'ani ya kawo wa 
duniya da abin da Attaura ta kawo wa Bani Isra'ila. Kuma akwai daidatawa a cikinsu a 
tsakanin halaye masu kyau da kishiyoyinsu, watau halaye masu muni. 



420 



17 - Suratul Isra' 



^.Uj^-w 



«o£ 



40. Shin fa, Ubangijinku Ya 
zaBe ku da cfiya maza ne, kuma Ya 
riki 'ya'ya mata daga mala'iku? (1) 
Lalle ne ku, hakTka, kuna facfar 
magana mai girma! 

41. Kuma lalle ne hakTka, Mun 
sarrafa bayani a cikin wannan Al- 
kur'ani domin su yi tunani, kuma 
ba ya kara musu kome face gudu. 

42. Ka ce, "Da akwai wadansu 
abubuwan bautawa tare da Shi, 
kamar yadda suka facfa, a lokacin, 
da (abubuwan bautawar) sun nemi 
wata hanya (2) zuwa ga Ma'abucin 
ATarshi." 

43. TsarkinSa ya tabbata kuma 
Ya daukaka daga abin da suke facfa, 
daukaka mai girma. 

44. Sammai bakwai da kasa da 
wanda yake a cikinsu suna yi Masa 
tasbihi. Kuma babu wani abu face 
yana tasbihi game da gode Masa, 
kuma amma ba ku fahimtar tasbi- 
hinsu. Lalle ne Shi, Ya kasance Mai 
hakuri ne, Mai gafara. 

45. Kuma idan ka karanta Alku- 
r'ani/ 3 * sai Mu sanya a tsakaninka 
da tsakanin wadanda ba su yin 









'». 



®b>^ 



j^ii LS 4-i I * t4a* o oy J5 



o ss *'* / 



Op ^ffl**&&£* % 



'*S< t I'S*' <,'">v> 



CfJ& 'crjfj <^4> U^>- <j\ *y& \ ^\A ty J 



(1) Farkon mukarana a tsakanin al'adun mushirikai da shiryarwar Alkur'ani domin 
gyara tunaninsu ga karBar Tmanin TauhTdi. 

(2) Da su abokan tarayyar sun nemi hanya zuwa ga Allah domin su yake Shi saboda 
Ya ce ATarshi tasa ce, Shi kacfai, domin su sami nasu rabon, saboda ATarshi ta hadiye 
kome, har da su. 

(3) Mushirikai jahilai ne, ba su iya daukar jayayyar magana, saboda sun fi kusanta 
zuwa ga dabbobi ga tunaninsu, bisa gare su zuwa ga mutane, ko da yake sauran jikinsu na 
mutane ne. Saboda haka a koyaushe suna kusa ga fadan tayar da hankali da doke-doke. 
Saboda haka Allah Ya sanya tsari ga AnnabinSa da wanda ya bi hanyar Annabin, wajen 
shiryar da mutane game da karanta Alkur'ani. Ba za su iya fada mai karanta Alkur'ani da 
duka ba, kuma tsoronsa suke ji domin kwarjinin Alkur'ani. 



421 



17 - Suratul Isra' 



&#X 



ftji-w 



imani da Lahira wani shamaki mai 
suturcewa. 

46. Kuma Mu sanya marufai a 
kan zukatansu, domin kada su fa- 
himce shi, da wani nauyi a cikin 
kunnuwansu, kuma idan ka ambati 
Ubangijinka, a cikin Alkur'ani, ShT 
kacfai, sai su juya a kan baya- 
yyakinsu domin gudu. 

47. Mu ne Mafi sani game da 
abin da suke saurare da shi, a loka- 
cin da suke yin sauraren zuwa gare 
ka, kuma a lokacin da suke masu 
ganawa a tsakaninsu, a lokacin da 
azzalumai suke cewa, "Ba ku biyar 
kowa face wani namiji sihirtacce." 

48. Ka duba yadda suka buga 
maka misalai, sai suka Bace, ba su 
iya samun hanya. 

49. Kuma suka ce, "Shin, idan 
mun kasance kasusuwa da nika- 
kkun gaBaBuwa, ashe, lalle ne mu, 
hakTka, wacfanda ake tayarwa ne a 
wata halitta sabuwa?" 

50. Ka ce, "Ku kasance duwatsu 
ko kuwa bakin karfe. 

57. "Ko kuwa wata halitta daga 
abin da yake da girma a cikin kira- 
zanku." To, za su ce, "Wane ne zai 
mayar da mu?" Ka ce, "Wanda Ya 
kaga halittarku a farkon lokaci." 
To, za su gyacfa kansu zuwa gare ka, 
kuma suna cewa, "A yaushe ne 
shi?" Ka ce, "Akwai tsammaninsa 
ya kasance kusa. 

52. "A ranar da Yake kiran ku, 
sa'an nan ku rika karBawa game da 
gode Masa, kuma kuna zaton ba ku 
zauna ba face kacfan." 



> ' 9 ' * *"Z 



» ss '*, 


















^^Ud^I \j>^b\by-&j 



All 



17 - Suratul Isra' 



$*ili£~-W 



53. Kuma ka ce wa BayiNa, su 
facfi kalma (1) wadda take mafi 
kyau. Lalle ne Shaicfan yana sanya 
6arna a tsakaninsu. Lalle ne Shai- 
cfan ya kasance ga mutum, makiyi 
bayyananne. 

54. Ubangijinku ne Mafi sani 
game da ku. Idan Ya so, zai yi muku 
rahama, ko kuwa idan Ya so zai 
azabta ku. Kuma ba Mu aika ka 
kana wakili a kansu ba. 

55. Kuma Ubangijinka ne 
Mafi sani game da wanda yake a 
cikin sammai dajcasa. Kuma lalle 
ne, haklka, Mun fifita sashen Anna- 
bawa a kan sashe kuma Mun bai wa 
Dawuda Zabura. (2) 

56. Ka ce, "Ku kirayi wadanda 
kuka riya, baicinSa. To, ba su mal- 
lakar kuranyewar cuta daga gare 
ku, kuma haka juyarwa." (3) 

57. Wadancan, wadanda suke 
kiran, (4) suna neman tsani zuwa ga 
Ubangijinsu. Wadanne ne suke ma- 
fifita a kusanta? Kuma suna fa tan 
samun rahamarSa, kuma suna tso- 
ron azabarSa. Lalle ne azabar 
Ubangijinka ta kasance abar tsoro 
ce. 



.<.'<£> 









a*< "j\' & *ir^ "<\t • - ^A't" 



» *" s 9 * 






(1) Ka ce wa bayiNa, mutane, idan suna magana su auna kalmomin da suke zance da 
su, sa'an nan su rika amfani da kalma mafi kyawo domin kada Shaidan ya sami mashiga 
daga maganarsu zuwa ga zukatansu, ya sanya barna a tsakaninsu. 

(2) Mukarana a tsakanin Annabawa. Allah Ya fifita wadansu a kan wadansu. Falalar 
Dawuda a kan^wadansu Annabawa da Zabura ne, to, ina fifikon wanda aka bai wa 
Alkur'ani mafificin littafi da sauran Annabawa? 

(3) Ba za su iya juyar da cuta daga gare ku zuwa ga wani ko kuwa daga wani zuwa 
gare ku ba. 

(4) Wadanda kafirai ke neman tawassuli da su zuwa ga Allah, su ma suna neman abin 
da zai sadar da su zuwa ga Allah, saboda haka babu bambanci a tsakanin mai tawassuli da 
wanda ake tawassulin da shi ga kusanta zuwa ga Allah. Babu mai kusanta zuwa ga Allah 
sai da takawa ga ibadarSa kawai. 



423 



17 — Suratul Isra' 



«&-w 



58. Kuma babu wata alkarya 
face, Mu ne masu halaka ta a gaba- 
nin Ranar Kiyama k5 kuwa Mu 
masu azabta ta ne da azaba mai 
tsanani. Wancan ya kasance a cikin 
littafi rubutacce. 

59. Kuma babu abin da ya hana 
Mu, Mu aika da ayoyi face saboda 
mutanen farko sun karyata game da 
su. Kuma Mun bai wa Samudawa 
taguwa, aya bayyananna, sai suka 
yi zalunci game da ita. Kuma ba Mu 
aikatawa da ayoyi face domin 
tsoratarwa. 

60. Kuma a lokacin da Muka ce 
maka, "Lalle ne Ubangijinka Ya 
kewaye mutane". Kuma ba Mu 
sanya Mafarki wanda (1) Muka 
nuna maka ba, face domin fitina ga 
mutane, da itaciya wadda aka la'an- 
ta a cikin Alkur'ani. Kuma Muna 
tsoratar da su, sa'an nan (tsora- 
tarwar) ba ta kara su face da kanga- 
ra mai girma. 

61. Kuma a lokacin (2) da Muka 
ce wa mala'iku, "Ku yi sujada ga 
Adamu" sai suka yi sujada, face 
IbilTsa, ya ce, "Shin, zan yi sujada ga 
wanda ka (3) halitta shi yana laka?" 






•» 'CSS ' A< i ^ > t x > »i • ^ 7? 



til 



c^> at — => jl *)l I cJ-i |S/ \* S^/j o^ Li^ uj 









3 bo G^iW] 






(1) Abubuwan da Annabi ya gani a daren Isra'i da Mi'iraji, watau tafiyarsa zuwa 
sama wadda aka yi ishara da ita a farkon surar. Itaciyar da aka la'anta, ita ce Zakkum, 
abincin mutanen wuta. Akwai mukarana, a cikin wannan, cewa ayoyin da aka bai wa wani 
Annabi sun fi wadanda aka bai wa wasu Annabawa girma. 

(2) Mukarana a tsakanin jinsin mutum da mala'iku da aljannu. An fifitar da jinsin 
mutum da sanya wa sauran jinsoshi biyu su yi masa sujada, sa'an nan aka daukaka jinsin 
mala'ika saboda da'a, kuma aka la'anci jinsin IblTsa da sabo. 

(3) Rubuta "ka" da karamin "ka" ne ko da yake lamTrin Allah ne, domin ya nuna 
halin maganar Shaidan zuwa ga Allah Mai girma. Yana yin maganar da hushi, ba da 
girmamawa ba. 



424 



17 - Suratul Isra' 



9g^li^-w 



62. Ya ce, "Shin, ka gan ka (1) ... ! 
Wannan wanda ka girmama a kai- 
na, lalle ne idan ka jinkirta mini 
zuwa ga Ranar Kiyama lalle ne, zan 
tumBuke zuriyarsa, face katfan." 

63. Ya ce^ "Ka tafi. Sa'an nan 
wanda ya bl ka daga gare su, to, 
Jahannama ce sakamakonku, (Mu 
ba ku shi) sakamako cikakke. 

64. "Kuma ka rikitar da wanda 
ka sami iko a kansa, daga gare su, 
da sautinka, kuma ka yi hari a 
kansu da dawakinka da dakarunka, 
kuma ka yi tarewa da su a cikin 
dukiyoyi da cfiya, kuma ka yi musu 
wa'adi. " Alhali kuwa Shaidan ba ya 
yi musu wa'adin kome face da rucfi. 

65. "Lalle ne bayiNa, ba ka da 
wani karfi a kansu. Kuma Ubangi- 
jinka Ya isa Ya zama WakTii." 

66. Ubangijinku ne Yake gu- 
danar da jirgi a cikin teku, domin ku 
nema daga falalarSa. Lalle ne Shi, 
Ya kasance a gare ku Mai jin kai. 

67. Kuma idan cuta ta shafe ku, 
a cikin teku, sai wanda kuke kira ya 
6ace, face Shi. To, a lokacin da Ya 
tsirar da ku zuwa ga tudu sai kuka 
bijire. Kuma mutum ya kasance 
mai yawan butulci. 

68. Shin fa, kun amince cewa 
(Allah) ba Ya shafe gefen kasa game 
da ku, ko kuwa Ya aika da iska mai 
tsakuwa a kanku, sa'an nan kuma 



• y s s y, 9 y s ** yy y ^ 9 y ^ fr y y 



^kS^\££j* 



'*" is. 9 * 9 V- '< •^rfti- 
j^^r o^a>^fU ^Xx^ i y<^ ^Jt j I J Is 

Jy Vi j ^SlSj ^%-Ij d£h?$* 



M-'M^l^ 



C »> > y 1*± Tf' 



* y** y* »>»-*>> < »> ^>>-i^> < 



^ — ' <: , 






(1) Mai sa66 saboda hassada ba ya ganin girman Ubangijinsa. A cikin maganar IblTs 
akwai rashin ladabi da nuna kiyayya ga Adamu, har zuwa ga zuriyarsa, wadda ba a haifa 
ba tukuna. 



425 



17 — Suratul Isra' 



«c£ 



s'TVV 



->Y 



ba za ku sami wani wakili ba 
dominku? 

69. Ko kun amince ga Ya mayar 
da ku a cikin tekun, a wani lokaci na 
dabam, sa'an nan Ya aika wata 
guguwa mai karya abubuwa daga 
iska, har ya nutsar da ku saboda 
abin da kuka yi na kafirci? Sa'an 
nan kuma ba ku samun mai bin 
hakki saboda ku, a kanMu, game 
da Shi. 

70. Kuma lalle ne Mun gir- 
mama 'yan Adam, (1) kuma Muka 
cfauke su a cikin kasa da teku, kuma 
Muka arzuta su daga abubuwa 
masu dadi, kuma Muka fTfita su a 
kan masu yawa daga wadanda 
Muka halitta, fifitawa. 

71. A ranar da Muke kiran (2) 
kowane mutane da limaminsu, to, 
wanda aka bai wa littafinsa a da- 
mansa, to, wadannan suna karatun 
littafinsu, kuma ba a zaluntar su da 
zaren bakin gurtsin dabino. 

72. Kuma wanda ya kasance ma- 
kaho (3) a cikin wannan, saboda 
haka shi a Lahira makaho ne, ku- 
ma mafi Bata ga hanya. 

73. Kuma lalle ne sun yi kusa, 
haklka, su fitine ka daga abin da 
Muka yi wahayi zuwa gare ka, do- 
min ka kirkira waninsa a gare Mu, a 
lokacin, hakika, da sun rike ka 
masoyi. 



LU 






< »*s s** > * *ss s 









(1) Mukarana a tsakanin jinsin mutum da sauran halittar Allah. 

(2) Mukarana a Lahira a tsakanin al'ummdmi kuma da tsakanin muminai da 
kafirai. 

(3) Mukarana a tsakanin makantar basTra da makantar ganin ido. 



426 



17 — Suratul Isra' 



fMli&~--w 



74. Kuma ba domin (1) Mun 
tabbatar da kai ba, lalle ne, hakika, 
da ka yi kusa ka karkata zuwa gare 
su ta wani abu kacfan. 

75. A lokacin, lalle ne, da 
Mun cfancfana maka ninkin azabar 
rayuwa da ninkin azabar mutuwa, 
sa'an nan kuma ba za ka sami 
mataimaki ba a kanMu. 

76. Kuma lalle ne, sun (2) yi kusa, 
hakika, su tayar da hankalinka 
daga kasar, domin su fitar da kai 
daga gare ta. Kuma a lokacin, ba za 
su zauna ba a kan sa6aninka face 
kacfan. 

77. Hanyar wacfanda, hakika, 
Muka aika a gabaninka, daga Man- 
zanninMu, kuma ba za ka sami 
juyarwa ba ga hanyarMu. 

78. Ka tsayar da salla (3) a kar- 
katar rana zuwa ga duhun dare da 
lokacin fitar alfijir, lalle ne karatun 
fitar alfijir (4) ya kasance wanda ake 
halarta. 



^\&X£\c£=~? 















(1) Mukarana a tsakanin sarauta da Manzancin Allah. Sarkin duniya yana canja 
manufarsa domin neman yardar mutanensa. Amman Manzon Allah ba ya sake abin da 
Allah Ya umurce shi da shi domin neman yardar mutane. 

(2) Mukarana a tsakanin mai aiki domin Allah, ba a iya juyar da shi daga aikinsa 
domin neman wata kamala, amma mai aikin duniya ana iya canja shi domin haka. Kuma 
bambancin hijira da kora, wacfanda suka kori Annabinsu sai a halaka su, amma wacfanda 
Annabinsu ya yi hijira gabanin azaba, to, ba za a halaka su ba. 

(3) Tsayar da salla a cikin lokutanta, shi ne yake hana a yaudari mutum da magana 
har a sanya shi ya yi abin da bai kamata ba, ko kuma ya yi abin da shari'a ta hana. 

(4) Karatun fitar alfijir, ana nufin sallar asuba. Saboda haka ana son dogon karatu a 
cikinta, gwargwadon fara ta a duhun dare a bayan fitar alfijir. 



427 



17 — Sura tul Isra' 



^Ji£~--w 



J9. Kuma da dare, sai ka yi 
hlra (1) da shi (Alkur'ani) a kan kari 
gare ka. Akwai tsammanin Ubangi- 
jinka Ya tayar da kai a wani matsayi 
godadde. 

80. Kuma ka ce, "Ya Uban- 
gijina! (2) Ka shigar da ni shigar 
gaskiya, kuma Ka fitar da ni fitar 
gaskiya. Kuma Ka sanya mini, 
daga gunKa, wani karfi mai taima- 
ko." 

81. Kuma ka ce, "Gaskiya ta zo, 
kuma karya ta lalace. Lalle ne karya 
ta kasance lalatacciya." 

82. Kuma Muna sassaukarwa, 
daga Alkur'ani, abin da yake wara- 
ka ne da rahama ga muminai. 
Kuma ba ya kara wa azzalumai 
(kome) face hasara. 

83. Kuma idan Muka yi ni'ima a 
kan mutum, (3) sai ya hinjire, kuma 
ya nlsanta da gefensa, kuma idan 
sharri ya shafe shi, sai ya kasance 
mai yanke kauna. 

84. Ka ce, "Kowa ya yi aiki a 
kan hanyarsa. Sa'an nan Ubangi- 
jinka ne Mafi sani ga wanda yake 
mafl shiryuwa ga hanya." 

85. Suna tambayar ka ga ruhi. 
Ka ce, "Ruhi daga aramarin 



^-^(ii! ^lib^Aj XJ^^ ^\^jtj 

j HiLL- est jJ & J S**\) 4 -*-»? 






\j\^^\cyJ^\j,y^j 



J > 



p^Lu-t^JUblykJlj 






(1) Hira da Alicur'ani, watau a yi sallolin nafila na dare, Shafa'i, bibbiyu, a kare da 
Wutri. Ga Annabi tahajjudi da Wutrin wajibi ne, kari a kan abin da aka cfora wa sauran 
mutane, a lokacin da yake zaune a gida. Ga sauran mutane, Wutri sunna ce, kamar sallolin 
Tdi da rokon ruwa da husufin rana da na wata. A nan akwai bambanci a tsakanin Annabi 
da jama'arsa a wajen Wutri. 

(2) Kuma ka yi addu'a a cikin sallarka da bayanta da wannnan addu'a domin ta nuna 
sallamawarka ga Ubangijinka Allah. 

(3) Mukarana a tsakanin halaye biyu na mutum , halin tsanani da halin cuta. 



428 



17 — Suratul Isra' 



raifc&-w 



tteex 



Ubangijina ne, kuma ba a ba ku 
(kome) ba daga ilmi face kacfan." 

86. Kuma lalle ne idan Mun so, 
haklka, Muna tafiya da abin da 
Muka yi wahayi zuwa gare ka. 
Sa'an nan kuma ba za ka sami wani 
wakili ba dominka game da shi a 
kanMu. 

87. Face da rahama daga 
Ubangijinka. Lalle ne falalarSa ta 
kasance mai girma a kanka. 

88. Ka ce, "Lalle ne idan mutane 
da aljannu sun taru a kan su zo da 
misalin wannan Alkur'ani, ba za su 
zo da misalinsa ba, kuma ko da 
sashinsu ya kasance mataimaki ga 
sashi." 

89. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
caccanza domin mutane, a cikin 
wannan Alkur'ani, daga kowane 
misali, sai mafi yawan mutane suka 
ki (kome) face kafirci. 

90. Kuma suka ce, "Ba za mu yi 
Tmani ba dominka sai ka bubbu- 
gar (1) da idan ruwa daga kasa. 

9L "Ko kuma wata gona daga 
dablnai da inabi ta kasance a gare 
ka. Sa'an nan ka bubbugar da kora- 
mu a tsakaninta bubbugarwa. 

92. "Ko kuwa ka kayar da sama 
a kanmu, kabukka, ko kuwa ka zo 
da Allah, da mala'iku banga- 
banga. 



Q^LiVj^ 



l Jy? 'l>^>— i>J' U J 



y ' — v 9S 1 ' -* "£ y y »" y » y y 

y^jC&^^^^'f 



' '' ^y '/*.' * ' ' ^y^ " ' 




^—^Zj d^rOt ^>-^ o£oj \ 

<£$^r .* »y ss s s y , * X'" * '*"' 

Ul-S Lib- c^j^j LS *L-2J1 Jailijl 

^5fc> ^ -^ y *s**s y\ * y *-y * 

f5p *i^i^==^lLJb^^L^"J^ 



(1) Kaflri ba ya iya hangen abin da ba a iya taba shi daj*abobin ji na jiki, domin haka 
suka nemi cfayan wacfannan abubuwa ya auku kamin su yi imani. Mumini yana kange da 
ganin baslra, domin haka ya wadatu da zaman Aliair'ani aya mai isa ga ya yi Tmani da shi. 



429 



17 - Suratul Isra' 



il^Bj^-W 



93. "Ko kuwa wani gida na zina- 
riya ya kasance a gare ka, ko kuwa 
ka taka a cikin sama. Kuma ba za 
mu yi Imani ba ga takawarka, sai ka 
sassauko da wani littafi a kanmu, 
muna karanta shi." Ka ce, "Tsarki 
ya tabbata ga Ubangijlna ! Ban ka- 
sance ba face mutum, Manzo." 

94. Kuma babu abin da ya hana 
mutane su yi imani, a lokacin da 
shiriya ta je musu, face sun ce, 
"Shin, Allah zai aiko mutum ya 
zamo yana Manzo." 

95. Ka ce, "Da mala'iku sun 
kasance a cikin kasa, kuma suna 
tafiya, suna masu natsuwa, lalle ne 
da mun saukar da mala'ika daga 
sama ya zama manzo a kansu." 

96. Ka ce, "Allah Ya isa zama 
Shaida a tsakanina da ku. Lalle ShT 
Ya kasance ga bayinSa, mai kidid- 
digewa Mai gani." 

97. Kuma wanda Allah Ya shi- 
ryar, to, shT ne shiryayye, kuma 
wanda Ya Batar, to, ba za ka sami 
wacfansu masoya a gare su ba bai- 
cinSa. Kuma Muna tara su a Ranar 
Kiyama a kan fuskokinsu, suna 
makafi, kuma bebaye da kurame. 
Matattararsu Jahannama ce, ko da 
yaushe ta bice, sai Mu kara musu 
wata wuta mai tsanani. 

98. Wancan ne sakamakonsu, 
saboda lalle su, sun kafirta da ayo- 
yinMu, kuma suka ce, "Shin idan 
muka kasance kasusuwa da nlkak- 
kun ga6uBuwa, shin lalle mu, haki- 
ka, wacfanda ake tayarwa ne a cikin 
wata halitta sabuwa?" 









+ •'»<. 






a^ji^tU 



„> •.•• ** {. 



(^= == ^ jl^. 1 ^^ ^u^cy^^J 5 









430 



17 - Suratul IsraT 



»&4-w 



5^ 



99. Shin, kuma ba su ganT (1) ba 
(cewa) lalle ne Allah, Wanda Ya 
halicci sammai da Rasa, Mai ikon yi 
ne a kan Ya halicci misalinsu? 
Kuma Ya sanya wani ajali wanda 
babu kokwanto a cikinsa? Sai azza- 
lumai suka ki face kafirci. 

100. Ka ce, "Da dai ku, kuna 
mallakar (2) taskokin rahamar 
Ubangijina, a lokacin, haklka, da 
kun kame, domin tsoron karewar 
taskokin. Kuma mutum ya kasance 
mai kwauro ne." 

101. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
bai wa Musa ayoyi (3) guda tara 
bayyanannu, sai ka tambayi Bam 
Isra'ila, a lokacin da ya je musu, sai 
Fir'auna ya ce masa, "Lalle ni, ina 
zaton ka, ya Musa, sihirtacce." 

102. Ya ce, "Lalle ne, hakika, ka 
sani babu wanda ya saukar da 
warfannan, face Ubangijin sammai 
da Rasa, domin su zama abubuwan 
lura. Kuma lalle ne ni, haklka, ina 
zaton ka, ya Fir'auna, halakakke." 

103. Sai ya yi nufin fitar da su 
daga kasar, sai Muka nutsar da shi, 
shi da wanda yake tare da shi gaba 
cfaya. 

104. Kuma^Muka ce, daga ba- 
yansa ga Bam Isra'Tla, "Ku zauni 



3**-J M^t Cy^zo ] &j^J*j* j 

/ + y / * y y ~?y s y >x* » x »> "* * -* 



y*' y *y<s 



^ >-> ,^ y >,'/;*{ If* . 









a> jT-" - > * ^ »^ "+y "i.y 



' **■ +**>Ky *y ' 9 y. *y f C**' 



(1) Mukarana a tsakanin farkon halitta da mayarwa da ita, idan farawa ba ta 
buwaya ba, mayarwa ba za ta buwaya ba. 

(2) Muka ran a a tsakanin kyautar mutum da rowarsa ga dukiyar da ya mallaka. 

(3) Mukarana a tsakanin maganar makangari Fir'auna da Manzon Allah, Musa 
domin niina ayar Annabawa ba su tsoron kowa wajen iyar da Manzancin Allah, kuma ba 
su ganin wani karfi a gabansu face na Allah. 



431 



17 — Siiratul Isra' 



«&-w 



kasar. Sa'an nan idan wa'adin 
karshe ya zo, za Mu je da ku 
jama'a-jama'a. " (1 } 

105. Kuma da gaskiya Muka 
saukar da shi, kuma da gaskiya ya 
sauka. Kuma ba Mu aike ka ba face 
kana mai bayar da bushara, kuma 
mai gargacfi. 

106. Kuma yana abin karatu, 
Mun rarraba shi, domin ka karanta 
shi ga mutane a kan jinkiri, kuma 
Mun sassaukar da shi sassau- 
karwa. (2) 

107. Ka ce, "Ku yi miani (3) da 
shi, ko kuwa kada ku yi imani, lalle 
ne wacfanda aka bai wa ilmi daga 
gabaninsa, idan ana karatunsa a 
kansu, suna facfuwa ga ha666insu, 
suna masu sujada. 

108. "Kuma suna cewa: Tsarki 
ya tabbata ga Ubangijinmu! Lalle 
ne wa'adin Ubangijinmu ya kasan- 
ce, hakika, abin aikatawa." 

109. Kuma suna facfuwa ga 
ha666insu suna kuka, kuma yana 
kara musu tsoro. 









' %.'*<., 



@5LjJa5^iJ>j 












(1) Wannan magana tana kama da da'awar Yahudu cewa yana rubuce a cikin 
littafinsu za su koma haduwa bayan rarraba a nan duniya, kuma Hadisin komawar 
Yahudu a FalasdTnu, har Musulmi su yi yaki da su, suna a kan ga6ar gabas, kuma su 
Yahudawa suna a kan ga6ar yamma daga Kogin Urdun yana karfafa wannan ra'ayi. 
Kuma an ruwaito cewa daga cikin alamomin Tashin FCiyama akwai komawar Yahudu a 
Falasdinu. Allah ne Mafi sani. 

(2) Saukar da Alkur'ani a cikin shekaru ashirin ko ashirin da uku ya yi kama da 
saukar ayoyin Musa tara a lokacin da yake kiran Fir'auna zuwa ga addini. 

(3) Mukaranar yin Tmani da rashin !manin_ mutane ga Alkur'ani ba zai rage 
gaskiyarsa da kome ba, sai dai wadanda suka ki imanin ne za su cutu. Sa'an nan da 
bambanci a tsakanin mai ilmi da jahili. Mai ilmi yana da saukin jawuwa zuwa ga gaskiya 
har ya rasa abin da zai aikata face ya facfi rikice, a kan ha6arsa, yana mayar da al'amari ga 
Allah kuma yana tawali'u. 



432 



17 - Suratul Isra' 



^JM-w 



110. Ka ce, "Ku kirayi Al- 
lah (1) ko kuwa ku kirayi Mai raha- 
ma. Kowane kuka kira, to, Yana da 
sunaye mafi kyau. Kuma kada ka 
bayyana (2) ga sallarka, kuma kada 
ka 66ye ta. Ka nemi hanya a tsaka- 
nin wancan." 

111. Kuma ka ce, "G6diya (3) ta 
tabbata ga Allah Wanda bai riki da 
ba, kuma abokin tarayya bai kasan- 
ce a gare Shi ba a cikin mulkinSa, 
kuma wani masoyi saboda wula- 
kancin bai kasance a gare Shi ba." 
Kuma ka girmama Shi, girma- 
mawa. 



>"f >~1\lf'\ 










Tana karantar da ladubban ibada zuwa ga Allah da yin aiki da 
zahirin shari'a da barin dukan abin da ya sa6a wa shari'a. 



* j* y , * ^ * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Godiya ta tabbata ga Allah 
wanda Ya saukar da Littafi a kan 
bawanSa kuma bai sanya karkata 
ba a gare shi. 






(1) Mukarana a tsakanin sunayen Allah wadanda ake kiran Sa da su wajen roko da 
wadanda ba a yin rako da su. Sunayen mafiya kyau da ake kiran Allah da su Hadisi ya 
kawo su sai a nema daga Jalalaini. 

(2) Kuma tsakaitawa wajen karatun salla ko addu'a kamar yadda aikin Annabi ya 
nuna yadda ake yi, kada a bayyana kada a Boye. Sai dai tsaka. 

(3) Ka ce, "Allah ba shi da abokin mukarna a kowace jiha. Shi kadai Ya cancanci 
girmamawa." Saboda haka ka girmama ShT, girmama war da ta dace da Shi. 



433 



18 - Suratul Kahf 



i<* 



-^mm-^ 



2. Madaidaici, domin Ya yi gar- 
gadi da azaba mai tsanani daga gare 
Shi, kuma Ya yi bushara ga mumi- 
nai, wacfanda suke aikata ayyuka 
na kwarai da (cewa) suna da wata 
lada mai kyau. 

3. Suna masu zama a cikinta har 
abada. 

4. Kuma Ya yi gargadi ga wa- 
cfanda (1) suka ce, "Allah yana da 
(fa." 

5. Ba su da wani ilmi game da 
wannan magana, kuma iyayensu ba 
su da shi, abin da ke fita daga 
bakunansu ya girma ga ya zama 
kalmar facfa ! Ba su facfan kome face 
karya. 

6. To, ka yi kusa ka halaka ranka 
a gurabbansu, wai domin ba su yi 
Tmani da wannan labari ba, saboda 
bakin ciki. 

7. Lalle ne Mu, Mun sanya abin 
da ke kan £asa, wata £awa (2) ce 
gare ta, domin Mu jarraba su ; wan- 
ne daga cikinsu zai zama mafi kyau 
ga aiki. 

8. Kuma lalle Mu, Masu sanya 
abin da ke a kanta (ya zama) tur- 
6aya kekasasshiya ne. 






• 'i. 






$5^ f ,S >S»\ 9 »& 



.'» 



<'x' ' t *", 



U li^lJu-^l^Uo^U^JlSlj 



(1) Larabawajsun ce mala'iku 'ya'yan Allah ne. Yahudawa sun ce Uzairu dan Allah 
ne, Nasara sun ce Tsa dan Allah ne. Babu ladabi ga fadin wannan magana. Saboda haka 
Annabi Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ^a gaya musu, cewa 
wannan magana karya ce kuma rashin ladabi ne ga Allah, da ba su yi imani ba, ya ji tsoro 
kada ya zama shT ne ya yi kwauron baki ga fada musu gaskiya. Sai Allah Ya gaya masa, 
cewa kada ya halakar da ransa domin bakin cikin haka. 

(2) Saboda haka kawar kasa, kamar furen itacenta ne, ba su rudin mai hankali ga 
tsarewar ladabi tare da Ubangijinsa, da bin shan'ar littafin da aka saukar wa Annabi, 
kuma ba a sanya masa karkata ba. 



434 



18 - SuratulKahf 



ij&^-NA 



9. Ko kuwa ka yi zaton cewa 
ma'abuta kogo (1) da alio sun ka- 
sance abin mamaki daga ayoyin 
Allah? 

10. A lokacin da samarin suka 
tattara zuwa ga kogon, sai suka ce, 
"Ya Ubangijinmu! (2) Ka ba mu 
wata rahama daga gare Ka, kuma 
Ka saukake mana (samun) shiriya 
daga aramarinmu." 

11. Sai Muka yi duka a kan kun- 
nunwansu, (3) a cikin kogon, she- 
karu masu yawa. 

12. Sa'an nan Muka tayar da su, 
domin Mu san wane dayan kungi- 
yoyin biyu suka fi lissafi ga abin da 
suka zauna na lokacin. 

13. Mu ne ke jeranta maka la- 
barinsu da gaskiya. Lalle ne su, 
wacfansu samari ne. Sun yi Imani da 
Ubangijinsu, kuma Muka kara 
musu wata shiriya. 

14. Kuma Muka daure a kan 
zukatansu, a lokacin da suka tsayu, 
sa'an nan suka ce, "Ubangijinmu 
Shi ne Ubangijin sammai da kasa. 
Ba za mu kirayi waninSa abin bau- 
tawa ba. (Idan mun yi haka) lalle 
ne, haklka, mun fadi abin da ya 
ketare haddi a sa'an nan." 









cJ^>J \J| *^>1 ^^ iSJ^ai 



" 9 l\*\A m '\~ > Cl"" : * 



JpJL r»-*U <i^ u !*ii t ^i: 



4* f .^ l*^ 



Pa\ . > t^*? i .-Iff" ^^Ctr 






(1) Lokacin da Allah Ya ce, kada Annabi ya wahalar da kansa domin bakin cikin ba a 
kar6i maganarsa ba, sai Ya ba shi labarin ma'abuta kogo, yadda suka yi gudun hijira da 
addininsu, Allah Ya tsare su daga wahala, a cikin halin abin al'ajabi. Sa'an nan kissar ta 
tattara a kan ladubba wadanda ake neman mutun ya tsare su tare da Ubangijinsa a cikin 
dukan motsinsa, kamar yadda bayani zai nuna. 

(2) Sun fara da addu'a ta neman shiriya daga Allah, Ubangijinsu. Addu'a tun farko 
ga kome ladabi ne. Kuma farawa da nuna bautarsu ga Ubangiji, ladabi ne. Hijira da 
addini, ladabi ne, kuma amincewa da samun rahamar Allah, ladabi ne ga Allah, saboda 
haka Allah ya ji6inci tsaron kogon ya zame musu mail kyawun wurin zama. 

(3) Duka a cikin kunnuwa, shT ne sanya musu barci. 



435 



18 - Suratul Kahf 



&m-* 



15. "Ga wacfannanmutanenmu, 
sun riki waninSa abin bautawa! 
Don me ba su zuwa da wata hujja 
bayyananna a kansu (wacfanda ake 
bautawar) ? To, wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya kaga karya ga 
Allah? 

16. "Kuma idan kun nisance su, 
su da abin da suke bautawa, face 
Allah, to, ku tattara zuwa ga kogon, 
sai Ubangijinku Ya watsa muku 
daga rahamarSa, kuma Ya saukake 
muku madogara daga al'ama- 
rinku." 

17. Kuma kana ganin rana idan 
ta fito tana karkata daga kogonsu 
wajen dama, kuma idan ta fadi, 
tana gurgurar su wajen hagu, kuma 
su, suna a cikin wani fili daga gare 
shi. Wannan abu yana daga ayoyin 
Allah. Wanda Allah Ya shiryar, to, 
shi ne mai shiryuwa, kuma wanda 
Allah Ya batar, to, ba za ka samar 
masa wani majibinci mai shiryarwa 
ba. 

18. Kuma kana zaton su far- 
kakku ne, alhali kuwa su masu barci 
ne. Muna juya su wajen dama da 
wajen hagu, kuma karensu yana 
shimfide da zira'o'in kafafuwansa 
ga farfajiya (ta kogon). Da ka leka 
(a kan) su (da) lalle ne, ka juya daga 
gare su a guje kuma (da) lalle ne ka 
cika da tsoro daga gare su. 

19. Kuma kamar wannan ne, 
Muka tayar da su, domin (1) su 





















<4UX-\>j Ja~*L> A^Jbi juJJ\cl>taj cfl*±j\ 






(1) Mahawarar muminai a bayan barcin shekara cfari uku, amma duk da haka suna 
cikin hankalinsu suna mayar da al'amari ga Allah. 



436 



18 - Suratul Kahf 



\i<* 



%** — lA 



tambayi juna a tsakaninsu. Wani 
mai magana daga cikinsu ya ce, 
"Mene ne lokacin da kuka zauna?" 
Suka ce, "Mun zauna yini cfaya ko 
sashen yini." Suka ce, "Ubangi- 
jinku ne Mafi sani ga abin da kuka 
zauna. To, ku aika da cfayanku, 
game da azurfarku wannan, zuwa 
ga birnin. (1) Sai ya duba wanne ne 
mafi tsarki ga abin dafawa, sai ya zo 
muku da abinci daga gare shi. 
Kuma sai ya yi da hankali, kada ya 
sanar da ku ga wani mutum. 

20. "Lalle ne su, idan sun kama 
ku, za su jefe ku, ko kuwa su mayar 
da ku a cikin addininsu, kuma ba za 
ku sami babban rabo ba, a sa'an 
nan har abada." 

21. Kuma kamar wancan ne, 
Muka nuna su (gare su) domin su 
san lalle wa'adin Allah gaskiya ne, 
kuma lalle ne Sa'a babu shakka a 
cikinta. A lokacin da suke jayayyar 
aFamarinsu a tsakaninsu, (2) sai 
suka ce, "Ku gina wani gini a kansu, 
Ubangijinsu ne Mafi sani game da 
su." Wacfanda suka rinjaya a kan 
aFamarinsu suka ce, "Lalle mu riki 
masallaci a kansu." 

22. Za su ce, "Uku ne da na 
hucfunsu, karensu." Kuma suna 
cewa, "Biyar ne^da na shidansu 
karensu," a kan jTfa a cikin duhu. 
Kuma suna cewa, "Bakwai ne da 



^* <f -$i^ »> T < 



f^rt 



CyyjL$\}\ij^^ 



h\ykj»J„o**>j\ 















(1) Birnin shi ne Tarasus. Sunan sarkinsu Dalcayanus. 

(2) Muhawarar muminai da kafirai, da yadda kafirai ke zartar da al'amari ba da 
ambaton yardar Allah Ubangijinsu ba. Da yadda suke yin sari-fadi ga matsalolin ilmi da ya 
kamata a mayar da saninsu ga Allah. 



437 



18 - Suratul Kahf 



itfA 



•*x» — NA 



na takwas cfinsu karensu." Ka ce, 
"Ubangijlna (1) ne Mafi sani ga 
kidayarsu, babu wanda ya san su 
face kacfan." Kada ka yi jayayya 
bayyananna. Kuma kada ka yi 
fatawa (2) ga kowa daga gare su a 
cikin al'amarinsu. 

23. Kuma kada lalle ka ce ga 
wani abu, "Lalle ni, mai aikatawa 
ne ga wancan a gobe." 

24. Face idan Allah Ya so. Kuma 
ka ambaci Ubangijinka idan ka 
manta, kuma ka ce, "T)ammani ga 
UbangijTna, Ya shiryar da ni ga abin 
da yake shi ne mafi kusa ga wannan 
na shiriya." 

25. Kuma suka zauna a cikin 
kogonsu shekaru cfari uku, kuma 
suka dacfa tara. 

26. Ka ce, Allah ne Mafi sani ga 
abin da suka zauna. Shi ne da (sa- 
nin) gaibin sammai da kasa. Mene 
ne ya yi ganinSa da jinSa ! Ba su da 
wani majiBinci baicinSa, kuma ba 
Ya tarayya da kowa a cikin hukun- 
cinSa. 

27. Ka karanta abin da aka yi 
wahayi zuwa gare ka, na littafin 
Ubangijinka. Babu mai musan- 
yawa ga kalmominSa, kuma ba za 
ka sami wata madogara ba daga 
waninSa. 



rt 



>i:i ^ r K1 -^lL^^\ijX^ 



j^iP;*^ 



\%djy> de&iiii&Q&J&^j 









( 1 ) Bayanin ladubban magana ga matsalolin ilmi da na aiki. Babu wanda ya san gaibu 
sai Allah. Ba a tambayar malaman 6ata da son zuciya, domin sari-facfi suke yi ga jawabin 
mai tambaya. 

(2) Domin haka ba a yin fatawa a wurin malamin bidi'a ko jahili domin zai facfi abin 
da yake so, ko kuma ya yi kaddari facfi, jTfa a cikin duhu. 



438 



18 - Suratul Kahf 



gttSflt&M 



Yif — M 



28. Ka hakurtar da ranka tare da 
wacfanda ke kiran Ubangijinsu, safe 
da maraice, suna nufin yardarSa. 
Kuma kada idanunka su juya daga 
barinsu, kana nufin kawar rayuwar 
duniya. (1) Kuma kada ka bi wanda 
Muka shagaltar da zuciyarsa daga 
hukuncinMu, kuma ya bi son zuci- 
yarsa, alhali kuwa al'amarinsa ya 
kasance yin Barna. 

29. Kuma ka ce, "Gaskiya daga 
Ubangijinku take." Saboda haka 
wanda ya so, to, ya yi Tmani, kuma 
wanda ya so, to, ya kafirta. Lalle ne 
Mu, Mun yi tattali domin azza- 
lumai, wata wuta wadda shama- 
kunta sun kewaye da su. Kuma idan 
sun nemi taimako sai a taimake su 
da wani ruwa kamar dabzar mai, 
yana soye fuskoki. Tir da abin shan- 
su, kuma wutar ta yi munin zama 
mahutarsu. 

30. Lalle ne wacfanda suka yi 
Tmani kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, lalle ne Mu, ba Mu tozartar 
da ladar wanda ya kyautata aiki. 

31. Wacfannan suna da gidajen 
Aljannar zama, koramu na gudana 
daga karkashinsu, ana sanya musu 
kawa, a cikinsu, daga mundaye na 
zinariya, kuma suna tufantar wa- 
cfansu tufafi kore, na alharini rakiki 
da alharini mai kauri, suna kishin- 
gicfe a cikinsu, a kan karagu. Ma- 



JJqxj**4*-j OjJ^ji ^fb *JXJA v 









(1) Ayoyi na ashirin da bakwai da ashirin da takwas suna umurni da bin shari'a ta 
AUoir'ani, kuma suna hani daga bin son zuciya domin neman kawar rayuwar duniya 
wadda aka yi domin a jarrabi wawa da ita, sa'an nan ta koma turbaya kekasasshiya. Dubi 
aya kuma, ta takwas da ta tara. Mun dai sani, cewa umurni da bin shari'a bayyananna shi 
ne kan labarin surar. 



439 



18 - Suratul Kahf 



\i<* 



-\A 



dalla da sakamakonsu. Kuma Al- 
janna ta kyautatu da zama wurin 
hutawa. 

32. Kuma ka buga musu misa- 
li (1) da wadansu maza biyu. Mun 
sanya wa dayansu gonaki biyu na 
inabSbi, kuma Muka kewaye su da 
itacen dablnai, kuma Muka sanya 
shuka a tsakaninsu (su gonakin). 

33. Kowace gona daga biyun, ta 
bayar da amfaninta, kuma ba ta yi 
zaluncin kome ba daga gare shi. 
Kuma Muka BuBBugar da koramu 
a tsakaninsu. 

34. Kuma dan itace ya kasance 
gare shi. Sai ya ce wa abokinsa, 
alhali kuwa ^ana muhawara da shi, 
"Nine mafTfici daga gare ka a wajen 
dukiya, kuma mafi izza a wajen 
jama'a." 

35. Kuma ya shiga gonarsa, al- 
hali yana mai zalunci ga kansa, ya 
ce, "Ba ni zaton wannan za ta hala- 
ka har abada. 

36. "Kuma ba ni zaton Sa'a 
mai tsayuwa ce, kuma lalle ne, idan 
an mayar da ni zuwa ga Ubangijina, 
to, lalle ne, zan sami abin da yake 
mafi alheri daga gare ta ya zama 
makoma." 

37. Abokinsa ya ce masa, alhali 
kuwa yana muhawara da shi, "Ashe 
ka kafirta da Wanda Ya halitta ka 
daga tur6aya, sa'an nan daga cfigon 
maniyi, sa'an nan Ya daidaita ka, ka 
zama mutum?" 



<£$*/" 9 > " y" > Cut"- i \ vTi 1 X K- 






Q3 LJLiu \^jk\j^oJ^i 






ffrv 



(1) Misali ga mai shagala da duniya da kawarta, mai saurin komawa turBaya 
kekasasshiya, da mai bin umurnin Allah, mai ladabi da bin sharT'a. Yadda akibar 
kowanensu za ta kasance. 



440 



18 - SuratulKahf 



\6<[A. 



-NA 



38. "Amma ni, ShT ne Allah 
Ubangijlna, kuma ba zan tara kowa 
da Ubangijina ba. 

39. "Kuma don me, a lokacin da 
ka shiga gonarka, ka ce, fc Abin da 
Allah ya so (shi ke tabbata) babu 
wani karfi face game da Allah. ' Idan 
ka gan ni, ni ne mafi Jcaranci daga 
gare ka a wajen dukiya da cfiya. 

40. "To, akwai fatan Ubangijlna 
Ya ba ni abin da yake mafi alheri 
daga gonarka, kuma ya aika azaba 
a kanta (ita gonarka) daga sama, sai 
ta wayi gari tur6aya mai santsi. 

41. "K6 kuma ruwanta ya wayi 
gari fakakke, saboda haka, ba za ka 
iya nemo shi ba dominta." 

42. Kuma aka halaka dukan 
'ya'yan itacensa, sai ya wayi gari 
yana juyar da tafunansa biyu, sabo- 
da abin da ya kashe a cikinta, alhali 
kuwa ita tana kwance a kan rassan- 
ta, kuma yana cewa, "Kaitona, da 
dai ban tara (1) wani da Ubangijina 
bar 

43. Kuma wata jama'a ba ta ka- 
sance a gare shi ba, wacfanda ke 
taimakon sa, baicin Allah, kuma 
bai kasance mai taimakon kansa 
ba. 

44. A can taimako da ji6inta ga 
Allah yake^ ShT ne kawai Gaskiya, 
Shi ne Mafifici ga lada kuma Mafi- 
fici ga akiba. 



»*~ 



p OlJe£ l&ji^ij ijj *x\yt> 12&J 










\$\0&>&'f})^ 



l^iJiilU^ 



>~V"'-\* 



TZ~y0\&*£ 



■'^^Jj 



•*>" 



(j£*ivyA>3 v3x^<> 4^l£j 










(1) Ya yi nadamar halakar gonar kawai, amma bai yi nadamar kafircin shirkin da ya 
yi ba, saboda haka Allah bai mayar masa da badalinta ba. Daga nan kuma ana fahimtar 
cewa rashin mai da al'amari ga Allah shirku ne, kuma girman kai saboda dukiya, shirku ne 
wanda kawar duniya ke sanya wawaye a ciki. 



441 



18 - Suratul Kahf 



it*. 



-\A 



45. Ka buga musu misalin ra- 
yuwar duniya, kamar ruwa ne wan- 
da Muka saukar da shi daga sama 
sa'an nan tsirin kasa ya garwaya da 
shi, sa'an nanya wayi gari dudduga, 
iska tana shikar sa. Kuma Allah 
Ya kasance Mai ya wan Ikon yi ne a 
kan dukan kome. 

46. Dukiya da cfiya, (1) su ne ka- 
war rayuwar duniya, kuma ayyuka 
masu wanzuwa na kwarai sun fi 
zama alheri a wurin Ubangijinka ga 
lada kuma sun fi alheri ga buri. 

47. Kuma a ranar da Muke ta- 
fiyar da duwatsu, kuma ka ga kasa 
bayyane, kuma Mu tara su har ba 
Mu bar kowa ba daga gare su. 

48. Kuma a gitta (2) suga Uban- 
gijinka suna sahu guda, (Mu ce 
musu), "Lalle ne, hakTka, kun zo 
Mana kamar yadda Muka halitta 
ku a farkon lokaci. A'a, kun riya 
cewa ba za Mu sanya muku wani 
lokacin hacfuwa ba." 

49. Kuma aka aza littafin ayyu- 
ka, sai ka ga masu laifi suna masu 
jin tsoro daga abin da ke cikinsa, 
kuma suna cewa, "Kaitonmu! 
Mene ne ga wannan littafl, ba ya 
barin karama, kuma ba ya barin 
babba, face ya kididdige ta ?" Kuma 
suka sami abin da suka aikata ha- 
larce. Kuma Ubangijinka ba Ya 
zaluntar kowa. 















(1) Dukiya da diya, kawar duniya ne, idan suka zama abin alfahari ga mai su, amma 
idan an ciyar da dukiya ga tafarkin Allah, kuma aka karantar da diya ga bisa tafarkin 
hanyar shari'a suka tashi Musulmin kwarai, to, sun zama aikin shari'a na Lahira ke nan. 

(2) Ba^anin abubuwan da ke aukuwa a wurin hisabi ke nan ga masu bin son zuciya, 
su bar shari'a. 



442 



18 - Suratul Kahf 



'&?A 



-\A 



50. Kuma a lokacin da Muka ce 
wa mala'iku, "Ku yi sujada ga 
Adamu." Sai suka yi sujada, face 
Ibllsa, ya kasance daga aljannu sai 
ya yi fSsikanci ga barin umurnin 
Ubangijinsa. To fa, ashe, kuna ri- 
kon sa, shi da zuriyarsa, su zama 
maji6inta, baicin Ni, alhali kuwa su 
makiya ne a gare ku? Tir da ya 
zama musanya ga azzalumai. (l) 

51. Ban shaida musu halittar 
sammai da kasa ba, kuma ban 
(shaida musu) halittar rayukansu 
ba, kuma ban kasance mai rikon 
masu Batarwa (da wani) su zama 
mataimaka ba. 

52. Kuma da ranar da Allah 
Yake cewa, "Ku kirayi abokan ta- 
rayyaTa, wacfanda kuka riya." Sai 
su kiraye su, sai ba za su karba 
musu ba, kuma Mu sanya Mau- 
bika (2) (Mahalaka) a tsakaninsu. 

53. Kuma masu laifi suka ga 
Wuta, suka tabbata lalle ne, su 
masu auka mata ne, kuma ba su 
sami majuya ba daga gare ta. 

54. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
jujjuya, a cikin wannan Alkur'ani, 












" ' **» ? 



'' * *•"'. 






(1) Allah Shi ne Ya halitta jiutane, kuma Ya daukaka darajarsu, domin Ya sanya 
mala'iku su yi sujada ga ubansu Adamu. Saboda wannan sdyayyar kuma Ya ba su shan'ar 
da za su bi su shiryu har su shiga Aljanna, amma sai suka £i, suka koma wa Shaidan wanda 
yake shi ne farkon makiyin ubansu, Adamu, wanda ya £i yi wa sujada, har aka la'ane shi, 
suna bin sa, shi da cfiyansa, alhali kuwa babu wani abin da za su iya yi musu na alheri ko na 
sharri, domin su ma halitta ne kamarsu. Ba su san kome ba a sama ko a kasa, kuma Allah 
ba Ya yin ma'amalar kome da su. Wanda ya bi Shaidan ya bar Allah, to, ya yi mugunyar 
musanya, kuma ya zalunci kansa kwarai. 

(2) Maubika sunan wani rafi ne na wuta, asalinsa daga 'Wabika, watau ya halaka. Za 
a sanya wannan rafi a tsakanin masu bin Shaidan da surorin gumaka, da wanda ya shirya 
musu gumakan, suna bauta musu. 



443 



18 - Suratul Kahf 



&mm-s* 



daga kowane irin misali ga mutane 
(domin su gane, su bi sharT'a), kuma 
mutum ya kasance mafi yawan abu 
ga jidali. (1) 

55. Kuma babu abin da ya hana 
mutane su yi Tmani a lokacin da 
shiriya ta zo musu, kuma su nemi 
gafara daga Ubangijinsu, face han- 
yar farko (2) ta je musu ko kuma 
azaba ta je musu nau'i-nau'i. 

56. Kuma ba Mu aika Manzanni 
ba face suna masu bayar da bushara 
kuma masu gargacfi, kuma wacfan- 
da suka kafirta suna jidali da karya 
domin su bata gaskiya da ita, kuma 
suka riki ayoyiNa da abin da aka yi 
musu gargacfi da shi abin izgili. 

57. Kuma wane ne mafi zalunci 
daga wanda aka tunatar game da 
ayoyin Ubangijinsa, sai ya bijire 
daga barinsu, kuma ya manta abin 
da hannayensa suka gabatar? Lalle 
ne Mu, Mun sanya abubuwan rufi a 
kan zukatansu domin kada su fa- 
himce shi, kuma a cikin kunnu- 
wansu (Mun sanya) wani nauyi, 
kuma idan ka klraye su zuwa ga 
shiriya, to, ba za su shiryu ba, a 
sa'an nan, har abada. 

58. Kuma Ubangijinka Mai ga- 
fara ne, Ma'abucin rahama. Da 
Yana kama su saboda abin da suka 
sana'anta, lalle ne, da Ya gaggauta 



*$Z. p&j^\&y\&j£ 



>t?>>^ T\ \-> \> 









/»? > 



0/-"> "Z */ ^^ 






> > ,'> 



> > >^rr <£' 






(1) Jidali, shT ne jayayya, alhali kuwa mutum ya san yana kan karya. 

(2) Hanyar farko ita ce Allah Ya halaka su saboda laifinsu, ko kuma azaba ta je musu 
nau'i-nau'i, domin su Musulunta, sai karshe idan sun ki, a halaka su. Wadansu sun fassara 
'kubala' ko'kibala' da ta fuskance su bayyane, bisa ga karatun kalmar 'kibala' da wasalin 
kasa, da ma'anar azaba. 



444 



18 - Suratul Kahf 



i^li^-NA 



azaba a gare su. A'a, suna da loka- 
cin alkawari, (wanda) ba za su sami 
wata makoma ba, baicinsa. (1) 

59. Kuma wacfancan alkaryu (2) 
Mun halaka su, a lokacin da suka yi 
zalunci, kuma Muka sanya lokacin 
alkawarin, ga halaka (3) su. 

60. Kuma a lokacin da Musa (4) 
ya ce wa yaronsa, "Ba zan gushe ba 
sai na isa mahatfar teku biyu, ko in 
shucfe da tafiya shekara da 
shekaru." 

61. To, a lokacin da suka isa 
mahatfar tsakaninsu, sai suka man- 
ta kTfinsu, sai ya kama tafarkinsa a 
cikin teku kamar blga. 

62. To, a lokacin da suka wuce, 
ya ce wa yaronsa, "Ka kawo mana 
kalacinmu. Lalle ne halaka, mun 
hatfu da wahala daga tafiyarmu 
wannan." 

63. (Yaron) ya ce, "Ka gani! A 
lokacin da muka tattara zuwa ga 
falalen nan, to, lalle m, na manta 
kTfin, kuma babu abin da ya mantar 
da mshi, face Shaidan, domin kada 



j> ' * & *'+ 



^^^&jio*\)-X^^J&y 






\jAbO $&&^^\Jl)& 



IpU-j^^ 



$Z 



*j 






,^> > 



'Z'^s * ' ' 



3 Li^-^^^lji^jt^^ijt-^-^x^ »u 






b A J£> LiU ^LSJ^jS IS \jj U. Hid 






(1) Watau ba su da wata makoma su bar wannan lokacin alkawarin saukar azabar. 

(2) Alkaryun Adawa da Samudawa da wacfansunsu. 

(3) Kome Allah zai yi, sai Ya sanya masa lokacin aukuwarsa, kuma ba zai aukun ba 
sai ajalin nan da Ya ambata masa ya zo. 

(4) Shi ne Musa bn Imran Manzon Bani Isra'ila. Sababin wannan kissa, an tambaye 
shine, "Wane ne ya fi ilmi a saninsa?" Sai ya ce, shine ya fi. Wannan jawabi nasa gaskiya 
ne, domin shine Manzon zamaninsa, shine aka bai wa Attaura, kuma Allah Ya yi magana 
da shi, sai dai ya mance bai ce Allah Ya fi sani ba, domin haka aka ce masa ya tafi neman 
ilmi ga warn" mutum a magamar teku biyu. Wannan bawan Allah Haliru ne An ce yana 
nan da rai har Ranar Tashin Kiyama. Yaron Musa kuwa, shi ne Yusha'u bn Nunin, 
Manzon Allah a bayan Musa. Kifin kuma na guzurinsu ne wanda Allah Ya umurce shi ya 
cfauka, soyayye, kuma aka ce musu duka inda yai rai, to, a nan ne Bawan Allah yake, mai 
shirin kara wa Musa ilmi. Mayar da ilmi ga Allah, shi ne ladabin shari'a. 



445 



18 - Suratul Kahf 



i<* 



«£->A 



in tuna shi, sai ya kama tafarkinsa a 
cikin teku, da mamaki!" 

64. Ya ce, "Wancan ne abin da 
muka kasance muna bida." Sai 
suka koma a kan gurabunsu, suna 
bTbiya. 

65. Sai suka sami wani bawa 
daga bayinMu, Mun ba shi wata 
rahama (1) daga wurinMu, kuma 
Mun sanar da shi wani ilmi daga 
gunMu. 

66. Musa ya ce masa, "Ko in bT 
ka a kan ka sanar da ni daga abin da 
aka sanar da kai na shiriya?" 

67. Ya ce, "Lalle ne kai, ba za ka 
iya yin hakuri tare da m ba. 

68. "Kuma yaya za ka yi hakuri 
a kan abin da ba ka kewaye da shi 
ba ga jarrabawa?" 

69. Ya ce, "Za ka same ni, in 
Allah Ya so, mai hakuri, kuma ba 
zan sa6a maka ba ga wani umurni." 

70. Ya ce, "To, idan ka blni, to, 
kada ka tambaye ni daga kome sai 
na labarta maka ambato (2) daga 
gare shi." 

71. Sai suka tafi, har a lokacin da 
suka hau a cikin jirgi, ya huje shi, ya 
ce, "Ka huje shi domin yajiutsar da 
mutanensa? Lalle ne, haklka, ka zo 
da wani babban abu!" 






l>jbC^JuJli^lSCl4'iJU 






* s * ' > 






(1) Rahama a nan ita ce Annabci saboda cewa kuma an ba shi ilmi daga gun Allah, 
kuma ya yi hukunci da shi. Ilmin ilhama ba a yin hukunci da shi domin Annabawa kawai 
Allah Ya tsare daga kuskure game da wahayi. Wannan ne bambanci bayyananne a 
tsakanin wahayin Annabci da wahayin walicci. Haka mu'ijiza da karama, su duka sabawar 
al'ada ne, amma mu'ujizar Annabi an san za ta zo daga bakin wanda aka yi dominsa, 
amma karama babu mai saninta, sai ta auku. Saboda waliyyi ba ya iya yin takara, amma 
annabi yana iya yin takara a kan makiyansa. 

(2) Watau sai na gaya maka hukuncinsa da kaina, kuma na ambace shi da kaina. 



446 



18 - Suratul Kahf 



\i<* 



-\A 



72. Ya ce, "Ashe, ban ce, lalle 
kai, ba za ka iya yin hakuri tare da 
m ba?" 

73. Ya ce, "Kada ka kama ni da 
abin da na manta, kuma kada ka 
kallafa mini tsanani ga aFamarlna." 

74. Sai suka tafi, har suka hacfu 
da wani yaro, sai ya kashe shi. Ya ce, 
"Ashe, ka kashe rai tsarkakakke, ba 
da wani rai ba? Lalle ne, hakika, ka 
zo da wani abu na kyama." 

75. Ya ce, "Shin, ban ce maka ba, 
lalle ne kai ba za ka iya yin hakuri 
tare da nlba?" 

76. Ya ce, "Idan na tambaye (1) 
ka daga wani abu a bayanta, to, 
kada ka abuce ni. Lalle ne, ka isa ga 
iyakar uzuri daga gare ni." 

77. Sai suka tafi, har a lokacin da 
suka je wa mutanen wata alkarya, 
suka nemi mutanenta da su ba su 
abinci, sai suka £i su yi musu liyafa. 
Sai suka sami wani bango a cikinta 
yana nufin ya karye, sai (Haliru) ya 
tayar da shi mike. (Musa) ya ce, 
"Da ka so, lalle ne da ka karbi ijara 
a kansa." 

78. Ya ce, "Wannan shi ne rabu- 
war tsakanina da tsakaninka. Za ni 
gaya maka fassarar abin da ba ka 
iya yin hakuri ba a kansa. 






£ +*1 "is ' 

I.I 1«* I *\\ \\ — 












59 ft 



» ^ y 



-' ' st, "* y+ 



J^^o^WWe ♦ 



^. '> 






S ' •'+'', ' f 






OJ^ol^Jte^^ol^feoiaijo' 



(&)lj>Uj& 






(1 ) Musa ya kasa yin ha£uri a bayan ya yi alkawura cewa zai yi ha£uri, saboda ba ya 
halatta ga mutum ya ga abin da ya saba wa sharTa, sa'an nan ya yi shiru. Da zai halatta a yi 
shim, da Musa bai yi magana ba ga aikin malamin da Allah Ya umurce shi da ya tafi ya 
karbo ilmi daga gare shi, a bayan Ya gaya masa cewa, Ya ba shi wani ilmi daga gare Shi. 
Domin sharadin da ya sa6a wa shari'a warwararre ne. Saboda haka Allah bai zargi Musa 
ba a bayan sun rabu. Sake munkar wajibi ne a cikin ladubban shari'a gwargwadon hali, 
kamar yadda yake a cikin HadTsi. Ana gabatar da hukuncin da ya fi tsanani. 



447 



18 - Suratul Kahf 



fi^ii^-u 



79. "Amma jirgin, to, ya zama 
na wadansu matalauta ne, suna 
aiki (1) a cikin teku, sai na yi niyyar 
in aibanta shi, alhali kuwa wani 
Sarki ya kasance a gaba gare su, 
yana karBewar kowane jirgi (lafi- 
yayye) da kwace. 

80. "Kuma amma yaron, to, 
uwayensa sun kasance muminai, to, 
sai muka ji tsoron ya kallafa musu 
kangara da kafirci. 

81. "Sai muka yi nufin Ubangi- 
jinsu Ya musanya musu mafl alheri 
daga gare shi ga tsarkakuwa, kuma 
mafl kusantar tausayi. 

82. "Kuma amma bangon, to, ya 
kasance na wacfansu yara biyu ne, 
marayu a cikin birnin, kuma akwai 
wata taska tasu a karkashinsa, 
kuma ubansu ya kasance sahlhin 
mutum (2) ne, domin haka Ubangi- 
jinka Ya yi nufin su isa iyakar kar- 
finsu, kuma su, su fitar da taskarsu, 
saboda rahama ne daga Ubangi- 
jinka. JCuma ban yi shi ba daga 
umurnlna. Wancan shT ne fassarar 
abin da ba ka iya yin hakuri ba a 
kansa." 






^-~^ cfirlj* *[?) o& >lu) \wj 



(1) Watau wani kamfani ne na matalauta, suna sana'ar cfaukar kaya a cikin teku. 
Sharika watau kamfani a ciniki ya halatta da sharudtfansa. 

(2) Wannan ya nuna cewa kirkin uba yana amfanin cfiyansa, haka gari na daraja 
saboda samun mutanen kirki a cikinsa, kamar yadda yake kaskanta da kaskancin 
mazaunansa bisa dalilin da farko an kira garin 'alkarya' saboda rowar mazauna, kuma aka 
kira shi Madina saboda darajar yaranjian biyu da ubansu da taskarsu. Alkarya ita ce 
karamin gari watau kauye, kuma Madina ita ce babban gari. 



448 



18 - Suratul Kahf 



i<* 



-\A 



83. Kuma suna tambayar ka 
daga Zulkarnaini, (1) ka ce, "Zan 
karanta muku ambato daga gare 
shi." 

84. Lalle ne Mu, Mun ba shi 
mulki a cikin kasa, kuma Muka ba 
shi daga kowane abu, hanya (zuwa 
ga muradinsa). 

85. Sai ya bi hanya. 

86. Har a lokacin da ya isa ga 
mafacfar rana, kuma ya same ta 
tana Bacewa a cikin wani ruwa mai 
bakar laka, kuma ya sami wadansu 
mutane a wurinta. Muka ce, "Ya 
Zulkarnaini, imma dai ka azabtar, 
kuma imma ka riki kyautatawa a 
cikinsu." 

87. Ya ce, "Amma wanda ya yi 
zalunci, to, za mu azabta shi, sa'an 
nan a mayar da shi zuwa ga Ubangi- 
jinsa, sai kuma Ya yi masa azaba, 
azaba abar kyama. 

88. "Kuma amma wanda ya yi 
Tmani kuma ya aikata aikin kwarai, 
to, za mu yi sakamako a gare shi 
(watau kyauta) mai kyau, (2) kuma 
za mu gaya masa sauki daga umur- 
ninmu." 

89. Sa'an nan kuma ya bi hanya. 



^f> • >"- ¥ A' 



►^ . >>»^i^y^^ 



^k x +" 'SX' 









Wl \ >jU J&Jo JauB 






x "' 'ffi 



cr 



(1) Zulkarnaini an ce Sarki ne yana bin shari'ar Ibrahim, ga hannunsa ya musulunta, 
sunansa Askandar. Haliru Wazirinsa ne yana tafiya a gaban yakinsa, kuma dan innarsa, 
watau (fan Khalarsa ne. Shi ne ya gina Askandariyya. Sai dai ga maganar akwai warware 
juna. Allah Ya sani. Abin dajce a gabaninmu a nan, shi ne sanin cewa Allah Ya ba shi 
mulki, ya ko yi shi bisa sharl'a, ya yi karfi, da karfin Allah. 

(2) Kyauta mai kyau a nan ba Aljanna ba ce, domin maganar ta Zulkarnaini ce, idan 
ya ci kasa, yana iya sanya masu Imaninta a cikin hali mai kyau. Amma idan an cfauki 
maganar, ta Allah ce, a cikin maganar Zulkarnaini ga kafiri, to, a nan 'mai kyau' sai ta 
zama Aljanna ke nan. 



449 



18 - Suratul Kahf 



a#3ij&->A 



90. Har a lokacin da ya isa ga 
mafitar rana, ya same ta tana fita a 
kan wacfansu mutane (wacfanda) ba 
Mu sanya musu wata kariya ba 
daga barinta. 

9L Kamar wancan, alhali kuwa, 
haklica, Mun kewaye da jarrabawa 
ga abin da ke gunsa. 

92. Sa'an nan kuma ya bi hanya. 

93. Har a lokacin da ya isa a 
tsakanin duwatsu biyu, ya sami 
wadansu mutane daga gabaninsu. 
Ba su yi kusa su fahimci magana ba. 

94. Suka ce, "Ya Zulkarnaini! 
Lalle ne Yajuja da Majuja masu 
6arna ne a cikin kasa. To, ko za mu 
sanya haraji saboda kai, a kan ka 
sanya wani danni a tsakaninmu da 
tsakaninsu?" 

95. Ya ce, "Abin da Ubangijlna 
Ya mallaka mini, a cikinsa ya fi 
zama alheri. Sai ku taimake ni da 
karfi, in sanya babbar katanga a 
tsakaninku da tsakaninsu. 

96. "Ku kawo mini guntayen ba- 
kin karfe". (Suka kai masa) har a 
lokacin da ya daidaita a tsakanin 
duwatsun biyu (ya sanya wuta a 
cikin karfen) ya ce, "Ku hura (da 
zugazugai)." Har a lokacin da ya 
mayar da shi wuta, ya ce, "Ku kawo 
mini gaci (narkakke) in zuba a 
kansa." 

97. Domin haka ba za su iya 
hawansa ba, kuma ba za su iya 
hujewa gare shi ba. 

98. Ya ce, "Wannan wata raha- 
ma ce daga Ubangijina. Sai idan 









l^ (ill JoJf J^^jV l^oj juJu 






,J ->pr^J 



ft ±* 






"Tv* ** yy + y > * y "^y ** y * ^ & s »s s * y s 



450 



18 - Suratul Kahf 



FXftlfca. 



-NA 



wa'adin (1) Ubangijina ya zo, ya 
mayar da shi nikakke. Kuma 
wa'adin Ubangijina ya kasance 
tabbatacce." 

99. Kuma Muka bar sashensu a 
ranar nan, yana garwaya a cikin 
sashe, kuma aka busa a cikin kaho, 
sai muka tara su, tarawa. (2) 

100. Kuma Muka gitta Jahan- 
nama, a ranar nan ga kafirai git- 
tawa. 

101. Wacfanda idanunsu suka 
kasance a cikin rufi daga tuna (3) Ni, 
kuma sun kasance ba su iya saura- 
rawa. 

102. Shin fa, wacfanda suka ka- 
firta sun yi zaton (daidai ne) su riki 
wadansu bayiNa, (4) maji6inta bai- 
ciNa? Lalle ne, Mun yi tattalin 
Jahannama ta zama liyafa ga ka- 
firai. 

103. Ka ce^'Ko mu gaya muku 
game da mafifita hasara ga ayyuka? 



Cp U>- <J*l) -tejovj 









(1) Wa'adin Ubangiji da fitdwar Yajuj da Majuj. A yanzu babu wanda ya san inda 
suke zaune, sai Allah. 

(2) Allah Ya nuna yadda halin da Zulkarnaini ya bar Yajuj da Majuj, watau sun 
garwaya a cikin junansu, sa'an nan kuma wannan ma'anar aka bayar da ita ga mutane 
wacfanda ke bin son ransu, ba su bin shari'ar Allah, suna hargitse a tsakaninsu, har a yi 
busar farko, su mutu, kuma a yi busa ta biyu su tashi a cikin hargitsinsu, sai kuma a gitta 
Jahannama gaba gare su. 

(3) Zikr — tunawa — shi ne Alkur'ani da abin da ya tara na ibada da sauran 
ma'amaloli, dukansu ibada ne, matukar an blabin da Allah Ya ajiye a cikinsu na hukunce- 
hukunce. 

(4) Wacfanda suka riki wasu bayin Allah, suna bauta musu, kamar Yahudu masu 
bauta wa Uzairu da Nasara masu bauta wa Tsa da wasu Musulmi masu bauta wa wasu 
salihai, sun zama kafirai. Ma'anar bautawar shi ne su kirkira wasu hukunce-hukunce ko 
wasu sifofi wadanda suka sa6a wa maganar Alkur'ani da Hacfisi, sa'an nan su jingina su 
zuwa ga wacfannan bayin Allah, su bi su da su. 



451 



18 - Suratul Kahf 



w&\m-^ 



104. "Wacfanda aikinsu ya Bace 
a cikin rayuwar duniya, alhali kuwa 
suna zaton lalle ne su, suna kyau- 
tata (abin da suke gani) aikin kwa- 
rai?" 

105. Wacfancan ne wacfanda 
suka kafirta da ayoyin Ubangijinsu, 
da kuma hatfuwa da Shi, sai ayyu- 
kansu suka 6aci. Saboda haka ba za 
Mu tsayar musu da awo (1) ba a 
Ranar Kiyama. 

106. Wancan ne, sakamakonsu 
shT ne Jahannama, saboda kafir- 
cinsu, kuma suka riki ayoyiNa da 
ManzanniNa abin izgili. 

107. Lalle ne, wadanda suka yi 
imani kuma suka aikata ayyuka na 
kwarai, Aljannar Firdausi ta ka- 
sance ita ce liyafa a gare su. 

108. Suna madawwama a ci- 
kinta, ba su neman makarkata daga 
barinta. 

109. Ka ce, "Da teku (2) ta kasan- 
ce tawada ga (rubutun) kalmomin 
Ubangijina, lalle ne da tekun ta 
kare a gabanin kalmomin Ubangi- 
jina su kare, kuma ko da mun je da 
misalinsa domin kari." 

110. Ka ce, "Nl, mutum ne ka- 
wai kamarku, ana yin wahayi zuwa 
gare ni cewa: Lalle ne, Abin bauta- 
warku, Abin bautawa Guda ne, 



5P ^^^yjp(^#c?^(»4^»oiw*- 


















(1) Watau ko aunawa ba za a yi ba balle a daidaita ma'auni. 

(2) Ma'anar ayar nan ita ce Allah ne Mafi sani. Ilmin Allah ba shi da iyaka, ko kalmomin 
da suka tfauki ma'anoninsa, ba za a iya rubuta su ba, balle ma'anonin da ke cikinsu. 
Saboda haka abin da ke hankali ga mutum, shT ne ya yi aiki da dan ilmin da Allah Ya 
umurce shi da aiki da shi. Idan ya nemi ya wuce nan, to, ya halakar da kansa domin bai san 
inda zai fada ba. Wannan ilmin shi ne shari'a da aiki da ita. 



452 



19 — Suratu Maryam 



vmm-* 



saboda haka wanda ya kasance 
yana fatan harfuwa da Ubangijinsa, 
to, sai ya yi aiki na kwarai. Kuma 
kada ya hatfa kowa ga bauta wa 
Ubangijinsa." (1) 



^ ijJi^J oi^ii^Vj 




Tana karantar da hikimar samun diya da 'ya'ya ga mutane da 
tsarkake Allah daga haka. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L K.H.Y.'I.S. 

2. Ambaton rahamar Ubangijin- 
ka ne ga BawanSa Zakariyya. 

3. A lokacin da ya kirayi 
Ubangijinsa, kira Boyayye. 

4. Ya ce, "Ya Ubangijina! Lalle 
ne m, Rashi na daga gare ni ya yi 
rauni, kuma kaina ya kunnu da 
furfura, kuma ban kasance maras- 
hin arziki ba game da kiranKa, ya 
Ubangiji ! 









(1) Wannan aya, a dun£ule, ta tara dukan abin da ke cikin siirar. Allah Ya shiryar da 
mu, ga kadaita Shi ga ibada, da yin ibadar, kuma yadda Allah Ya ce a yi ta, ga mai tsammanin 
rabo a Lahira. Wanda ba ya tsammanin rabon Lahira, ya tsaya ga duniya mai gushewa da 
sauri, to, shT ba a shiga batunsa ba. 



453 



19 — Suratu Maryam 



fiS^?i&-u 



5. "Kuma lalle ni, na ji tsoron (1) 
dangi a bayana, kuma matata ta 
kasance bakarariya! Sai ka ba ni 
wani mataimaki daga wajenKa. 

6. "Ya gaje ni, kuma ya yi gado 
daga gidan Yakuba. Kuma Ka 
sanya shi yardajje, ya Ubangiji!" 

7. (Allah Ya karba) "Ya 
Zakariyya! Lalle ne Mu, Muna yi 
maka bushara da wani yaro, sunan- 
sa Yahaya. Ba Mu sanya masa wani 
takwara ba a gabani." 

8. Ya ce, "Ya UbangijTna! Yaya 
wani yaro zai kasance a gare ni, 
alhali kuwa matata ta kasance ba- 
karariya, kuma ga shi na kai ga 
matuka ta tsufa?" 

9. Ya ce, "Kamar wancan Uban- 
gijinka Ya ce. Shi a gare Ni mai 
sauki ne, kuma haklka Na halitta 
ka a gabanin haka, alhali ba ka 
kasance kome ba." 

10. Ya ce, "Ya Ubangijina! Ka 
sanya mini alama." Ya ce, "Ala- 
marka ita ce ka kasa yi wa mutane 
magana a daruruwa uku daidai." 

77. Sai ya fita a kan mutanensa 
daga masallaci, sa'an nan ya yi 
ishara zuwa gare su da cewa, "Ku yi 
tasblhi safe da yamma." 

12. Ya Yahaya! Ka kama littafi 
da karfi. Kuma Muka ba shi hu- 
kunci yana yaro. (2) 


















•V'l- fi-^i' 1 



► -» .- s <.' 






(1 ) Amfanin samun da ga mutumin kirki shi ne domin ya gaji kirkin kuma ya taimaki 
sauran danginsa, ya rayar da gida. Kuma wanda ba mutumin kirki ba yana yiwuwa ya 
sami dan kirki mai shiryar da shi zuwa ga hanyar icwarai. 

(2) Yahaya dan Zakariyya, shi ne Annabi da aka bai wa hukunci tun yana yaro. 
Kuma shi ne mai bayar da bushara da Tsa, amincin Allah ya tabbata a gare su. 



454 



19 — Suratu Maryam 



05§g?i&-« 



13. Kuma (Muka sanya shi) abin 
girmamawa daga gunMu, kuma 
mai albarka, kuma ya kasance mai 
cfa'a da takawa. 

14. Kuma mai biyayya ga 
mahaifansa biyu, kuma bai kasance 
mai girman kai mai sa6o ba. 

15. Kuma aminci ya tabbata a 
gare shi a ranar da aka haife shi da 
ranar da yake mutuwa da ranar da 
ake tayar da shi yana mai rai. 

16. Kuma ka ambaci Mar- 
yamu (1) a cikin Littafi, a lokacin da 
ta tsallake daga mutanenta a wani 
wuri, a gefen gabas. 

77. Sa'an nan ta riki wani sha- 
maki daga barinsu. Sai Muka aika 
ruhinMu zuwa gare ta. Sai ya bay- 
yana a gare ta da siffar mutum 
madaidaci. 

18. Ta ce, "Lalle ni, ina neman 
tsari ga Mai rahama daga gare ka, 
idan ka kasance mai tsaron 
addini!" 

19. Ya ce, "Abin sani kawai, ni 
Manzon Ubangijinki ne domin in 
bayar da wani yaro tsarkakke gare 
ki." 

20. Ta ce, "A ina yaro zai kasan- 
ce a gare ni alhali kuwa wani mutum 
bai shafe ni ba, kuma ban kasance 
karuwa ba?" 

21. Ya ce, "Kamar wancan 
Ubangijinki Ya ce, 'Shi a gare Ni 






5p iW*£^J^j^>)J^ 









"*/ *Y. Sx ' » . > 



~'\" 









S> s ^ . 



>i *s*iS+f'<, <.' 



^^^%^Jjv&^>l^ 



^=F=t> 



opj^^o^sj^ollS 



V^&J*^j$>^J&i JS 



(1) An fara da kissar Maryamu domin a nuna sakamakon da aka yi mata da samun 
dan kirki saboda kasancewarta mutumiyar kirki, kuma da nuna cewa Annabi Tsa ba cfan 
Allah ba ne. 



455 



19 — Suratu Maryam 



&®®k-\\ 



mai sauki (1) ne. Kuma domin Mu 
sanya shi wata alama ga mutane, 
kuma wata rahama ce daga gare 
Mu.' Kuma abin ya kasance wani 
al'amari hukuntacce." 

22. Sai ta yi cikinsa, sai ta tsalla- 
ke da shi ga wani wuri mai msa. 

23. Sai nakuda ta kai ta zuwa ga 
wani kututturun dablniya, ta ce, 
"Kaitona, da dai na mutu a gabanin 
wannan kuma na kasance wani abu 
wulakantacce wanda aka manta!" 

24. Sai (yaron da ta haifa) ya (2) 
kira ta daga karkashinta, "Kada ki 
yi bakin ciki! Haklka Ubangijinki 
Ya sanya wani marmaro a karka- 
shinki. 

25. "Kuma ki girgiza zuwa gare 
ki game da kututturun dabinon ya 
zuba a kanki yana 'ya'yan dabino, 
rucfabi nunannu. 

26. "Sai ki ci, kuma ki sha, kuma 
ki ji sanyi ga idanunki. (3) To, idan 
kin ga wani cfaya daga mutane, sai 
ki ce, 'Lalle nT, na yi alwashin azumi 
domin Mai rahama, saboda haka 
ba zan yi wa wani mutum magana 
baV 












-t^r^D 






(1) ^/fala'ikin da ya je ga Maryama a cikin surar mutum Jibnlu ne, Ya hura a cikin 
wuyan rigarta, sai ta yi ciki da Tsa. 

(2) Annabi Tsa, amincin Allah ya tabbata a gare shi, ya fara magana ga uwarsa tun a 
lokacin da aka haife shi yana a karkashin uwarsa. Gudanar ruwan marmaro a karkashinta 
da fitar da 'ya'yan dabino daga kututturun dabino, alamu ne masu nuna cewa Allah na iya 
halitta jariri ba da uba ba, kuma Yana tayar da matattu daga kabarinsu ba da wata wahala 
ba. 

(3) Jin sanyi ga idanu shi ne farin cikin saboda samun haihuwa. Ga ibadar BanI 
Isra'ila, mai azumi ba ya yin magana, amma ga Musulunci Allah Ya shafe wannan 
hukunci. Mai azumi yana magana sai dai ana son ya kama bakinsa daga maganar da ba ta 
ibada ba. 



456 



19 — Suratu Maryam 



£^?i$&-« 



27. Sai ta je wa mutanenta tana 
cfauke da shi. Suka ce, "Ya Marya- 
mu ! Lalle ne, haklka, kin zo da wani 
abu mai girma! 

28. "Ya 'yar'uwar Haruna! 
Ubanki bai kasance mutumin alfa- 
sha ba, kuma uwarki ba ta kasance 
karuwa ba." 

29. Sai ta yi ishara zuwa gare shi, 
suka ce, "Yaya za mu yi magana da 
wanda ya kasance a cikin shimficfar 
tsumma yana janri?" 

30. Ya ce, "Lalle ne, nl bawan 
Allah ne, Allah Ya ba ni Littafi 
kuma Ya sanya ni Annabi. (1) 

31. "Kuma Ya sanya ni mai al- 
barka a inda duk na kasance, kuma 
Ya umurce ni da yin salla da zakka 
matukar ina da rai. 

32. "Kuma mai biyayya ga uwa- 
ta, kuma bai sanya ni mai kaushin 
zuciya ba marashin alheri. 

33. "Kuma aminci ya tabbata a 
gare ni a ranar da aka haife ni da 
ranar da nake mutuwa da ranar da 
ake tayar da ni ina mai rai." 

34. Wancan ne Tsa dan Marya- 
mu, maganar gaskiya wadda suke 
shakka a cikinta. 

35. Ba ya kasancewa ga Allah Ya 
riki wani cfa. (2) Tsarki ya tabbata a 






>e>i 



*JlS] 






\' \*> ' 7 y 



' y . 



|p ll^)S^(^-^^Jc^^^)Jri? 



S'S> «. ' > 









r-*-> 



•.^»^>»f ^ 



^^^l^J^r^^l^-J^^jj 



t>x ^ ^ 









(1) Wannan ita ce maganar da Tsa ya yi wa mutanen uwarsa domin ya barrantar da ita 
daga tuhuma, kuma ya nuna matsayinsa ga Allah da mukaminsa na Annabci. 

(2) Ba ya kasancewa ga Allah Ya riki cfa, domin ba Ya mutuwa balle Ya yi bukatar 
mai gado ga tsaron dukiya. Shi kacfai ne, ba Ya bukatar wani cfa mai tsaron dangi domin 
kada su bar hanya. 



457 



19 — Suratu Maryam 



«^l^-« 



gare shi! Idan Ya hukunta wani 
aramari, sai kawai Ya ce masa, 
"Kasance." Sai ya dinga kasan- 
cewa. 

36. u Kuma lalle Allah ne Uban- 
gijina (1) kuma Ubangijinku, sai ku 
bauta Masa. Wannan shi ne tafarki 
madaidaici." 

37. Sai icungiy6yin (2) suka saBa 
wa juna a tsakaninsu. To, bone ya 
tabbata ga wacfanda suka kafirta 
daga halartar yini mai girma. 

38. Mene ne ya yi jinsu, (3) kuma 
mene ne ya yi ganinsu a ranar da 
suke zo Mana! Amma azzalumai 
suna a cikin Bata bayyananna. 

39. Kuma ka yi musu gargacfi da 
ranar nadama a lokacin da aka 
hukunta al'amari, alhali kuwa suna 
a cikin Bata, kuma su ba su yin 
Tmani. 

40. Lalle ne Mu, Mu ne ke ga- 
don kasa (4) da wanda yake a kanta, 
kuma zuwa gare Mu ake mayar da 
su. 



\^o]fe{£& Oj^V^^^ai \*\ 



ftp pk^^ j^ii & 






> c>.?, 



P <^*^^b ^cs*jJ6^ \&J><y* % 



(1) Tana a cikin maganar Tsa a lokacin da ya girma yana wa'azi ga mutanensa. 
Saboda haka aka raba ta da maganar farko a lokacin da yake janri. 

(2) Bayan dauke Annabin Allah Tsa dan Maryama kungiyoyin mutane sun saba wa 
junansu a cikin sha'aninsa. Yahudu suna sukar sa, Nasara suka kasu uku : Nasturiyya suka 
ce, "Shi dan Allah ne", Malakaniyya suka ce, "Shi ne na uku din uku," Ya'akubiyya, suka 
ce, "Shi ne Allah." Saboda haka Nasara suka haihaye kuma suka zurfafa, sa'an nan Yahudu 
suka takaita kuma suka yi suka gare shi. 

(3) A ranar Lahira a lokacin da ake yi musu hisabi a gaban Allah ganinsu da jinsu 
suna da kyau kwarai, amma a nan duniya suna a cikin makanta da kurumci saboda batar 
da suka yi, suka karyata Tsa, aminci ya tabbata a gare shi. 

(4) Tun da yake Mu ke gadon kasa da wanda yake a cikinta, ba za Mu yi bukatar 
samun wani magaji ba. 



458 



19 — Suratu Maryam 



(%&>ji&-\\ 






41. Kuma ambaci Ibrahim (1) a 
cikin Littafi. Lalle shi ya kasance 
mai yawan gaskatawa, Annabi. 

42. A lokacin da ya ce wa uban- 
sa, "Ya baba! Don me kake bauta 
wa abin da ba ya ji, kuma ba ya ga 
ni, kuma ba ya wadatar da kome 
daga barinka? 

43. "Ya baba! Lalle ni, hakika, 
abin da bai je maka ba na ilmi ya zo 
mini, saboda haka ka bi ni in shiryar 
da kai wani tafarki madaidaici. 

44. "Ya baba ! Kada ka bauta wa 
Shaicfan. Lalle Shaicfan ya kasance 
mai sa6awa ga Mai rahama. 

45. "Ya baba! Lalle ne ni ina 
tsoron wata azaba daga Mai raha- 
ma ta shafe ka, har ka zama masoyi 
ga Shaicfan." 

46. Ya ce, "Ashe, mai gudu^ne 
kai daga gumakana? Ya Ibrahlrn ! 
Lalle ne, idan ba ka hanu ba, haki- 
ka, zan jefe ka. Kuma ka kaurace 
mini tun kana mai mutunci." 

47. Ya ce, "Aminci (2) ya tabbata 
a gare ka! Zan nemi Ubangijina Ya 
gafarta maka. Lalle Shi Ya kasance 
Mai girmamawa gare ni. 

48. "Kuma ina nisantar ku da 
abin da kuke kira, baicin Allah, 
kuma ina kiran Ubangijina, 






+ * ' y * *<* 






l^^J4iBo|ci 









(1) Ibrahim ya yi kokarin shiryar da ubansa, sai dai Allah bai nufi shiryuwarsa ba. 
Daga cikin amfanin haihuwa akwai abin haihuwa ya shiryar da mahaiflnsa, ya yi masa 
nasiha gwargwadon hali. 

(2) Ibrahim ya mayar da magana mai kyau da laushi da aminci ga maganar ubansa 
mai muni da gautsi da tsoratarwa. Wannan yana koyar da yadda ake kira zuwa ga Allah da 
kuma yadda ya kamata a tausasa wa uba ko da shi kafiri ne. 



459 



19 — Suratu Maryam 



£&%&-* 



tsammanin kada in zama marashin 
arziki game da kiran Ubangijina." 

49. To, sa'ad da ya nisance su 
da abin da suke bautawa, baicin 
Allah, Muka ba shi Is'haka da 
Ya'akuba, alhali kuwa kowanensu 
Mun mayar da shi annabi. 

50. Kuma Muka yi musu kyauta 
daga RahamarMu, kuma Muka 
sanya musu harshen gaskiya (1) 
macfaukaki. 

51. Kuma ka ambaciMusa a ci- 
kin Littafi. Lalle ne shi, ya kasance 
za6a66e, kuma ya kasance Manzo, 
Annabi. 

52. Kuma Muka kira shi daga 
gefen dutse na dama, kuma Muka 
kusanta shi yana abokin ganawa. 

53. Kuma Muka yi masa kyauta 
daga RahamarMu da cfan'uwansa 
Haruna, ya zama Annabi. 

54. Kuma ka ambaci Isma'ila a 
cikin Littafi. Lalle shi, ya kasance 
mai gaskiyar alkawari, kuma ya 
kasance Manzo, Annabi. 

55. Kuma ya kasance yana 
umurnin mutanensa (2) da salla da 
zakka. Kuma ya kasance yardajje 
a wurin Ubangijinsa. 

56. Kuma ka ambaci Idrisa a 
cikin Littafi. Lalle shi, ya kasance 
mai yawan gaskatawa, Annabi. 









m\^ 



f&S^ V? ' K ^ y / // 



\J^&%^^ 



(1) Harshen gaskiya, shi ne yabo mai kyau daga Allah da mutane. Wanda ya yanke 
wa mutanensa domin Allah, to, zai saka masa da wacfansu mutanen kirki, domin su debe 
masa kewa. 

(2) Matarsa da 'ya'yansa da Jurhum, yana umurninsu da salla da zakka. Yana 
wajaba ga mutum ya umurci iyalinsa da tsare hakkokin Allah. 



460 



19 — Suratu Maryam 



fi^J&-W 



57. Muka cfaukaka shi a wuri 
macfaukaki. 

58. Wacfancan su ne wacfanda 
Allah Ya yi wa ni'ima daga Anna- 
bawa daga zuriyar Adamu, kuma 
daga wacfanda muka cfauka tare da 
Nuhu, kuma daga zuriyar Ibrahim 
da Isra'ila, kuma daga wacfanda 
Muka shiryar kuma Muka zabe su. 
Idan ana karatun ayoyin Mai raha- 
ma a kansu, sai su facfi suna masu 
sujada kuma masu kuka. 

59. Sai wacfansu 'yan baya (1) 
suka maye a bayansu suka tozarta 
salla, kuma suka bi sha'awowinsu. 
To, da sannu za su hacfu da wani 
sharri. 

60.^ Face wanda ya tuba, kuma 
ya yi imani, kuma ya aikata aiki na 
kwarai. To, wacfannan suna shiga 
Aljanna, kuma ba a zaluntar su da 
kome. 

61. Gidajen Aljannar zama wad- 
da Mai rahama ya yi alkawarin 
bayarwa ga bayinSa (masu aikin 
Imani) a fake. Lalle ne Shi, alka- 
warin ya kasance abin riskuwa. 

62. Ba su jin yasassar magana a 
cikinta, face sallama. Kuma suna da 
abinci, a cikinta, safe da maraice. 

63. Wancan Aljannar ce wadda 
Muke gadar da wanda ya kasance 
mai aiki da takawa daga bayiNa. 









p t (gji^i^^\c4\; 






j'./ f'^rfy 



<,* 






»>^. a 






(1) An ruwaito cewa wannan zai auku a lokacin Tashin BCiyama ne a bayan tafiyar 
salihan wannan al'umma ta Muhammadu. Za su dinga barbarar junansu a cikin hanyoyi. 
Su tozarta salla, su gina manyan gidaje su hau dukan abin da aka hana su, su tufanci abin 
da aka hana su. Kurcfabi. 



461 



19 — Suratu Maryam 



&m%&-\\ 



64. (Suna masu cewa) "Kuwa ba 
mu sauka (1) face da umurnin 
Ubangijinka (Muhammad). ShT ne 
da mulkin abin da ke a gaba gare 
mu da abin da ke a bayanmu da 
abin da ke a tsakanin wannan." 
Kuma (2) Ubangijinka bai kasance 
Wanda ake mantawa ba. 

65. Shi ne Ubangijin sammai da 
kasa da abin da yake a tsakaninsu. 
Sai ka bauta Masa, kuma ka yi 
hakuri ga bautarSa. Shin, ka san 
wani takwara a gare Shi? 

66. Kuma mutum yana cewa, 
"Shin, idan na mutu, lalle ne, hakl- 
ka, da sannu za a fitar da ni ina mai 
rai?" 

67. Shin, kuma mutum ba zai 
tuna ba cewa lalle ne Mun halitta 
shi a gabani, alhali kuwa bai kasan- 
ce kome ba? 

68. To, Muna rantsuwa da 
Ubangijinka, lalle ne, Muna tayar 
da su da kuma shaidanun, sa'an 
nan, kuma, lalle Muna halartar da 
su da kuma shaidanun, sa'an nan, 
kuma, lalle Muna halartar da su a 
gefen Jahannama suna gurfane. 

69. Sa'an nan kuma, lalle, Muna 
fizge wanda yake mafi tsananin 
girman kai ga Mai rahama daga 
kowace kungiya. 



y »♦ y »^ s }' / + ' £*■ ' }/+'" sy 






> '.^Y\ \ t' 









'*'**"* s?t 






£""t»> > * "£/ ^y" '"S 



(1) 'Yan Aljanna suna cewa ba mu sauka a wadannan gidaje ba sai da umurnin 
Ubangijinka, kai mai karatu, Allah Mai mallakar kome, kuma kome aya ne mai nuni zuwa 
gare Shi, saboda haka ba a mantawa da Shi. 

(2) Maganar Allah ce a bayan maganar 'yan Aljanna domin ta'aklbi da karin bayani 
ga maganarsu. 



462 



19 — Suratu Maryam 



e@m-n 



70. Sa'an nan kuma, lalle Mu ne 
Mafi sani ga wacfanda suke su ne 
mafiya cancantar konuwa da ita. 

71. Kuma babu kowa daga gare 
ku sai mai tuzga mata. (1) Ya ka- 
sance wajibi ga Ubangijinka, 
hukuntacce. 

72. Sa'an nan kuma, Mu tserar 
da wacfanda suka yi aiki da takawa, 
kuma Mu bar azzalumai a cikinta 
gurfane. 

73. Kuma idan ana karatun ayo- 
yinMu, bayyanannu a kansu, sai 
wacfanda suka kafirta su ce wa wa- 
cfanda suka yi imani, "Wane daga 
kungiyoyin biyu ya zama mafi alhe- 
ri ga matsayi, kuma mafi kyaun 
majalisa?" 

74. Kuma da yawa daga muta- 
nen karni Muka halakar a gaba- 
ninsu, su (wadanda Muka halakar) 
din ne mafi kyaun kayan daki da 
magana (2) . 

75. Ka ce, "Wanda ya kasance a 
cikin 6ata, sai Mai rahama Ya yal- 
wata masa yalwatawa, har idan sun 
ga abin da ake yi musu wa'adi, 
imma azaba ko Sa'a, to, za su sani, 
wane ne yake shT ne mafi sharri ga 
wuri, kuma mafi rauni ga runduna !" 



z? i'*'* > »^~> 






ti&\]>j&&^ 



*l> 


















(1) Idan an tara mutane domin hisabi, ana ajiye wuta a tsakanin mutane da Aljanna, 
sa'an nan a gitta siracfi a kan wutar domin mutane su bi a kansa su £etare wutar zuwa 
Aljanna, kuma wacfansu su facfa a cikin wutar domin azaba dawwamamma ko kuma ta 
dan lokaci gwargwadon laifi. 

(2) Kayan daki na jin dacfi kamar gadaje da kujeri da kayan cin abin ci. Magana kuwa 
ita ce wurin da ake gani ga mutum kamar tufafinsa da surar jikinsa da dukan abin gani 
daga gare shi. 



463 



19 — Suratu Maryam 



tim%&-\\ 



76. Kuma Allah na kara wa wa- 
cfanda suka nemi shiryuwa da shir- 
iya. Kuma ayyuka masu wanzuwa 
na kwarai ne mafi alheri a wurin 
Ubangijinka ga lada, kuma mafi 
alheri ga makoma. 

77. Shin, ka ga wanda ya kafirta 
da ayoyinMu, kuma ya ce, "Lalle ne 
za a ba ni dukiya da cfiya?" 

78. Shin, ya tsinkayi gaibi ne, ko 
kuwa ya cfauki wani alkawari daga 
Mai rahama ne? 

79. A'aha ! Za mu rubuta abin da 
yake facfa, kuma Mu yalwata masa, 
daga azaba, yalwatawa. 

80. Kuma Mu gade shi ga abin 
da yake facfa, kuma ya zo Mana 
yana shi kacfai. 

81. Kuma suka riki gumaka, (1) 
baicin Allah, domin su kasance 
mataimaka a gare su. 

82. A'aha ! Za su kafirta da iba- 
darsu, kuma su kasance makiya a 
kansu. 

83. Shin, ba ka gani ba cewa 
Mun saki shaicfanu (2) a kan kafirai 
suna shushuta su ga zunubi shushu- 
ta wa? 

84. Saboda haka kada ka yi gag- 
gawa a kansu, Muna yi musu ki- 
dayar ajali ne kawai, kidayawa. 



jDSj tsx* \jxJk\ <dU^^^y?j 
























,>£>' 






(1) Gunki, shi ne dukan abin bautawa wanda ba Allah ba. Wanda ya riki wani salihi 
ko mala'iki ko aljani, yana bauta masa, to, ya rike shi gunki ke nan. Bauta, ita ce bin 
umurni da barin hani. Wanda ya bi umurnin da ba na Allah ba, ko ya bar abin hanin da ba 
na Allah ba, to, ya bauta wa mai umurnin ko mai hanin, ya rike shi gunki baicin Allah. 

(2) Idan shaidanu sun ga mai wa'azin gaskiya, sai su dinga shushuta mabiyansu 
domin su yi facfa da mai wa'azin, domin kada su saurare shi har su gane batarsu. Shaicfan 
shi ne mai 6atar da wani, mutum ne ko aljani. 



464 



19 — Suratu Maryam 



tmm-s\ 



85. A ranar da Muka tara masu 
takawa zuwa ga Mai rahama suna 
bakin girma. 

86. Kuma Muna kora masu laifi 
zuwa Jahannama, gargadawa. 

87. Ba su mallakar ceto, face 
wanda ya riki alkawari a wurin Mai 
rahama. 

88. Kuma suka ce, "Mai rahama 
Ya riki da!" 

89. Lalle ne, hakika, kun zo da 
wani abu mai girman muni. 

90. Sammai suna kusa su tsat- 
tsage saboda shi, kuma kasa ta 
kece, kuma duwatsu su facfi, suna 
karyayyu. 

91. Domin sun yi da'awar da ga 
Mai rahama. 

92. Alhali ba ya kamata ga Mai 
rahama ya riki wani da. 

93. Dukan wanda yake a cikin 
sammai da kasa bai zama ba face 
mai je wa Mai rahama ne yana 
bawa. 

94. Lalle ne, hakika, Ya lissafe 
su, kuma ya kidaye su kidaya. 

95. Kuma dukan kowanensu 
mai je Masa ne a Ranar Kiyama 
yana shi kadai. 

96. Lalle ne wadanda suka yi 
imani, kuma suka aikata ayyuka na 
kwarai, Mai rahama zai sanya 
musu so. (1) 









<£$± K <Cs »*^"S 'A*'?\ 



Bub 



■f-* 



^)*(t4JG 



> >^*-»r > >t \' ~ ' ' 






( 1 ) Wanda ya bi Allah da gaskiya, Allah zai sanya zukatan mutane su so shi, kamar 
yadda yake a cikin Hadisi wanda Imam Tirmizi ya ruwaito daga Sa'ad da Abu Huraira. 



465 



20 - Suratu T>.H. 



W&A 



-*• 



97. Sa'an nan abin sani kawai, 
Mun saukakar da shi (Alkur'ani) a 
harshenka, domin ka yi bushara da 
shi ga masu aiki da takawa, kuma 
ka yi gargadi da shi ga mutane masu 
tsananin husuma. 

98. Kuma da yawa Muka ha- 
lakar da mutanen karnoni a gaba- 
ninsu. Shin, kana jin motsin wani 
guda daga gare su, ko kuwa kana jin 
wata tfuriya tasu? 







' ' . > 



59 Vj&A^AijXZy 







Tana karantar da cewa Alkur'ani ko Musulunci, abu ne mai 
sauki domin shiryar da mutane zuwa ga sauki, babu wahala a 
-cikinsa. 



* j* s . * 



W3»«». 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. T>.H. 

2. Ba Mu saukar da Alkur'ani a 
gare ka domin ka wahala ba. 

3. Face domin tunatarwa ga 
wanda ke tsoron Allah. 

4. (An saukar da shi) saukarwa 
daga Wanda Ya halitta kasa da 
sammai madaukaka. 






466 



20 - Suratu T>.H. 



l/slt?!^ 1 —f* 



5. Mai rahama, Ya daidaita (1) a 
kan Al'arshi. 

6. Abin da yake a cikin sammai 
Nasa, ne, da abin da yake a cikin 
kasa da abin da yake a tsakaninsu 
da abin da ke karkashin tur6aya. 

7. Kuma idan ka bayyana da 
magana, to, lalle Shi, Yana sanin 
asTri da mafi boyuwa. 

8. Allah, babu abin bautawa face 
Shi. Yana da sunaye mafiya kyau. 

9. Kuma shin, labarin Musa ya je 
maka? 

10. A lokacin da ya ga wata 
wuta, sai ya ce wa iyalinsa, "Ku 
dakata. Lalle ne nl, na tsinkayi wata 
wuta, tsammanma in zo muku da 
makamashi daga gare ta, ko kuwa 
in sami wata shiriya a kan wutar." 

11. Sa'an nan a lokacin da ya je 
mata, aka kira shi, "Ya Musa! 

12. "Lalle ne, NT ne Ubangi- 
jinka, sai ka debe takalmanka. (2) 
Lalle ne kana a rafin nan abin 
tsarkakewa, T)uwa. 

13. "Kuma Nl,Naza6eka. Sai ka 
saurara ga abin da ake yin wahayi. 

14. "Lalle NT, Nine Allah. Babu 
abin bautawa face Ni. Sai ka bauta 
Mini, kuma ka tsayar da salla do- 
min tuna Ni. 



/*** < 9 \"* '\'\>\ 9 ' >'.\' \G& 9 "i \' 



2? c^ty Qf^^^&J*^ 1*13 






(1) Allah Ya daidaitu a kan Al'arshi daidaita wadda ta dace da Shi. Watau bayani ne 
ga cewa Allah Ya mallake kome, kuma kome yana a gaban idanunSa, babu abin da ya 
66yu a gare Shi, tun da Ya daidaitu a kan Al'arshi wanda ya hadiye kome a cikinsa. 

(2) An ce wa Musa ya debe takalmansa domin suna da najasa ko kuwa su kansu 
najasa ne domin ya shiga wuri mai tsarki wanda ake kira TDuwa a cikin saharar Sinai a 
tsakanin Masar da Madyana. 



467 



20 - Suratu T>.H. 



t/^l&^-f* 



75. "Lalle ne Sa'a mai zuwa ce, 
Ina kusa da In 66ye ta domin a saka 
wa dukan rai da abin da yake aika- 
tawa. 

16. "Saboda haka, kada wanda 
ba ya yin Tmani da ita kuma ya bi 
son zuciyarsa, ya taushe ka daga 
gare ta har ka halaka. 

17. "Kuma wace ce waccan ga 
damanka ya Musa!" 

18. Ya ce, "Ita sandata ce, ina 
dogara a kanta, kuma ina kakka6ar 
ganye da ita a kan kananan bisa- 
shena, kuma ina da wadansu buka- 
toci (1) na dabam a gare ta." 

19. Ya ce "Ka yi jlfa da ita, ya 
Musa!" 

20. Sai ya jefa ta. Sai ga ta dab- 
bar macyiya, tana tafiya da gag- 
gawa. 

21. Ya ce, "Ka kama ta, kuma 
kada ka ji tsoro. Za Mu mayar da 
ita ga halinta na farko. 

22. "Kuma ka hada hannunka 
zuwa ga damtsenka, ya fita yana 
fari, babu sofane, wata aya ta da- 
bam. 

23. "Domin Mu nuna maka 
daga ayoyinMu manya. 

24. "Ka tafi zuwa ga Fir'auna. 
Lalle shT, ya ketare haddi (da gir- 
man kai)." 









'•\ 



\s:> t- 



iciiiV^U JU-JU 






(1) Amfanonin sanda: ana rikon alkibla a cikin daji ta zama sitra, ana dogara a kanta 
saboda gajiya ko rauni. Limamin Jumma'a na dogara a kanta a lokacin huduba, ana fita 
da ita a cikin ruwan sama ana dogara a kanta, ana dukan iyali da ita domin ladabtarwa. A 
cikin wani HadTsi Annabi ya ce, "Ka rataye sandarka inda iyalinka suke ganin ta." Rikon 
sanda na sanya farkawa ga barin duniya, watau mai ita ya zama a cikin halin tafiya. 



468 



20 - Suratu T>.H. 



-*• 



25. Ya ce, "Ya Ubangiji! Ka 
bucfa (1) mini kirjma. 

26.^ "Kuma ka saukake mini al'- 
amarina. 

27. "Kuma Ka warware mini 
wani kulli daga harshena. 

28. "Su fahimci maganata. 

29. "Kuma Ka sanya mini wani 
mataimaki daga mutanena. 

30. "Haruna cfan'uwana. 

31. "Ka karfafa halittata da shi. 

32. "Kuma Ka shigar da shi a 
cikin al'amarina. 

33. "Domin mu tsarkake Ka da 
yawa. 

34. "Kuma mu tuna Ka da 
yawa. 

35. "Lalle Kai, Ka kasarice Mai 
gani gare mu." 

36. Ya ce, "Lalle ne, an ba ka 
rokonka, ya Musa! 

37. "Kuma lalle ne, haklka, Mun 
yi wata baiwa gare ka a wani loka- 
cin na dabam. 

38. "A lokacin da Muka yi wa- 
hayin abin da aka yi wahayi zuwa 
ga uwarka. 

39. "Cewa, 'Ki jefa shi a cikin 
akwatin nan, sa'an nan ki jefa shi a 
cikin kogi, sa'an nan kogin ya jefa 
shi a ga6a, wani makiyi Nawa kuma 
makiyi nasa ya dauke shi.' Kuma 
Na jefa wani so daga gare Ni a 
kanka. Kuma domin a rike ka da 
kyau a kan ganiNa. 



-» ^^ <*< 



^l^ju^(J^IJJJ13 



l^d^S 









KH^i! 



">y, 



Oij 



E9 <!^U^ta^L^JuJ^ 



®&j&^&)&$\ 






(1) Ma'anar bucfa Rirji, shi ne a sanya masa ha£uri. 



469 



20 - Suratu T>.H. 



-T- 



40. "A sa'ad da 'yar'uwarka ke 
tafiya har ta ce, 'Shin, in shiryar da 
ku ga wanda ke renonsa?' Sai Muka 
mayar da kai zuwa ga uwarka do- 
min idonta ya yi sanyi (1 } kuma ba za 
ta yi bakin ciki ba. Kuma ka kashe 
wani rai, sa'an nan Muka tserar da 
kai daga bakin ciki, kuma Muka 
fitine ka da wacfansu fitinoni. Sa'an 
nan ka zauna shekaru a cikin muta- 
nen Madyana. Sa'an nan kuma ka 
zo a kan wata kaddara, ya Musa! 

41. "Kuma Na zaBe ka domin 
Kaina. 

42. "Ka tafi kai da cfan'uwanka 
game da ayoyiNa, kuma kada ku yi 
rauni ga ambatoNa. 

43. "Ku tafi ku biyu zuwa ga 
Fir'auna. Lalle shT, ya ketare haddi 
(ga girman kai). 

44. "Sai ku gaya masa magana 
mai laushi, (2) tsammaninsa yana 
tunawa ko kuwa ya ji tsoro." 

45. Su biyu suka ce, "Ya 
Ubangijinmu! Lalle ne muna tso- 
ron ya yi gaggawa a kanmu, ko ya 
ketare haddi." 

46. Ya ce, "Kada ku ji tsoro. 
Lalle NT, Ina tare da ku,Ina ji, kuma 
Ina gani. 

47. "Sai ku je masa, sa'an nan ku 
ce, Lalle mu, Manzanni biyu ne na 
Ubangijinka, sai ka saki BanI Is- 
ra'Tla tare da mu. Kuma kada ka yi 









<" l»s.s ,-v 



/r 5 ^ • \ it *"r 



>* ' »S 9 'ki'X" * 



ra^^^oy^i <i ^W* i* 






S^^JjI^jSu^olil^iGj^li 






( 1 ) Idonta ya yi sanyi, watau ta ji dacfi saboda ganin cfanta. 

(2) Wannan shT ne dalilin umurni da alheri da hani daga sharri, kuma a yi haka da 
magana mai laushi ga wanda yake da iko da karfi. Ko da ga wanda Allah Ya tsare da 
tsarinSa ne, balle ga wanda bai taki kome ba. Ta haka ne mai wa'azi ke cin nasara. 



470 



20 - Suratu T>.H. 






musu azaba. Haklka, mun zo maka 
da wata aya daga Ubangijinka. 
Kuma aminci ya tabbata ga wanda 
ya bi shiriya. 

48. "'Lalle mu, haklka, an yi 
wahayi zuwa gare mu, cewa azaba 
tana a kan wanda ya karyata, kuma 
ya juya baya.'" 

49. Ya ce, "To, wane ne Ubangi- 
jinku? Ya Musa!" 

50. Ya ce, "Ubangijinmu Shi ne 
Wanda Ya bai wa dukan kome ha- 
littarsa, sa'an nan Ya shiryar." 

57. Ya ce, "To, mene halin kar- 
nonin farko?" 

52. Ya ce, "Saninsu yana a wurin 
Ubangijma, UbangijTna ba Ya 6ace- 
wa kuma ba Ya mantuwa. 

53. "Wanda Ya sanya muku 
kasa shimficfa, kuma Ya shigar 
muku da hanyoyi a cikinta, kuma 
Ya saukar da ruwa daga sama." 
Sa'an nan game da shi (1 } Muka fitar 
da nau'i-nau'i daga tsiruruwa 
dabam-dabam. 

54. Ku ci kuma ku yi kiwon dab- 
bobin ni'imarku. Lalle ne, a cikin 
wannan akwai ayoyi ga masu 
hankali. 

55. Daga gare ta (2) Muka halitta 
ku, kuma a cikinta Muke mayar da 
ku, kuma daga gare ta Muke fitar 
da ku a wani lokaci na dabam. 



<&$^ 'tit's"'' ' ' ' * ' ' S' '\*' * 



4&\ YC 






(1) Ruwan. 

(2) Kasa. 



471 



20 - Suratu T>.H. 



ttMv&-^ 



56. Kuma lalle, haklka, Mun 
nuna masa ayoyinMu dukansu, sai 
ya karyata, kuma ya kiya! 

57. Ya ce, "Shin, ka zo mana ne 
domin ka fitar da mu daga kasarmu 
game da sihirinka, ya Musa? 

58. "To, lalle ne, muna zo maka 
da wani sihiri irinsa. Sai ka sanya 
wani wa'adi a tsakaninmu da tsaka- 
ninka, ba mu sa6a masa mu, kai 
kuma ba ka sa6awa, a wani wuri 
mai dacewa." 

59. Ya ce, "Wa'adinku shi ne 
ranar kawa, kuma a tara mutane da 
hantsi." 

60. Sai Fir'auna ya juya, sa'an 
nan ya tara mugunyar dibararsa, 
sa'an nan kuma ya zo. 

61. Musa ya ce musu, "Kai- 
tonku! Kada ku kirkira karya ga 
Allah, har Ya tum6uke ku da wata 
azaba. Kuma wanda ya kirkira ka- 
rya, ya ta6e." 

62. Sai suka yi jayayya ga 
aPamarinsu a tsakaninsu, kuma 
suka asirta ganawa. 

63. Suka^ce, "Lalle ne wacfannan 
biyun, hakika, masihirta ne, suna 
nufin su fitar da ku daga kasarku (1) 
game da sihirinsu, kuma su tafi da 
tabl'arku mafificiya. 

64. "Sai ku hacfa dabararku, sa'- 
an nan kuma ku tafi a sahu guda, 



^-» ''"IS' 



||p dSj c-a Joo l$JS bl^>\«. «cJ>! Jj&j 






-t** >x "> "".>»'*. y 



-art (>bJuL>^ (Mjj^y^^ JLi 
yO <3>^ * Ij/^i? ^-^-^ (♦-^^r 4 ' \jf>^»* 



(1) Ya fara da siyasa domin ya karkatar da hankalin mutane daga ayoyin Allah. 
Cewarsa ya yi nufin ya fitar da ku daga kasarku, shT ne siyasa, domin idan mutane suka ji 
maganar fitarwa daga kasa, sai su manta da kowace irin magana ta wani alheri. 



472 



20 - Suratu T>.H. 



-V- 



kuma hakika, wanda ya rinjaya, a 
yau, ya rabbanta." 

65. Suka ce, "Ya Musa ! Imma ka 
jefa, ko kuma mu kasance farkon 
mai jefawa." 

66. Ya ce, "A'a, ku jefa." Sai ga 
igiyoyinsu da sandunansu ana su- 
ranta su a gare shi, daga sihirinsu, 
lalle suna tafiya da sauri. 

67. Sai Musa ya ji tsoro a cikin 
ransa. 

68. Muka ce, "Kada ka ji tsoro. 
Lalle kai ne mafi daukaka. 

69. "Kuma ka jefa abin da ke a 
cikin hannun damanka, ta cafe abin 
da suka aikata. Lalle ne abin da 
suka aikata, makircin masihirci ne, 
kuma masihirci ba ya cin nasara a 
duk inda ya je." 

70. Sai aka jefar da masihirtan 
suna masu sujada, suka ce, "Mun yi 
imani da Ubangijin Haruna da 
Musa." 

71. Ya ce, "Kun yiTmani saboda 
sh[ a gabanin in yi muku izni? Lalle 
shi, hakika, babbanku ne wanda ya 
sanar da ku sihirin ! To, lalle ne zan 
kakkatse hannayenku da kafa- 
funku a tarnaki, kuma lalle zan tslre 
ku a cikin kututturan itacen dabino, 
kuma lalle za ku sani wanenmu ne 
mafi tsananin azaba, kuma wane ne 
mafi wanzuwar (azaba)." 

72. Suka ce, "Ba za mu fifita ka 
ba faufau a kan abin da ya zo mana 
na hujjoji. Muna rantsuwa da Wan- 
da Ya kaga halittarmu sai ka hu- 
kunta abin da kake mai hukuntawa, 



S ' »«• 9^y 






A* 



""SIS'* ^v >* *>^ X I'^'' ^ **» ^*^ ->^*^ '\''k' 






473 



20 - Suratu T>.H. 



-r. 



ai kana kare wannan rayuwar du- 
niya kawai ne. 

73. "Lalle mu, mun yi imani da 
Ubangijinmu domin Ya gafarta 
mana laifuffukanmu da abin da ka 
tTlasta mu a kansa na sihiri. Kuma 
Allah ne Mafi alheri, kuma Mafi 
wanzuwa." 

74. Lalle (1) shl, wanda ya je wa 
Ubangijinsa yana mai laifi, to, lalle 
ne yana da Jahannama, ba ya mutu- 
wa a cikinta kuma ba ya rayuwa. 

75. Kuma wanda ya je Masa 
yana mai imani, alhali kuwa ya 
aikata aikin kwarai, to, wacfannan 
suna da darajoji macfaukaka. 

76. Gidajen Aljannar zama, ko- 
guna na gudana daga karkashinsu, 
suna madawwama a cikinsu. Kuma 
wannan ne sakamakon wanda ya 
tsarkaku. 

77. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
yi wahayi zuwa ga Musa cewa, "Ka 
yi tafiyar dare da bayiNa. Sa'an nan 
ka doka musu hanya a cikin teku 
tana kekasasshiya, ba ka tsoron 
riskuwa, kuma ba ka fargabar nut- 
sewa." 

78. Sai Fir'auna ya bi su game da 
rundunarsa. Sai abin da ya rufe su 
daga kogin ya rufe su. 

79. Kuma Fir'auna ya Batar da 
mutanensa, kuma bai shiryar (da 
su) ba. 



'>." ^.i" . ^ 









G3 i3>*y^l>r^J 



*\ ' > liT 5 " *' »t * 









(1) Aya ta 74 da ta 75 maganar Allah ce domin icarin bayani a kan maganar masihirta 
a bayan sun musulunta. 



474 



20 - Suratu T).H. 



Wi<tA. 



-*• 



80. Ya BanllsraTla! Lalle Mun 
tserar da ku daga makiyinku, kuma 
Mun yi muku wa'adi a gefen Dutsen 
nan na dama, kuma Mun sassaukar 
da dar6a da tattabaru dominku. 

81. Ku ci daga masu dacfin abin 
da Muka arzuta ku, kuma kada ku 
ketare haddi a cikinsa har hushiNa 
ya sauka a kanku. Kuma wanda 
hushiNa ya sauka a kansa, to, lalle 
ne, ya facfi. 

82. Kuma lalle NT, haklka, Mai 
gafara ne ga wanda ya tuba kuma 
ya yi imani, kuma ya aikata aikin 
kwarai, sa'an nan kuma ya nemi 
shiryuwa. 

83. "Kuma mene ne ya gag- 
gautar (1) da kai ga barin muta- 
nenka? Ya Musa!" 

84. Ya ce, "Su ne wacfannan a 
kan sawuna, kuma na yi gaggawa 
zuwa gare Ka, ya Ubangiji ! Domin 
Ka yarda." 

85. Ya ce, "To, lalle ne, hakika, 
Mun fitini mutanenka daga ba- 
yanka, kuma Samiri ya 6atar da su. " 

86. Sai Musa ya koma zuwa ga 
mutanensa yana mai hushi, mai 
bakin ciki, ya ce, "Ya mutanena! 
Shin, Ubangijinku bai yi muku 
wa'adi ba, wa'adi mai kyau? Shin, 
lokacin ya yi tsawo a kanku ne, ko 









> > 



<&\£LSj^J& Stf,U Jvi 






S^J 






( 1 ) Musa ya za6i mutun saba'in daga Bani Isra'ila, domin su tafi wurin Mikati tare, su 
ji maganar Ubangiji. A lokacin da ya yi kusa, sai ya yi gaggawa domin bege. K6 kuwa a 
bayan azumin kwana arba'in ya tafi a wurin Mikatin, Allah Ya fara yi masa magana game 
da mutanensa domin cfebe masa kewa. Sai ya karba da cewa, "Suna nan a kan sawuna." 
Watau suna nan a kan abin da na cfora su a kansa na addini da aklda ta tauhldi. Sai Allah 
Ya ce masa "A'aha! Sun musanya addininka da bautar maraki." 



475 



20 - Suratu T>.H. 



WifA 



-r- 



kun yi nufi ne wani hushi ya sauka a 
kanku daga Ubangijinku, saboda 
haka kuka saBa wa alkawarina?" 

87. Suka ce, "Ba mu saBa wa 
alkawarinka (1) ba da Tkonmu, 
kuma amma an dora mana wa- 
dansu kaya masu nauyi daga abin 
kawar mutanen ne, sai muka jefar 
da su. Sa'an nan kamar haka ne 
Samiri ya jefa. 

88. "Sai ya fitar musu da wani 
maraki, jikin mutane, yana ruri, 
sa'an nan suka ce, 'Wannan ne 
gunkinku kuma gunkin Musa, sai 
ya mantaV 

89. Shin, to, ba su ganin cewa, ba 
ya mayar musu da magana, kuma 
ba ya mallakar wata cuta a gare su, 
kuma ba ya mallakar amfani? 

90. Kuma, haklka, Haruna ya ce 
musu daga gabani, "Ya mutanena! 
Lalle an fitine ku da shi ne kawai. 
Kuma lalle Ubangijinku Mai raha- 
ma ne, saijcu bi ni, kuma ku yi da'a 
ga umurnina." 

91. Suka ce, "Ba za mu gushe ba 
faufau a kansa muna masu la- 
zimta, (2) sai Musa ya komo zuwa 
gare mu." 



' 's^ ^^* I" *' X^ ' * ' ' »"* 

eiUliSi [£i Jii j£ju \ ±^jiy> [>\jj\ 



1 i3^&y k ^\*f S: ^v J *\y ^ 









( 1 ) Alokacin da Bani Isra'ila za su fita daga Masar sun yi aron mundayen mutanen 
Masar domin su nuna cewa biki suke yi, ba gudu za su yi ba, domin kada a b! su da wuri. 
Wadannan mundayen ne Samiri ya tara a bayan tafiyar Musa zuwa ga Mlkatin 
Ubangijinsa ya kera musu maraki mai jiki irin na mutane da sauti irin na shanu, domin ya 
yi masa magudanar iska a cikin cikinsa, idan iskar ta fito, sai a jT ta da sauti kamar sautin 
kukan shanu. Kuma shi marakin ba ya da wani rai, ba ya motsi, sai dai kugin kawai. 

(2) Lazimta a kan bauta wa marakin akwai wahala a cikinta, domin haka aka kawo 
wannan kissa saboda a nuna cewa bautar Allah babu lazimta da wahala a cikinta, duk abin 
da yake da wahala a cikinsa, ba addinin Allah ba ne. Akwai i'itikafi a cikin Musulunci 
wanda mail yawansa kwana goma ne a cikin masallaci. Mutanen Samiri ne suka fara ibada 
da kida da rawa da waka a cikin wurin ibadarsu. 



476 



20 - Suratu T>.H. 



-r- 



92. (Musa) ya ce, "Ya Haruna! 
Me ya hane ka, sa'ad da ka gan su 
sun Bace. 

93. "Ba ka blni ba! Shin, to, ka 
sa6a wa umurnina ne?" 

94. (Haruna) ya ce, "Ya cfan'u- 
wana! Kada ka yi kamu ga gemu- 
na ko ga kaina. Lalle ni, na ji tso- 
ronjta ce,JKa rarraba a tsakanin 
BanT Isra'Tla, kuma ba ka tsare 
maganata ba'." 

95. (Musa) ya ce, "Mene ne bab- 
ban al'amarinka? Ya Samiri!" 

96. (Samiri) ya ce, "Na ga abin ( l } 
da ba su gan shi ba shi, sai na yi 
damka, damka guda daga kufan 
sawun Manzon, sa'an nan na jefa 
ta. Kuma haka dai raina ya kawata 
mini." 

97. (Musa) ya ce, "To, ka tafi, 
saboda haka lalle ne kana da a cikin 
rayuwarka, ka ce 'Babu shafa', 
kuma kana da wani ma'alkawarta, 
ba za a saBa maka gare ta ba. Kuma 
ka duba zuwa ga gunkinka wanda 
ka yini a kansa kana mai lazimta. 
Lalle ne muna kone shi, (2) sa'an nan 
kuma muna sheke shi, a cikin teku, 
sheke wa." 



•-"^ S **'A'*\ '\"'\' * * ' ' '\\~ 



^ \j9y »>',\'*. \'"S> >'?'*{- 






l ' r s?i>\*< \". 



^CSj*^C± 












(1) Mai karya ba ya iya magana guda mikakkiya sai ya kara mata wata maganar da 
ke nuna rashin gaskiyar maganar farko. Samiri ya ce ya ga abin da ba su gani ba, sa'an nan 
ya nuna cewa akwai wani Manzo da ke zuwa gare shi ko ga wani, wanda mutane ba su gani 
ba, shi kacfai ne ya gan shi. Bayan haka kuma ya rufe maganarsa da cewa haka dai ransa ya 
kawata masa. Saboda haka ya karyata ganinsa da manzonsa, ya koma wa surantawar 
ransa da ta Shaicfan. 

(2) Musa, amincin Allah ya tabbata a gare shi, ya kone marakin ya sheke shi a cikin 
ruwan teku ya nuna Tkon marakin ga kare kansa daga wata cuta kuma da karan- 
cinsa a ciki teku wadda take cfaya ce daga cikin abubuwan Tkon Allah da suke iya 
gani, da lalacewar ibadar masu bauta wa wanin Allah, a bayan wahalarsu mai yawa ta 
lazimta a kansa. 



477 



20 - Suratu T>.H. 



siHl5s4-r- 



98. Abin sani kawai, abin bau- 
tawarku Allah kawai ne, Wanda 
babu wani abin bautawa face shi, 
kuma Ya yalwaci (1) dukan kome da 
ilmi. 

99. Kamar wancan ne Muke la- 
bartawa (2) a gare ka, daga labaran 
abin da ya gabata, alhali kuwa 
haiciica, Mun ba ka zikiri (Al£u- 
r'ani) daga gunMu. 

100. Wanda ya kau da kai daga 
gare shi, to, lalle shT, yana cfaukar 
wani nauyi a Ranar Kiyama. 

101. Suna madawwama a cikin- 
sa, kuma ya munana ya zama abin 
cfauka, a Ranar Kiyama. 

102. A Ranar da ake hurawa a 
cikin £aho, kuma Muna tara masu 
laifi, a ranar nan, suna masu jajayen 
idanu. 

103. Suna Boye magana a tsa- 
kaninsu, (Suna ce wa juna) "Ba ku 
zauna ba (a cikin duniya) face kwa- 
na goma." 

104. Mu ne mafi sani ga abin da 
suke facfa a sa'ad da mafificinsu ga 
hanya ke cewa, "Ba ku zauna ba 
face a yini guda." 


















( 1 ) Allah Ya yalwaci dukan kome da sani, watau Yana aikata kome da ilminSa, kuma 
Yana umurni da bauta Masa da ilmi, wanda Ya aiki ManzanninSa da shi. 

(2) Ya kawo karin bayani game da wannan kissa a cikin ayoyin da ke tafe daga nan, 
yadda bin addinin Allah yake da sauki a cikin lokaci gajere na duniya kawai, a cikin 
takaitaccen lokaci, da kuma wuyar bauta wa wani ga cfaukar kaya masu nauyi a duniya da 
Lahira, a cikin dogon lokaci. 



478 



20 - Suratu T>.H. 



t^t34-f- 



105. Kuma suna tambayar ka 
daga duwatsu (1) , sai ka ce, "Uban- 
gijina Yana sheke su shekewa, 

106. Sa'an nan Yana barin (wu- 
rinsu) fako mai santsi. 

707. "Ba ka ganin karkata a ci- 
kinsa, kuma ba ka ganin wani 
tudu." 

108. A ranar nan suna biyar mai 
kira, babu karkata a gare shi, kuma 
sautuka suka yi kawaici ga Mai 
rahama, ba ka sauraren kome face 
sautin tafiya. 

109. A yinin nan ceto ba ya yin 
amfani face wanda Mai rahama Ya 
yi masa izni kuma Ya yarda da shi, 
da magana. (2) 

110. Yana sanin (3) abin da ke a 
gaba gare su da abin da ke bayansu, 
kuma ba su kewayewa da Shi ga 
sani. 

111. Kuma fuskoki suka kankan 
da kai ga Rayayye, Tsayayye, alhali 
kuwa wanda ya dauko wani zalunci 
ya ta6e. 

112. Kuma wanda ya aikata 
wani abu daga ayyukan kwarai al- 
hali kuwa yana mai imani, to, ba ya 









^l^iVjiSefe^' 












•<'*l'Zf^ 









(1) Ana siffanta duwatsu madaukaka da ayyukan duniya wadanda ba ibadar Allah 
ba, watau al'adu da ibadodin da ba ibadar Allah ba, dukansu kome yawansu za su lalace a 
ranar da Mai kira, watau Israfil, zai busa icaho na kiran mutane zuwa ga Tashin FCiyama, 
kira wanda babu makarkata daga gare shi, watau ba kamar kiran da Annabawa suka yi ba, 
wanda wadansu mutane suka karkace daga gare shi a nan duniya. 

(2) Babu ceto ga kowa sai wanda Allah Mai rahama Ya yi masa iznin da yin ceton, ga 
wanda aka yi iznin saboda shi, kuma izni ana yin sa ne da maganar Allah, ba da wata 
ishara ba. 

(3) Allah Ya san kome ga halittunSa, su kuwa ba su iya kewayewa da sanin kome game 
da Shi. 



479 



20 - Suratu T>.H. 






tsoron wani zalunci ko wata na- 
kasa. 

113. Kuma haka Muka saukar 
da shi, Alkur'ani, yana abin karan- 
tawa, da Larabci, kuma Muka juj- 
juya misalai, a cikinsa, na tsoratar- 
wa, tsammaninsu, suna yin takawa 
ko ya sabbaba musu wata wa'az- 
tuwa. 

114. Sa'an nan Allah, Mamalla- 
ki, Tabbatacce, Ya daukaka. Kuma 
kada ka yi gaggawa (1) da Alkur'ani 
a gabanin a kare wahayinsa zuwa 
gare ka. Kuma ka ce, "Ya Ubangiji ! 
Ka kara mini ilmi." 

115. Kuma lalle, haklka, Mun yi 
alkawari zuwa ga Adamu a gabanin 
wannan, sai ya manta, kuma ba Mu 
sami karfin zuciya a gare shi ba. 

116. Kuma sa'ad da Muka ce 
wa mala'iku, "Ku yi sujada ga 
Adamu." Sai suka yi sujada, face 
IblTsa, ya kiya. 

117. Sai Muka ce, "Ya Adamu! 
Lalle ne wannan makiyi (2) ne gare 
ka da kuma ga matarka, saboda 
haka kada ya fitar da ku daga 
Aljanna har ku wahala. 



(^li^SfJuik 



<> " f.f >**'*"* '* 












M> 






ff&sb '-*". -I'M' frl' 9 *^' 



(1) Allah Ya umurci Annabi da ya bar gaggawar karatun Alkur'ani a lokacin da ake 
yin wahayinsa zuwa gare shi, domin kada ya wahala, domin surar tana karantar da cewa 
addinin Musulunci sauki ne, bai zo domin ya wahalar ba. Kuma tsoron yin kuskure yana 
sanya yin kuskure mai jawo wahala kamar yadda Adamu ya yi gaggawar ga tsoron 
umurnin Allah, sai ya yi mantuwa, ya yi abin da aka hana shi, har masifa ta samu, aka fitar 
da shi daga Aljanna. 

(2) Ana farkar da diyan Adamu ga makiyin ubansu wanda ya sabbaba musu wahalar 
zuwa duniya da haduwa da taklTfi a cikinta. Kuma bin wannan takllfi yana zame musu 
sauki idan sun blshi yadda Allah Ya ce, amma idan sun bi hanyar Shaidan, makiyinsu, to, 
babu abin da zai samu a gare su face karin wahala daga duniya har Lahira. 



480 



20 - Suratu T>.H. 



^w&-r. 



118. "Lalle ne ka samu, ba za ka 
ji yunwa ba a cikinta, kuma ba za ka 
yi tsiraici ba. 

119. "Lalle kai, ba za ka ji £ishir- 
wa ba, kuma ba za ka shiga hantsi 
ba." 

120. Sai Shaidan ya sanya was- 
wasi zuwa gare shi, ya ce, "Ya 
Adamu ! Shin, in shiryar da kai ga 
itaciyar dawwama da mulki wanda 
ba ya Icarewa?" 

121. Sai suka ci daga gare ta, 
saboda haka al'aurunsu suka bay- 
yana, kuma suka shiga suna lullu- 
6a wa a kansu daga ganyen Aljanna. 
Kuma Adamu ya sa6a wa Ubangi- 
jinsa, saboda haka ya wahala. 

122. Sa'an nan kuma Ubangijinsa 
Ya zaBe shi, Ya kar6i tuba gare shi, 
kuma Ya shiryar (da shi). 

123. Ya ce, "Ku sauka ku biyu 
daga gare ta gaba cfaya, sashenku 
yana malciyi ga sashe. To, imma dai 
wata shiriya ta je muku daga gare 
Ni, to, wanda ya bi Shiryarwata, to, 
ba ya 6acewa, kuma ba ya wahala. 

124. "Kuma wanda ya bijire (1) 
daga ambatoNa (Al£ur'ani), to, 
lalle ne rayuwa mai £unci ta tabbata 
a gare shi, kuma Muna tayar da shi 
a Ranar Kiyama yana makaho." 

125. Ya ce, "Ya Ubangiji! Don 
me ne Ka tayar da ni makaho alhali 
kuwa na kasance mai gani?" 



i£s®%£'$&i 



P CJx^^^\^£^^j 



f * < <.** < 





















(1) Wanda ya bijire daga ayoyin Allah, shine kafirin da bai yarda da shiga Musulunci 



ba. 



481 



20 - Suratu *D.H. 



'}$>%&? — f* 



126. Ya ce, "Kamar wancan ne 
ayoyinMu suka je maka, sai ka 
mance su, kuma kamar hakar a 
yau ake mance ka." 

127. Kuma kamar haka Muke 
saka wa wanda ya yawaita, (1) kuma 
bai yi Tmani da ayoyin Ubangijinsa 
ba. Kuma lalle ne azabar Lahira ce 
mafi tsanani, kuma mafi wanzuwa. 

128. Shin,to,baishiryardasuba 
cewa da yawa Muka halakar da 
(kafirai) daga karnuka, a gaba- 
ninsu, suna tafiya a cikin masau- 
kansu? Lalle ne, a cikin wancan 
akwai ayoyi ga masu hankula. 

129. Kuma ba domin wata kal- 
ma ba wadda ta gabata daga 
Ubangijinka, da kuma ajali amba- 
tacce, hakTka, da azabar ta kasance 
mai lazimta. 

130. Sai ka yi hakuri (2) a kan 
abin^ da suke cewa, kuma ka yi 
tasbThi da gode wa Ubangijinka a 
gabanin fitowar rana da gabanin 
6acewarta, kuma daga sa'o'in dare 
sai ka yi tasbThi da sasannin yini, 
tsammaninka za ka sami yarda. 

131. Kuma kada ka mlkar da 
idanunka zuwa ga abin da Muka 
jiyar da su dadi da shi, nau'i-nau'i, 
daga gare su, kamar huren rayuwar 
duniya yake, domin Mu fitine su a 






»}»'s ' ' £*' 





















'•>** sj:* 






(1) Wanda ya yawaita, shi ne Musulmi fasiki ko mai bidi'a yana kara abin da ba a sani 
ba a cikin addini, ya yawaita shi. Shi ma ya shiga a cikin wahalar duniya. Kuma ta Lahira 
ta fi tsanani. 

(2) Hakuri da rike ibada ta salloli da tasibThi a lokatanta, farilla da na nafila, shi ne 
maganin izgilin masu izgili. TasbThi da gode wa Allah a gabanin fitowar rana ga sallar 
Asuba T a gabanin Bacewarta ga La'asar, a sa'o'in dare ga Isha'i, da gefukan rana ga Azahar. 



482 



20 - Suratu T>.H. 



(H?i^-^- 



cikinsa, alhali kuwa arzikin Uban- 
gijinka ne mafi alheri kuma mafi 
wanzuwa. 

132. Kuma ka umurci iyalanka 
da salla, kuma ka yi hakuri a 
kanta. Ba Mu tambayar ka wani 
arziki, Mu ne Muke arzuta ka. 
Kuma akiba mai kyau tana ga ta- 
kawa. 

133. Kuma suka ce, "Don me ba 
ya zo mana da wata aya daga 
Ubangijinsa?" Shin, kuwa hujjar 
abin da ke a cikin littattafan farko, 
ba ta je musu ba? 

134. Kuma da dai Mun halaka 
su da wata azaba daga gabaninsa, 
lalle ne da sun ce, "Ya Ubangi- 
jinmu ! Da Ka aiko da wani Manzo 
zuwa gare mu har mu bibbiyi 
ayoyinKa daga gabanin mu kaskas- 
ta, kuma mu wulakantu!" 

1 35. Ka ce, "Kowa mai tsumaye 
ne. Sai ku yi tsumaye. Sa'an nan za 
ku san su wa ne ma'abuta tafarki 
madaidaici, kuma wane ne ya nemi 
shiryuwa." 



S* y*s ' IS''* t.' »*' ' y .* s'*****^ 



C „ ' „ • • y \s ' '• > yy 



-ft V 



p dJ^\^^\^C ^^Ispjt 



.< x > / /<; 






^ Ml 









XL 



^ *~> 



483 



21 - Suratul Anbiya' 



aig&8&-n 




Tana karantar da dokokin^ Allah masu hukunta haduwar 
addinan Allah da hacfuwar akldodinsu a kan kacfaitar Allah 
Makacfaici. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L Hisabin mutane ya kusanta 
gare su, alhali kuwa suna a cikin 
gafala, suna masu bijirewa. 

2. Wani ambato daga Uban- 
gijinsu sabo, ba ya zuwa gare su face 
sun saurare shi, alhali kuwa suna 
masu yin wasa. 

3. Suna masu shagaltacin zuka- 
tansu, kuma su asirta ganawa : wa- 
danda suka yi zalunci, (suna cewa) 
"Wannan ba kowa ba ne face mu- 
tum misalinku. Shin, to, kuna je wa 
sihiri, alhali kuwa ku, kuna fahim- 
ta?" 

4. Ya ce, "Ubangijina Yana sa- 
nin magana a cikin sama da kasa, 
kuma Shi ne Mai ji, Masani." 

5. A'a, suka ce, "Yaye-yayen 
mafarki ne. A'a, ya kirkira shi ne. 
A'a, shi mawaki ne. Sai ya zo mana 
da wata aya kamar yadda aka aiko 
manzanni na farko." 



• »i 









Oyr**i A> oy^LJ ill 






'Jtxrf^j^J. 









484 



21 — Suratul Anbiya' 



aSg&tf&-n 



6. Wata al£arya da Muka halaka 
ta a gabaninsu, ba ta ^i imani ba. 
Shin, to, su, suna yin imani? 

7. Kuma ba Mu aika ba a gaba- 
ninka face mazaje, Muna yin wa- 
hayi zuwa gare su. Ku tambayi 
ma'abuta ambato (1) idan kun ka- 
sance ba ku sani ba. 

8. KumabaMusanyasujiki, ba 
su cin abin ci ba, kuma ba su kasan- 
ce madawwama ba. 

9. Sa'an nan kuma Muka gas- 
kata musu alkawari; sai Muka tse- 
rar da su da wanda Muke so, kuma 
Muka halakar da masu yawai- 
tawa. (2) 

10. Lalle, haki£a, Mun saukar 
da wani littafi zuwa gare ku, (3) a 
cikinsa akwai ambatonku. Shin, to, 
ba ku hankalta? 

11. Kuma da yawa Muka karya 
wata alicarya ta kasance mai zalun- 
ci, kuma Muka £aga halittar wa- 
rfansu mutane na dabam a bayanta. 

12. Sai a lokacin da suka hangi 
azabarMu, sai ga su suna gudu daga 
gare ta. 

13. "Kada ku yi gudu. Ku komo 
zuwa ga abin da aka ni'imtar da ku 
a cikinsa da gidajenku tsamma- 
ninku ana tambayar ku." 



^^ 















5^^e$-^3iP5s 



jyj^ 



S s ' » s's ' *' 



4-JLU C^ I^JL^^ b ^ - vj» ^Sj 



(1) Ma'abuta ambato, watau mutanen da aka bai wa littattafan sama: Yahudu da 
Nasara. 

(2) Masu yawaitawa, su ne masu wuce haddodin Allah ga kdme, fasikai da masu 
bidi'o'i. 

(3) Al'ummar Muhammad, tsirar Allah da amincinSa su tabbata a gare shi. An 
saukar musu da Alkur'ani, a cikinsa akwai daukakarsu da darajarsu, domin wanda aka 
ambata, to, an cfaukaka shi. 



485 



21 — Sura tul Anbiya' 



3£g&$&-n 



14. Suka ce, "Kaitonmu! Lalle 
mii ne muka kasance masu 
zalunci." 

15. Sa'an nan waccan ba ta gus- 
he ba, ita ce da'awarsu har Muka 
mayar da su girbabbu, bitattu. 

16. Kuma ba Mu halitta sama da 
kasa da abin da ke a tsakaninsu 
Muna Masu wasa ba. 

17. Da Mun yi nufin Mu riki 
wani abin wasa da Mun (1) rike shi 
daga gunMu, idan Mun kasance 
masu aikatawa. 

18. A'a, Muna jTfa da gaskiya a 
kan karya, sai ta darkake ta, sai ga 
ta halakakka. Kuma bone ya tabba- 
ta a gare ku saboda abin da kuke 
siffantawa. 

19. Kuma ShT ne da mallakar 
wanda yake a cikin sammai da kasa. 
Kuma wacfanda suke wurinSa (wa- 
tau mala'iku), ba su yin girman kai 
ga ibadarSa, kuma ba su gajiya. 

20. Suna tasbThi dare da rana, ba 
su yin rauni. 

21. K6 (kafirai) sun riki wa- 
cfansu abubuwan bautawa ne ga 
kasa, su ne masu tayarwa (gare su)? 

22. Da wacfansu abubuwan bau- 
tawa sun kasance a cikinsu (sama 
da kasa) face Allah, hakika, da su 
biyun sun 6aci. Saboda haka tsarki 
ya tabbata ga Allah Ubangijin 
Al'arshi daga abin da suke siffan- 
tawa. 



&&&^)^ffi 


















~>"Zf 1 









(1) Abin wasa, shi ne mata, ko da, ko wani abin da ake shagaltuwa da shi. 



486 



21 — Suratul Anbiya' 



aig^l^-n 



23. Ba a tambayar Sa ga abin da 
Yake aikatawa, alhali kuwa su ana 
tambayar su. 

24. Ko sun riki wacfansu abu- 
buwan bautawa, baicinSa? Ka ce, 
"Ku kawo hujjarku. Wannan shi ne 
ambaton wanda yake tare da ni, 
kuma shi ne ambaton wanda yake a 
gabanlna." A'a, mafi yawansu ba 
su sanin gaskiya, saboda haka su 
masu bijirewa ne. 

25. Kuma ba Mu aiki wani Man- 
zo ba a gabaninka face Muna yin 
wahayi zuwa gare shi, cewa "Lalle 
ne shi, babu abin bautawa face NT, 
sai ku bauta Mini." 

26. Kuma suka ce, "Mai rahama 
^a riki da." TsarkinSa ya tabbata! 
A'a, (mala'iku) bayi ne masu daraja. 

27. Ba su gabatarSa da magana, 
kuma su da umurninSa suke aiki. 

28. Yana sanin abin da yake 
gaba gare su da abin da yake a 
bayansu, kuma ba su yin ceto face 
ga wanda Ya yarda, kuma su masu 
sauna ne saboda tsoronSa. 

29. Kuma wanda ya ce daga gare 
su, "Lalle ni abin bautawa ne 
baicinSa," to, wannan Muna saka 
masa da Jahannama. Kamar haka 
Muke saka wa azzalumai. 

30. Shin, kuma wadanda suka 
kafirta ba su gani da cewa lalle 
sammai da kasa sun kasance din- 
ke, (1) sai Muka bude su, kuma 






>^»> *>^>/» x ,* x ^/»> k 









^ >' *' 'i' 9* 'X' \" » *k '"' \' -^f *^ 



' > r> " 




l5p S^J^iS^^^^l 






(1) Sammai sun kasance cfinke, ruwa ba ya sauka daga gare su, kuma kasa ta kasance 
cfinke, tsiro ba ya tsira daga gare ta. Sa'an nan Muka sanya kome mai rai daga ruwa mai 
sauka daga sama ya jika kasa, ta yi tsiro, dabbobi su rayu. 



487 



21 - Suratul Anbiya' 



3lig&l3&-n 



Muka sanya dukan kome mai rai 
daga ruwa? Shin, ba za su yi Tmani 
ba? 

31. Kuma Mun sanya tab- 
batattun duwatsu a cikin kasa do- 
min kada ta karkata da su, kuma 
Mun sanya ranguna, hanyoyi, a 
cikinsu (duwatsun), tsammaninsu 
suna shiryuwa. 

32. Kuma Mun sanya sama rufi 
tsararre, alhali kuwa su daga ay 6- 
yinta masu bijirewa ne. 

33. Kuma Shine wandaYahalit- 
ta dare da yini da rana da wata, 
dukansu (1) a cikin wani sarari suke 
iyo. 

34. Kuma ba Mu sanya daw- 
wama ga wani mutum ba, a gaba- 
ninka. Shin, to, idan ka mutu, to, su 
ne madawwama? 

35. Kowane rai mai cfancfanar 
mutuwa ne.Kuma Muna jarraba ku 
da sharri da alheri domin fitina. 
Kuma zuwa gare Mu ake mayar da 
ku. 

36. Kuma idan wacfanda suka 
kafirta suka gan ka, ba su rikon ka 
face da izgili (suna cewa) "Shin, 
wannan ne ke ambatar guma- 
kanku?" Alhali kuwa su, ga amba- 
tar Mai rahama, masu kafirta (2) ne. 

37. An halitta mutum daga gag- 
gawa, zan nuna muku ayoyiNa. 



1$ oj^jte*iS~%is* J 6 f^ ] ot 



Tf . .'T^-' 



^1 ojJC^jH-^^^V^^^i^ 









( 1 ) Wannan ya nuna cewa rana da wata a cikin sarari guda suke, ko da yake akwai 
nisan gaske a tsakaninsu. 

(2) Sun kasance suna aibanta wanda yake musun gumakansu, alhali kuwa su, suna 
musun zaman Allah Mai rahama ya kasance abin bautawa guda. Wannan shi ne gayar 
jahilci. 



488 



21 — Suratul Anbiya' 



;UgvNJ^-n 



Saboda haka kada ku nemi yin 
gaggawa. 

38. Kuma suna cewa, "A yaushe 
wannan wa'adi zai tabbata, idan 
kun kasance masu gaskiya?" 

39. Da wacfanda suka kafirta 
suna sanin lokacin da ba su kange 
wuta daga fuskokinsu, kuma haka 
daga bayayyakinsu, alhali kuwa ba 
su zama ana taimakon su ba. 

40. A'a, tana je musu bisa ga 
auke, sai tacfimautar da su, sa'annan 
ba su iya mayar da ita, kuma ba su 
zama ana yi musu jinkiri ba. 

41. Kuma lalle ne, haklka, an yi 
izgili ga wacfansu Manzanni daga 
gabaninka, sai abin da suka kasan- 
ce suna izgili da shi ya auku ga 
wacfanda suka yi izgilin daga gare 
su. 

42. Ka ce, "Wane ne yake tsare 
ku a dare da yini daga Mai 
rahama?" A'a, su masu bijirewa ne 
daga ambaton Ubangijinsu. 

43. Ko kuwa suna da wacfansu 
abubuwan bautawa wacfanda ke 
tsare su, daga gare Mu? Ba su iya 
taimakon kansu, kuma ba su kasan- 
ce ana abutar su (1) ba daga gare 
Mu. 

44. A'a, Mun yalwata wa 
wacfannan da ubanninsu ni'imar- 
Mu, har rayuwa ta yi tsawo a kansu. 
Shin, to, ba su ganin cewa lalle Mu, 









>^ > *•> 













(1) Ba su iya samun wani aboki wanda zai tsare su daga azabarMu. Kuma wanda bai 
tsare kansa ba yaya zai iya tsare wani? 



489 



21 — Suratul Anbiya' 



aig^il^-n 



Muna je wa kasarsu, Muna rage (1) 
ta daga sasanninta? Shin, to, su ne 
marinjaya? 

45. Ka ce, "Abin sani, ina yi 
muku gargacfi kawai da wahayi," 
kuma kurma ba ya jin kira a lokacin 
da ake yi musu gargacfi. 

46. Kuma haklka idan wata iska 
daga azabar Ubangiji ta shafe su, 
hakika suna cewa, "Ya kaitonmu ! 
Lalle mu ne muka kasance masu 
zalunci." 

47. Kuma Muna aza ma'aunan 
adalci ga Ranar Kiyama, saboda 
haka ba a zaluntar rai da kome. 
Kuma ko da ya kasance nauyin 
kwaya daga komayya ne Mun zo da 
ita. Kuma Mun isa zama Masu 
hisabi. 

48. Kuma lalle, haklka, Mun 
kawo wa Musa da Haruna Rarra- 
bewa da haske da ambato ga masu 
aiki da takawa. 

49. Wacfanda suke tsoron Uban- 
gijinsu a fake, alhali kuwa su, masu 
sauna ne daga Sa'a. 

50. Kuma wannan ambato ne 
mai albarka, Mun saukar da shi. 
Shin, to, ku masu musu ne gare shi ? 

57. Kuma lalle, haklka, Mun 
kawo wa Ibrahim shiryuwarsa 
daga gabani, kuma Mun kasance 
Masana gare shi. 

52. Ya ce wa ubansa da muta- 
nensa, "Mene ne wacfannan 



Q^&a^ift&flJs 






.<' ~» 






^l>Jjf&j l^lSili J^>-6i 






~.\\ *"' ^ •'?" .If 









(1) Muna rage kasarsu daga sasanninta, watau mutanen da ke bin su ga 6atarsu 
kullum suna raguwa, suna shiga Musulunci, Musulunci na karuwa. 



490 



21 — Suratul Anbiya' 



;i^NJM-n 



mutummutumai wacfanda kuke 
masu lazimta a kansu?" 

53. Suka ce, "Mun sami uban- 
ninmu masu lazimta a kansu." 

54. Ya ce, "Lalle, hakika, kun 
kasance ku da ubanninku a cikin 
bata bayyananna." 

55. Suka ce, "Shin, ka zo mana 
da gaskiya ne, ko kuwa kai kana 
daga masu wasa ne?" 

56. Ya ce, "A'a, Ubangijinku Shi 
ne Ubangijin sammai da kasa, 
Wanda Ya kaga halittarsu. Kuma ni 
ina daga masu shaida a kan haka. 

57. "Kuma ina rantsuwa da Al- 
lah, lalle zan yi wani shiri ga guma- 
kanku a bayan kun juya kuna masu 
bayar da baya." 

58. Sai ya sanya su guntu guntu 
face wani babba gare su, tsamma- 
ninsu suna komawa zuwa gare shi. 

59. Suka ce, "Wane ne ya aikata 
wannan ga gumakanmu? Lalle shT, 
haklka, yana daga azzalumai." 

60. Suka ce, "Mun ji wani sau- 
rayi yana ambatar su. Ana ce masa 
Ibrahim." 

61. Suka ce, "To, ku zo da shi a 
kan idanun mutane, tsammanin su 
za su bayar da shaida." 

62. Suka ce, "Shin, kai ne ka 
aikata wannan ga gumakanmu? Ya 
Ibrahim!" 

63. Ya ce, "A'a, babbansu, wan- 
nan, shT ya aikata shi. Sai ku tam- 
baye su idan sun kasance suna yin 
magana." 



1?$\' >S' \\*>\ 












491 



21 — Suratul Anbiya' 



lli&W-n 



64. Sai suka koma wa junansu 
suka ce, "Lalle ne ku, ku ne azza- 
lumai." 

65. Sa'an nan kuma aka sun- 
kuyar da su a kankawunansu (suka 
ce,) "Lalle, hakika, ka sani ~ 
wacfannan ba su yin magana." 

66. Ya ce, "Shin, to, kuna bauta 
wa abin da ba ya amfanin ku da 
kome kuma ba ya cutar da ku, 
baicin Allah? 

67. "Tir da ku, kuma da abin da 
kuke bauta wa, baicin Allah ! Shin, 
to, ba ku hankalta?" 

68. Suka ce, "Ku kone shi, kuma 
ku taimaki gumakanku, idan kun 
kasance masu aikatawa." 

69. Muka ce, "Ya wuta! Kijca- 
sance sanyi da aminci ga Ibrahim.' 

70. Kuma suka yi nufin wani 
mugun shiri da shi, sai Muka sanya 
su mafiya hasara. 

71. Kuma Muka tserar da shi, da 
Lucfu zuwa ga kasar nan wadda 
Muka sanya albarka a cikinta ga 
talikai. 

72. Kuma Muka ba shi Is'haka 
da Ya'akuba a kan dacfi, alhali 
kuwa dukansu Mun sanya su 
salihai. 

73. Kuma Muka sanya su shuga- 
banni, suna shiryarwa da umur- 
ninMu. Kuma Muka yi wahayi 
zuwa gare su da ayyukan alheri da 
tsayar da salla da bayar da zakka. 
Kuma sun kasance masu bauta 
gare Mu. 












>s* *l 










''* ^ '">' 



" m V\'> *\ y^ \*"-'\ 9> r\"" 



' <s + 






492 



21 - Suratul Anbiya' 



aig^l^-n 



74. Kuma Lucfu, Mun bashi hu- 
kunci da ilmi. Kuma Mun tslrar da 
shi daga alkaryar nan wadda ke 
aikata munanan ayyuka. Lalle su, 
sun kasance mutanen mugun aiki, 
fasikai. 

75. Kuma Muka shigar da shi a 
cikin rahamarMu. Lalle ne shi, 
yana daga salihai. 

76. Kuma Nuhu, a sa'ad da ya yi 
kira a gabani, sai Muka karba 
masa, sa'an nan Muka tsirar da shi 
da mutanensa daga bakin ciki mai 
girma. 

77. Kuma Muka taimake shi 
daga mutanen nan wacfanda suka 
karyata da ayoyinMu. Lalle ne su, 
sun kasance mutanen mugun aiki. 
Sai Muka nutsar da su gaba cfaya. 

78. Kuma Dawuda da Sulaiman, 
sa'ad da suke yin hukunci a cikin 
sha'anin shuka, a lokacin da tuma- 
kin mutane suka yi kiwon dare a 
cikinsa. Kuma Mun kasance Masu 
halarta ga hukuncinsu. 

79. Sai Muka fahimtar da ita 
(mas'alar (1) ) ga Sulaiman. Kuma 
dukansu Mun ba su hukunci da 






*>"-&. V i >- ?<0^ "\t '"At" >"".' 



r*- 















(1) Asalin mas 'alar, tumakin wani mutum suka yi kiwon 6arna a gonar wani a cikin 
dare, alhali kuwa ana kallafa wa mai dabbobi ya kange dabbobinsa da dare kamar yadda 
ake kallafa wa mai shuka da tsare shukarsa a cikin yini. Sai Dawudu ya yi hukunci da cewa 
mai shukar ya mallaki tumakin, shi kuma mai tumaki ya mallaki shukar 6atacciya. Sai 
Sulaiman ya gyara hukuncin da cewa mai gona ya riki tumakin ya rayu a kansu har a 
lokacin da mai dabbobin ya gyara masa gonarsa har ta koma yadda take a farkon lokacin, 
sa'an nan ya mayar da tumakin ya karfti gonarsa. 

A cikin kissar akwai nunin cewa annabawa ba su saunar facfin gaskiya saboda wani 
mutum duk yadda yake, kuma ana warware hukunci idan kuskure ya auku a ciki. Kuma 
annabawa suna yin kuskure ga abin da bai shaft wahayi ba. Kuma komawa ga gaskiya idan 
ta bayyana wajibi ne. 



493 



21 - Suratul Anbiya' 



3ii^il^-n 



ilmi, kuma Muka hore duwatsu tare 
da Dawuda, suna tasblhi, da tsun- 
tsaye. Kuma Mun kasance Masu 
aikatawa. 

80. Kuma Muka sanar da shi 
sana'ar (1) wata tufa saboda ku, 
domin ya tsare ku daga maka- 
minku. To, shin, ku masu godewa 
ne? 

81. Kuma (Muka hore) wa 
Sulaiman iska mai tsananin buga- 
wa, tana gudana da umurninsa 
zuwa ga Icasar nan wadda Muka 
sanya albarka a cikinta. Kuma 
Mun kasance Masana ga dukan 
kome. 

82. Kuma daga Shaicfannu 
(Mun hore) wanda ke nutso saboda 
shi. Kuma suna yin wani aiki baicin 
wancan. Kuma Mun kasance Masu 
tsaro a gare su. 

83. Kuma da Ayyuba a sa'ad da 
ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce,) 
"Lalle m, cuta ta shafe ni, alhali 
kuwa Kai ne Mafi rahamar masu 
rahama." 

84. Sai Muka karba masa, sa'an 
nan Muka kuranye abin da ke a 
gare shi na cuta, kuma Muka kawo 
masa mutanesa da kwatankwacinsu 
tare da su, saboda rahama daga 



-V/. „/><./ 'u'tfu*? " 















(1) Wannan yana nuna wajabcin yin sana'a wadda mutum ke rayuwa a kanta. Kuma 
yana nuna wajabcin aiki da sabubba domin neman tsaron kai. Ba ya halatta ga mutum ya 
yi kwance babu sana'ar da zai tsayu a kanta ko kuma ya gitta kansa ga halaka da tawTlin 
tawakkali. Tawakkali shT ne mayar da a£ibar al'amura ga Allah a bayan mutum ya yi abin 
da yake iya yi. 



494 



21 - Suratul Anbiya' 



mhm-n 



wurinMu da tunatarwa (1) ga masu 
ibada. 

85. Kuma da Isma'ila da Idrisa 
da Zulkifli, dukansu suna daga 
masu hakuri. 

86. Kuma Muka shigar da su a 
cikin rahamarMu. Lalle ne, suna 
daga salihai. 

87. Kuma mai kifi (2) , a sa'ad da 
ya tafi yana mai hushi, sai ya yi 
zaton cewa ba za Mu kukunta masa 
ba. Sai ya yi kira a cikin duffai cewa, 
"Babu abin bautawa face Kai. 
Tsarki ya tabbata a gare Ka. Lalle 
ne ni, na kasance daga azzalumai." 

88. Sai Muka kar6a masa, kuma 
Muka tslrar da shi daga bakin ciki. 
Kamar haka ne Muke tsirar da 
masu imani. 

89. Kuma da Zakariyya a sa'ad 
da ya kirayi Ubangijinsa cewa, "Ya 
Ubangiji! Kada Ka bar ni maka- 
daici alhali kuwa Kai ne Mafi alhe- 
rin masu gado." 

90. Sai Muka kar6a masa, kuma 
Muka kyautata (3) masa matarsa. 
Lalle ne su, sun kasance suna gudun 
tsere zuwa ga ayyukan alheri. 



EG Ci^^J^^}^^jt 









^ .i r • *-* T ■ 



t 









'•">\\' *"" >\\" "" *tr 



( 1 ) Ayyuba Manzon Allah, an jarrabe shi da wahaloli ga jikinsa da halakar diyansa ya 
yi hakuri da hukuncin Allah, sai Allah Ya mayar masa da abin da ya halaka, sa'an nan 
kuma ya kara masa wani kamarsa, domin rahamarSa ga masu mayar da al'amari a gare 
Shi, da kuma wa'azi ga masu ibada domin kada aukuwar wata masifa ta sanya su katsewa 
da rashin daukar hakuri. 

(2) ShT ne Yunus bn Matta. Ya yi hushi da mutanensa domin ba su kar6i addini ba, 
sai ya bar su tun a gabanin a yi masa iznin barinsu. Sai Allah Ya jarrabe shi da fadawa cikin 
ruwa har wani kifi ya hadlye shi, sa'an nan kuma ya amayo shi a bayan wahala, ya koma 
wa mutanensa. Suka yi Tmani. 

(3) Bayan matarsa ta tsufa ba ta haihu ba Allah Ya kyautata mahaifarta, ta sami cikin 
Yahaya daga gare shi. 



495 



21 — Suratul Anbiya' 



;i^Jl^-n 



Kuma suna kiran Mu a kan kwa- 
cfayi da fargaba. Kuma sun kasance 
masu saunar (aikata saBo) gare Mu. 

91. Kuma da wadda ta tsare far- 
jinta daga alfasha. Sai Muka hura a 
cikinta daga ruhinMu. (1) Kuma 
Muka sanya ta ita da danta wata 
aya ga duniya. 

92. Lalle ne wannan (2) ita ce 
al'ummarku, J;a zama al'umma 
guda, kuma Ni ne Ubangijinku. Sai 
ku bauta Mini. 

93. Kuma suka kakkatse al 'ama- 
rinsu a tsakaninsu. Dukan kowa- 
nensu masu komowa zuwa gare Ni 
ne. 

94. Domin wandaya aikata daga 
ayyukan kwarai alhali kuwa yana 
mai imani, to, babu musu ga ai- 
kinsa, kuma Mu Masu rubutawa 
gare shi ne. 

95. Kuma hananne ne a kan 
wata alkarya da Muka halakar 
cewa lalle su, ba su komowa. 

96. Har sa'ad da aka burfe Ya- 
juju da Majuju, alhali kuwa suna 
gaggawa daga kowane tudun kasa. 






^t >> "\< »>s t'V'Y 



^J~?J 









(1) Ruhin Allah a nan, shi ne Mala'ika Jibnla. ShTne ya hura a cikin wuyan ngarta. 
sai ta yi ciki da Tsa. Maryamu ba Annabiya ba ce, an ambace ta ne domin shimfida ga 
maganar Tsa, amincin Allah ya tabbata a gare shi. Zamanta aya shi ne ta sami da ba da 
namiji ba, kuma wanda ya yi hakuri ga tsaren haddodin Allah, Allah zai daukaka shi da 
ni'imar duniya da ta Lahira. Danta ya zama aya saboda magana yana yaro, da Annabci, 
da daukar hakuri ga zartar da umurnin Allah. 

(2) Al'ummar Musulmi duka guda ce ko da yake Annabawansu sun zo dabam- 
dabam, a cikin lokuta masu nlsa tsakaninsu da harsuna dabam-dabam, domin duk 
akidarsu guda ce a kan Ubangiji guda ne. Sa'an nan daga baya wacfanda suka fita daga 
wannan akidar suka rarrabu kungiya-kungiya. 



496 



21 - Suratul Anbiya' 



ag&fi&-n 



97. Kuma wa'adin nan tabbatac- 
ce ya kusanto, sai ga ta idanun 
wadanda suka kafirta suna bay- 
yanannu,j(suna cewa), "Ya kaiton- 
mu! Hakika, mun kasance a cikin 
gafala daga wannan! A'a, mun ka- 
sance dai masu zalunci!" 

98. (A ce musu) "Lalle ne, ku da 
abin (1) da kuke bautawa, baicin 
Allah, makamashin Jahannama ne. 
Ku masu tusgawa gare ta ne." 

99. Da wadannan (abubuwan 
bautawar) sun kasance abubuwan 
bautawar gaskiya ne, da ba su tusga 
mata ba, alhali kuwa dukansu 
madawwama a cikinta ne. 

100. Suna da wata hargdwa a 
cikinta, alhali kuwa su, a cikinta, ba 
su sauraren kome. 

101. Lalle ne wadanda kalmar 
yabo ta gabata a gare su dagaj*are 
Mu, wadannan wadanda ake nisan- 
tarwa daga barinta ne. 

102. Ba su jin sautin motsinta 
alhali kuwa su madawwama ne a 
cikin abin da rayukansu suka yi 
marmarinsa. 

103. Firgitar nan mafi girma, ba 
za ta bakanta musu rai ba. Kuma 
mala'iku na yi musu maraba (suna 
cewa), "Wannan yininku ne wanda 
kuka kasance ana yi muku wa'adi 
da shi." 









'*>>'+ '4" 






-A 



>".<-: 



.' ~*<> ' ^ .<*< 









Jiij;pyT& 






O^L^tUcjpJ^l ^ ..-I ^ ^jyu^i 
'*>K/'* ' ' y > ' "■** 



(1) Bayin Allah salihai da mala'iku wadanda wadansu mutane suka bauta musu da 
tsammanin cewa za su cece su daja Allah, ba za a sanya su wuta ba saboda ibadar da aka yi 
musu, domin yabon Allah ya rigayi hushinSa zuwa gare su. Bayansu da mai bautar da 
wanda ake bautawar kamar gumaka da wadansunsu, wuta za su shiga. 



497 



21 — Suratul Anbiya' 



*M&m-t\ 



104. A ranar da Muke nacfe 
sama kamar nadewar takarda ga 
abubuwan rubutawa, kamar yadda 
Muka fSra a farkon (1) halitta Muke 
mayar da ita. Wa'adi ne a Kanmu. 
Lalle ne Mun kasance Masu aika- 
tawa. 

105. Kuma lalle, haklka, Mun 
rubuta a cikin Littafi baicin Amba- 
to (2 ^ (Lauhul Mahfuz) cewa kasa, 
bayiNa salihai, suna gadonta. 

106. Lalle ne^a cikin wannan 
(Al£ur'ani), haklka, akwai iyarwa 
(ga maganar da ta gabata (3) ) ga 
wacfansu mutane masu ibada. 

707. Kuma ba Mu aike ka ba 
face domin wata rahama ga talikai. 

108. ICa ce, "Abin sani kawai, 
ana yin wahayi zuwa gare ni ne, 
cewa 4 Lalle ne, Abin bautawarku, 
Abin bautawa ne Guda. To, shin, ku 
masu mika wuya ne?" 

109. Sa'an nan idan suka juya, 
to, ka ce, "Na sanar da ku, a kan 
daidaita, kuma ban sani ba, shin, 
abin da ake yi muku wa'adi maku- 
sanci ne ko kuwa mamsanci? 

110. "Lalle ne ShT (Allah) Yana 
sanin bayyane daga magana, kuma 
Yana sanin abin da kuke Boyewa. 

111. "Kuma ban sani ba, tsam- 
maninsa ya zama fitina a gare ku, 






.<#% 






pJ^S^y 



* *' \\>\ *' * *. 



£*\ S> >> > <i' 



(1) Tim da farawa bai buwaye Mu ba mayarwa ba za ta buwaye Mu ba. A Ranar 
ICiyama ake nacfe sama a kan abin da yake a cikinta kamar yadda ake nade takarda a kan 
abin da ta kunsa na rubutun mala'iku a kan bayin Allah. 

(2) Allah Yana mallakar da kasa bayinSa salihai, ba za ta fita daga gare su ba sai idan 
sun musanya addininsu na kwarai da wani mugu. 

(3) Ita ce cewa, bayin Allah salihai suna gadon kasa. 



498 



22 - Suratul Hajj 



mm-v 



ko kuma don jin dadi, zuwa ga wani 
dan lokaci." 

112. Ya ce, "Ya Ubangiji! Ka yi 
hukunci da gaskiya. Kuma Ubangi- 
jinmu Mai rahama ne Wanda ake 
neman taimako a kan abin da kuke 
siffantawa." 










Tana karantar da yadda ake tsarkake aklda daga aFadu, kuma 
a tsare ta daga gare su, kada a cucfanya ta da su. 



Da si/raw ^4//a/*, Ma/ rahama, Mai jin kai. 



1. Ya ku mutane ! Ku bi Ubangi- 
jinku da takawa. Lalle ne girgizar (1) 
kasa ta tsayuwar Sa'a wata aba ce 
mai girma. 

2. A ranar da kuke ganin ta du- 
kan mai shayar da mama tana sha- 
gala daga abin da ta shayar, kuma 
dukan mai ciki tana haihuwar cikin- 
ta, kuma kana ganin mutane suna 
masu maye alhali kuwa su ba masu 
maye ba, amma azabar Allah ce mai 
tsanani. 



I . \ * .111 ^ J 






( 1 ) AddTni tsantsa shT ne ke sanya kafa ta yi tsayi da kyau. Idan an cucfanya addini da 
wasu abubuwa na bidi'a ko al'adu, to, kafa ba ta iya tsayi balle ma a lokacin girgizar kasa 
ta tsayin Sa'a. 



499 



22 - Suratul Hajj 



4-rr 



3. Akwai daga mutane (1) wanda 
yake yin musu ga sha'anin Allah ba 
da wani ilmi ba, kuma yana biyar 
kowane Shaidan mai taurin kai. 

4. An wajabta masa cewa wanda 
ya jiBince shi, to, lalle ne sai ya Batar 
da shi, kuma jra shiryar da shi zuwa 
ga azabar sa'ir. 

5. Ya ku mutane! Idan kun ka- 
sance a cikin shakka a Tashin JCiya- 
ma, to, lalle ne Mu, Mun halitta ku 
daga turbaya, sa'an nan kuma daga 
gudajin jini, sa'an nan kuma daga 
tsoka wadda ake halittawa, da 
wadda ba a halittawa domin Mu 
bayyana muku. Kuma Muna tab- 
batar da abin da Muke so a cikin 
mahaifa zuwa ga wani ajali amba- 
tacce, sa'an nan kuma Muna fitar 
da ku kuna jariri, sa'an nan kuma 
domin ku kai ga cikar karfinku. 
Kuma daga gare ku akwai wanda 
ke mutuwa, kuma daga gare ku 
akwai wanda ake mayarwa zuwa 
ga mafi kaskancin rayuwa domin 
kada ya san kome a bayan ya sani. 
Kuma kana ganin kasa shiru, sa'an 
nan idan Muka saukar da ruwa a 
kanta, sai ta girgiza kuma ta kum- 
bura, kuma ta tsirar da tsiri daga 
kowane nau'i mai ban sha'awa. 

6. Wancan ne, domin lalle Allah 
Shi ne Gaskiya, kuma lalle ne Shi 
Yake rayar da matattu, kuma lalle 
Shi Mai ikon yi ne a kan kome. 









A 









( 1 ) An raba mutane a game da addlni kashi hucfu, sa'an nan ya fara da kashi na farko, 
mafi yawa daga cikin sauran kasusuwan, watau kashin wawaye masu biyar Shaicfan ga 
al'adu da son zuciyoyi su bar hukunce-hukuncen Allah. 



500 



22 — Suratul Hajj 



-rr 



7. Kuma lalle ne Sa'ar Tashin 
Kiyama mai zuwa ce, babu shakka 
a cikinta, kuma lalle ne Allah Yana 
tayar da wacfanda suke a cikin 
kaburbura. 

8. Kuma daga mutane akwai 
mai yin musu (1 } ga Allah ba da wani 
ilmi ba, kuma ba da wata shiriya ba, 
kuma ba da wani littafi mai haska- 
kawa ba. 

9. Yana mai karkatar da sashen- 
sa domin ya Batar (da wasu) daga 
tafarkin Allah ! Yana da wani wula- 
kanci a duniya, kuma Muna cfanda- 
na masa azabar gobara a Ranar 
Kiyama. 

10. (A ce masa) "Wancan azaba 
saboda abin da hannayenka biyu 
suka gabatar ne, kuma lalle ne Al- 
lah bai zama Mai zalunci ga bayin- 
Sa ba." 

11. Kuma daga mutane akwai 
mai bauta (2) wa Allah a kan wani 
gefe. Sa'an nan idan wani alheri ya 
same shi, sai ya natsu da shi, kuma 
idan wata fitina ta same shi, sai ya 
juya baya a kan fuskarsa. Ya yi 
hasarar duniya da Lahira. Waccan 
ita ce hasara bayyananna. 

12. Yana kiran, baicin Allah, 
abin da ba ya cutarsa da abin da ba 
ya amfaninsa! Waccan ita ce Bata 
mai nlsa. 

13. Yana kiran wanda yake lalle 
cutarwarsa ce mafi kusa daga amfa- 









£J£$j 



V&, 
























(1) Kashi na biyu shi ne mugun malami ko Shaidan mai kolcarin 6atar da mabiyansa 
wawaye. 

(2) Kashi na uku shi ne munafuki mai shiga addTni da biyu. 



501 



22 - Suratul Hajj 



-K 



ninsa ! Lalle ne, tir da shi ya zama 
majiBinci, kuma tir da ya zama 
abokin zama ! 

14. Lalle ne Allah Yana shigar da 
wacfanda suka yi Tmani (1) kuma 
suka aikata ayyukan kwarai a cikin 
gidajen Aljanna, koramu na gudana 
daga karkashinsu. Lalle ne Allah 
Yana aikata abin da Yake nufi. 

15. Wanda ya kasance yana za- 
ton cewa Allah ba zai taimake shi (2) 
ba a cikin duniya da Lahira, to, sai 
ya mlka wata igiya zuwa sama, 
sa'an nan kuma ya yanke ta, sa'an 
nan ya duba. Shin, ko lalle kaidinsa 
zai gusar da abin da yake ji na 
takaici? 

16. Kuma kamar haka Muka 
saukar da shi (Alkur'ani) yana 
ayoyi bayyanannu. Kuma lalle ne, 
Allah Yana shiryar da wanda Yake 
nufi. 

^17. Lalle ne wacfanda suka yi 
Tmani da wacfanda suka tuba (3) (Ya- 
hudu) da wacfanda suka karkace 
(Saba'awa) da Nasara da Maju- 
sawa da wacfanda suka yi shirka, 









S + S S ' 



s s y 



2^ 0*1>U AlJ^I^ lX£=». 






(1) Kashi na hucfu su ne muminai wacfanda suke tsoron Allah, su tsaya a inda Ya 
tsayar da su. Su ne mafi karancin kashi ga uku na farko. 

(2) Wanda yake zaton Allah ba zai taimaki AnnabinSa ba, kuma yana jin hushin 
Allah Ya za6i Muhammadu da Annabci, to, sai ya mutu da hushinsa, kuma ya yi dukan 
kaidin da yake so ya yi, Allah ba zai rasa abin da Ya yi nufi ba a game da AnnabinSa, tsira 
da amincin Allah su tabbata a gare shi. 

(3) Ana ce wa Yahudawa "wadanda suka tuba" domin sun sa6a wa maganar 
Annabinsu, Musa, wanda ya ce wa Allah, "Mun tuba zuwa gare Ka." Saba'awa, su ne 
masu bauta wa mala'iku daga cikin Larabawa ko Yahudawa. Nasara, su ne wadanda suka 
bi Annabi TsaT)an Maryamu, amincin Allah ya tabbata a gare shi. Majusawa, su ne masu 
bauta wa wuta da irin addinin Farisa. Masu shirki, su ne masu bauta wa gumaka ko 
aljannu ko wadansu mutane, watau irin addinin Larabawa na lokacin Jahiliyya da irin 
bautar da wadansu Musulmi ke yi wa waliyyai a yanzu. 



502 



22 - Suratul Hajj 



W$&-rr 



lalle ne Allah Yana yin hukunci a 
tsakaninsu a Ranar Kryama. Lalle 
ne Allah Mahalarci ne a kan dukan 
kome. 

18. Ashe, ba ka gani ba, lalle 
Allah, wanda yake a cikin sammai 
da wanda yake a cikin kasa yana yin 
sujada a gare Shi, da kuma rana da 
wata da taurari da duwatsu da itace 
da dabbobi, da kuma masu yawa 
daga mutane? Kuma wacfansu 
masu yawa azaba ta tabbata a kan- 
su. Kuma wanda Allah Ya wula- 
kantar, to, ba ya da wani mai girma- 
mawa. Kuma Lalle ne Allah Yana 
aikata abin da Yake so. 

19. Wacfannan kungiyoyi biyu (1) 
ne masu husuma, sun yi husuma ga 
sha'anin Ubangijinsu. To, wacfanda 
suka kafirta an yanka musu wacfan- 
su tufafi daga wata irin wuta, ana 
zuba tafasasshen ruwa daga bisa 
kawunansu. 

20. Da shl ake narkar da abin da 
yake a cikin cikunansu da fatun 
jikinsu. 

21. Kuma suna da wacfansu 
gwalmomin duka na bakin karfe. 

22. A koyaushe suka yi nufin fita 
daga gare ta, daga bakin ciki, sai a 
mayar da su a cikinta, (a ce musu) 
"Ku cfancfani azabar gobara." 

23. Lalle ne, Allah Jfana shigar 
da wacfanda suka yi imani kuma 



$> s s 






^ ^" * ** - -^ — * 












(1) Kuma ya kasa mutane kungiya biyu, kungiyar farko su ne masu bin addinin 
gaskiya, kungiya ta biyu su ne masu karkace wa addinin gaskiya, kamar kasusuwa uku na 
farko. A ko da yaushe akwai husuma a tsakanin kungiyoyin biyu. Sa'an ya ambaci 
sakamakon kungiyar karya ta farkon, 



503 



22 - Suratul Hajj 



-<r 



suka aikata ayyukan kwarai a cikin 
gidajen Aljanna, koramu suna gu- 
dana daga karkashinsu, ana kawata 
su, a^cikinsu, dawacfansumundaye 
na zinari da lu'u-lu'u. Kuma tafa- 
finsu a cikinsu alharini ne. (1) 

24. Kuma an shiryar da su zu- 
wa ga mai kyau na zance, kuma 
an shiryar da su zuwa ga hanyar 
Wanda ake gode wa. 

25. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta kuma suka taushe (mutane) daga 
hanyar Allah da masallaci mai al- 
farma wanda Muka sanya shi ga 
mutane alhali kuwa mazauni a ciki 
da bakauye daidai suke, kuma wan- 
da ya yi nufin karkatar (2) da gas- 
kiya a cikinsa da zalunci, za Mu 
dancfana masa daga wata azaba mai 
racfacfi. 

26. Kuma a lokacin da Muka 
iyakance (3) wa Ibrahim wurin "Da- 
kin (Muka ce masa), "Kada ka hacfa 
kome da Ni ga bauta, kuma ka 
tsarkake T)akiNa, domin masu da- 
wafi da masu tsayuwa da masu 
ruku'u da masu sujada. 

27. "Kuma ka yi yekuwa ga mu- 
tane da wajabcin Hajji, su je maka 
suna masu tafiya da kafafu da kuma 
a kan kowane madankwarin raku- 
mi masu zuwa daga kowane rango 
mai zurfi. 



' if 



^ y y 



* > y y £ '^'y . > y* "" f"* 



^ y ^ ' , s t ~* * 



< *\'*' 



^^ x y ^ s y -^y 



(1) Sakamakon kungiya ta gaskiya, watau muminai. 

(2) Ilhadi, shT ne yin ibada ba yadda Allah Ya yi umurni da a yi ta ba. Wanda ya yi 
nufin karkatar da gaskiyar ibada a cikin hurumin Makka, Allah zai yi masa azaba mai 
tsanani, balle fa a ce mutum ya aikata. Saboda haka yana wajaba ga mai nufin zuwa Hajji 
ya koyi yadda ake yin ibada kafin ya tafi Makka domin kada ya jawo wa kansa halaka. 

(3) Allah Ya nuna wa Ibrahim iyakar T)akin Ka'aba da iska, sa'an nan ya fara gina 
shi, kuma Ya nuna masa iyakokin Hurumin Makka, ya sanya alamomi. 



504 



22 — Suratul Hajj 



-rv 



28. "Domin su halarci abubu- 
wan amfani a gare su, kuma su 
ambaci sunan Allah a cikin 'yan 
kwanuka sanannu, saboda abin da 
Ya azurta su da shi daga dabbobin 
jin dadi. Sai ku ci daga gare su, 
kuma ku ciyar da matsattse mata- 
lauci. 

29. "Sa'an nan kuma sai su kare 
ibadarsu da gusar da kazanta, 
kuma sai su cika alkawuransu, 
kuma sai su yi dawafi (suna gewaya) 
ga T)akin nan 'yantacce." 

30. Wancan ne. Kuma wanda ya 
girmama hukunce-hukuncen Allah, 
to, shi ne mafifTci a gare shi, a wurin 
Ubangijinsa. Kuma an halatta 
muku dabbobin ni'ima, (1) face abin 
da ake karantawa a kanku. Saboda 
haka ku nTsanci kazanta daga gu- 
maka, kuma ku nTsanci kazanta 
daga shaidar zur. 

31. Kuna masu tsayuwa ga gas- 
kiya domin Allah, ba masu yin 
shirka da Shi ba. Kuma wanda ya yi 
shirka da Allah, to, yana kamar 
abin da ya fado daga sama, sa'an 
nan tsuntsaye su cafe shi, ko iska ta 
fada da shi a cikin wani wuri mai 
nlsa. 

32. Wancan ne. Kuma wanda ya 
girmama ibadodin Allah, to, lalle ne 
ita (girmamawar) tana daga ayyu- 
kan zukata na ibada. 






1>*r*' 'S> . »>7 ' *> * 9 \ S" <" "it 




*•&> 







"> " '*' 






(1) Dabbobin ni'ima, su ne rakumai da shanu da tumaki da awaki. An halatta cinsu 
sai wacfanda suka mutu a gabanin a yanka. Kuma shaidar zur kamar bauta wa gumaka 
take wajen sabbaba azaba, domin ana halattar da haram ko a haramtar da halat game da 
ita. 



505 



22 - Suratul Hajj 



•&&-rr 



33. Kuna da wacfansu abubuwan 
amfani (1) a cikinta (dabbar hadaya) 
har ya zuwa ga wani ajali amba- 
tacce, sa'an nan kuma wurin halatta 
ta zuwa ga TDakin 'yantacce ne. 

34. Kuma ga kowace aPumma 
Mun sanya ibadar yanka, domin su 
ambaci sunan Allah a kan abin da 
Ya arzuta su da shi daga dabbobin 
ni'ima. Sa'an nan kuma Abin bau- 
tawarku Abin bautawa ne Gu- 
da, sai ku sallama Masa. Kuma ka yi 
bushara ga masu kankantar da kai. 

35. Wadanda suke idan an am- 
baci Allah sai zukatansu su firgita, 
da masu hakuri a kan abin da ya 
same su, da masu tsayar da salla, 
kuma suna ciyarwa daga abin da 
Muka arzuta su. (2) 

36. Kuma rakuman, Mun sanya 
su a gare ku, a ibadodin Allah. 
Kuna da wani alheri babba a cikin- 
su. Sai ku ambaci sunan Allah a 
kansu suna tsaye (3) a kan kafafu 
uku. Sa'an nan idan sasanninsu 
suka fadi, to, ku ci daga gare su, 
kuma ku ciyar da mai wadar zuci da 
mai bara. Kamar haka Muka hore 
muku su, tsammaninku, kuna 
godewa. 



-£ ^ i"1 h>. '■ 



^di^fe: 






Li^p1j^=aj 






( 1 ) Ana amfani da dabbar hadaya wajen hawa saboda larura da shan nono har a kai 
ga wurin soke ta. Ana soke hadaya a cikin hurumin Makka. 

(2) Wadannan su ne siffofin masu kaskantar da kai, watau masu tawali'u. Zukatansu 
na firgita idan an ambaci Allah, su ga kamar suna ganin Sa, a gaba gare su, saboda haka sai 
su ji saukin hakuri ga daukar masifa, kuma su tsayar da salla da sauran ibadodi na jiki, 
kuma su bayar da zakka da sauran ibadodin dukiya. 

(3) Wannan yana nuna yadda ake sukar rakuma suna tsaye a kan kafafu uku, a daure 
guda bayan an lankwasa guiwarta an daure sama. Ana ambatar sunan Allah kuma a yi 
kabbara a lokacin sukar a masokar zuciyarta. Ana sukar shanu kuma ana yankansu. Ana 
yankan tumaki da awaki kawai. Ana yanka sauran dabbobi da tsuntsaye kawai. 



506 



22 - Suratul Hajj 



\km-K 



37. Namominsu baza su sami Al- 
lah ba, haka jinainansu, amma ta- 
kawa daga gare ku tana samun Sa. 
Kamar haka Ya hore su saboda ku, 
domin ku girmama Allah saboda 
shiriyar da Ya yi muku. Kuma ka yi 
bushara ga masu kyautata yi. 

38. Lalle ne, Allah Yana yin 
fada (1) saboda wacfanda suka yi 
Imani. Lalle ne Allah ba Ya son 
dukan mayaudari, mai yawan 
kafirci. 

39. An yi izni ga wacfanda ake 
yakar su da cewa lalle an zalunce su, 
kuma lalle ne Allah, haklka, Mai 
Tkon yi ne a kan taimakonsu. 

40. Wacfanda aka fitar daga 
gidajensu ba da wani hakki ba face 
suna cewa, "Ubangijinmu Allah 
ne." Kuma ba domin tunkudewar 
Allah ga mutane ba, sashensu da 
sashe, haklka, da an rusa sau- 
ma'o'in (Ruhbanawa) da maja- 
mi'o'in Nasara da gidajen ibadar 
Yahudu da masallatai wadanda ake 
ambatar Allah a cikinsu da yawa. 
Kuma lalle, haklka, Allah Yana 
taimakon wanda yake taimakon Sa. 
Lalle Allah ne, haklka, Mai karfi, 
Mabuwayi. 

41. ^Wacfanda suke idan Muka 
ba su iko a cikin kasa, sai su tsai da 
salla, kuma su bayar da zakka 
kuma su yi umurni da abin da aka 



2 \± m c£&j \£j£^j\&j&&\ ji^ 

y / \' " S+* 



A S 









(1) Allah Ya yi alkawarin kare wanda yake aiki da ta£awa dominSa. Yana tunkude 
masa maiciyansa, Ya yi masa facfa. 



507 



22 - Suratul Hajj 



-K 



sani, (1) kuma su hana daga abin da 
ba a sani ba. Kuma akibar al'amura 
ga Allah take. 

42. Kuma^idan sun karyata ka, 
to, lalle, haklka, mutanen Nuhu da 
Adawa da Samudawa, sun karyata 
a gabaninsu. 

43. Da mutanen Ibrahim da 
mutanen Lucfu. 

44. Da masu Madyana, kuma an 
karyata Musa. Sai Na jinkirta wa 
kafiran, sa'an nan kuma Na kama 
su. To, yaya musuNa (gare su) ya 
kasance? 

45. Sa'an nan da yawa daga al- 
karya, Muka halaka ta, alhali kuwa 
tana mai zalunci, sai ta zama facfacf- 
cfa a kan rassanta, da yawa daga 
rijiya wadda aka wofintar, da kuma 
gidajen sarauta macfaukaka. 

46. Shin, to, ba su yi tafiya ba a 
cikin kasa, domin zukata wacfanda 
za su yi hankali da su da kunnuwa 
da za su yi saurare da su su kasance 
a gare su? Domin lalle ne idanun ba 
su makanta, amma zukata wacfan- 
da ke a cikin kiraza su ke makanta. 

47. Kuma suna neman ka yi gag- 
gawa da azaba, alhali kuwa Allah 
ba zai sa6a wa'adinSa ba, kuma 
lalle ne, yini (2) cfaya a wurin 



^t >\3\t'- ' '* '^Z' *Y\ y \*'< 



£*i X£=> JLA3 J±£^i dlj 

Py^6ooL^=> 



»^>.' 






p jji^l^^J^L^^i 



SS->* ss > 






(1) Abin da aka sani daga shar'ia watau shine alheri, kuma abin da ba a sani ba ga 
shari'a watau sharri wanda Allah ba Ya so, akasin alheri. Tsayar da ayyukan alheri ba zai 
isa ba sai ana yin wa'azi ga mutane a umarce su da yin alheri kuma a hana su daga aikata 
sharri. 

(2) Allah ba Ya sa6a wa'adinSa. Dadewar rashin saukar azaba, ba sa6awar wa'adi ba 
ne, ajalin azabar ne bai zo ba. Domin yini guda a wurin Allah daidai yake da shekara dubu 
na shekarun duniya. Saboda haka kwana guda daidai yake da shekara dubu biyu. Saboda 
haka Sa'a guda ta Allah na daidai da shekara tamanin da uku da wata hudu. 



508 



22 — Suratul Hajj 



-rv 



Ubangijinka kamar shekara dubu 
yake daga abin da kuke kidayawa. 

48. Kuma da yawa daga alkarya, 
Na yi jinkirin azaba gare ta (da 
laifinta) sa'an nan Na kama ta, 
kuma zuwa gare Ni makoma take. 

49. Ka ce, "Ya ku mutane! NT 
wani mai gargacfi ne kawai zuwa 
gare ku, mai bayyanawa." 

50. To, wacfanda suka yi Tmani, 
kuma suka aikata ayyuka na kwa- 
rai, suna da gafara da arziki na 
karimci. 

51. Kuma wacfanda suka yi aikin 
batawa a cikin ayoyinMu, suna 
masu gajiyarwa, wacfancan 'yan Ja- 
hTm ne. 

52. Kuma ba Mu aika wani man- 
zo ba a gabaninka, kuma ba Mu 
umurci wani Annabi ba, face idan 
ya yi buri, (1) sai Shaicfan ya jefa 
(wani abu) a cikin burinsa, sa'an 
nan Allah Ya shafe abin da Shaicfan 
ke jefawa. Sa'an nan kuma Allah Ya 
kyautata ayoyinSa. Kuma Allah 
Masani ne, Mai hikima. 

53. Domin Ya sanya abin da 
Shaicfan ke jefawa ya zama fitina ga 
wacfanda a cikin zukatansu akwai 
cuta, da masu kekasassun zuka- 
tansu. Kuma lalle ne azzalumai, 
haklka, suna a cikin sabani mai 
nlsa. 












<^9l^ OiJr!^" ^^d^'ll ]>«— cJr^I^ 



s •' % s» 






>'*>> i •'it -\\ 



m /,/>i^/ ***** 't • !»» -vr 






( 1 ) Annabawa sukan yi wahami ga tunaninsu, su yi zaton wani abu daidai ne alhali 
kuwa a wurin Allah ba haka Yake nufi ba. A kan wannan, sai shakka ta shiga wawa a 
kansu, amma wanda ke da imani, to, ba zai rikice ba, saboda wannan kuskure, domin 
Allah ba Ya barin su a kansa, sai Ya gyara abin da ke ciki na wahami. Misali kissar 
Yunusu, da kissar Annabi a cikin Suratu Abasa, da kissar Ibrahim wajen jayayya da 
mala'ikun da aka aika zuwa alkaryoyin mutanen Ludu. 



509 



22 - Suratul Hajj 



-rv 



54. Kuma domin wadanda aka 
bai wa ilmi su sani lalle shi ne 
gaskiya daga Ubangijinka domin su 
yilmani da shi saboda zukatansu su 
natsu gare Shi. Kuma lalle ne Allah, 
hakika, Mai shiryar da wadanda 
suka yi Tmani ne zuwa ga hanya 
madaidaiciya. 

55. Kuma wadanda suka kafirta 
ba za su gushe ba suna a cikin 
shakka daga gare Shi, har Sa'a ta je 
musu bisa ga abke, ko kuwa azabar 
wani yini bakarare ta je musu. 

56. Mulki a ranar nan ga Allah 
yake, Yana hukunci a^ tsakaninsu. 
To, wadanda suka yi imani, kuma 
suka aikata ayyukan kwarai, suna a 
cikin gidajen Aljannar ni'ima. 

57. Kuma wadanda suka kafirta, 
kuma suka karyata, game da 
ayoyinMu, to, wadannan suna da 
azaba mai wulakantarwa. 

58. Kuma wadanda suka yi hiji- 
ra a cikin tafarkin Allah, sa'an nan 
kuma aka kashe su, ko suka mutu, 
lalle ne, Allah Yana arzuta su da 
arziki mai^ kyau^ Kuma lalle ne 
Allah, haklka, Shi ne Mafi alherin 
masu arzutawa. 

59. Lalle ne, Yana shigar da su a 
wata mashiga wadda za su yardajda 
ita. Kuma lalle ne Allah, hakika 
Masani ne, Mai hakuri. 

60. Wancan ! Kuma wanda ya 
rama azaba da misalin abin da aka 
yi masa, sa'an nan kuma aka zalun- 
ce shi, lalle ne, Allah Yana taima- 
kon sa. Lalle ne Allah, haklka, Mai 
yafewa ne, Mai gafara. 



i'Y\ >c $'\ tfi'1/ -If^f^t" 



ty5*M££v&#'& 






[( oo J| ju^^^K— Aa^/% 4 ?zJ>\ ASJO 4j>\jLi\ 



,>^^>> 



S > r>rr 



^&\*&&'&£& 



4W QlJ>*-Jy^^yCj>~Ju»p.4 «U-JL-j 



£ mL>^* J^^-J^ko^-^^Jte < 



^ 
,>*?>^> 



<>/ ><;> 









510 



22 - Suratul Hajj 



IH8&-W 



61. Wancan ! Saboda Allah Yana 
shigar da dare a cikin yini, kuma 
Yana shigar da yini a cikin dare, 
kuma lalle, Allah Mai jT ne, Mai 
gani. 

62. Wancan ! Saboda lalle ne Al- 
lah, Shi ne Gaskiya, kuma lalle ne, 
abin da suke kira, waninSa, slti ne 
karya. Kuma lalle ne Allah, Shi ne 
Madaukaki, Mai girma. 

63. Ashe, ba ka gani ba, lalle ne, 
Allah Ya saukar da ruwa (1) daga 
sama, sai kasa ta wayi gari koriya? 
Lalle Allah Mai tausasawa ne, 
Mai kididdigewa. 

64. Abin da ke a cikin sammai, 
da abin da ke a cikin kasa, Nasa ne, 
kuma lalle ne Allah, hakika, Shi ne 
Wadatacce, Godadde. 

65. Shin ba ka gani ba, lalle ne 
Allah Ya hore muku abin da yake a 
cikin kasa, kuma jirage suna guda- 
na a cikin teku, da umurninSa kuma 
Yana rike sama domin kada ta fadi 
a kan kasa face da izninSa? Lalle ne 
Allah ga mutane hakTka, Mai tau- 
sayi ne, Mai jin kai. 

66. Kuma ShTne Wanda Ya ray a 
ku, sa'an nan kuma Yana matar da 
ku, sa'an nan kuma Yana rayar da 
ku. Lalle mutum, hakTka, mai kafir- 
ci ne. 

67. Ga kowace al'umma Mun 
sanya wurin yanka, su ne masu yin 
baiko gare Shi, saboda haka, kada 






t^j>^!fr^^*& 



3>^£ J^Djy* *Ajfjc& 
&3 ^omJlJJaw^i oj. 



A „*; 



\" s ' ^tf • \' >\ 












bljb&jli* UL*>-4jil jisJ 



(1) Ya misalta Alkur'ani da ruwan girgije. Kamar yadda ruwa ke sauka daga sama ya 
raya kasa haka Alkur'ani yake sauka ya raya zukata. 



511 



22 - Suratul Hajj 



M^-w 



su yi maka jayayya a cikin al'ama- 
rin (hadaya). Kuma ka yi kira zuwa 
ga Ubangijinka, lalle kai, kana a 
kan shiriya madaidaiciya. 

68. Kuma idan sun yimakajida- 
li, sai ka ce, "Allah ne Mafi sani 
game da abin da kuke aikatawa. 

69. "Allah ne zai yi hukunci a 
tsakaninku, a Ranar Kiyama, a 
cikin abin da kuka kasance a cik insa 
kuna saBa wa juna." 

70. Ashe, ba ka sani ba, lalle ne 
Allah Yana sanin abin da yake a 
cikin sama da £asa? Lalle ne wan- 
can yana cikin Littafi, lalle wancan 
ga Allah mai sau£i ne. 

71. Kuma suna bautawa, baicin 
Allah, abin da (Allah) bai saukar da 
wani dalili ba game da shi, kuma 
abin da ba su da wani ilmi game da 
shi, kuma babu wani mai taimako 
ga azzalumai. 

72. Kuma idan ana karanta ayo- 
yinMu bayyanannu, a kansu, kana 
sanin abin kyama a cikin fuskokin 
wadanda suka kafirta, suna kusa su 
yi danka ga wadanda ke karatun 
ayoyinMu a kansu. Ka ce, "Shin to, 
in gaya muku abin da yake mafi 
sharri daga wannan? (Ita ce) Wuta. 
Allah Ya yi alkawarinta ga wadan- 
da suka kafirta. Kuma makomarsu 
ta munana. 

73. "Yakumutane! An buga wa- 
ni misali, sai ku saurara zuwa gare 
shi. Lalle ne wadanda kuke kira bai- 
cin Allah, ba za su halitta £uda ba, 
ko da sun taru gare shi, kuma 
idan Ruda ya Rwace musu wani abu, 






fo$A'ttJ&$ *''*'' " 



\ o^lliuj^\4il^jJjJjOrO^ 



>y~ -* 



3ft 






\ 









A '4\" 












512 



22 — Suratul Hay 



-tt 



ba za su ku6utar da shi ba daga 
gare shi. Mai nema da wanda ake 
neman gare shi sun raunana." 

74. Ba su kaddara wa Allah hak- 
kin girmanSa ba. Lalle nc Allah, 
hakika, Mai karfl ne, Mabuwayi. 

75. Allah na za6en Manzanni 
daga mala'iku kuma daga muta- 
ne. Cl> Lalle Allah, Mai ji ne, Mai 
ganL 

76. Yana sanin abin da ke gaba 
gare su da abin da ke bayansu, 
kuma zuwa ga Allah ake mayar da 
aTamura. 

77. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni ! Ku yi rukiTi, kuma ku yi sujada, 
kuma ku bauta wa Ubangijinku, 
kuma ku aikata alheri, tsam- 
maninku, ku sami babban rabo. 

78. Kuma ku yi jihadi a cikin 
(aTamarin) Allah, hakkin jihadin- 
Sa. ShT ne Ya za6e ku, alhali kuwa 
bai sanya wani kunci (2) ba a kanku 
a cikin addini. Bisa kudurcewar 
ubanku Ibrahim, shine ya yi muku 
suna Musulmi C3) daga gabanin 
haka. Kuma a cikin wannan (Littafi 
ya yi muku suna Musulmi), domin 
Manzo ya kasance mai shaida a 









fcAd^ 



©3ft£3#j£ 






(1) Allah na zaben Manzanni daga mutane da mala'iku kawai. Sabo da haka babu 
wani manzo da jinsin aljannu ko wani jinsi, kuma ayar Suratul Ahzab ta 40 ta nuna za6en 
nan ya £are daga Annabi Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. Duk 
wanda ya yi daawar Allah Ya ba shi wani hukumci a bayan Annabi Muhammadu, ko da 
bai yi da'awar annabci ba, to, shT Dajjal ne, ba a bin sa. 

(2) Babu kunci a cikin Musulunci, duk inda aka fadi tsanani kuma an fadi yadda 
sauki zai samu a kowane hah. 

(3) Sharadin Musulunci ya zama a kan akidar Ibrahim wanda ya yi wa wannan 
aTumma suna da Musulmi tun a zamaninsa, kuma an ambaci wannan magana a cikin 
wannan Littafi, watau Alkur'ani, a cikin Surar Bakara aya ta 128. 



513 



23 — Suratul Mifminun 



^m&-xr 



kanku, ku kuma ku kasance masu 
shaida a kan mutane. Saboda haka 
ku tsayar da salla kuma ku bayar 
da zakka, kuma ku amince da Al- 
lah, Shi ne Maji6incinku. Saboda 
haka madalla da Shi Ya zama Maji- 
6inci, madalla da Shi ya zama Mai 
taimako. 







Tana karantar da haklfeanin Tmani da ayyukan imani. Tmani ba 
ya cika sai da aiki. 









Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin fcai. 



L. Lalle ne, Muminai ci> sun 
sami babban rabo. 

2. Wadanda suke a cikin sallarsu 
masu tawali'u ne. 

3. Kuma wadanda suke, su daga 
barin yasasshiyar magana, masu 
kau da kai ne. 

4. Kuma wadanda suke ga zakka 
masu aikatawa ne. 

5. Kuma wadanda suke ga fa rjo- 
jinsu masu tsarewa ne. 



$&gxg& 



<> ^ 



<^ * •* ' .tf 






^oj^^^U^J 



' &' 



o**± 



*-"& 



(1) Muminai su ne wadanda suke da sifofin da aka jeranta a cikin ayoyin da ke hiye 
daga ta 2 zuwa ga ta 9. 



514 



23 — Suratul Mu'minun 



mmm-n 



6. Face a kan matan aurensu, ko 
kuwa abin da hannayen damansu 
suka mallaka, to, lalle su, ba wacfan- 
da ake zargi ba ne. 

7. Saboda haka wanda ya nemi 
abin da ke bayan wancan, to, 
wadancan su ne masu ketarewar 
haddi. 

8. Kuma wadanda suke, su ga 
amanoninsu da alkawarinsu masu 
tsarewa ne. 

9. Kuma da wadanda suke, su a 
kan sallolinsu suna tsarewa. 

10. Wadannan, su ne magada. 

11. Wadanda suke gadon (Al- 
jannar) Firdausi, (1) su a cikinta 
madawwama ne. 

12. Kuma lalle ne, halaka, Mun 
halitta mutum daga wani tsantsa 
daga laka. 

13. Sa'an nan kuma Muka sanya 
shi, digon maniyyi a cikin matab- 
bata natsattsiya. 

14. Sa'an nan kuma Muka halit- 
ta shi gudan jini, sa'an nan Muka 
halitta gudan jinin tsoka, sa'an nan 
Muka halitta tsokar ta zama £asu- 
suwa, sa'an nan Muka tufatar da 
Rasusuwan da wani nama, sa'an 
nan kuma Muka £aga shi wata 
halitta dabam. Saboda haka albar- 
kun Allah sun bayyana, Shi ne Mafi 
kyaun masu halittawa. 

15. Sa'an nan kuma ku, bayan 
wannan, lalle ne masu mutuwa ne. 



•».^.t •^<^i^ 






' >\'Yx» 



t'*a < <& <*' *r* 



ojsai^^judjj^^a^i 



<*£*» ' >, y ,•. »-» y~-~ JSfy \ ' ^ it 



ra/iiii3 ,> ^" 






r 



(1) Asalin firdausi fadama mai ruwa da itace da ni'ima. Aljannar firdausi ita ce mafi 
daukakar Aljanna. 



515 



23 — Suratul Mu'minun 



mm&-v 



16. Sa'an nan kuma, lalle ne ku, 
a Ranar Kiyama, za a tayar da ku. 

17. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
halitta, a samanku, hanyoyi (1) bak- 
wai, kuma ba Mu kasance, daga 
barin halittar, Masu shagala ba. 

18. Muka saukar da ruwa daga 
sama bisa gwargwado, sa'an nan 
Muka zaunar da shi a cikin kasa, 
alhali, lalle ne Mu, a kan tafiyar da 
shi, Masu iyawa ne. 

19. Sai Muka Raga muku, game 
da shi (ruwan), gonaki daga dabinai 
da inabobi, kuna da, a cikinsu, 
'ya'yan itacen marmari masu yawa, 
kuma daga gare su kuke ci. 

20. Da wata itaciya, (2) tana fita 
daga dutsin Saina'a, tana tsira da 
man shafawa, da man miya domin 
masu cT. 

21. Kuma lalle ne, kuna da abin 
lura a cikin dabbobin ni'imomi, 
Muna shayar da ku daga abin da 
yake a cikinsu, kuma kuna da a 
cikinsu, abubuwan amfani (3) masu 
yawa, kuma daga gare su kuke cT. 

22. Kuma a kansu da a kan jirgin 
ruwa ake cfaukar ku. 

23. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
aika Nuhu zuwa ga mutanensa, sai 









>y< c\' 't' 












(1) Hanyoyi bakwai a kan halittar mutum, su ne baki, da ido, da hand, da kunne, da 
mama, da dubura da farji. 

(2) Itaciyar Zaituni. Ita ce itaciyar farko da ta tsira a kan kasa a bayan T)ufana, tana 
rayuwa mai dogon lokaci; an ce tana rayuwa kamar shekara dubu hucfu. Ana cin 
'ya'yanta, ana man shafawa da su, kuma ana yin miya^da su. Asalin sibg, rini domin tana 
rina lomar tuwo. Dutsen Sma'a mai albarka, cfur, shi ne dutse mai itace a kansa. 

(3) Sufi da gashi domin tufafi da kayan cfaki, kasusuwa da fatu da kofatai domin yin 
abubuwan amfani. 



516 



23 — Suratul Mu'minun 



£&$%£- rr 



ya ce, "Ya mutanena ! Ku bauta wa 
Allah. Ba ku da wani abin bauta wa 
waninSa. Shin, to, ba za ku yi taka- 
wa ba?" 

24. Sai mashawarta wadanda 
suka kafirta daga mutanensa, suka 
ce, "Wannan ba kowa ba ne, face 
mutum misalinku, yana nufin ya 
daukaka a kanku. Da Allah Ya so, 
lalle ne da Ya saukar da mala'iku. 
Ba mu ji (kome) ba, game da wan- 
nan, a cikin ubanninmu na farko. 

25. "Shi bai zamo kowa ba, face 
wani namiji ne, a gare shi akwai 
hauka, sai ku yi jinkiri da shi har 
wani lokaci." 

26. Ya ce, "Ya Ubangijlna! Ka 
taimake ni saboda sun karyata ni." 

27. Sai Muka yi wahayi zuwa 
gare shi. "Ka sana'anta jirgin bisa 
ga idonMu, da wahayinMu. To, 
idan umurninMu ya je, kuma tanda 
ta 6u66uga da ruwa, to, ka shigar a 
cikinta daga kome, ma'aura biyu, 
da iyalanka, sai wanda Magana ta 
gabata a kansa, daga gare su, kuma 
kada ka roke Ni (saboda wani) a 
cikin wadanda suka yi zalunci, lalle 
ne su wadanda ake nutsarwa ne. 

28. "Sa'an nan idan ka daidaitu, 
kai da wadanda ke tare da kai a kan 
jirgin, sai ka ce, 'Godiya ta tabbata 
ga Allah, Wanda Ya tsTrar da mu 
daga mutane azzalumai.' 

^ 29. "Kuma ka ce, 'Ya Ubangi- 
jlna ! Ka saukar da ni, saukarwa mai 
albarka. Kuma Kai ne Mafi alherin 
masu saukarwa.' 












U^M^i^hS$\ 



$ ^^^c!\M^^J3 VJ J5J 



517 



23 — Suratul Mu'minun 



£A$^-cr 



30. Lalle ne a cikin wancan 
akwai ayoyi, ko da yake Mun ka- 
sance, hakika, Masu jarrabawa. 

31. Sa'an nan kuma Muka kaga 
wani karni, na wadansu dabam, 
daga bayansu. 

32. Sai Muka aika a cikinsu, 
Manzo daga gare su. "Ku bauta wa 
Allah. Ba ku da wani abin bauta wa, 
sai Shi. Shin to, ba za ku yi takawa 
ba?" 

33. Mashawarta daga muta- 
nensa, wadanda suka kafirta kuma 
suka karyata game da haduwa da 
Lahira, kuma Muka ni'imtar da su 
a cikin rayuwar duniya, suka ce, 
"Wannan ba kowa ba, face wani 
mutum ne kamarku, yana ci daga 
abin da kuke cTdaga gare shi, kuma 
yana sha daga abin da kuke sha. 

34. "Kuma lalle ne idan kun yi 
da'a ga mutum misalinku, lalle ne, a 
lokacin nan, haklka, ku masu hasa- 
ra ne. 

35. "Shin, yana yi muku 
wa'adin (cewa) lalle ku, idan kun 
mutu kuma kuka kasance tur6aya 
da kasusuwa, lalle ne ku, wadanda 
ake fitarwa ne? 

36. "Faufau faufau ga abin da 
ake yi muku wa'adi da shi. 

37. "Rayuwa ba ta zama ba face 
rayuwarmu ta duniya, muna mutu- 
wa kuma muna rayuwa, (1) kuma ba 
mu zama wadanda ake tayarwa ba. 






M hj^&yj^ij$^} 






ftrf-^xl - *>'*'*&' -'.ill 












&J&JZQ^k^^y&bl 






(1) Muna mutuwa kuma muna rayuwa da haihuwar cfiya da 'ya'y a - A bayan wannan 
babu wata rayuwa ta wata Lahira. 



518 



23 — Suratul Mu'minun 



mm&-™ 



38. "Bai zama kowa ba face na- 
miji, ya kirkira karya ga Allah, 
kuma^ba mu zama, saboda shi, 
masu Tmani ba." 

39. Ya ce, "Ya Ubangijma! Ka 
taimake ni saboda sun karyata ni." 

40. Ya ce, "Daga abu kacfan, 
lalle ne za su wayi gari suna masu 
nadama." 

41. Sai tsawa ta kama su da gas- 
kiya, sai Muka ^anya su tunkuba. 
Saboda haka nTsa ya tabbata ga 
mutane azzalumai! 

42. Sa'an kuma Muka kaga ha- 
littar wasu karnoni dabam daga 
bayansu. 

43. Wata al'umma ba ta gabatar 
ajalinta, kuma ba za su jinkirta ba. 

44. Sa'an nan kuma Muka aika 
da ManzanninMu jere, a ko da 
yaushe Manzon wata al'umma ya je 
mata, sai su karyata shi, saboda 
haka Muka biyar da sashensu ga 
sashe,_kuma Muka sanya su laba- 
run hira. To, nTsa ya tabbata ga 
mutane (wacfanda) ba su yin Tmani ! 

45. Sa'an nan kuma Muka aika 
Musa da cfan'uwansa, Haruna, 
game da ayoyinMu da dalili bay- 
yananne. 

46. Zuwa ga Fir'auna da majali- 
sarsa, sai suka kangara, alhali sun 
kasance mutane ne marinjaya. 

47. Sai suka ce, "Shin, za mu yi 
Tmani saboda wasu mutane biyu 
misalinmu, alhali kuwa mutanensu, 
a gare mu, masu bauta ne" 







13 Qj^+vj/jfi^&u^*^ 






'•^-^•V 



cr.^ * ^ *- r, -* 












519 



23 — Suratul Mifminun 



<&&#££ -cr 



48. Sai suka karyata su saboda 
haka suka kasance halakakku. 

49. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
bai wa Musa littafi tsammaninsu, (1) 
za su shiryu. 

50. Kuma Mun sanya T)an Ma- 
ryama, shi da uwarsa wata aya. (2) 
Kuma Muka tattara su zuwa ga 
wani tsauni ma'abucin natsuwa da 
maremari. 

57. Ya ku Manzanni ! Ku ci daga 
abubuwa masu dacfi, (3) kuma ku 
aikata aikin kwarai. Lalle NT, ga 
abin da kuke aikatawa, Masani ne. 

52. Kuma lalle ne wannan arurn- 
marku ce, al'umma guda, kuma NT, 
Ubangijinku ne, sai ku bi Ni da 
takawa. (4) . 

53. Sai (al'ummar) suka yan- 
yanke al'amarinsu a tsakaninsu 
guntu-guntu, (5 } kowace kungiya 
suna masu farin ciki da abin da yake 
a gare su. 

54. To, ka bar su a cikin 6atarsu 
har a wani lokaci. 












(1) Bani Isra'ila na yanzu idan sun tuna cewa Alkur'ani ba shTne farkon littafin sama 
ba, an bai wa Musa wani littafi, su kuma suna alfahari da shi. 

(2) Ayar Tsa da uwarsa ita ce an haife shi babu uba. Kuma a lokacin nan Yahudu 
suka so sarkin zamanin nan ya kashe shi, sai uwarsa ta gudu da shi zuwa Baitil Makaddas, 
ko Dimashka, ko FalascfTnu, inda suka zauna shekara goma sha biyar har sarkin nan ya 
mutu. 

(3) Allah Ya umurci ManzanninSa da cin halat, sa'an nan su aikata aikin kwarai. 
Haka kuma Ya umurci Muminai. Saboda haka karbar aiki na kwarai an tsayar da shi ne a 
kan cin halat. 

(4) Takawa, ita ce bauta wa Allah da abin da Ya yi umurni a bauta Masa, a kan 
harshen AnnabinSa na zamaninsa. Yanzu babu takawa sai a cikin Musulunci kawai. 

(5) Kowa ya kama hanyarsa, al'ummar Musulmi ta zama kungiyoyi dabam-dabam, 
kowanensu yana farin ciki da abin da ke gare shi, yana ganin shi ne mafifici. 



520 



23 — Suratul Mu'minun 



^•^i^-rr 



55. Shin, suna zaton cewa abin 
da Muke taimakon su da shi daga 
dukiya da cfiya, 

56. Muna yi musu gaggawa ne a 
cikin alherori? 

57. Lalle ne, wacfanda suke masu 
sauna sabo da tsoron Ubangijinsu, 

58. Da wacfanda suke, jame da 
ayoyin Ubangijinsu suna imani, 

59. Da wacfanda suke game da 
Ubangijinsu ba su yin shirki, 

60. Da wacfanda ke bayar da 
abin da suka bayar, alhali kuwa 
zukatansu suna tsorace domin suna 
komawa zuwa ga Ubangijinsu, 

61. Wacfancan suna gaggawar 
tsere a cikin ayyukan alheri, alhali 
kuwa suna masu tserewa zuwa gare 
su (ayyukan alheri). 

62. Kuma ba Mu kallafa wa rai 
face abin iyawarsa, kuma a wurin- 
Mu akwai wani littafi wanda yake 
magana da gakiya, kuma su ba a 
zaluntar su. 

63. A'a, zukatansu suna cikin 
jahilci daga wannan (magana), 
kuma suna da wacfansu ayyuka, 
baicin wancan, su a gare su, masu 
aikatawa ne. 

64. Har idan Mun kama 
mani'imtansu da azaba, sai ga su 
suna hargowa. 

65. Kada ku yi hargowa a yau, 
lalle ne ku, daga gare Mu ba a 
taimakon ku. 

66. Lalle ne, ayoyiNa sun kasan- 
ce ana karatun su a kanku, sai kuka 






s£$± S »*' <•,*- ,*,** . , '> <* 


















"** '*>■' *"i^s l,s 



^^^^^iv^krt^^^H^ 









521 



23 — Suratul Mu'minun 



m$m-n 



kasance, a kan dugaduganku, kuna 
komawa baya. 

67. Kuna masu^girman kai gare 
shi (Annabi), da hira kuna alfasha. 

68. Shin fa, ba su yi ta'ammalin 
maganar (Alkur'ani) ba, ko abin da 
bai je wa ubanninsu na farko ba ne 
ya je musu? 

69. Ko ba su san Manzonsu ba 
ne, domin haka suke masu musu a 
gare shi? 

70. Ko sunaj:ewa, "Akwai hau- 
ka gare shi?" A'a, ya zo musu da 
gaskiya, alhali kuwa mafi yawansu, 
ga gaskiya, masu ki ne. 

71. Kuma da gaskiya (Al- 
kur'ani) ya bi son zuciyoyinsu, ha- 
klka, da sammai da kasa da wanda 
yake a cikinsu sun 6aci. A'a, Mun 
tafo musu da ambaton (1) (darajar) 
su, sa'an nan su daga barin amba- 
tonsu masu bijirewa ne, bijirewa. 

72. Ko kana tambayar su wani 
haraji ne (a kan iyar da Manzanci a 
gare su)? To, harajin Ubangijinka 
ne mafi alheri, kuma ShT ne Mafi 
alherin masu ciyarwa. 

73. Kuma lalle ne, kai, haklka, 
kana kiran su zuwa ga hanya 
madaidaiciya. 

74. Kuma lalle wacfanda ba su yi 
Tmani da Lahira ba masu karka- 
cewa daga hanya ne. 












> >'>'* 






»>K 












1 -.*6>S'>' 









^ ^ 






(1) Zikiri a nan, shi ne Alkur'ani wanda ya zo wa Larabawa, ko FCuraishawa da 
abubuwa na cfaukakarsu, da ambaton sunansu, da shiryar da su, da gabatar da su a kan 
sauran kabilu. Amma duk da haka suna bijirewa daga gare shi. 



522 



23 — Suratul Mu'minun 



^m^-^ 



75. Kuma da Mun ji tausayinsu, 
kuma Muka kuranye musu abin da 
yake tare da su na cuta, lalle ne da 
sun yi zurfi a cikin 6atarsu, suna 
cfimuwa. 

76. Kuma lalle ne, hakika, Muna 
kama su da azaba, (1) sai dai ba su 
saukar da kai ba ga Ubangijinsu, 
kuma ba su yin tawali'u. 

77. Har idan Mun bude, a kansu, 
wata kofa mai azaba mai tsanani, 
sai ga su a cikinta suna masu 
mugi. (2) 

78. Kuma Shi ne Wanda Ya kaga 
halittar ji da gani da zukata domin- 
ku. Kacfan kwarai kuke godewa. 

79. Kuma Shi ne Ya halitta ku a 
cikin kasa, kuma zuwa gare Shi ake 
tayar da ku. 

80. Kuma Shi ne Wanda Yake 
rayarwa, kuma Yana matarwa, 
kuma a gare Shi ne saBawar dare da 
yini take. Shin, to, ba za ku han- 
kalta ba? 

81. A'a, sun fadi misalin abin da 
na farko suka fada. 

82. Suka ce, "Shin, idan mun 
mutu kuma muka kasance turbaya 
da kasusuwa, shin, lalle ne mu, 
hakika wadanda ake tayarwa ne? 

83. "Lalle ne, hakika, an yi mana 
wa'adi, mu da ubanninmu ga wan- 
nan a gabani. Wannan abu bai 
zama kome ba, face tatsuniyoyin na 
farko." 









X • } S >* SS ** % ^ * ^ ♦ ^ ^ ^ 















(1) Azabar duniya kamar yunwa da ciwo da talauci da rashin kwanciyar hankali. 

(2) Mugi, shi ne kasa yin magana saboda debe tsammani daga samun kowane alheri. 
Asalin kalmar daga Fulatanci take. 



523 



23 — Suratul Mu'minun 



mm&-™ 



84. Ka ce, "Wane ne da mulkin 
Rasa da wanda ke a cikinta, idan 
kun kasance kuna sani?" 

85. Za su ce, "Ta Allah ce." Ka 
ce, "Shin, to, ba za ku yi tunani 
ba?" 

86. Ka ce, "Wane ne Ubangijin 
sammai bakwai kuma Ubangijin 
Al'arshi mai girma?" 

87. Za su ce, "Na Allahne." Ka 
ce, "Shin, to, ba za ku b! Shi da 
takawa ba?" 

88. Ka ce, "Wane ne ga hannun- 
sa mallakar kowane abu take, alhali 
kuwa shi yana tsarewar wani, kuma 
ba a tsare kowa daga gare shi, idan 
kun kasance kuna sani?" 

89. Za su ce, "Ga Allah yake." 
Ka ce, "To, yaya ake sihirce ku?" 

90. A'a, Mun zo musu da gas- 
kiya, kuma lalle ne su, hakika, 
makaryata ne. 

91. Allah bai riki wani abin hai- 
huwa ba, kuma babu wani abin 
bautawa tare da Shi. Idan haka ne, 
(akwai abin bautawa tare da Shi), 
lalle ne, da kowane abin bautawar 
ya tafi da abin da ya halitta, kuma 
lalle ne, da wacfansu sun rinjaya a 
kan wacfansu. Tsarki ya tabbata ga 
Allah, daga abin da suke siffan- 
tawa. 

92. Masanin 66ye da bayyane. 
Sa'an nan Ya cfaukaka daga barin 
abin da suke yi na shirka. 

93. Ka ce, "Ya Ubangijlna! Ko 
dai Ka nuna mini abin da ake yi 
musu wa'adi da shi, 









> >'>' .i\$> * %"[' 'fit 


















524 



23 — Suratul Mu'minun 



mm&-™ 



94. "Ya Ubangijina, to, kada Ka 
sanya ni a cikin mutane azzalumai." 

95. Kuma lalle ne Mu, haklka, 
masu iyawa ne a kan Mu nuna 
maka abin da Muke yi musu wa'adi 
da shi. 

96. Ka tunkucfe cuta da wadda 
take ita ce mafi kyau. Mu ne Mafi 
sani game da abin da suke siffan- 
tawa. 

97. Ka ce, "Ya Ubangijina, ina 
neman tsari da Kai daga fizge- 
fizgen shaicfanu. 

98. "Kuma ina neman tsari da 
Kai, ya Ubangijina ! Domin kada su 
halarto ni (1) ," 

99. Har idan mutuwa ta je wa 
cfayansu, sai ya ce, "Ya Ubangijina, 
Ku mayar da ni (duniya). 

100. "Tsammanina in aikata aiki 
na kwarai cikin abin da na bari." 
Kayya ! Lalle ne ita kalma ce, shi ne 
mafacfinta, alhali kuwa a baya gare 
su akwai wani shamaki har ranar da 
za a tayar da su. 

101. Sa'an nan idan an yi busa a 
cikin kaho, to, babu dangantakoki 
a tsakaninsu a ranar nan, kuma ba 
za su tambayi junansu ba. 

102. To, wacfanda sikelinsu ya yi 
nauyi, to, wacfannan su ne masu 
babban rabo. 

103. Kuma wadanda sikelinsu 
ya yi sauki, to, wacfannan ne wa- 
danda suka yi hasarar rayukansu 









S* >* 

J 















:/ yVr^h'Ss*/?'^ .\S *s fA 1"\ 















/^. 



(1) Ina neman tsari da Kai, ya Ubangijina! Kada shaicfanu su halarto ni a cikin 
al'amurana duka, domin ba su halarta, face da sharri. 



525 



23 — Suratul Mu'minun 



®m"£&-<r 



suna madawwama a cikin Jahan- 
nama. 

104. Fuskokinsu suna balbalar 
wuta, kuma su a cikinta masu 
yagaggun le66a daga hakora ne. 

105. "Shin, ayoyiNa ba su ka- 
sance ana karanta su a kanku ba, sai 
kuka kasance game da su kuna 
karyatawa?" 

106. Suka ce, "Ya Ubangijinmu, 
shakawarmu ce ta rinjaya a kanmu, 
kuma mun kasance mutane 6atattu. 

107. "Ya Ubangijinmu! Ka fitar 
da mu daga gare ta, sa'an nan idan 
mun koma, to, lalle ne, mu ne masu 
zalunci." 

108. Ya ce, "Ku tafi (da wula- 
kanci) a cikinta. Kada ku yi Mini 
magana." 

109. Lalle ne warfansu kungiyoyi 
daga bayiNa sun kasance suna 
cewa, "Ya Ubangijinmu! Mun yi 
imani, sai Ka gafarta mana, kuma 
Ka yi mana rahama, kuma Kai ne 
Mafi alherin masu tausayi." 

110. Sai kuka rike su leburori 
har suka mantar da ku ambatoNa, 
kuma kun kasance, daga gare su 
kuke yin dariya. 

111. Lalle ne Ni, Ina saka musu, 
a yau, saboda abin da suka yi wa 
hakuri. Domin lalle ne, su, su ne 
masu samun babban rabo. 

112. Ya ce, "Nawa kuka zauna a 
cikin kasa na kidayar shekaru?" 

113. Suka ce, "Mun zauna a yini 
rfaya ko rabin yini, sai ka tambayi 
masu kidayawa." 












^<^^t^^==^j 



>i *f ri^i"**-* *\^\^* 



^<^J^^^i^Q^^J^^J 



\$g£^\gg^i 



3 ur^L^C-^V^^l^^lill*!* 



S^^^y^>^^^^j^^j 
j&*y y^ £tf • »*?<»y 



526 



23 — Suratul Mu'minun 



®m&-™ 



114. Ya ce, "Ba ku zauna ba face 
kadan, da dai kun kasance kuna 
sani. 

115. "Shin, to, kun yi zaton cewa 
Mun halitta ku ne da wasa, kuma 
lalle ku, zuwa gare Mu, ba za ku 
komo ba?" 

116. Allah, Mamallaki, Gas- 
kiya, Ya daukaka. Babu abin bau- 
tawa, face Shi. Shi ne Ubangijin 
Al'arshi, mai daraja. 

117. Kuma wanda ya kira, tare 
da Allah, wadansu abubuwan bau- 
tawa na dabam, ba yana da wani 
dalili game da shl (kiran) ba, to, 
hisabinsa yana wurin Ubangijinsa 
kawai. Lalle ne, kafirai ba su cin 
nasara. 

118. Kuma ka ce, "Ya Ubangi- 
jina! Ka yi gafara, Ka yi rahama, 
kuma Kai ne Mafi alherin masu 
rahama." 



p\$u\i&^ 



*'»* ^ 









%s*\ 



.'<. * *' 






t>w, 






E3 ij^j\^c^j^jy^\C^^j 




Tana karantar da hukunce-hukuncen zaman jama'a da ladub- 
bansu. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



I.. (Wannan) sura ce. Mun sau- 
kar da ita, kuma Mun wajabta ta, 



<~» -"♦-'' < 



X s »*" 



T?" 



^.^^l^^u^^jl^j>l vj* 



527 



24 - Suratul Nur 



s^m-u 



kuma Mun saukar da ayoyi bayya- 
nannu a cikinta, domin ku zan 
tunawa. 

2.. Mazinaciya da mazinaci, (1) 
to, ku yi bulala ga kowance daya 
daga gare su, bulala dari. Kuma 
kada tausayi ya kama ku game da 
su a cikin addinin Allah, idan kun 
kasance kuna yinlmani da Allah da 
Ranar Lahira. Kuma wani yankin 
jama'a daga muminai, su halarci 
azabarsu. 

3. Mazinaci ba ya aure (2) face da 
mazinaciya ko mushirika, kuma 
mazinaciya babu mai aurenta face 
mazinaci ko mushiriki. Kuma an 
haramta wannan a kan muminai. 

4. Kuma wadanda ke jifar (3) 
mata, masu kamun kai, sa'an nan 
kuma ba su je da shaidu hudu ba, 
to, ku yi musu bulala, bulala tama- 
nin, kuma kada ku karbi wata shai- 
da tasu, har abada. Wadancan su 
ne fasikai. 

5. Face wadanda suka tuba daga 
bayan wannan, kuma suka gyaru, 
to lalle ne Allah Mai gafara ne, Mai 
jin kai. 

6. Kuma wadanda ke jlfar ma- 
tan (4) aurensu, kuma wadansu shai- 
du ba su kasance a gare su ba, face 



^qSSZ?'* 









«1 « 



*>< 



j^^i«SJ^>cOj<I^ 



^ 



^fapvj^ 



>< 



*'* 






(1) Hukuncin wadanda ba su yi aure ba ne, amma wadanda suka yi aure, hukuncinsu 
a jefe su har su mutu, bayan sharudtfa sun cika, kamar yadda yake ga sunna. Kuma 
wannan ga hakkin 'ya'ya ne, amma bayi, hukuncinsu bulala hamsin kawai. 

(2) Auren mazinaci ko mazinaciya makaruhi ne ga wanda ba hakanan yake ba, domin 
tsaron mutunci da kore tuhuma. 

(3) Haddin kazafi bulala tamanin ga da, ko arba'in ga bawa idan ya yi kazafi ga da. 

(4) Hukuncin ranstuwar li'ani da yadda ake yin ta. 



528 



24 - Suratul Nur 



-U 



dai kansu, to, shaidar cfayansu, 
shaida hucfu ce da Allah, 'Lalle shT, 
haklka, yana daga magasganta'. 

7. Kuma na biyar cewa 'La'anar 
Allah ta tabbata a kansa, idan ya 
kasance daga makaryata.' 

8. Kuma yana tunkucfe mata 
azaba ta yi shakia, shaida hucfu da 
Allah, 'Lalle shi, hakika, yana daga 
makaryata.' 

9. Kuma ta biyar cewa 'Hushin 
Allah ya tabbata a kanta idan ya 
kasance daga magasganta.' 

10. Kuma ba domin falalar Al- 
lah ba a kanku, da rahamarSa, 
kuma cewa Allah Mai kar6ar tuba 
ne, Mai hikima! 

11. Lalle ne, wacfanda (1) sukazo 
da kiren karya wacfansu jama 'a ne 






^ » 



>* 



A-^^ ^V \j^i$ty. 



(1) Farko Hadisil Ifk ne wanda wadansu suka jefi A'isha, Ummul Muminina da zina 
a cikinsa, Allah Ya barrantar da ita. Bai zama sharri ba ga Musulmi, sai dai ya zama alheri 
domin ya zama sanadi ga sanin hukunce-hukunce masu yawa, na zaman jama 'a da kuma 
darajar mutanen da abin ya shafa. 

Yadda kissarjake, shi ne yadda A'ishatu, uwar muminai ta tada, ta ce, "Na kasance 
tare da Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, a cikin wani yaki, a bayan an 
saukar da Hijabi, watau kulle. Sai ya kare daga yakin ya koma, ya yi kusa da Madlna, sai 
ya yi umurni da tashi ga tafiya a wani dare, sai ni kuma na tail na kare sha'anlna, na 
fuskanta zuwa ga wurin rakumata, sai na ga abin wuyana ya yanke, sai na koma, na neme 
shi, kuma su masu kula da ni suka dauki darbuka suka aza a kan rakuma suna zaton ina 
ciki, alhali mata sun kasance saukaka, domin ba su cin kome sai kacfan na abinci. 

"Na sami abin wuyana na komo a bayan sun tafi. Sai na zauna a masaukina wanda na 
kasance a ciki. Kuma na yi zaton mutanen za su rasa ni su komo zuwa gare ni. Sai na ji 
barci, na yi barcin. Shi kuma Safwanu ya yi rurumi daga bayan ayarin yaki, ya fita da 
sauran dare, sai ya wayi gari a inda nake. Sai ya ga duhun mutum mai barci, sai ya gane ni a 
lokacin da ya gan ni, da ma ya kasance yana ganl na a gabanin kulle, sai na farka da jin 
sautinsa na istirja'i. 

"A lokacin da ya gane ni, sai na rufe fuskata da mayafma. Wallahi bai yi mini 
magana ba da kalma, ni kuma ban ji ko kalma ba daga gare shi, sai dai istirja'insa a 
lokacin da ya gurfanar da rakumarsa, ya take kafarta ta gaba ni kuma na hau, ya shiga 
yana jan rakumar da ni har muka isa ga uwar yakin, a bayan sun sauka, a cikin zafin rana. 
Daga nan wanda ya halaka ya halaka, wanda ya jibinci girman abin, shi ne Abdullahi bn 
Ubayyin bn Salul." Buhari da Muslimu sun ruwaito shi. 



529 



24 - Suratul Nur 



&l)m-n 



daga gare ku, kada ku yi zatonsa 
sharri ne a gare ku. A'a, alheri ne 
gare ku. Kowane mutum daga gare 
su na da sakamakon abin da ya 
sana'anta na zunubi, kuma wanda 
ya jiBinci girmansa daga gare su, 
yana da azaba mai girma. 

12. Don me a lokacin da kuka ji 
shi, muminai maza da muminai 
mata ba su yi zaton alheri game da 
kansu ba, kuma su ce, "Wannan 
kiren karya ne bayyananne?" 

13. Don me ba su zo da shaidu 
hudu a kansa ba? To, idan ba su 
kawo shaidun nan ba, to, watfan- 
nan, a wurin Allah, su ne makar- 
yata. 

14. Kuma ba domin falalar Al- 
lah ba a kanku da rahamarSa, a 
cikin duniya da Lahira. Lalle ne, da 
azaba mai girma ta shafe ku a cikin 
abin da kuka kutsa da magana a 
cikinsa. 

15. A lokacin da kuke mara- 
barsa da harsunanku kuma kuna 
cewa da bakunanku abin da ba ku 
da wani ilmi game da shi, kuma 
kuna zaton sa mai sauki, alhali 
kuwa, shi a wurin Allah, babba ne. 

16. Kuma don me a lokacin da 
kuka ji shi, ba ku ce ba, "Ba ya 
yiwuwa a gare mu, mu yi magana a 
game da wannan. Tsarki ya tabbata 
a gare Ka, wannan kiren karya ne 
mai girma"? 

17. Allah Yana yi muku wa'azi, 
kada ku koma ga irinsa, har abada, 
idan kun kasance muminai. 



.' *>s. C V^. 






Ejr^K 



\JC 









y I**' f**S >r'»ss \y "v '*> *' y\<y 






&&?*'* 









530 



24 - Suratul Nur 



-a&U8&-ft 



18. Kuma Allah Yana bayyana 
muku ayoyinSa, kuma Allah Masa- 
ni ne, Mai hikima. 

19. Lalle ne wacfanda ke son al- 
fasha ta watsu ga wacfanda suka yi 
imani, suna da azaba mai racfacfi, a 
cikin duniya da Lahira. Kuma Al- 
lah, Shi ne Ya sani, alhali kuwa, ku 
ba ku sani ba. 

20. Kuma ba domin falalar Al- 
lah ba a kanku da rahamarSa... 
Kuma lalle ne Allah Mai tausayi ne, 
Mai jin kai ! 

21. Ya ku wacfanda suka yi ima- 
ni, kada ku bi hanyoyin Shaicfan. 
Kuma wanda ke bin hanyoyin Shai- 
cfan, to, lalle ne shi, yana umurni da 
yin alfasha da abin da ba a sani ba, 
kuma ba domin falalar Allah ba a 
kanku da rahamarSa, babu wani 
mutum daga gare ku da zai tsar- 
kaka har abada, kuma amma Allah 
Yana tsarkake wanda Yake so, 
kuma Allah Mai ji ne, Masani. 

22. Kuma kada (1) ma'abuta fa- 
lala daga gare ku da mawadata su 
rantse ga rashin su bayar da alheri 
ga ma'abuta zumunta da miskinai 
da muhajirai, a cikin hanyar Allah. 
Kuma su yafe, kuma su kau da kai. 



*^ £ <<■ £ ,^><r^ c '$\\>&"\ >*?-*-">' 

EX < * ^i>> 4 ^X '•IS''' '+'/'** s A 



j^J 4b\jkio &by£ 2 ' i^>tiL>^j l^Oj 



( 1 ) Mai yin alheri domin Allah kada ya yanke shi daga wanda yake yi wa alherin nan, 
saboda ya yi masa wani laifi, da ya shafe shi ga mutuncinsa ko dukiyarsa. Sai ya yafe, ya 
kau da kai, ya ci gaba da alherinsa domin Allah, kamar yadda Mistahu, wanda yake a cikin 
dangin Abubakar As-Siddik ya shiga a cikin HadTsil Ifk alhali kuwa Abubakar ke ciyar da 
shi saboda shi miskini ne da zumunta kuma a tsakaninsu, sai Abubakar ya gafarta masa, 
kuma ya ci gaba da ba shi abin da yake ba shi. Haka sauran wacfanda suka facfa a cikin 
wannan masifa, an yafe musu a bayan an yi musu haddin £azafi, sai dai wanda ya cfauki 
mai girmansa, watau Ibn Ubayyu, shi kam ba a yi masa haddi ba domin Allah Ya yi masa 
alkawarin azaba mai tsanani a Lahira. Watau Musulmi ake yi wa haddi domin ya 
tsarkaka. 



531 



24 - Suratul Nur 



-^UJM-H 



Shin, ba ku son Allah Ya gafarta 
muku, alhali Allah Mai gafara ne, 
Mai jin kai? 

23. Lalle ne wacfannan da suke 
jTfar mata masu kamun kai gafilai (1) 
muminai, an la'ane su, a cikin du- 
niya da Lahira, kuma suna da azaba 
mai girma. 

24. A ranar da harsunansu, da 
hannayensu, da kafafunsu, suke 
bayar da shaida a kansu, game da 
abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 

25. A ranar da Allah Yake cika 
musu sakamakonsu tabbatacce, 
kuma suna sanin (cewa) lalle Allah, 
Shi ne Gaskiya bayyananna. 

26. Miyagun mata domin miya- 
gun (2) maza suke, kuma miyagun 
maza domin miyagun mata suke, 
kuma tsarkakan mata domin tsar- 
kakan maza suke, kuma tsarkakan 
maza domin tsarkakan mata suke. 
Warfancan su ne wadanda ake 
barrantawa daga abin da (masu 
kazafi) suke facfa, kuma suna da 
gafara da arziki na karimci. 

27. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni! Kada ku shiga gidaje wadan- 
da ba gidajenku ba, sai kun sami 
izni, kuma kun yi sallama (3) a kan 
ma'abutansu. Wannan ne mafi al- 
heri gare ku, tsammaninku, za ku 
tuna. 















f£\> *V\* '\?'> '*v\ 






(1) Gaflla, ita ce wadda ba ta jarrabi kome ba saboda Rurucciya. 

(2) Haka miyagun kalmomi ba su dacewa sai daga mugun mutum. Kuma kalmomin 
kwarai ba su fltowa sai daga mutanen kwarai. 

(3) Hukuncin shiga gidaje da neman izni da sallama. 



532 



24 - Suratul Nur 



^)m-u 



28. To, idan ba ku sami kowa a 
cikinsu ba, to, kada ku shige su, sai 
an yi muku izni. Kuma idan an ce 
muku, "Ku koma." Sai ku koma, 
shi ne mafi tsarkaka a gare ku. 
Kuma Allah game da abin da kuke 
aikatawa, Masani ne. 

29. Babu laifi a kanku, ga ku 
shiga gidaje wadanda ba zaunannu 
ba, a cikinsu akwai wadansu kaya 
naku. Kuma Allah Yana sanin abin 
da kuke nunawa, da abin da kuke 
Boyewa. 

30. Ka ce wa muminai maza su 
runtse daga ganinsu, kuma su tsare 
farjojinsu. (1) Wannan shi ne mafi 
tsarki a gare su. Lalle ne, Allah, 
Mai kididdigewa ne ga abin da 
suke sana'antawa. 

31. Kuma ka ce wa muminai 
mata su runtse daga gannansu, 
kuma su tsare farjojinsu, kuma 
kada su bayyana kawarsu face abin 
da ya bayyana daga gare ta, kuma 
su doka da mayafansu a kan wuyan 
rigunansu, kuma kada su nuna ka- 
warsu face ga mazansu ko uban- 
ninsu, ko ubannin mazansu, ko 
cfiyansu, ko cfiyan mazansu, ko 'ya- 
n'uwansu, ko cfiyan 'yan'uwansu 
mata, ko matan (2) kungiyarsu, ko 
abin da hannayensu na dama suka 









ijj^u^A^ L3^j jyt- Jb 0' ^L^oj-^O^^^jlJ 



J^>J^> 



\>/<L»~ 












(1) Hukuncin tsare idanu da rufe al'aura ga maza da mata. 

(2) Matansu, watau mata Musulmi banda mata kafirai, ba ya halatta ga mace kafira 
ta ga al'aurar mace Musulma. Mabiya su ne masu neman bukata ga mata watau miskinai, 
tsofaffi daga maza. Al'aurar mace, diya a cikin salla ko a tare da wani namiji ajnabi, to, 
dukan jikinta ne sai fuska da tafuna, haka kuma a cikin salla. Amma a tare da mace 
Musulma tsakanin cibiya da guiwoyi, shi ne al'aura, kuma tare da muharraminta, dukan 
abin da ba sasanni ba. Baiwa kamar namiji take, al'aurarsu abin da ke tsakanin cibiya da 
guiwa. 



533 



24 - Suratul Nur 



s&UIISJ&-rt 



mallaka, ko mabiya wasun masu 
bukatar mata daga maza, ko jarirai 
wacfanda ba su tsinkaya a kan al'au- 
rar mata. Kuma kada su yi duka da 
Rafafunsu, domin a san abin da 
suke 66yewa daga kawarsu. Kuma 
ku tuba zuwa ga Allah gaba cfaya, 
ya ku muminai ! Tsammaninku, ku 
sami babban rabo. 

32. Kuma ku aurar da gwauraye 
daga gare ku, da salihai daga bayin- 
ku, da kuyanginku. Idan sun kasan- 
ce matalauta, Allah zai wadatar da 
su daga falalarsa. Kuma Allah Ma- 
wadaci ne, Masani. 

33. Kuma wacfannan da ba su 
sami aure ba, su kame kansu, har 
Allah Ya wadatar da su daga fala- 
larsa. Kuma wacfanda ke neman 
fansa daga abin da hannuwanku na 
dama suka mallaka, to, ku cfaura 
musu fansa idan kun san akwai 
wani alheri a cikinsu, kuma ku ba su 
wani abu daga dukiyar Allah wan- 
nan da Ya ba ku. Kuma kada ku 
tilasta kuyanginku a kan yin zina, 
idan sun yi nufin tsaron kansu, (1) 
domin ku nemi rayuwar duniya, 
kuma wanda ya_ tilasta su, to, lalle 
Allah, a bayan tilasta su, Mai gafa- 
ra ne, Mai jin kai. 

34. Kuma lalle ne, Mun saukar, 
zuwa gare ku, ayoyi masu bay- 
yanawa, da misali daga wacfanda 
suka shige daga gabaninku, da 
wa'azi ga masu takawa. 




±^a&o* <W'j^Jot> ^j^yy^i o}p=*gylj 
<£$*» •/£ s'**!' 






( 1 ) Tsaron kai, shi ne su yi aure ; tllastawa a nan, shi ne a hana su aure domin su yi wa 
ubangijinsu aiki. 



534 



24 — Suratul Nur 



s^m-^ 



35. Allah ne Hasken sammai da 
kasa, misalin HaskenSa, kamar 
taga, a cikinta akwai fitila, fitilar a 
cikin karau, karau cfin kamar shi 
tauraro ne mai tsananin haske, ana 
kunna shi daga wata itaciya mai 
albarka, ta zaituni, ba bagabashiya 
ba kuma ba bayammaciya ba, man- 
ta na kusa ya yi haske, kuma ko 
wuta ba ta shafe shi ba, haske a kan 
haske, Allah na shiryar da wanda 
Yake so zuwa ga HaskenSa. Kuma 
Allah na buga misalai ga mutane, 
kuma Allah game da dukan kome, 
Masani ne. 

36. A cikin wacfansu gidaje wa- 
cfanda Allah Ya yi umurnin a dauka- 
ka, kuma a ambaciJSunanSa a cikin- 
su, suna yin tasblhi a gare Shi a 
cikinsu, safe da maraice. 

37. Wacfansu maza, wacfanda 
wani fatauci ba ya shagaltar da su, 
kuma sayarwa ba ta shagaltar da su 
daga ambaton Allah, da tsai da 
salla da bayar da zakka, suna 
tsoron wani yini wanda zukata suna 
bibbirkita a cikinsa, da gannai. 

38. Domin Allah Ya saka musu 
da mafi kyaun abin da suka aikata, 
kuma Ya kara musu daga falalarSa. 
Kuma Allah Yana arzuta wanda 
Yake so, ba da lissafi ba. 

39. Kuma wacfanda suka kafirta, 
ayyukansu suna kamar kawa- 
weniya ga fako, mai kishirwa yana 
zaton sa ruwa, har idan ya je masa 
bai iske shi kome ba, kuma ya 
sami (1) Allah a wurinsa, sai Ya cika 






&^t^3^^Jo^ 












>*i'*'\^ *'*.''>' S*i"" 



(1) Ya sami Allah a wurin da icawalwalniyar take, alhali Allah Ya gaya masa cewa 



535 



24 - Suratul Nur 



^M&-h 



44. Allah Yana juyar da dare da 
yini. Lalle ne a cikin wannan akwai 
abin kula ga ma'abuta gannai. 

45. Kuma Allah ne Ya halitta 
kowace dabba daga ruwa. To, daga 
cikinsu akwai wacfanda ke tafiya a 
kan cikinsu, kuma daga cikinsu 
akwai wacfanda ke tafiya a kan 
kafafu biyu, kuma daga cikinsu 
akwai wacfanda ke tafiya a kan hudu. 
Allah Yana halitta abin da Yake so, 
lalle Allah, a kan kowane abu, Mai 
ikon yi ne. 

46. Lalle ne, haklka, Mun sau- 
kar da ayoyi masu bayyanawa. 
Kuma Allah Yana shiryar da wanda 
Yake so zuwa ga hanya madaidai- 
ciya. 

47. Kuma suna cewa, "Mun yi 
Tmani da Allah da kuma Manzo, 
kuma mun yi cfa'a." Sa'an nan 
kuma wata kungiya daga gare su, su 
juya daga bay an wancan. Kuma 
wacfancan ba muminai ba ne. 

48. Kuma idan aka kira su zuwa 
ga Allah da ManzonSa, domin Ya yi 
hukunci (1) a tsakaninsu, sai ga wata 
kungiya daga gare su suna masu 
bijirewa. 

49. Kuma idan hakki ya kasance 
a gare su, za^su je zuwa gare shi, 
suna masu mika wuya. 

50. Shin, a cikin zukatansu ak- 
wai cuta ne, ko kuwa suna tsoron 






\" \" .•'<>>*'. y* "-*? Tr-T. >*T" 












Dp O^^^l^u^^^^^^folj 






(1 ) Wannan yana nuna cewa rashin yarda da hukuncin Allah kafirci ne. Wanda ya kai 
kara ga kotun aFada alhali kuwa yana Musulmi kuma ya halatta haka, ba da wata lalura 
ba, ya zama kafiri sai idan ya tuba. Ba ya halatta ga Musulmi su yarda da yin kotunan 
al'ada a kasarsu. 



537 



24 - Suratul Nur 



4&ai8i-ri 



Allah Ya yi^zalunci a kansu, da 
Manzonsa? A 'a, wadancan su ne 
azzalumai. 

57. Maganar muminai, idan aka 
kira su zuwa ga Allah da ManzonSa 
domin Ya yi hukunci a tsakaninsu, 
takan kasance kawai su ce, "Mun ji, 
kuma mun yi da'a." Kuma wadan- 
nan su ne masu cin nasara. 

52. Kuma wanda ya yi da'a ga 
Allah da ManzonSa, kuma ya ji 
tsoron Allah, ya kuma bl Shi da 
takawa, to, wadannan su ne masu 
babban rabo. 

53. Kuma suka rantse da Allah 
iyakar rantsuwarsu, 'Lalle ne, idan 
ka umurce su, haklka, suna fita.' Ka 
ce, "Kada ku rantse, da'a sananna 
ce! Lalle ne, Allah Mai kididdige- 
wa ne ga abin da kuke aikatawa." 

54. Ka ce, "Ku yi cfa'a ga Allah, 
kuma ku yi da'a ga Manzo. To, idan 
kun juya, to, a kansa akwai abin da 
aka aza masa kawai, kuma a kanku 
akwai abin da aka aza muku kawai. 
Kuma idan kun yi masa cfa'a za ku 
shiryu. Kuma babu abin da yake a 
kan Manzo face iyarwa bay- 
yananna." 

55. Allah Ya yi wa'adi ga wacfan- 
da suka yi Tmani daga gare. ku, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
lalle zai shugabantar da su a cikin 
kasa kamar yadda Ya shugabantar 
da wacfanda suke daga gabaninsu, 
kuma lalle ne zai tabbatar musu da 
addininsu wanda Ya yardar musu, 
kuma lalle ne Yana musanya musu 
daga bayan tsoronsu da aminci, 



A »s ^ 









^£\-^\%&J.\&Wj^ 



' \ <\t\\ /'*S \>'\" ?\\&i'" 

'f •*- •f»'"> .•Irf • ^^irri 



538 



24 - Suratul Nur 



-a&IIK&-ft 



suna bauta Mini, ba su hacfa kome 
da NT. Kuma wanda ya kafirta a 
bayan wannan, to, wacfancan, su 
ne fasikai. 

56. Kuma ku tsayar da salla, 
kuma ku bayar da zakka, kuma ku 
yi cfa'a ga Manzo, tsammaninku a 
yi muku rahama. 

57. Kada lalle ka yi zaton 
wacfanda suka kafirta za su bu- 
waya a cikin kasa, kuma mako- 
marsu wuta ce, kuma lalle ne ma- 
komar ta munana. 

58. Ya ku wacfanda suka yiTma- 
ni! Wacfannan da hannuwanku na 
dama suka mallaka da wacfanda ba 
su isa mafarki ba daga cikinku, su 
nemi izni (1) sau uku; daga gabanin 
sallar alfijir, da lokacin da kuke 
ajiye tufafinku saboda zafin rana, 
kuma daga bayan sallar isha'i. Su 
ne al'aurori uku a gare ku. Babu 
laifi a kanku kuma babu a kansu a 
bayansu. Su masu kewaya ne a 
kanku, sashenku a kan sashe. Ka- 
mar wannan ne Allah Yake bayya- 
na ayoyinSa a gare ku. Kuma Allah 
Masani ne, Mai hikima. 

59. Kuma idan yara daga cikin- 
ku suka isa mafarki, to, su nemi 
izni, kamar yadda wacfanda suke a 
gabaninsu suka nemi iznin. Kamar 
wannan ne Allah Yake bayyana 
ayoyinSa a gare ku, kuma Allah 
Masani ne, Mai hikima. 









( 1 ) Ladabin shiga gida shl ne dukan yaron da ya balaga, cfa ne ko bawa, kada ya shiga 
gida ko cfaki a bayan sallama sai ya nemi izni da cewa "In shiga ?" Idan an karba masa da 
izni, ya shiga, idan kuma yana zaton ba a ji shi ba, sai ya sake neman izni har sau uku. 
Neman izni yana wajaba ko ga yaran gidan a cikin lokuta uku, watau a gabanin sallar 
asuba da lokacin tsakar ranar na kailula da bayan sallar isha'i. 



539 



24 - Suratul Nur 



4&M&-H 



60. Kuma tsofaffi daga mata, 
wacfanda ba su fatan wani aure, to, 
babu laifi a kansu su ajiye tufafinsu, 
ba suna masu fitar da kawaj)a, 
kuma su tsare mutuncinsu, shl ne 
mafi alheri a gare su. Kuma Allah 
Mai ji ne, Masani. 

61. Babu laifi a kan makaho, 
kuma babu laifi a kan gurgu, kuma 
babu laifi a kan majiyyaci, kuma 
babu laifi a kan kowanenku, ga ku 
ci (abinci) daga gidajenku, ko daga 
gidajen ubanninku, ko daga gidajen 
uwayenku, ko daga gidajen 
'yan'uwanku maza, ko daga gidajen 
'yan'uwanku mata, ko daga gidajen 
baffanninku, ko daga gidajen gwag- 
gwanninku, ko daga gidajen 
kawunnanku, ko daga gidajen in- 
noninku, ko abin da kuka mallaki 
mabucfansa, ko abokinku, babu lai- 
fi a gare ku ku ci gaba cfaya, ko 
dabam-dabam. To, idan kun shiga 
wasu gidaje, ku yi sallama a kan 
kawunanku, (1) gaisuwa ta daga wu- 
rin Allah mai albarka, mai dacfi. 
Kamar wancan ne Allah Yake 
bayyana muku ayoyinSa, tsam- 
maninku ku yi hankali. 

62. Wacfanda ke muminai sosai, 
su ne wacfanda suka yi Tmani da 
Allah da ManzonSa, kuma idan sun 
kasance tare da shi, a kan wani 
al'amari na aikin gayya, ba su tafiya 
sai sun neme shi izni. Lalle ne wa- 









( 1 ) Akwai daga ladubban zamantakewa har dai a tsakanin dangi a ci abincin juna, ko 
a ci tare a makai gada, ko kuwa kowa ya ci dabam. Kuma idan an hadu a yi gaisuwa a 
tsakanin juna, gaisuwa irin wadda Allah Ya ce Musulmi su yi wa junansu da cewa 
"Assalamu alaikum". Ita ce gaisuwa mai kyau. Ana kara "wa rahmatul Lahi wa 
barakatuh," domin ta kara dacfi. 



540 



24 - Suratul Nur 



^miM-^ 



cfanda suke bicfar ka izni, wadancan 
su ne suke yin Tmani da Allah da 
ManzonSa. To, idan sun neme ka 
izni saboda wani sha'aninsu, to, ka 
yi izni ga wanda ka so daga gare su, 
kuma ka nema musu gafara daga 
Allah. Lalle Allah Mai gafara ne, 
Mai jin kai (1) . 

63. Kada ku sanya kiran Man- 
zo (2) a tsakaninku kamar kiran 
sashenku ga sashe. Lalle ne Allah 
Yana sanin wacfanda ke sancewa 
daga cikinku da sadade. To, wacfan- 
da suke sabawa daga umurninSa, su 
yi saunar wata fitina ta same su, ko 
kuwa wata azaba mai radadi ta 
same su. 

64. To! Lalle Allah ne Yake da 
mulkin abinjia ke a cikin sammai 
da kasa, hakika, Yana sanin abin da 
kuke a kansa, kuma a ranar da ake 
mayar da su zuwa gare Shi, sai Yana 
ba su labari game da abin da suka 
aikata. Kuma Allah, ga dukan 
kome, Masani ne. 






**+ *'*' A\ ^ >">'*" *r * t .1t> 



(1) Babban ladabin hacfuwar jama'a shi be Tmani da Allah kuma da ManzonSa. Sa'an 
nan kuma biyayya ga shugaba wajen ayyukan gayya na rayuwa^hade, kamar ginin 
masallaci da hanya da kasuwa da makabarta. Shugaba yana da ikon bayar da iznin 
fakuwar mai uzuri, kuma yana da Ikon hanawa gwargwadon hali. Wannan kuma ya nuna 
muhimmancin aikin gayya da tsayuwar shugaba a kansa, da wajabcin karba kira zuwa gare 
shi. Kuma wannan yana nuna halaccin karbar haraji daga mutane domin a tsayu da 
bukatocin hacfuwar jama'a gwargwadon hali. 

(2) Wannan yana nuna ladabin yadda ake kiran Manzon Allah ta hanya mai ladabi. 
Kada a kira shi da sunansa kamar yadda ake kiran sauran mutane da 'Ya Ali,' 'Ya Zaid,' 
sai dai a ce Ya Manzon Allah! a cikin sauti mai laushi mai dacfi. Kuma wannan ladabi yana 
shafar dukan Musulmi na kowane zamani game da Shu'abansu wanda yake shugabantar su 
ga al'amurransu na zamantakewa. Kuma wannan yana nuna rashin kyawon masu cewa 
suna zikiri da kiran sunan Allah kamar haka "Allah ! Allah ! Allah !" saboda rashin ladabin 
da ke cikin yin haka ga Manzon Allah balle ga Allah. Ba a yin addini sai yadda Allah Yake 
son a yi Masa, watau yadda AnnabinSa ya shiryar da mutane domin su bi shi, su yi aiki da 
shi. Kuma saba wa umurnin Annabi yana sabbaba fitina ga mutane ko kuma ga kasa gaba 
daya. 



541 



25 — Suratul Furican 



£»Ji^-vo 




Tana karantar da yin kira ga tauhidi da kore shubhohi daga 
Alkur'ani Mai girma, da kuma Annabi, tslra da aminci su tabbata a 
gare shi. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin RaL 



1. Albarkata tabbata ga Wanda 
Ya saukar da (Littafi) mai rar- 
rabewa a kan BawanSa, domin ya 
kasance mai gargadi ga halitta. 

2. Wanda Yake da mulkin sam- 
mai da kasa, kuma bai riki abin 
haihuwa ba, kuma abokin tarayya 
bai kasance a gare Shi ba a cikin 
mulkinSa, kuma Ya halitta dukan 
kowane abu, sa'an nan Ya kaddara 
shi kaddarawa. 

3. Kuma suka riki abubuwan 
bautawa, baicin Shi, ba su yin halit- 
tar kome, alhali su ne ake halitta wa, 
kuma ba su mallakar wa kansu 
wata cuta, ko wani amfani, kuma 
ba su mallakar mutuwa, kuma ba su 
mallakar rayarwa, kuma ba su mal- 
lakar tayarwa. 

4. Kuma warfanda suka kafirta 
suka ce, "Wannan ba kome ba ne 
face kiren karya da (Muhammadu) 



~" <' ' s"**\ 



' '''A' •ire-' '^<t7 *»■*>» -It 



rnr 



>'C\'> -err ^r,-^,r< " •il" - *'^ .Irii^ 



542 



25 — Suratul Fur£an 



(WlS-w 



ya kirkira shi, kuma wacfansu muta- 
ne na dabam suka taimake shi a 
kansa." To, lalle ne sun je wa zalun- 
ci da karkacewar magana. 

5. Kuma suka ce, "Tatsuniyoyi 
ne na farko ya rurrubuta, sai su ake 
shibtarsu a gare shi safe da yam- 
ma." 

6. Ka ce, "Wanda Yake sanin 
asTri a cikin sammai da Rasa ne Ya 
saukar da shi. Lalle ne, ShT Ya 
kasance Mai gafara, Mai jin kai." 

7. Kuma suka ce, "Mene ne ga 
wannan Manzo, yana cin abinci, 
kuma yana tafiya a cikin kasuwan- 
ni ! Don me ba a saukar da mala'ika 
zuwa gare shi ba, domin ya kasance 
mai gargadi tare da shi? 

8. "Ko kuwa a jefo wata taska 
zuwa gare shi, ko kuwa wata gona 
ta kasance a gare shi, yana ci daga 
gare ta?" Kuma azzalumai suka ce, 
"Ba ku bin kowa, face mutum sihir- 
tacce." 

9. Ka duba yadda suka buga 
maka misalai, sai suka Bace, domin 
haka ba su iya bin tafarki. 

10. Albarka ta tabbata ga Wan- 
da, idan Ya so, Ya sanya maka mafi 
alheri daga wannan (abu): gonaki, 
koramu na gudana daga karka- 
shinsu, kuma Ya sanya maka ma- 
nyan gidaje. 

11. A 'a, sun karyata game da 
Sa'a, alhali kuwa Mun yi tattalin 
wuta mai tsanani ga wanda ya ka- 
ryata (manzanni) game da Sa'a. 






/&kS '*/>< ' m x's ><| C . •Iff' 

Mi».' ' ' 



t)j>J^->,AjlAs 






Wi^^Sil^y^di 






• -s • 






543 



25 — Suratul Fur£an 



&%&$$&-<> 



12. Idan ta gan su daga wani 
wuri mai nTsa, sai su ji sautin fushi 
da wani ruri nata. 

13. Kuma idan an jefa sua wani 
wuri mai kunci daga gare ta, suna 
wadanda aka daure, ciki daidai, sai 
su kirayi halaka a can. 

14. Kada ku kirayi halaka guda, 
kuma ku kirayi halaka mai yawa. 

15. Ka ce, "Shin, wancan ne mafi 
alheri, ko kuwa Aljannar dawwama 
wadda aka yi wa'adi ga masu taka- 
wa? Ta zama, a gare su, sakamako 
da makoma. 

16. "Suna da abin da suke so, a 
cikinta, suna madawwama. Wan- 
nan ya kasance wa'adi abin tam- 
baya a kan Ubangijinka." 

17. Kuma ranar da Yake tara su 
da abin da suke bauta wa, baicin 
Allah, sai Ya ce, "Shin, ku ne kuka 
Batar da bayiNa, wadannan, ko 
kuwa su ne suka Bata daga hanya?" 

18. Suka ce, "Tsarki ya tabbata a 
gare Ka, ba ya kasancewa a gare 
mu, mu riki wadansu majiBinta, 
baicin Kai, kuma amma Ka jiyar da 
su dacfi su da ubanninsu har suka 
manta da Tunatarwa, kuma sun 
kasance mutane ne halakakku." 

19. To, lalle ne, sun karyata 
game da abin da kuke cewa, saboda 
haka ba ku iya karkatarwa ga 
(maganarsu), kuma ba ku iya tai- 
mako (ga hana azaba), kuma wan- 
da ya yi zalunci a cikinku za Mu 
dandana masa azaba mai girma. 

20. Kuma ba Mu aika ba, a 
gabaninka daga Manzanni, face 



Uol*> ^ ]>*-£" -^r^t U^-* U^(*4^b ^i 






LHj~*la 



^i^^fJ^LjbV^, 



' >\>" 






>'*K< 



|vp iyj^\\Jge*J>{\ 






9 £$\£j&^^ 



544 



25 — Suratul Fur£an 



OT$j&-fo 



lalle su, haklka, suna cin abinci 
kuma suna tafiya a cikin kasuwoyi. 
Kuma Mun sanya sashen mutane 
fitina ga sashe. Shin kuna yin haku- 
ri? Kuma Ubangijinka Ya kasance 
Mai gani. 

21. Kuma wacfanda ba su fatan 
haduwa da Mu, suka ce, "Don me 
ba a saukar da mala'iku ba a kan- 
mu, ko kuwa mu ga Ubangijinmu?" 
Lalle ne sun kangara a cikin rayu- 
kansu, kuma suka yi tsaurin kai, 
tsaurin kai mai girma. 

22. A ranar da suke ganin ma- 
la'iku, babu bushara a yinin nan ga 
masu laifi, kuma suna cewa, "Allah 
Ya kiyashe (1) mu!" 

23. Kuma Muka gabata zuwa ga 
abin da suka aikata daga aiki, sai 
Muka sanya shi kura watsattsiya. 

24. Ma'abuta Aljanna a ranar 
nan, su ne mafi alheri ga matab- 
bata, kuma mafi kyaun wurin kai- 
lula. 

25. Kuma a ranar da sama take 
tsattsagewa tare da gizagizai, kuma 
a saukar da mala'iku, saukarwa. 

26. Mulki a ranar nan, na gas- 
kiya, yana ga Mai rahama, kuma ya 
zama yini, a kan kafirai, mai tsa- 
nani. 

27. Kuma ranar da azzalumi 
yake cTzo a kan hannayensa, yana 
cewa, "Ya kaitona! (A ce dai) na 
riki hanya tare da Manzo! 



t^Vfa^^i^^jrU 















E0 y^JLA{j~*>^J 









(1) Asalin maganar shi ne "Tsari tsararre," watau muna neman tsari daga Allah, tsari 
tabbatacce. 



545 



25 — Suratul Fur£an 



ozmm-v 



28. "Ya kaitona! (A ce dai) ban 
riki wane masoyi ba! 

29. "Lalle ne, haklka, ya 6atar 
da ni daga Tunawa a bayan (Tuna- 
war) ta je mini." Kuma Shaicfan ya 
zama mai zum6ulewa ga mutum. 

30. Kuma Manzo ya ce, "Ya 
Ubangijlna! Lalle mutanena, sun 
riki wannan Alkur'ani abin kaura- 
cewa!" 

31. Kuma kamar haka ne, Muka 
sanya makiyi daga masu laifi ga 
kowane annabi. Kuma Ubangi- 
jinka Ya isa ga zama Mai shiryarwa, 
kuma Mai taimako. 

32. Kuma wacfanda suka kafirta 
suka ce, "Don me ba a saukar da 
Alkur'ani a kansa ba, jimla guda?" 
Kamar wancan ! Domin Mu karfa- 
fa zuciyarka game da shi, kuma 
Mun jeranta karanta shi da hankali 
jerantawa. 

33. Kuma ba za su zo maka da 
wani misali ba, face Mun je maka da 
gaskiya da mafi kyau ga fassara. 

34. Wacfanda ake tayarwa a kan 
fuskokinsu, zuwa ga Jahannama, 
wacfancan su ne mafi sharri ga wuri, 
kuma mafi 6acewa ga hanya. 

35. Kuma lalle ne, Mun bai wa 
Musa Littafi, kuma Mun sanya 
cfan'uwansa, Haruna, mataimaki 
tare da shi. 

36. Sai Muka ce, "Ku tafi, ku 
biyu, zuwa ga mutanen nan wacfan- 
da suka karyata game da ayo- 
yinMu." Sai Muka darkake su, 
darkakewa. 









^ ^' >\" <' 



Q\&^\^dx>jX& 









546 



25 — Suratul Fur£an 



mm&-^ 



37. Kuma mutanen Nuhu, a 16- 
kacin da suka karyata Manzanni, 
Muka nutsar da su, kuma Muka 
sanya su wata aya ga mutane, kuma 
Muka yi tattalin azaba mai racfacfi 
ga azzalumai. 

38. Da Adawa da Samudawa, da 
mutanen Rassi, da wacfansu al'um- 
momi, a tsakanin wannan, masu 
yawa. 

39. Kuma kowannensu, Mun 
buga masa misalai, kuma kowanne 
Mun halakar da (shi), halakarwa. 

40. Kuma lalle ne, haklka, 
(Kuraishi) sun je a kan alkaryar nan 
wadda aka yi wa ruwa, ruwan aza- 
ba. Shin, ba su kasance sun gan ta 
ba? A'a, sun kasance ba su kaunar 
tayarwa (a Kiyama). 

41. Kuma idan sun gan ka, ba su 
rikon ka face da izgili, (suna cewa,) 
"Shin, wannan ne wanda Allah Ya 
aiko, Manzo? 

42. "Lalle ne, ya yi kusa ya Batar 
da mu daga Ubangijinmu, in ba 
domin da muka yi hakuri a kansu 
ba." Kuma za su sani, a lokacin da 
suke ganin azaba, wane ne mafi 
Bacewa ga hanya! 

43. Shin, ka ga wanda ya riki 
Ubangijinsa son zuciyarsa? Shin, 
to, kai ne ke kasancewa mai tsaro a 
kansa? 

44. Ko kana zaton cewa, mafi 
yawansu suna ji, ko kuwa suna 
hankali? Su ba su zama ba face 
dabbobin gida (1) suke. A'a, su ne 
mafi 6acewa ga hanya. 






$' >>' »4S 



s'>*' '<>{\' f*Y\' >\'\'\" 



((TAJ \j&S^sJ\\ 



><ia 






$^53 ta ^* :: d^V^^'i^li^^ Jl ^ 




^ /*'. ^ > "vT 

9^^/^ 






^ V^^^^^jJuIiaI 






=»J<a 



ll^i^ 






( I ) Dabbobin gida sun fi rashin hankali bisa ga na daji, domin na daji na gudun abin 



547 



25 — Suratul Furkan 



Gmm-v> 



45. Ashe, ba ka duba ba zuwa ga 
Ubangijinka, yadda Ya mike inu- 
wa? Kuma da Ya so da Ya bar ta 
tsaye cif, sa'an nan Muka sanya 
rana mai nuni a kanta. 

46. Sa'an nan Muka karbe ta 
(inuwa) zuwa gare Mu, karba mai 
sauki. 

47. Kuma ShT ne Wanda Ya sa- 
nya muku dare ya zama tufa, da 
barci ya zama hutawa, da yini ya 
zama lokacin tashi (kamar Tashin 
Kiyama). 

48. Kuma Shi ne Ya aika iskokin 
bushara gaba ga rahamarSa, kuma 
Muka saukar da ruwa mai tsar- 
kakewa daga sama. 

49. Domin Mu rayar, game da 
shi, gari matacce, kuma Mu shayar 
da shi dabbobi da mutane masu 
yawa daga abin da Muka halitta. 

50. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
sarrafa (1) shi (Alkur'ani) a tsaka- 
ninsu, domin su yi tunani, sai dai 
mafi yawan mutanen sun ki face 
kafirci. 

51. Kuma da Mun so, haklka, da 
Mun aika da mai gargadi (2) a cikin 
kowace alkarya. 












$&& &1$^&1^ 









M \yj* $->} ^s^L^J IjI^J]^ 



da zai cuce su su kuma dabbobin gida suna zama tare da masu cin su, su sha nononsu kuma 
su kashe 'ya'yansu. 

(1) Sarrafa Alkur'ani watau Mun sanya shi a cikin misalai dabam-dabam domin su 
gani ko su ji, su yi tunani, amma sai suka lei sauraren, sai dai kafirci. 

(2) Da Muna so da Mun aika wa kowane gari da Annabinsa mai yi musu gargadi, 
amma ba Mu so haka ba, sai Muka aika ka kai daya zuwa ga dukan duniya domin Mu 
daukaka darajarka. 



548 



25 — Suratul Furkan 



vmm-v 



52. Saboda haka kada ka yi cfa'a 
ga kaflrai, ka yake su, da shi, yaki 
mai girma. 

53. Kuma ShT tie Ya garwaya 
tekuna biyu, wannan mai dacfi, mai 
saukin hacfiya, kuma wannan gishi- 
ri gur6atacce, kuma Ya sanya wani 
shamaki a tsakaninsu da kariya 
mai shamakacewa. 

54. Kuma Shi ne Ya halitta mu- 
tum daga ruwa, sai Ya sanya shi 
nasaba da surukuta, kuma Ubangi- 
jinka Ya kasance Mai Tkon yi. 

55. Kuma suna bauta wa, bai- 
cin Allah, abin da ba ya amfanin su, 
kuma ba ya cutar su, kuma kafiri ya 
kasance mai taimakon (Shaicfan) a 
kan Ubangijinsa. 

56. Ba Mu aika ka ba sai kana 
mai bayar da bushara, kuma mai 
gargacfi. 

57. Ka ce, "Ba ni tambayar ku 
wata ijara a kansa face wanda ya so 
ya riki wata hanya (1) zuwa ga 
Ubangijinsa." 

58. Kuma ka dogara a kan 
Rayayye wanda^ba Ya mutuwa, 
kuma ka yi tasblhi game da gode 
Masa. KumaYa isa zama Mai ki- 
diddigewa ga laifuffukan bayinSa. 

59. Wanda Ya halitta sammai da 
kasa da abin da yake a tsakaninsu, a 






>< "". /" ?> 



****'<{'•»< 'six' fa > ' *? 9 " 






]j±J>-^bS^> ^r>y^*<j* £r-=>j±oX+^; 



L j'^Jo^ji \j^jr+^ \ i^S^ \ 



(1) Ba na neman wata ijara saboda ina karanta muku Alkur'ani, ko, saboda ina 
shiryar da ku, amma wanda ya so ya ciyar da dukiyarsa domin Allah, to, shT kam ba ni 
hana shi, sai ya ciyar. Kuma mun sani Annabi ba ya cin sadaka. A kan haka ne wadansu 
Malamai suka hana kar6ar ijara a kan karantar da Alkur'ani. Abin da yake Mu'utamadi 
ya halatta saboda Hadisi, kuma da saukakewa ga aikin yacfa addinin Musulunci. Hukumci 
yana canzawa da canzawar hali. 



549 



25 — Suratul Furkan 



Q^lli^-vo 



cikin kwanuka shida, sa'an nan Ya 
daidaitu a kan Al'arshi, Mai raha- 
ma, sai ka tambayi mai bayar da 
labari game da (1) Shi. 

60. Idan aka ce musu, "Ku yi 
sujada ga Mai rahama." Sai su ce, 
"Mene ne mai rahama? Ashe, za 
mu yi sujada ga abin da kuke umur- 
nin mu?" Kuma wannan (ma- 
gana (2) ) ta kara musu gudu. 

61. Albarka ta tabbata ga Wan- 
da Ya sanya masaukai C3) (na tafiyar 
wata) a cikin sama kuma Ya sanya 
fitila da wata mai haskakewa a 
cikinta. 

62. Kuma Shi ne Wanda Ya sa- 
nya dare da yini a kan mayewa, ga 
wanda yake son ya yi tunani, ko 
kuwa ya yi nufin ya gode. 

63. Kuma bayin Mai rahama (4) 
su ne wacfanda ke yin tafiya a kan 
kasa da sauki, kuma idan jahilai sun 
yi musu magana, sai su ce, "Sala- 
ma" (a zama lafiya). 

64. Kuma wacfanda suke kwana 
suna masu sujada da tsayi a wurin 
Ubangijinsu. 









•/J,/*^ s I* s / y 












(1) Idan kana son sanin siffofin Allah, sai ka tambayi Allah, domin babu wanda ya 
san Shi, sani na gani balle ya iya gaya maka yadda Yake, saboda haka siffofin Allah da 
sunayenSa duka ba a yin shisshigi a gare su, sai yadda aka ji su daga Manzon Allah. 
Taukifiyyai ne. 

(2) K6 sun san gaskiyar abin da aka kira su zuwa gare shi, ba za su yi dFa ba, domin 
wai suna jin nauyi su kar6i umurni daga wani mutum. 

(3) Taurari bakwai wacfanda ake ce wa matafa, su ne Mirrikh, da Zahra, da Ucfarid, 
da Kamar watau wata, da rana, da Mushtari, da Zuhal, Kuma burjoji su goma sha biyu ne. 
Su ne Himlu, da Saur, da Zauja'a, da Sirtan, da Asad, da Sunbula, da Mlzan, da Akrab, da 
Kausu, da Jadyu, da Dalwu da Hut. 

(4) Bay an da ya ambaci masu kin su yi sujada ga Mai rahama saboda kangararsu, sai 
kuma ya fara ambaton siffofin masu son yin sujada gare Shi, Ya yi musu suna Bayin Mai 
rahama. 



550 



25 — Suratul Furkan 



m$m-v 



65. Kuma wacfanda suke cewa, 
"Ya Ubangijinmu ! Ka karkatar da 
azabar Jahannama daga gare mu. 
Lalle ne, azabarta ta zama tara. (1) 

66. "Lalle ne ita ta munana ta 
zama wurin tabbata da mazauni." 

67. Kuma wacfanda suke, idan 
sun ciyar, ba su yin barna, kuma ba 
su yin kwauro, kuma (ciyarwarsu) 
sai ta kasance a tsakanin wancan da 
tsakaitawa. 

68. Kuma wadanda ba su kiran 
wani ubangiji tare da Allah, kuma 
ba su kashe rai wanda Allah Ya 
haramta face da hakki, kuma ba su 
yin zina. Kuma wanda ya aikata 
wancan, zai gamu da laifuffuka. 

69. A ribanya masa azaba a Ra- 
nar Kiyama. Kuma ya tabbata a 
cikinta yana wulakantacce. 

70. Sai wanda ya tuba, kuma ya 
yi imani, kuma ya aikata aiki na 
kwarai, to, wadancan Allah Yana 
musanya miyagun ayyukansu da 
masu kyau. Allah Ya kasance Mai 
gafara Mai jin kai. 

71. Kuma wanda ya tuba, (2) 
kuma ya aikata aiki mai kyau, to, 
lalle ne sai ya tuba zuwa ga Allah. 

72. Kuma wadanda suke ba su 
yin shaidar zur, kuma idan sun 



ISP v^-^ 



(1) Garama, ita ce ukuba da dukiya mai lazimtar wanda aka aza wa ita. Da Hausa 
ana cewa tara. Watau azaba da za ta fi karfin jiki har tana neman wani abu wanda ya 
danganci jiki. K6 mene ne kamar dukiya. 

(2) Wanda ya tuba daga kowane irin zunubi, wadanda aka ambata da wadanda ba a 
ambata ba, ko da laifinsa kafirci ne, to, sai ya tuba zuwa ga Allah kawai, tuba ta gaskiya, 
lalle ne Allah zai karbi tubarsa matukar ajalin mutuwa bai sauka a kansa ba. 



551 



25 — Suratul Furkan 



mm&-^ 



shucfe ga yasassar magana sai su 
shucfe suna masu mutumci. 

73. Kuma wacfanda suke, idan 
an tunatar da su da ayoyin Allah, ba 
su saukar da kai, suna kurame (1) da 
makafi. 

74. Kuma wadanda suke cewa, 
"Ya Ubangijinmu ! Ka ba mu sanyin 
idanu daga matanmu da zuriyarmu, 
kuma Ka sanya (2) mu shugabanni 
ga masu takawa." 

75. Wadannan ana saka musu da 
bene, saboda hakurin da suka yi, 
kuma a hada su, a cikinsa, da gaisu- 
wa da aminci. 

76. Suna madawwama a cikinsa. 
Ya yi kyau ga zama matabbaci da 
mazauni. 

77. Ka ce, "Ubangijlna ba Ya 
kula da ku in ba domin addu'ar- 
ku (3) ba. To, lalle ne, kun karyata, 
saboda haka al'amarin za ya zama 
malizimci." 



^c<j%=^y^ 












ftp ^Jioj=^^y^j^. JO -JUfl 



(1) Idan an yi musu wa'azi za su saurare shi, kuma su yi aiki da shi. Ba za su zama 
kurame ba ga kar6ar gaskiya, kuma ba za su zama makafi ba ga ganin hanyar shiryuwa. 

(2) Ana son mutum ya roki Allah Ya daukaka shi, shi da zuriyarsa, daukakar 
addini, kamar yadda Annabi Ibrahim ya yi rokon haka. Kuma wannan yana cikin sifofin 
Bayin Mai rahama. 

(3) Wannan yana nuna cewa Allah Yana son bayinSa masu rokonSa. Kuma Yana son 
a roke Shi kwarai. 



552 



26 — Suratush Shu'ara' 



mmm-K 




Tana karantar da cewa addinin Allah abu guda ne kuma shi ne 
gaskiya. Manzannin Allah ko da yake sun yi magana da harsuna 
dabam-dabam a cikin lokutta masu nlsan gaske, amma duk da haka 
ba su saba wa juna ga ma'anonin abin da suka facfa ba. Sauran 
addinai duka karya ne, masu saba wa juna. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. T).S.M. 

2. Wadancan ayoyin Littafi ne 
bayyananne. 

3. Tsammaninka kai mai hala- 
kar (1) da ranka ne, domin ba su 
kasance muminai ba ! 

4. Idan Mun so za Mu saukar, a 
kansu, da wata aya daga sama, sai 
wuyoyinsu su yini saboda ita suna 
masu kaskantar da kai. 

5. Kuma wata tunatarwa ba taje 
musu ba, daga Mai rahama, sabu- 
wa, face sun kasance daga barinta 
suna masu bijirewa. 






y '< +y* '»'*. 



^»> '»■£ 'x-„ v- * .Vi^ 



»*>"\> 



^Cf^S^A^l? 



tfWl 



(1) Wannan ya nuna cewa Annabi Muhammadu yana jin tsoron rashin Tmanin 
mutanensa, kada ya zama shT ne ya gajarta daga abin da Allah Ya cfora a kansa, na iyar da 
manzanci. Haka mumini yake, kullum girman Ubangijinsa yake dubi, saboda haka kome 
ya yi na cfa'a, sai ya ga kasawar kansa ga tsayuwa da hakkin Ubangijinsa, a kansa, ya kara 
jin tsoro da tawali'u. 



553 



26 — Suratush Shu'ara' 



M&-n 



6. To, lalle ne, sun karyata, to, 
labaran abin da suka kasance suna 
yi na izgili da shi za ya je musu. 

7. Shin, ba su duba ba zuwa ga 
kasa, da yawa Muka tsirar a cikin- 
ta, daga dukan nau'i mai kyau? 

8. Lalle ne, a cikin wancan ak- 
wai aya, kuma mafi yawansu ba su 
kasance muminai ba. 

9.^ Kuma lalle ne, Ubangijinka, 
haklka, ShT ne Mabuwayi, Mai ra- 
hama. 

10. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jinka Ya kirayi Musa, "Ka je wa 
mutanen nan azzalumai. 

11. "Mutanen Fir'auna, ba za su 
yi takawa ba?" 

12. Ya ce, "Ya Ubangijlna, nTina 
tsoron su karyata ni. 

13. "Kuma kirjlna ya yi kunci, (1) 
kuma harshena ba zai saku ba, 
saboda haka ka aika zuwa ga Ha- 
runa. 

14. "Kuma suna da wani laifi a 
kaina, saboda haka ina tsoron kada 
su kashe ni." 

15. Ya ce, "Kayya! Ku tafi, ku 
biyu, da AyoyinMu. Lalle ne , 
Muna tare da ku Muna Masu sau- 
rare. 






P cx^pJ^^ov^^^i^l 



' '% y ys} < '' ^ 4 



G3 Oyt^LLi JCt4 G^lS^l^Ciili^b JlJ 



(1) Musa yana nuna cewa, shi yana jin tsoro kada ya zama ya gajarta wajen iyar da 
manzanci, domin shi mai saurin fushi ne, yana neman a taimake shi da cfan'uwansa, 
Haruna. Wannan ya yi kama da farkon surar inda Annabi, tsira da amincin Allah su 
tabbata a gare shi, ya nuna tsoron takaitawa ga iyar da manzancin Allah zuwa ga 
mutanensa domin haka ba su yilmani ba. Halin Annabawa duka cfaya ne ga tsoron takaita 
aikin Ubangijinsu. 



554 



26 — Suratush Shu'ara' 



mM&-n 



16. "Sai ku je wa Fir'auna, sa'an 
nan ku ce, 'Lalle ne, mu, Manzan- 
nin Ubangijin halitta ne. 

17. "'Ka saki Ban! Isra'ila tare 
da mu'." 

18. Ya ce, "Shin, ba muji renon- 
ka ba a cikinmu, kana jariri, kuma 
ka zauna a cikinmu shekaru daga 
lokacin rayuwarka? 

19. "Kuma ka aikata aikinka 
wanda ka aikata alhali kai kana 
daga butulai?" 

20. Ya ce, "Na aikata shi a loka- 
cin ina daga masu jahilcin hushi. 

21. "Saboda haka na gudu daga 
gare ku a lokacin da na ji tsoronku, 
sai Ubangijlna Ya ba ni hukunci, 
kuma Ya sanya ni daga Manzanni. 

22. "Kuma waccan ni'ima ce, 
kana gorinta a kaina, domin ka 
bautar da Bani Isra'ila." 

23. Fir'auna ya ce, "Kuma mene 
ne Ubangijin halittu?" 

24. Ya ce, "Ubangijin sammai da 
Rasa, da abin da yake a tsakaninsu, 
idan kun kasance masu Rarfinlmani. 

25. Ya ce wa wadanda suke a 
gefensa, "Ba za ku saurara ba?" 

26. Ya ce, "Ubangijinku, kuma 
Ubangijin ubanninku na farko." 

27. Ya ce, "Lalle ne, Manzonku, 
wanda aka aiko zuwa gare ku, haki- 
Ra, mahaukaci ne." 

28. Ya ce, "Ubangijin mafitar 
rana da maBuyarta da abin da yake 
a tsakaninsu, idan kun kasance 
kuna hankalta." 






■ »s^ ~f 



X">'-'\" •iff ' ' '„ u £ "\C 






555 



26 — Suratush Shu'ara' 



wm&-^ 



29. Ya ce, "Lalle ne idan ka jiki 
wani abin bautawa wanlna, haklka, 
ina sanya ka daga cfaurarru." 

30. Ya ce, "Ashe, kuma ko da na 
zo maka da wani abu mai bay- 
yanawa?" 

5/. Ya ce, "To, ka zo da shi, idan 
ka kasance daga masu gaskiya." 

32. Sai ya jefa sandarsa, sai ga ta 
kumurci bayyananne. 

33. Kuma ya fizge hannunsa, sai 
ga shi fari ga masu kallo. 

34. (Fir'auna) ya ce ga masha- 
warta a gefensa, "Lalle ne, wannan 
hakika, masihirci ne, mai ilmi! 

35. "Yana son ya fitar da ku 
daga kasarku game da sihirinsa. To, 
mene ne kuke shawartawa?" 

36. Suka ce, "Ka jinkirtar da shi, 
shi da dan'uwansa, kuma ka aika 
masu gayya a cikin birane. 

37. "Za su zo maka da dukan 
mai yawan sihiri masani." 

38. Sai aka tara masihirta domin 
ajalin yini sananne. 

39. Kuma aka ce wa mutane, 
"Ko ku masu taruwa ne? 

40. "Tsammaninmu, mu bi ma- 
sihirta, idan sun kasance su ne 
marinjaya." 

41. To, a lokacin da masihirta 
suka je, suka ce wa Fir'auna, "Shin, 
lalle ne, haklka muna da ijara, idan 
mun kasance mu ne marinjaya?" 

42. Ya ce, "Na'am! Kuma lalle 
ne, ku ne a lokacin, hakika, mukar- 
rabai." 



a, / y »""!,* 



b Ufl^>t^/» ^"= ^^?'o^ (t^^O'-i^ 

03 jAjj^^^^l^^^clJ^^Ld^ 



*£- . .*. 






556 



26 — Suratush Shu'ara' 



mmm-^ 



43. Musa ya ce musu, "Ku jefa 
abin da kuke masu jefawa." 

44. Sai suka jefa igiyoyinsu, da 
sandunansu, kuma suka ce, 'T)a 
karfin Fir'auna lalle ne mu, hakika, 
mu ne marinjaya." 

45. Sai Musa ya jefa sandarsa, 
sai ga ta tana harhacfe abin da suke 
yi na karya. 

46. Sai aka jefar da masihirta 
suna masu sujada. 

47. Suka ce, "Mun yi imani da 
Ubangijin halitta. 

48. "Ubangijin Musa da 
Haruna." 

49. Ya ce, "Ashe, kun yi Imani 
saboda shl, a gabanin in yi muku 
izni? Lalle ne shi, hakika babbanku 
ne wanda ya koya muku sihirin, to, 
za ku sani. Lalle ne, hakika, zan 
kakkatse hannuwanku da kafa- 
funku a tarnaki, kuma hakika, zan 
tsire ku gaba cfaya." 

50. Suka ce, "Babu wata cuta! 
Lalle ne mu masu juyawa ne zuwa 
ga Ubangijinmu. 

57. "Lalle ne mu, muna kwa- 
cfayin Ubangijinmu Ya gafarta 
mana kurakuranmu, ^domin mun 
kasance farkon masu imani." 

52. Kuma Muka aika zuwa ga 
Musa cewa ka yi tafiyar dare da 
bayiNa, lalle ne ku wacfanda ake 
biya (1) ne. 









tQojjjtjtfJ'Z^ 






*$J 









(1) Fir'auna da yakinsa za su bi ku domin su kama ku. Amma ba za su sami Ikon 
kama ku ba. 



557 



26 — Suratush Shu'ara' 



WSfflj^-n 



53. Sai Fir'auna ya aika masu 
gayya a cikin birane. 

54. "Lalle ne, wacfannan, hakl- 
ka, kungiya ce kacfan. 

55. "Kuma lalle ne su, a gare mu, 
masu fusatarwa ne. 

56. "Kuma lalle ne mu, hakika, 
gaba cfaya masu sauna ne." 

57. Sai Muka fitar da su daga 
gonaki da maremari. 

58. Da taskoki da mazauni mai 
kyau. 

59. Kamar haka!^Kuma Muka 
gadar da su ga Bani Isra'Tla. 

60. Sai suka bl su suna masu fita 
a lokacin hudowar rana. 

61. Sa'an nan a lokacin da ja- 
ma'a biyu suka ga juna, sai abokan 
Musa suka ce, "Lalle ne mu, haki- 
ka, wadanda ake riska ne." 

62. Ya ce, "Kayya! Lalle ne, 
Ubangijina Yana tare da ni, zai 
shiryar da ni." 

63. Sai Muka yi wahayi zuwa ga 
Musa, cewa, "Ka doki teku da 
sandarka."... Sai teku ta tsage, (1) 
kowane tsagi ya kasance kamar 
falalen dutse mai girma. 

64. Kuma Muka kusantar da 
wadansu mutane a can. 

65. Kuma Muka tsTrar da Musa 
da wadanda suke tare da shi gaba 
daya. 









»^ s^ -. >^»^» 















(1) Teku ta tsage hanya goma sha biyu a kan adadin dangin BanT Isra'Tla. Suka bi, 
suka wuce, sa'ilin nan aka nutsar da Fir'auna, shi da jama'arsa, a cikin hanyoyin ruwan. 



558 



26 — Suratush Shu'ara' 



wmm-K 



66. Sa'an nan kuma Muka nut- 
sar da wacfansu mutanen. 

67. Lalle ne, a cikin wannan ak- 
wai aya, kumajnafi yawansu ba su 
kasance masu Tmani ba. 

68. Kuma lalle ne Ubangijinka, 
hakika, Shi ne Mabuwayi, Mai jin 
kai. 

69. Kuma ka karanta, a kansu, 
labarin Ibrahim. 

70. A sa'ilin da ya ce wa ubansa 
da mutanensa, "Mene ne kuke bau- 
ta wa?" 

71. Suka ce, "Muna bauta wa 
gumaka, saboda haka muna yini 
masu lazimta a gare su." 

72. Ya ce, "Shin, suna jin ku, a 
lokacin da kuke kira? 

73. "K6 kuwa suna amfanin ku, 
ko suna cutar ku?" 

74. Suka ce, "A 'a, mun sami 
ubanninmu, kamar haka ne suke 
aikatawa." 

75. Ya ce, "Shin to, kun ga abin 
da kuka kasance kuna bauta wa? 

76. "Ku da ubanninku mafi 
dadewa? 

77. "To, lalle ne su makiya ne a 
gare ni, face Ubangijin halittu. 

78. "Wanda Ya halitta ni, sa'an 
nan Yana shiryar da ni. 

79. "Kuma Wanda Yake Shi ne 
Yake ciyar da ni, kuma Yana shayar 
da ni. 

80. "Kuma idan na yi jiyya, to, 
Shi ne Yake warkar da ni. 



* *. 






%iJj^yj$b 


















559 



26 - Suratush Shu'ara' 



MSffl^-n 



81. "Kuma Wanda Yake matar 
da ni, sa'an nan Ya rayar da ni, 

82. "Kuma Wanda Yake ina 
kwacfayin Ya gafarta mini kuraku- 
raina, a ranar sakamako. 

83. "Ya UbangijTna! Ka ba ni 
hukunci, kuma ka riskar da ni ga 
salihai. 

84. "Kuma Ka sanya mini hars- 
hen gaskiya (1) a cikin mutanen 
Rarshe. 

85. "Kuma Ka sanya ni daga 
magadan Aljannar ni'ima. 

86. "Kuma Ka gafarta wa uba- 
na, lalle ne shi, ya kasance daga 
6atattu. 

87. "Kuma kada Ka kunyata ni 
a ranar da ake tayar da su. 

88. "A ranar da dukiya ba ta 
amfani, kuma cfiya ba su yi. 

89. "Face wanda ya je wa Allah 
da zuciya mai tsarki." 

90. Kuma aka kusantar da Al- 
janna ga masu takawa. 

91. Kuma aka fitar da wuta bab- 
ba domin halakakku. 

92. Kuma aka ce musu, "Ina 
abin da kuka kasance kuna bauta 
wa? 

93. "Baicin Allah? Shin, suna 
taimakon ku ko kuwa suna tsare 
kansu?" 










p ^^<4«|-vSQ jj^ 



* ' s 









'>'v1'**i'>' 






(1 ) Harshen gaskiya shi ne yabo mai kyau. Mutanen karshe su ne Musulmi, arummar 
Annabi Muhammadu, masu shaida ga annabawa da iyar da manzanci. 



560 



26 — Suratush Shu'anT 



8KB3»-n 



94. Sai aka kikkife su (1) a cikin- 
ta, su da halakakkun. 

95. Da rundunar Ibilisa gaba 
daya. 

96. Suka ce, alhali suna a cikinta 
suna yin husuma, 

97. "Rantsuwa da Allah! Lalle 
ne mun kasance, haioka, a cikin 
Bata bayyananna. 

98. "A lokacin da muke daidaita 
ku da Ubangijin halittu. 

99. "Kuma babu abin da ya 6a- 
tar da mu face masu laifi. 

100. "Saboda haka ba mu da 
wadansu maceta. 

101. "Kuma ba mu da aboki, 
masoyi. 

102. "Saboda haka, da lalle 
muna da (damar) komawa, domin 
mu kasance daga muminai!" 

103. Lalle ne, a cikin wancan 
akwai aya, kuma mafi yawansu, ba 
su kasance muminai ba. 

104. Kuma lalle ne Ubangijinka, 
Shi ne Mabuwayi, Mai jin kai. 

105. MutanenNuhusunkaryata 
Manzanni. 

106. A lokacin da tfan'uwansu, 
Nuhu, ya ce musu, "Shin, ba za ku 
yi takawa ba? 

707. "Lalle ne, zuwa gare ku, ni 
Manzo ne amintacce. 

108. "To,kubiAllahdatakawa, 
kuma ku yi mini da'a. 












^ - ^ 






<'> s\t'>< '(*"i\. 



m^j\^9>&>l£ 



\' x' **\i *. >*- 



<£%*** \% > y *y< m 



(1) Gumakan, sii da halakakku tnabiyansu. 
mai bin sa halakakke. 



Dukan mai 6atar da wani shine gunki ga 



561 



26 — Suratush Shu'ara' 






109. "Kuma ba ni tambayar ku 
wata ijara a kansa. Ijarata ba ta 
zama ba face daga Ubangijin halittu. 

110. "Sabdda haka, ku bi Allah 
da takawa, kuma ku yi mini da'a." 

111. Suka ce, "Ashe, za mu yi 
Tmani sabdda kai, alhali kuwa, ma- 
fiya kaskanci sun bi ka?" 

112. Ya ce, "Kuma ba ni da sani 
ga abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 

113. "Hisabinsu bai zama ba, 
face ga Ubangijina, da kuna 
sansancewa. 

114. "Ban zama mai kore mumi- 
nai ba. 

115. "Nlba kowa ba ne, sai mai 
gargacfi mai bayyanawa." 

116. Suka ce, "Lalle ne, idan ba 
ka hanu ba, ya Nuhu, (daga 
maganarka,) hakTka, kana kasan- 
cewa daga wacfanda ake jefewa." 

117. Yace,"Ya Ubangijina! Lal- 
le ne mutanena sun karyata ni. 

118. "Sai ka yi hukunci, a tsaka- 
nTna da tsakaninsu,^ tabbataccen 
hukunci, kuma ka tslrar da ni, da 
wacfanda suke tare da ni daga 
muminai." 

119. Sai Muka tslrar da shi, shi 
da wadanda suke tare da shi, a cikin 
jirgi wanda aka yi wa lodi. 

120. Sa'an nan Muka nutsar, a 
bayan haka, da sauran. 

121. Lalle ne, a cikin wannan, 
akwai aya, kuma mafi yawansu, ba 
su kasance masu Tmani ba. 



<^> 






© ^J^*»)j ^-Jc^%^ J^ 



% %££$ cj jp^t^il 






^ 9- >»' It 



^'.s^ »>^-^ •"-^rfr 









562 



26 - Suratush Shu'ara' 



mm-* 



122. Kuma Lalle ne, Ubangijin- 
ka, haklka, ShT ne Mabuwayi, Mai 
rahama. 

123. Adawa sun karyata Man- 
zanni. 

124. A lokacin da dan'uwansu, 
Hudu ya ce musu, "Ba za ku yi 
takawa ba?" 

125. "Lalle ne ni, zuwa gare ku, 
halaka, Manzo ne, amintacce. 

126. "Saboda haka ku bi Allah 
da takawa, kuma ku yi mini da'a. 

127. "Kuma ba ni tambayar 
wata ijara a kansa. Ijarata ba ta 
zama ba, face daga Ubangijin halit- 
tu. 

128. "Shin, kuna yin ginin sita- 
diyo (1) a kowane tsauni ne, kuna 
yin wasa? 

129. "Kuma kuna rikon matsa- 
rar ruwa, tsammaninku, ku daw- 
wama? (2) 

130. "Kuma idan kun yi damka, 
sai ku yi damkar kuna masu 
tankwasawa. 

131. "To, ku bi Allah da takawa, 
kuma ku yi mini da'a. 

132. "Ku ji tsoron Wanda Ya 
taimake ku da abin da kuka sani. 

133. "Ya taimake ku da dabbo- 
bin ni'ima da diya. 

134. "Da gonaki da maremari. 

755. "Lalle ne ni, ina ji muku 
tsoron azabar wani yini mai girma." 









<£$*» t^>- Y'\*.\ 
*'"'$' » + » ^~'+ >> -r> */>' A?" 



S S s»* 



^auUl 






I^Sl L&j^rj*** *»».>>* *« !•?> \ j)_j 






oj^c^t^i^t; 



p/UU^^l 









(1) Sitadiyo shi ne gidan wasanni da Turanci, alama da Larabci. 

(2) Ko kuma wuraren sana'o'i kamar masakoki irin na zamanin nan. 



563 



26 — Suratush Shu'ara' 



8BDS»-n 



136. Suka ce, "Daidai ne a kan- 
mu : Ka yi wa'azi ko ba ka kasance 
daga masu wa'azi ba. 

137. "Wannan abu bai zamo ba 
face halayen (1) mutanen farko. 

138. "Kuma mu, ba mu zama 
wacfanda ake yi wa azaba ba." 

139. Saboda haka suka karyata 
shi, sai Muka halakar da su. Lalle 
ne a cikin wannan akwai aya, kuma 
mafi yawansu ba su kasance masu 
Tmani ba. 

140. Kuma lalle ne, Ubangi- 
jinka, hakika, Shi ne Mabuwayi, 
Mai jin kai. 

141. Samudawa sun karyata 
Manzanni. 

142. A lokacin da tfan'uwansu 
Salihu ya ce, "Shin, ba za ku bi 
Allah da takawa ba? 

143. "Lalle ne ni, zuwa gare ku, 
Manzo ne, amintacce. 

144. "Saboda haka, ku bi Allah 
da takawa, kuma ku yi mini da'a. 

145. "Kuma ba ni tambayar ku 
wata ijara, a kansa. Ijarata ba ta 
zama ba face daga Ubangijin ha- 
littu. 

146. "Shin, ana barin ku (2) a 
cikin abin da yake a nan, kuna 
amintattu? 






F3 <J&&& ' 















fun 



1 ujJ 3^^4i 



(1 ) Watau labarun mutane wacfanda ba su ci gaba ba, ba su son a yi rawa da nishadi. 
Ana karantawar ma'anar icaryar ta farko, watau wai tatsuniya ce, a ce wai a hana aya a kan 
tsaunuka domin wasanni. Suna nufi da aya ko alama gidajen rawa da na nashadi watau 
stadiyam da kasTno. 

(2) Kuna zaton za a bar ku a inn wannan ni'ima, Allah ba zai karfti rayukanku ba, 
kuma Ya yi muku hisabi a kanta? Kayya ! Za a yi muku hisabi a bayan kun mutu an tsayar 
da ku, domin hisabin ayyukan da kuka yi. 



564 



26 — Suratush Shu'ara' 



«&&-n 



147. "A cikin gonaki da mare- 
mari. 

148. "Da shuke-shuke da dab!- 
nai, 'ya'yan itacensu hirtsi (1) masu 
narkewa a ciki? 

149. "Kuma kuna sassaka gidaje 
daga duwatsu, kuna masu alfahari? 

150. "Saboda haka ku bi Allah 
da takawa, kuma ku yi mini da'a. 

151. "Kada ku yi cfa'a ga umur- 
nin ma6arnata. 

152. "Wacfanda suke yin barna a 
cikin kasa, kuma ba su kyauta- 
tawa." 

153. Suka ce, "Kai daga masu 
sihiri kurum kake. 

154. "Ba kowa kake ba, face 
mutum kamarmu. To, ka zo da 
wata aya idan ka kasance daga 
masu gaskiya." 

755. Ya ce, "Wannan rakuma ce 
tana da shan C2) yini, kuma kuna da 
shan yini sasanne. 

156. "Kada ku shafe ta da cuta, 
har azabar yini mai girma ta shafe 
ku." 

157. Sai suka soke ta, sa'an nan 
suka wayi gari suna masu nadama. 

158. Saboda haka azaba ta kama 
su. Lalle ne a cikin wannan akwai 
aya, kuma mafi yawansu, ba su 
kasance masu imani ba. 






$jL^l*^^Jg£& 












±±ntj 









a* 






(1) Hirtsi shi ne 'ya'yan itace sababbi tun ba su nuna ba. Watau hirtsin gonakinsu 
idan an ci shi narkewa yake yi a cikin ciki balle kuma 'ya'yan itace nunannu. 

(2) Ranar da take da sha ita kadai za ta shanye ruwan njiyarsu, su kuma ranar da 
suke da sha su kadai za su debi ruwan, ba za ta sha ba. Amma kuma tana ba su nono da 
madara. 



565 



26 — Suratush Shu'ara' 



8E»l&-n 



759.^ Lalle ne Ubangijinka, haki- 
ka, Shi ne Mabuwayi, Mai jin kai. 

160. Mutanen Lucfu sun karyata 
Manzanni. 

161. A lokacin da cfan'uwan- 
su, (1) Lucfu ya ce musu, "Ba za ku yi 
takawa ba? 

162. "Lalle ne nT, zuwa gare ku, 
Manzo ne, amintacce. 

163. "Saboda haka, ku bi Allah 
da takawa, kuma ku yi mini da'a. 

164. "Kuma ba ni tambayar ku 
wata ijara. Ijarata ba ta zama ba 
face daga Ubangijin halittu. 

165. "Shin, kuna je wa maza 
daga cikin talikai? 

166. "Kuma kuna barin abin da 
Ubangijinku Ya halitta muku daga 
matanku? A 'a, ku mutane ne masu 
ketarewa!' 

167. Suka ce, "Lalle ne, hakika, 
idan ba ka hanu ba, ya Ludu ! Tilas 
ne kana kasancewa daga wadanda 
ake fitarwa (daga gari)." 

168. Ya ce, "Lalle ne ga aikinku, 
hakika, ina daga masu kinsa. 

169. " Ya Ubangijina ! Ka tslrar 
da ni da iyallna daga abin da suke 
aikatawa." 

170. Saboda haka Muka tslrar 
da shi, shi da mutanensa gaba daya. 

171. Face wata tsohuwa a cikin 
masu wanzuwa. 



> -»ft '\\'*'\ 't'*\ 
























h ?«'L*X'.J&r\ ftC -.vrl-ltils 



' oj^^^^u^^^^^-^ 



%^jcp4p(s 






^U^^Jy^l 



(1) Lucfu cfan'uwansu ne na zaman gari da aure kawai. Asalinsa cfan baffan Ibrahim 
ne, sun taso daga gabas, Icasar Babila suka yi hijira, har Ibrahim ya sauka Habruna a 
Icasar Sham, Lucfu kuwa ya sauka a Sadum da allcaryunta. 



566 



26 — Suratush Shu'ara' 



SBllj^-n 



172. Sa'an nan kuma Muka dar- 
kake wasu. 

1 73. Kuma Muka yi ruwan sama 
a kansu, ruwa. Sai dai ruwan wa- 
cfanda ake yi wa gargadi ya muna- 
na. 

174. Lalle ne ga wannan, akwai 
aya, kuma mafi yawansu ba su ka- 
sance masu imani ba. 

1 75. Kuma lalle ne Ubangijinka, 
hakika, Shi ne Mabuwayi, Mai jin 
kai. 

176. Ma'abuta kunci sun karya- 
ta Manzanni. 

1 77. A lokacin da Shu'aibu ya ce 
musu, "Ba za ku yi takawa ba? 

178. "Lalle ne ni, zuwa gare ku, 
Manzo ne, amintacce. 

779. "Saboda haka, ku bi Allah 
da takawa kuma ku yi mini da'a. 

180. "Kuma ba ni tambayar ku 
wata ijara a kansa. Ijarata ba ta 
zama ba face daga Ubangijin hali- 
ttu. 

181. "Ku cika mudu, kuma kada 
ku kasance daga masu sanyawar 
hasara (ga mutane). 

182. "Kuma ku yi awo da sikeli 
daidaitacce. 

183. "Kuma kada ku nakasa wa 
mutane abubuwansu, kuma kada 
ku yi fasadi a cikin kasa kuna masu 
6arna. 

184. "Kuma ku ji tsoron Allah 
Wanda Ya halitta ku, ku da jama 'ar 
farko." 






%^.L& JC*}\j}a* <L*$\jla* Akb/Wj 






' s *> '\t'/ K '£"£ * 






567 



26 - Suratush Shu'ara' 



msti&-n 



185. Suka ce, "Kai dai daga wa- 
cfanda suke sihirtattu kawai ne. 

186. "Kuma ba kowa kake ba, 
face mutum kamarmu, kuma lalle 
ne muna zaton ka, haklka, daga 
makaryata. 

187. "To, ka jefo wani 6a66ake 
daga sama a kanmu, idan ka kasan- 
ce daga masu gaskiya." 

188. Ya ce, "Ubangijlna ne Mafi 
sani ga abin da kuke aikatawa." 

189. Sai suka karyata shi, sabo- 
da haka, azabar ranar girgije (1) ta 
kama su. Lalle ne ita ta kasance 
azabar yini mai girma. 

190. Lalle a cikin wancan, haki- 
ka, akwai aya, amma mafi yawansu 
ba su kasance masu imani ba. 

191. Kuma lalle Ubangijlnka, 
haklka, Shi ne Mabuwayi, Mai jin 
kai. 

192. Kuma lalle Shi (Alkur'ani), 
haklka, saukarwar Ubangijin halit- 
tu ne. 

193. Ruhi (2) amintacce ne ya 
sauka da shi. 

194. A kan zuciyarka, domin ka 
kasance daga masu gargadi. 

195. Da harshe na Larabci mai 
bayani. 






ftp ^j^ ( »j^ioircy^<ii5:i(4o| i 












( 1 ) An ruwaito cewa Allah Ya bucfe musu kofar Jahannama, zafi ya hana su zama a 
ko'ina cikin gidajensu, sa'an nan aka sanya girgije ya yi musu inuwa mai sanyi-sanyi har 
suka taru a ciki, sa'an nan aka sanya girgijen ya kama da wuta a kansu, suka kone kurmus 
kamar an gasa fara. Suka koma toka kamar yadda suka nema daga Shu'aibu da a jefa 
musu babbake daga sama idan ya zama daga masu gaskiya. 

(2) Ruhul Kudus, shi ne Jibiril, amincin Allah ya tabbata a gare shi. 



568 



26 — Suratush Shu'ara' 



wmm-^ 



196. Kuma lalle shin, hakika, 
yana a cikin littattafan (Manzan- 
nin) farko. 

197. Ashe, bai kasance aya ba a 
gare^su, ya zama Malaman Bam 
Isra'ila sun san shi? 

198. Kuma da mun saukar da shi 
a kan sashen Ajamawa, 

199. Ya karanta shi a kansu, ba 
su kasance saboda shi masu imani 
ba. 

200. Kamar wancan ne! Muka 
shigar da shi a cikin zukatan masu 
laifi. 

201. Ba za su yi imani da shi ba 
sai sun ga azabar nan mai racfacfi. 

202. Sai ta taho musu kwatsam, 
alhali kuwa su, ba su sansance ba. 

203. Sai su ce, "Shin, mu wacfan- 
da ake yi wa jinkiri ne?" 

204. Ashe, to, da azabarMu suke 
neman gaggawa? 

205. Ashe, to, ka gani, idan 
Muka jishe su dacfi a shekaru, 

206. Sa'an nan abin da suka ka- 
sance ana yi musu wa'adi (da shi) ya 
je musu, 

_ 207. Abin da suka kasance ana 
jTshe su dadin, ba zai tunkude azaba 
ba daga gare (1) su. 

208. Kuma ba Mu halakar da 
wata alkarya ba face tana da masu 
gargacfi. 






" <^. ».* b^m 



||p J^ Z^Zy^ VpJe jaXoJ^ typ<j®J>\ 






mK 






yJ^^J*<&£' ' 












7?* ^ \' >W\'* >-7 -* 



>''>\ > :&\'* >■ 



^ j^C^>j^> 



jiyDU^v^^lU 



O^^U^i^^^ls^* 1 ^ 



(1) Da an ba su lokaci mai tsawo suna jin dacfi da rayuwar duniya a cikinsa, to, ranar 
da mutuwa ko azabar Allah ta je gare su, wannan lokacin ba zai tunkude mutuwar ko 
azabar ba daga gare su. 



569 



26 — Suratush Shu'ara' 



mmm-K 



209. Domin tunatarwa, kuma ba 
Mu kasance Masu zalunci ba. 

210. Kuma (Alkur'ani) shaicfanu 
ba su cfora sauka da shi ba. 

211. Kuma ba ya kamata a gare 
su (su shaicfanu su sauka da shi), 
kuma ba su iyawa. 

212. Lalle ne su, daga saurare, 
hakika, wacfanda aka nisantar ne. 

213. Saboda haka, kada ka kira 
wani abin bautawa na dabam tare 
da Allah, sai ka kasance daga wa- 
cfanda ake yi wa azaba. 

214. Kuma ka yi gargacfi ga dan- 
ginka mafiya kusanci. 

215. Kuma ka sassauta fikafi- 
kanka (1) ga wanda ya bl ka daga 
muminai. 

216. Sa'an nan idan suka saba 
maka, to, ka ce, "Lalle nl, bar- 
rantacce ne daga abin da kuke aika- 
tawa." 

217. Kuma ka dogara ga Mabu- 
wayi, Mai jin kai. 

218. Wanda Yake ganin ka a 
lokacin da kake tashi tsaye. 

219. Da jujjuyawarka a cikin 
masu yin sujada. 

220. Lalle Shi (2) , Shi ne Mai ji, 
Masani. 



3 <Jy^^-^J^Jr^(^^J^J 



> >*-"! 






^»«. >* SSS s t 









* s ' * 






^XpyiQQ 



(1) Ka zama mai tausayi ga muminai wacfanda suka blka, ka yi musu kamar yadda 
kaza take yi wa 'ya'yanta kanana a lokacin sanyi, ko kuwa idan za su yi barci domin ta kare 
su daga cuta. 

(2) Allah Shi ne Mai ji, ji na gaskiya, kuma Masani, sani na gaskiya. 



570 



26 — Suratush Shu'ara' 



»,$£-n 



221. Shin, (kuna so) in gaya (1) 
muku a kan wanda shaicfannu kan 
sauka? 

222. Sukan sauka a kan dukan 
makaryaci, mai zunubi. 

223. Suna jefa (abin da suka) ji, 
alhali kuwa mafi yawansu makar- 
yata ne. 

224. Kuma mawaka (2) halakak- 
ku ne ke bin su. 

225. Shin, ba ku ga cewa, lalle ne 
su, a cikin kowane rango suna yin 
cfimuwa (su ketare haddi) ba? 

226. Kuma lalle ne su, suna fadin 
abin da ba su aikatawa? 

227. Face wadanda suka yi Tma- 
ni suka aikata ayyukan kwarai, 
kuma suka ambaci Allah da yawa, 
kuma suka rama zalunci, daga 
bayan an zalunce su. Kuma wadan- 
da suka yi zalunci, za su sani a wace 
majuya suke juyawa. 






*? .fA^"** 






\< > »<n >>> -'>T 






^3 0>A^^JL^(^^^JLis» 



(1) Wannan domin raddi ne ga masu cewa aljannu ke gaya wa Muhammadu, tsira da 
amincin Allah su tabbata a gare shi, Alkur'ani. Aljannu ba su sauka sai ga makaryaci, mai 
zunubi, Muhammadu kuwa ba haka yake ba. Saboda haka shi ba mahaukaci ba, kuma ba 
wanda aljannu suke gaya wa ba. Dukan abin da ya facfa, to, wahayi ne daga Allah. 

(2) Siffofin mawaka sun nuna cewa Annabi Muhammadu ba mawaki ba ne, domin ba 
shi da cfaya daga cikin siffofin mawaka. Kuma mabiyansa ba halakakku ba ne. 



571 



27 — Suratun Naml 



d^OIIi^-rv 




Tana karantar da cewa Allah Yana da asirrai, ba su da iyaka, 
Yana nuna sashensu ta hannun wadansu mutane bayinSa da a cikin 
littattafanSa, domin muminai su kara karfin Imani, kuma su yi aiki 
da shari'ar da Ya aza su a kanta. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. T).S. Wacfancan ayoyin Al- 
kur'ani ne da Littafi mai bay- 
yanawa. 

2. Shiriya ce da bushara ga 
muminai. 

3. Wadanda suke tsayar da sal- 
la kuma su bayar da zakka, alhali 
kuwa su, game da Lahira, to, su, 
suna yin yaklni. 

4.^ Lalle ne wadanda suke ba su 
yin Tmani da Lahira, Mun kawata 
musu ayyukansu, saboda haka suna 
cfimuwa. 

5. Wadannan ne wadanda suke 
suna da mugunyar azaba (a du- 
niya), kuma su, a Lahira, su ne 
mafiya hasara. 






*■"*■-'■$, 






572 



27 - Suratun Naml 



^li&-rv 



6. Kuma lalle ne kai, hakika, ana 
hacfa (1) ka da Alkur'ani daga gun 
Mai hikima, Masani. 

7. A lokacin da Musa ya ce wa 
iyalinsa, "Lalle ni, na tsinkayi wata 
wuta, ni mai zo muku daga gare ta 
ne, da wani labari, ko kuwa mai zo 
muku ne da yula, makamashin, 
tsammaninku, ku ji cfimi." 

8. To, a lokacin da ya je mata, sai 
aka kira shi cewa, "An tsarkake 
wanda yake cikin (wurin) wutar da 
wanda yake a gefenta, kuma tsarki 
ya tabbata ga Allah Ubangijin ha- 
littu. 

9. "Ya Musa, lalle ne shi, NT ne 
Allah, Mabuwayi, Mai hikima. 

10. "Kuma ka jefa sandarka." 
To, a lokacin da ya gan ta, tana 
girgiza kamar dai ita karamin macT- 
ji ne, sai ya juya yana mai bayar da 
baya, kuma bai koma ba, "Ya 
Musa! Kada ka ji tsoro, lalle Ni, 
Manzanni ba su jin tsoro a wuriNa. 

11. "Sai wanda ya yi zalunci, 
sa'an nan ya musanya kyau a bayan 
cuta, to, lalle NT, Mai gafara ne, 
Mai jin kai. 

12. "Kuma ka shigar da hannun- 
ka a cikin wuyan rigarka, ya fita 
fari, babu wata cuta, a cikin wasu 
ayoyi tara zuwa ga Fir'auna da 
mutanensa. Lalle ne su, sun kasance 
mutane ne fasikai." 









<«!%£* 



~ /*' *> 






(1) Lahira da Tmani da ita suna a cikin aslran Allah. Haka karbar Alicur'ani daga 
Allah yana a cikin asiran Allah da Ya bayyana a Littafi. Ganin Musa ga wuta da abubuwan 
da suka auku a wurin game da maganar Allah a gare shi da juyawar sanda macijiya da 
komawarta sanda da juyawar hannunsa fari kal da juyawarsa zuwa ga asalinsa, duka suna 
a cikin asiran Allah da Ya bayyana su ga wani mutum. 



573 



27 - Suratun Naml 



mmm-™ 



13. To, a lokacin da ayoyinMu 
suka je musu, suna masu wayar da 
kai, suka ce, wannan sihiri ne, 
bayyananne. 

14. Kuma suka yi musunsu, al- 
hali zukatansu, sun natsu da su, 
domin zalunci da girman kai. To, ka 
dubi yadda akibar mabarnata ta 
kasance. 

75. Kuma lalle ne, haloka, Mun 
bai wa Dawuda da Sulaiman ilmi, 
kuma suka ce, "Gddiya ( ^J;a tab- 
bata ga Allah, Wanda Ya fifita mu a 
kan masu yawa daga BayinSa 
muminai." 

16. Kuma Sulaiman ya gaji Da- 
wuda ya ce, "Ya ku mutane! An 
sanar da mu maganar tsuntsaye, 
kuma an ba mu daga kowane abu. 
Lalle ne, wannan, hakika, shi ne 
falalar (Allah) bayyananna." 

17. Kuma aka tattara, domin 
Sulaiman, rundundninsa, daga al- 
jannu da mutane da tsuntsaye, to, 
su ana kange su (ga tafiya). 

18. Har a lokacin da suka je a 
kan rafin tururuwa, wata tururuwa 
ta ce, " Ya ku jama'ar tururuwa ! Ku 
shiga gidajenku, kada Sulaiman 
da rundunoninsa su kakkarya ku, 
alhali kuwa su, ba su sani ba." 

19. Sai ya yi murmushi yana mai 
dariya daga maganarta, kuma ya 






^3 \^jy^y>x^f \ JCa ]y Is 









\' m V >rtu"'f- 1i-~ >i'> '& * " 



^ -**, 









X^^^y&jQ<£c£r^£"s 



(1) Abin da ke hakkin ni'imar Allah a kan mutum, ya gode Masa. Dawuda da 
Sulaiman Allah Ya ba su ilmi na Annabci sun tsayu da godiyarsa a kan aiki da shi, da 
kuma ikrari da cewa ni'ima ce daga Allah, ba da wani aiki nasu ba. Annabci da ilmi da 
sanin maganar tsuntsu da ta aljannu da ta tururuwa duka suna cikin aslrin Allah da Yake 
nunawa ta hanyar wadansu BayinSa, Annabawa. 



574 



27 — Suratun Naml 



$3Hiljg~-rv 



ce, "Ya UbangijTna ! Ka cusa mini 
in gode wa ni'imarKa wadda Ka 
ni'imta ta a gare ni da kuma ga 
mahaifana biyu, kuma in aikata 
aiki na kwarai, wanda Kake yarda 
da shi, kuma Ka shigar da ni, sabo- 
da rahamarKa, a cikin bayinKa 
salihai." 

20. Kuma ya binciki (1) tsunt- 
saye, sai ya ce, "Me ya kare ni ba ni 
ganin hudhudu, ko ya kasance daga 
masu fakuwa ne? 

21. "Lalle ne za ni azabta shi 
azaba mai tsanani, ko kuwa lalle in 
yanka^hi, ko kuwa lalle ya zo mini 
da dafili bayyananne." 

22. Sai ya zauna ba nesa ba, 
sa'an nan ya ce, "Na san abin da ba 
ka sani ba, kuma na zo maka daga 
Saba da wani labari tabbatacce. 

23. "Lalle ni, na sami wata mace 
wadda tana mulkinsu, kuma an ba 
ta daga dukan kome, kuma tana da 
gadon sarauta mai girma. 

24. "Na same ta, ita da mutanen- 
ta, suna yin sujada ga rana, baicin 
Allah, kuma Shaitfan ya kawace 
musu ayyukansu, saboda haka ya 
karkatar da su daga hanya, sa'an 
nan su, ba su shiryuwa. 

25. "Ga (2) su yi sujada ga Allah 
Wanda Yake fitar da abin da yake a 
Boye, a cikin sammai da kasa, kuma 






-* - ' * * *" 






(1) Wannan ya nuna tsayuwar Sulaiman da binciken kome da kowa a cikin daularsa. 
Kuma da yadda yake yin tsanani a cikin sauki. Wannan ita ce hanyar mulki mai kyau. 

(2) An kayar da harafin korewa domin barinsa, da Hausa, yana 6ata ma 'ana, domin 
Shaitfan bai kange su daga rashin yin sujada ba. 



575 



27 - Suratun Naml 



tU^li^-rv 



Ya san abin da kuke 66yewa da 
abin da kuke bayyanawa. 

26. '\Allah, babu abin bautawa, 
face Shi, Ubangijin (1) Al'arshi, mai 
girma." 

27. Ya ce, "Za mu duba, shin, ka 
yi gaskiya ne, ko kuwa ka kasance 
daga makaryata? 

28. "Ka tafi da takardata wan- 
nan, sa'an nan ka jefa ta zuwa gare 
su, sa'an nan kuma ka juya daga 
barinsu, sa'an nan ka ga mene ne 
suke mayarwa." 

29. Ta ce, "Ya ku mashawarta! 
Lalle ne, an jefo, zuwa gare ni, wata 
takarda mai girma. 

30. "Lalle ita daga Sulaiman 
take, kuma lalle ita, da sunan Al- 
lah, Mai rahama, Mai jin kai ne. 

31. "Kada ku yi girman kai a 
gare ni, kuma ku zo mini kuna masu 
sallamawa." 

32. Ta ce, "Ya ku mashawar- 
ta (2) ! Ku yi mini fatawa ga al'ama- 
nna, ban kasance mai yanke wani 
al'amari ba, sai kun halarta." 

33. Suka ce, "Mu ma'abuta karfi 
ne, kuma ma'abuta yaki mai tsana- 
ni ne, kuma al'amari ya koma zuwa 
gare ki, saboda haka ki duba, mene 
ne za ki yi umurni (da shi)?" 






rf^t ' -fit' ' 2"Vf ' f^ts*" n- .A. 



0fj^nic£^v&$ $&& 



^^s. S* S 






J-lyS'S • >»' 



iPf\ < , »> . > t" '.\ \ V -Nit 






(1) Ya siffanta Allah da cewa babu abin bautawa face Shi, domin ya kore cancantar 
rana ga ibada, da Ubangijin Al'arshi domin ya debe girman gadon Bilkisu daga zukata. 

(2) Allah bai ke&ance hikima ga maza kawai ba, har mata akwai masu hikima a 
cikinsu. Sai dai Musulunci ya hana shugabancin mata, saboda galibinsu adifarsu ta rinjayi 
hankalinsu, saboda kyautata tarbiyyar yara. Ana fahimtar cewa iya mulki, shi ne rashin 
fallewa da ra'ayi ga shugaba, sai a bayan ya shawarci mutanensa, kamar yadda Sarauniyar 
Saba ta yi da Majalisarta. 



576 



27 — Suratun Naml 



dJ^lli^-rv 



34. Ta ce, "Lalle Sarakuna idan 
sun shiga wata alkarya, sai su 6ata 
ta, kuma su sanya masu darajar 
mutanenta kaskantattu. Kuma ka- 
mar wancan ne suke aikatawa. 

35. "Kuma lalle m, mai aikawa 
ce zuwa gare su da kyauta, sa'an 
nan mai dubawa ce : da me manzan- 
nin za su komo." 

36. To, a lokacin da ya je wa 
Sulaiman ya ce, "Shin, za ku kara 
ni da dukiya ne? To, abin da Allah 
Ya ba ni, shi ne mafi alheri daga 
abin da Ya ba ku. A'a, ku ne kuke 
yin farin tiki da kyautarku. 

37. "Ka koma zuwa gare su. 
Sa'an nan lalle muna je musu da 
rundunoni, babu wata ta6ukawa 
gare su game da su, kuma lalle 
muna fitar da su daga gare ta, suna 
mafi wulakantuwa, kuma suna 
kaskantattu." 

38. Ya ce, "Ya ku mashawarta! 
Wannenk u zai zo mini da gadonta a 
gabanin su zo, suna masu salla- 

mawa?" 

39. Wani mai karfi daga aljannu 
ya ce, "NT, ina zo maka da shi a 
gabanin ka tashi daga matsayinka. 
Kuma lalle m 9 a gare shi, haklka, 
mai karfi ne amintacce." 

40. Wanda yake a wurinsa ak- 
wai (1) wani ilmi daga Littafin ya ce, 












*' S* «. 



» >'*'*"' * 









•k-&tiXrX\?*''" 



I^u^jL J^Sl VjJLJl £li 



' *» * 






fe^^\*\$^j& 



(1) Allah na bayar da asirai daga littattafai, ko da wahayi zuwa ga Annabawa, ko da 
ilhama daga abin da aka bai wa Annabawa. Wadansu sun ce ilmin nan sunan Allah ne mafi 
girma. Allah ne Mafi sani. Sai dai sharadin aiki da ilmi ga ibada, ya kasance daga 
Annabawa kawai, a cikin lokacin aiwatar da shari'arsu. Ba a iya amfani da wani sunan 
Allah wanda wani Annabi bai zo da shi ba a gabanin Musulunci, kuma a bayan Musulunci 



577 



27 - Siiratun Naml 



$20!ti&-rv 



"Ni ina zo maka da shi a gabanin 
kyaftawar ganinka ta koma gare 
ka." To, a lokacin da ya gan shi 
matabbaci a wurinsa, ya ce, "Wan- 
nan daga falalar Ubangijlna yake, 
domin Ya jarraba ni : Shin, zan gode 
ne, ko kuwa zan butulce! Kuma 
wanda ya gode, to, yana godewa ne 
domin kansa, kuma wanda ya kafir- 
ta, to, lalle Ubangijina Wadatacce 
ne, Karimi." 

41. Ya ce, "Ku canza kamar ga- 
donta gare ta, mu gani, shin za ta 
shiryu, ko kuwa tana kasancewa 
daga wacfanda ba su shiryuwa." 

42. To, a lokacin da ta je, aka ce, 
"Shin, kamar wannan gadon sarau- 
tarki yake?" Ta ce, "Kamar dai shi 
ne. Kuma an ba mu ilmi daga gaba- 
ninta, kuma mun kasance masu 
sallamawar (al'amari ga Allah)." 

43. Kuma abin da ta kasance 
tana bautawa, baicin Allah, ya kan- 
ge ta. Lalle ita, ta kasance daga 
mutane kafirai. 

44. Aka ce mata, "Ki shiga a 
gidan sarauta." To, a lokacin da ta 
gan shi, ta yi zatonsa wai gurbi ne, 
kuma ta kuranye (1) daga Icwau- 
rinta. Ya ce, "Lalle ne shi, gidan 
sarauta ne mai santsi daga ma- 
dubai." Ta ce, "Ya Ubangijlna! 



~e 






r- 



■J^4 



&>d^CiPJ*CjtJ 



' *"*■ »>?' \" *'\i i > 



Z$J&\jMl\t^& 









UTl ;y&fjH£ 









ba a rokon Allah sai da sunayenSa masu kyau, tis'in da taran nan, sai dai a dunkule kamar 
a ce, "Ina rokon Allah da sunayenSa da na sani da wadanda ban sani ba." 

Jl) Idan Tmani ya shiga a cikin zuciya, sai ginnan kai ya fita daga gare ta. Sarauniya 
Bilkisu tana kuranye kafafunta da niyyarta ta shiga a cikin ruwa domin ta nuna da'arta ga 
umurnin Annabin Allah Sulaiman, kuma ta yarda da shiga gulbin da ba ta san tsawon 
zurfinsa ba, ko da za ta mutu a wurin da'a da takawa. Mace da sarauta iyakar ginnan kai 
ke nan, babu abin da zai gusar da shi sai Imanin gaskiya. 



578 



27 — Suratun Naml 



OM&-rv 



Lalle ni, na zalunci kaina, kuma na 
sallama al'amari tare da Sulaiman 
ga Allah, Ubangijin halittu." 

45. Kuma lalle ne, hakika, mun 
aika zuwa Samudawa da cfan'u- 
wansu, Salihu (ya ce), "Ku bauta 
wa Allah." Sai ga su kungioyi biyu 
suna ta husuma. 

46. Ya ce, "Ya mutanena! Don 
me kuke neman gaggawa game da 
munanawa, a gabanin kyautatawa. 
Don me ba ku neman Allah gafara, 
tsammaninku, za a yi muku raha- 
ma?" 

47. Suka ce, "Muna shu'umci da 
kai, kuma da wanda ke tare da kai." 
Ya ce, "Shu'umcinku a wurin Allah 
yake. A'a, ku mutane ne, ana fiti- 
nar ku." 

48. Kuma wacfansu jama'a 
tara (1) sun kasance a cikin birnin, 
suna yin 6arna, kuma ba su kyauta- 
tawa. 

49. Suka ce, "Ku yi rantsuwa da 
Allah, lalle za mu kwanan masa, (2) 
shi da mutanensa, sa'an nan mu ce 
wa waliyyinsa. 'Ba mu halarci hala- 
kar mutanensa ba, kuma mu, haki- 
ka, masu gaskiya ne'." 

50. Kuma suka kulla makirci, 
kuma Muka kulla sakamakon ma- 
kirci, alhali su ba su sani ba. 






yp j±^\^^jL^>£< 



i>ju^o> L>Ji^IjbU-\ ^^ciJ.Lll-31 xj&$ 



^ ^ ^< 










.r> * '■■'*■ 



'< '< ' 






> »> * ~" t'~- -' 









(1) Yawan masu 6arna ba ya hana gaskiya bayyana. Kuma mai makirci domin ya 
halakar da mai gargadin addinin Allah, yana yi wa kansa sanadin halaka kawai ne. 
Wadannan mutane tara sun yi niyyar kashe Salihu ne, ba da sanin danginsa ba, a wurin da 
yake kwana yana salla a masallacinsa, a bayan gari. A can Allah ya halakar da su. Wannan 
shi ne sakamakon makircin da suka kulla. 

(2) Za mu kwanan masa, ai za mu kwana da niyyar kashe shi a cikin dare, a 66ye. 



579 



27 - Suratun Naml 



$^lj££-rv 



51. Ka duba yadda akibar ma- 
kircinsu ta kasance, lalle Mu, Mun 
darkake su da mutanensu gaba 
daya. 

52. Wadancan, gidajensu ne, 
wofintattu, saboda zaluncin da 
suka yi, lalle ne a wancan akwai aya 
ga mutane wadanda suke sani. 

53. Muka tsirar da wadanda 
suka yi Imani, kuma sun kasance 
suna takawa. 

54. Da Ludu, a lokacin da ya ce 
wa mutanensa, "Shin, kuna je wa 
alfasha (1) ne alhali kuwa kuna 
gani? 

55. "Shin, lalle ku, haklka, kuna 
je wa jnaza da sha'awa, baicin 
mata? A 'a, ku, wasu irin mutane ne 
kuna aikin jahilci." 

56. Babu abin da ya kasance ja- 
wabin mutanensa, face suka ce, 
"Ku fitar da mutanen Ludu daga 
alkaryarku, lalle su, wasu irin muta- 
ne ne masu da'awar suna da tsarki." 

57. Sai Muka tsirar da shi, shi da 
mutanensa, (2) face matarsa, Mun 
kaddara ta a cikin masu wanzuwa. 

58. Kuma Muka yi ruwa a kansu 
da wani irin ruwa. To, ruwan wa- 
danda ake yi wa gargacfi ya mu- 
nana. 









'U^pf^pi^- 



->T1 i" f- 






\j^\*^U^\ \L1^X> 



i^^&^tfjj 









( 1 ) Alfashar mutanen Lucfu, ita ce luwacfi, namji ya bi namiji a duburarsa. Wannan 
alfasha, ko dabbobi ba su yin ta.Ga mutanen Ludu ta fara bayyana. Allah Ya halakar da su 
kamar yadda Ya ambata. Sa'an nan kuma ba a kara ganinta ba, sai ga wannan aFumma. 
Asirin da ke ciki, shT ne yadda Allah Yake juyar da cfabi'ar mutum ta zama ba ta masu 
hankali ba, tare da dogewar halittar jikinsa kamar yadda take ga zahiri. 

(2) Mutanensa muminai. Imani da gaskiya idan gaskiya ta bayyana asiri ne daga 
asTran Allah sai wanda Ya bai wa. Kusanci ga wani Annabi da aure ko zumunta, ba ya 
bayar da shi. Ruwan azaba, shT ma asiri ne na Allah. 



580 



27 - Siiratun Naml 



tm\%&~™ 



59. Ka ce, "Godiya ta tabbata ga 
Allah, kuma aminci ya tabbata bisa 
ga BayinSa, wacfanda Ya zaba." 
Shin, Allah ne Mafi alheri, ko abin 
da suke yin shirki da shi? (1) 

60. K6 wane ne Ya halitta sam- 
mai da Rasa, kuma Ya saukar 
muku, daga sama, wani ruwa, 
Muka tsirar, game da shi, gonaki 
masu sha'awa, ba ya kasancewa 
gare ku, ku tsirar da itacensu? Shin, 
akwai abin bautawa tare da Allah? 
A'a, su mutane ne suna daidaitawa 
(Allah da wani). 

61. K6 kuwa wane ne Ya sanya 
kasa tabbatacciya, kuma Ya sanya 
koguna a tsakaninta kuma Ya sa- 
nya mata manyan duwatsu taba- 
tattu, kuma Ya sanya wani sha- 
maki a tsakanin tekuna biyu? Shin 
akwai wani abin bautawa tare da 
Allah. A 'a, mafi yawansu ba su sam 
ba. 

62. K6 wane ne yake karba wa 
mai bukata idan ya kira Shi, kuma 
ya sanya ku mamayan kasa? Shin 
akwai wani abin bautawa tare da 
Allah? Kacfan kwarai kuke yin 
tunani. 

63. K6 wane ne yake shiryarwa 
a cikin duffan kasa da teku, kuma 
wane ne Yake aikowar iskoki domin 
bayar da bushara a gaba ga raha- 
marSa? Ashe, akwai wani abin bau- 
tawa tare da Allah? Tsarki ya tab- 















• 'XI' *'Xt s'*'* 






(1) Daga wannan aya ta 59 zuwa karshen sura, duka tambThi ne ga abubuwan fake na 
ilmin Allah, wanda ya shafi jikunanmu, amma ba mu san yadda suke aukuwa a gare mu 
ba. Sa'an nan kuma da tambihi ga abubuwan gaibi da suke zuwa domin mu yi imani da su. 



581 



27 — Suratun Naml 



iflSOIIi^-fv 



bata ga Allah daga barin abin da 
suke shirki da shi. 

64. K6 wane ne yake fara halit- 
ta sa'an nan kuma ya mayar da ita, 
kuma Wane ne Ya arzuta ku daga 
sama da kasa? Ashe, akwai wani 
abin bautawa tare da Allah? Ka ce, 
"Ku kawo dalllinku, idan kun ka- 
sance masu gaskiya." 

65. Ka ce, "Babu wanda ya san 
gaibi a cikin sammai da kasa face 
Allah. Kuma ba su sansancewar a 
yaushe ne ake tayar da su." 

66. A^a, saninsu ya kai a cikin 
Lahira. A'a, suna cikin shakka daga 
gare ta. A'a, su da gare ta makafin 
zuci ne. 

67. Kuma wacfanda suka kafirta 
suka ce, "Shin, idan mun kasance 
turbaya, mu da ubanninmu, shin, 
haklka, wacfanda ake fitarwa ne? 

68. "Lalle ne, hakika, an yi mana 
wa'adi ga wannan, mu da uban- 
ninmu, daga gabanin haka. Wan- 
nan ba kome ba ne face tatsuni- 
yoyin farko." 

69. Ka ce, "Ku yi tafiya a cikin 
kasa, sa'an nan ku duba, yaya aki- 
bar masu laifi take?" 

70. Kuma kada ka yi bakin ciki a 
kansu, kuma kada ka kasance a 
cikin kuncin rai daga abin da suke 
kullawa na makirci. 

71. Kuma suna cewa, "A yaushe 
wannan wa'adi (zai auku), idan kun 
kasance masu gaskiya?" 

72. Ka ce, "Akwai fatan sashen 
abin da kuke neman gaggawarsa, ya 






582 



27 — Suratun Naml 



$£2Ii&-rv 



kasance ya kuturta (1) a gare ku." 

73. Kuma lalle ne Ubangijinka, 
hakika, Mai falala ne a kan mutane, 
kuma amma mafi yawansu, ba su 
godewa. 

J74. Kuma lalle Ubangijinka, ha- 
kika, Yana sanin abin da kirazansu 
suke Boyewa, da abin da suke 
bayyanawa. 

75. Kuma babu wata (mas'ala) 
mai 66yuwa, a cikin sama da kasa 
face tana a cikin littafi bayyananne. 

76. Lalle ne wannan Alkur'ani (2) 
yana gaya wa Bani Isra'ila mafi 
yawan abin da su suke sa6a wa 
junansu a ciki. 

77. Kuma lalle shi, hakika, shi- 
riya ce da rahama ga muminai. 

78. Lalle Ubangijinka Yana yin 
hukunci a tsakaninsu da hukun- 
cinSa, kuma Shi ne Mabuwayi, 
Masani." 

79. Saboda haka, ka dogara ga 
Allah, lalle ne, kai ne a kan gaskiya 
bayyananniya. 

80. Lalle ne kai, ba ka jiyar da 
matattu, kuma ba ka sa kurame su ji 
kiranka, idan sun juya suna masu 
bayar da baya. 



:JU2 









m {^\&\&*&l$Jpj& 



&%p$^%&£\y!&&\ 






(1) Kuturi, shi ne a bayan wani ya hau dabba ya kuma aza wani a kanta daga baya 
gare shi. Kinaya ce na cewa abin yana kusa gare su kwarai, kamar tsakanin cfan kuturi da 
mahayin dabba. 

(2) Idan wanna Alkur'ani ya kunsa ilmin asirai da yake iya gaya wa Bani Israila mafi 
yawan abin da su da kansu, suke sa6a wa juna a kansu, tare da shahararsu da ilmi, da 
yawan Annabawan da suka wuce a cikinsu, to, ga Larabawa jahilai hiyaka ke nan. Babu 
abin da ya wajaba a gare su, sai sallamawa ga abin da yake kiran zuwa gare shi. In abin da 
yake fada ba gaskiya ba ne, da Bani Isra'ila ne farkon masu nuna karyarsa. Amma ba su yi 
ba. Saboda haka duka gaskiya ne. Sai kowa ya bi shi ya tsira. 



583 



27 — Suratun Naml 



Ui^lj&i'-rv 



81. Kuma kai ba ka zama mai 
shiryar da cfimammu daga Bata ba. 
Ba ka jiyarwa face wanda yake yin 
imani da ayoyinMu. To, su ne masu 
sallamawa (aramari zuwa ga 
Allah). 

82. Kuma idan magana ta auku 
a kansu, Muna fitar musu da wata 
dabba (1) daga kasa, tana yi musu 
magana, cewa "Lalle mutane sun 
kasance game da ayoyinMu, ba su 
yin Tmanin yaklni." 

83. Kuma a ranar da Muke tara- 
wa daga kowace al'umma, wata 
kungiya daga wacfanda suke kar- 
yata ayoyinMu, sai ga su ana kange 
su (ga kora). 

84. Har idan sun zo, (Allah) zai 
ce, "Ashe kun karyata ayoyinNa, 
kuma ba ku kewaye su da sani ba? 
To, mene ne kuka kasance kuna 
aikatawa?" 

85. Kuma magana ta auku a 
kansu, saboda zaluncin da suka yi. 
To, su ba su da ta cewa. 

86. Shin, ba su gani ba, cewa, 
lalle Mu, Mun sanya dare domin su 
natsu a cikinsa, kuma da yini mai 
sanya gani? Lalle a cikin wancan 
akwai ayoyi^domin mutane wacfan- 
da suka yi imani. 









■ y > - > 









(1) Wata dabba ce ana kiran ta Jassasa, an ce 'yar rakumar Salihu ce, a lokacin da aka 
kashe uwarta, ta gudu, ta shiga cikin dutse, dutsen ya rufe da ita. Tana fitowa daga dutsen 
Safa a Makka da hantsi. Bayan fitowarta, babu sauran wa'azi. Mumini ya tabbata mumini, 
kafiri kuma ya tabbata haka. Tana rike da sandar Musa da Hatimin Sulaiman. Tana 
fitowa a bayan fitowar rana daga yamma. Allah cfai Ya san gaskiyar yadda take. 



584 



27 - Suratun Naml 



OJ^ii^-rv 



87. Kuma da ranar (1) da ake 
busa a cikin kaho, sai wanda yake a 
cikin sammai da wadanda suke a 
cikin kasa su firgita, face wanda 
Allah Ya so, kuma dukansu, su je 
Masa suna kaskantattu. 

88. Kuma kana ganin duwatsu, 
kana zaton su sandararru, alhali 
kuwa su suna shucfewa, shucfewar 
girgije, bisa sana'ar Allah Wanda 
Ya kyautata kowane abu. Lalle Shi, 
Mai labartawa ne game da abin da 
kuke aikatawa. 

89. Wanda ya zo da kyakkawan 
aiki guda, to, yana da mafi alheri 
daga gare shi. Kuma su daga wata 
firgita, (2) a yinin nan, amintattu ne. 

90. Kuma wanda ya zo da mu- 
gun aiki, to, an kife fuskokinsu a 
cikin wuta. Ko za a saka muku face 
da abin da kuka kasance kuna aika- 
tawa? 

91. (Ka ce), "An umurce ni, in 
bauta wa Ubangijin wannan 
Gari (3) , Wanda ya mayar da shi 
Hurumi, kuma Yana da dukan 
kome. Kuma an umurce ni da in 
kasance daga masu sallamawa. 

92. "Kuma ina karanta Al- 
kur'ani." To, wanda ya shiryu, ya 
shiryu ne domin kansa kawai. 



4 si • >< >'~ 






3o^> 



<^<>^\y>j*><^j 5 xh\f~^- J \^<£yj 


















(1) Bayan fitowar dabba, kuma sai busar kaho na farko, sa'an nan na biyu sa'an nan 
FCiyama. 

(2) Firgita daga azabar Lahira, wannan firgita ba irin ta farko ba ce, wadda aka 
ambata a cikin aya ta 87, domin wancan firgitar kwarjini ce a bayan tashi daga kaburbura. 

(3) Wannan Gari shi ne Makka. Sanya Makka hurumi ba a iya shiga cikinsa da yaki 
yana a cikin aslrai na Allah. Shiryuwa da 6ata duka asTrai ne na Allah. Tsarin Alkur'ani da 
abubuwan da ya kunsa duka aslran Allah ne. 



585 



28 - Suratul Kasas 



i^)r^-^ 



Kuma wanda ya Bace, to, ka ce, "Ni 
daga masu gargacfi kawai nake." 

93. Kuma ka ce, "Godiya ta tab- 
bata ga Allah. Zai nuna muku ayo- 
yinSa, har ku sansu." Kuma Uban- 
gijinka bai zama Mai shagala daga 
barin abin da kuke aikatawa ba. 










Tana karantar da nuna falalar hijira domin addini, kuma tana 
kwacfaitarwa ga yin hijira. Kada tsoron barin dukiya da cfiya, su 
kange mumini daga yin hijira da addininsa zuwa ga wurin yardar 
Allah Wanda Yake Shi ne Mai kome kuma Yana rike da kome Shi 
kacfai. Kuma tana hana rarraba jama'ar Musulmi. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. T>. S. M. 

2. Wacfancan ayoyin Littafi ne 
bayyanannu. 

3. Muna karantawa a kanka, 
daga labarin Miisa da Fir'auna da 
gaskiya domin mutane wacfanda 
suke yin imani. 

4. Lalle ne Fir'auna ya cfaukaka 
a cikin kasa, kuma ya sanya muta- 
nenta kungiya-kungiya, yana rau- 
nanar da wata jama'a daga gare su; 
yana yanyanka cfiyansu maza kuma 
yana rayar da matan. Lalle shT, ya 
kasance daga masu Barna. 



^£§P ******** 

yj CfX^JmS^^ CiJ>v>K>\<*t> *u^<_|"i-_~J_j 



586 



28 — Suratul Kasas 



ffigssarcji-fA 



5. Kuma Muna nufin Mu yi fala- 
la ga wacfanda aka raunanar a cikin 
kasar, kuma Mu sanya su shuga- 
banni, kuma Mu sanya su magada. 

6. Kuma Mu tabbatar da su a 
cikin kasar, kuma Mu nuna wa 
Fir'auna da Hamana da rundu- 
noninsu abin da suka kasance suna 
sauna daga gare su. 

7. Kuma Muka yi wahayi zuwa 
ga uwar Musa, cewa ki shayar da 
shi, sai idan kin ji tsoro game da shi, 
to, ki jefa shi a cikin kogi, kuma 
kada ki ji tsoro, kuma kada ki yi 
bakin ciki. Lalle ne Mu, Masu 
mayar da shi ne zuwa gare ki, kuma 
Masu sanya shi ne a cikin Manzanni 

8. Sai mutanen Fir'auna suka 
tsince shi, domin ya kasance makiyi 
da bakin ciki a gare su. Lalle ne 
Fir'auna da Hamana da rundu- 
noninsu, sun kasance masu aikin 
ganganci. 

9. Kuma matar (1) Fir'auna ta ce, 
("Ka bar shi yana) sanyin ido a gare 
ni da gare ka! Kada ka kashe shi, 
akwai fatan ya amfane mu, ko mu 
rike shi da," alhali kuwa su ba su 
sansance ba. 

10. Kuma zuciyar uwar Musa ta 
wa^ gari yofintatta (2) . Lalle ne, 
haklka, ta yi kusa ta bayyanar da 
shi, ba domin Mun cfaure zuciyarta 









V-^H* $^*r^& Zs*yj>) Ql^^y^ 



\jJ&J^Oj£====lJ >^Sy^jUya3?VJfe 



-••<-!t- 







''YM* 






(1) Sunan matar Fir'auna A'siya, tana da zumunta da Musa. Ta ce ka yi masa suna 
'Musha\ ma'anarsa an same shi tsakanin "mu" watau ruwa da "sha", watau itace, sa'an 
nan ya zama Musa. Allah Yana tsare mutum gaba ga maiciyinsa. 

(2) Zuciya yofintatta, ita ce wadda ba ta da wani tunani saboda abin da ya shagaltar 
da ita na tunanin danta a hannun maiciyinsa. 



587 



28 - Suratul Kasas 



(!»>&- *A 



ba, domin ta kasance daga mumi- 
nai. 

11. Kuma ta ce wa 'yar'uwar- 
sa, (1) "Ki bTshi." Saboda haka sai 
ta leke shi daga gefe, alhali su ba su 
sani ba. 

12. Kuma Muka hana masa 
masu shayar da mama, a gabanin 
haka, sai ta ce, "Ko in nuna muku 
mutanen wani gida, su yi muku 
renonsa, alhali kuwa su masu nasT- 
ha ne a gare shi?" 

13. Sai Muka mayar da shi zuwa 
ga uwarsa domin idanunta su yi 
sanyi, kuma ba za ta yi bakin ciki 
ba, kuma domin ta san cewa lalle 
wa'adin Allah gaskiya ne, amma 
kuma mafi yawansu ba su sani ba. 

14. Kuma a lokacin da ya kai 
karflnsa, kuma ya daidaita, Mun ba 
shi hukunci (2) da ilmi, kuma kamar 
haka Muke saka wa masu kyau- 
tatawa. 

75. Kuma sai ya shiga garin a 
lokacin da mutanen garin suka sha- 
gala, sai ya samu, a cikin garin, 
wacfansu maza biyu suna facfa, wan- 
nan daga kungiyarsa, kuma cfayan 
daga makiyansa, sai wannann da 
yake daga kungiyarsa ya nemi aga- 
jinsa, sai Musa ya yi masa kulli,ya 



■^r<j^ * A* C^jyAA \r*r<a& ^4j*>-j£ OJ \&j 









(1) Sunan 'yar'uwar Musa Maryamu ko Kalsama ko Kalsumu. Sunan uwarsu 
Yuhaniz cliyar Hamid cfan Lawaya cfan Yakubu. 

(2) Wannan ya nuna, cewa Musa an ba shi Annabci a gabanin ya yi hijira zuwa 
Madyana. Kuma yana kara karfafa wannan magana abin da ke cikin aya ta 1 6 inda ya roki 
Allah gafara, Ya gafarta masa, da aya ta 1 7 wadda ta nuna ya san an yi masa gafarar har 
yana neman tsari domin kada ya koma yin haka a gaba. Annabawa suna wahami ga abin 
da ba wahayi ba, sa'an nan Allah Ya gyara kuskuren, Ya tabbatar da gaskiya. 



588 



28 — Suratul FCasas 



(I^JI^-VA 



kashe shi. Ya ce, "Wannan aikin 
Shaicfan ne, domin shi makiyi ne 
mai 6atarwa, bayyananne!" 

16. Ya ce, "Ya Ubangijma! Lalle 
na zalunci kaina, sai Ka yi mini 
gafara/' Sai Ya gafarta masa, do- 
min Shi ne Mai yawan gafara, Mai 
jin kai. 

17. Ya ce, "Ya UbangijTna! Do- 
min abin da Ka ni'imta shi a kaina, 
saboda haka ba zan kasance mai 
taimako ga masu laifi ba." 

18. Sai ya wayi gari a cikin birnin 
yana mai tsoro, yana sauna. Sai ga 
wanda ya nemi taimako daga gare 
shi a jiya, yana neman agajinsa. 
Musa ya ce masa, "Lalle kai 6atacce 
ne, bayyananne." 

19. To, a lokacin da Musa ya yi 
nufin ya damki wanda yake makiyi 
ne a gare su, (mai neman agajin) ya 
ce, (1) "Ya Musa! Shin, kana nufin 
ka kashe ni ne kamar yadda ka 
kashe wani rai jiya? Ba ka son kome 
face ka kasance mai tankwasawa (2) 
a cikin Rasa, kuma ba ka nufin ka 
kasance daga masu kyautatawa." 

20. Kuma wani mutum ya zo 
daga mafi nisan birnin yana tafiya 
da gaggawa, ya ce, "Ya Musa ! Lalle 
mashawarta suna shawara game da 
kai domin su kashe ka, saboda haka 
ka fita. Lalle nT, mai naslha ne a gare 
ka." 









^ y^t. »" "' y > s**-*" ^ * s <s ' 









o? 






~' >S"\6 '*' -' 'Xkk' *<&***% *'j\" 



( 1 ) Ya facfi haka zaton Musa zai kashe shi ne saboda gargadin da ya gabatar a gare 
shi. Maganar ta nuna Musa ya shahara da son gyaran abubuwa domin islahi, haka ne ga 
al'adar mutane wanda ya tashi yana gyara sai sun tuhumce shi da neman girma. 

(2) Tankwasa ce sanya mutane su yi abin da ba su son yi. Kyautatawar islahi ba ta 
samuwa sai da tankwasawa domin galibi mutane sun fi son barna a kan kyautatawa tare da 
saninsu ga cewar kyautatawar ita ce daidai. 



589 



28 - Suratul Kasas 



TS^UttV* 



y» — ^A 



21. Sai ya fita daga gare ta, (1) 
yana mai jin tsoro yana sauna. Ya 
ce, "Ya Ubangijina! Ka tserar da ni 
daga mutane azzalumai." 

22. Kuma a lokacin da ya fus- 
kanci wajen Madyana, ya ce, "Ina 
fatan Ubangijina Ya shiryar da ni a 
kan madaidaiciyar hanya." 

23. Kuma a lokacin da ya isa 
mashayar Madyana, ya sami wata 
jam'ar mutane suna shayarwa, 
kuma a bayansu ya sami wacfansu 
mata biyu suna korar (tumakinsu). 
Ya ce, "Mene ne sha'aninku?" Suka 
ce, "Ba za mu iya shayarwa ba sai 
makiyaya sun fita, kuma ubanmu 
tsoho ne (2) mai daraja." 

24. Sai ya shayar musu, sa'an 
nan kuma ya juya zuwa ga inuwa, 
sa'an nan ya ce, "Ya Ubangijina! 
Lalle ne, ga abin da Ka saukar zuwa 
gare ni na alheri nlmai bukata ne." 

25. Sai cfayansu ta je masa, tana 
tafiya a kan jin kunya, ta ce, "Uba- 
na yana kiran ka, domin ya saka 
maka ijarar abin da ka shayar sabo- 
da mu. " To, a lokacin da ya je masa, 
ya gaya masa labarinsa^ ya ce, 
"Kada ka ji tsoro, ka tsira daga 
mutane azzalumai." 

26. T)ayarsu ta ce, "Ya Baba! 
Ka ba shi aikin ijara, lalle ne mafi 






s s± *'" /r/ s» s" 






os*' ~v y " . * ' ' 


















(1) Ya fita daga alkaryar. 

(2) Saboda girma ba ya zuwa ya shayar da tumakinsa, sai ya sanya mu, mu 'ya'yansa, 
ko da muke mata. Wannan ya nuna mace tana yin aikin maza saboda larura. Kuma 
saboda darajar ubansu ba su shiga a cikin makiyaya ba domin tsaron mutuncinsu^ don 
haka ake son asali mai kyau. Nisantarsu daga maza nau'in kauracewa ne na shari'a. 



590 



28 - Suratul Kasas 



g^JIj^-rA 



alherin wanda ka bai wa aikin ijara 
shi ne mai karfi (1) amintacce." 

27. Ya ce, "Lalle ne ina nufin in 
aurar da kai cfayan 'ya'yana biyu, 
wadannan, a kan ka yi mini aikin 
ijara shekara takwas, to, idan ka 
cika goma, to, daga gare ka yake. 
Ba ni so in tsananta maka, za ka 
same ni, in Allah Ya so, daga sa- 
lihai." 

28. Ya ce, "Wannan yana a 
tsakanina da tsakaninka, kowane 
cfayan adadin biyun na kare, to, 
babu wani zalunci a kaina. Kuma 
Allah ne Wakili ga abin da muke 
facfa." 

29. To, a lokacin da Musa ya 
kare adadin kuma yana tafiya da 
iyalinsa, sai ya tsinkayi wata wuta 
daga gefen dutse (T)ur). Ya ce wa 
iyalinsa, "Ku dakata, lalle neni, na 
tsinkayi wata wuta, tsammanlna ni, 
mai zo muku ne daga gare ta da 
wani labari, ko kuwa da guntun 
makamashi daga wutar don ko ku ji 
dimi." 

30. To, a lokacin da ya je wurinta 
(wutar) aka kira shi, daga gefen 
rafin na dama, a cikin wurin nan 
mai albarka, daga itaciyar (cewa) 
"Ya Musa! Lalle NT ne Allah, 
Ubangijin halittu. 

31. "Kuma ka jefa sandarka." 
To, a lokacin da ya gan ta, tana 
girgiza kamar karamar macijiya, ya 
juya yana mai bayar da baya, bai 
koma ba. "Ya Musa ! Ka fuskanto, 



*£$* > < ;^ 'X? ' -' •>' *i ' 



> s 'If 






(1) Watau tana ishara ga ubanta da cewa Musa ya tara siffofin nan biyu na £arfi da 
amana domin abin da ta jarraba daga gare shi kafin ya iso ga ubanta. 



591 



28 — Suratul Kasas 



m$\M-u 



kuma kada ka ji tsoro, lalle ne kana 
daga wacfanda ke amintattu. 

32. "Ka shigar da hannunka a 
cikin wuyan rigarka, ya fita fari, ba 
da wata cuta ba, kuma ka hacfa 
hannuwanka ga kafadunka, domin 
tsoro (ya gushe daga gare ka). To, 
wacfannan abubuwa dalilai biyu ne 
daga Ubangijinka zuwa ga Fir'auna 
da 'yan Majalisarsa. Lalle sun ka- 
sance mutane ne fasikai." 

33. Ya ce, "Ya UbangijTna ! Lalle 
na kashe wani rai daga gare su, 
domin haka ina tsoron kada su 
kashe ni. 

34. "Kuma cfan'uwana Haruna 
shT ne mafi fasaha daga gare ni, ga 
harshe, saboda haka Ka aika shi 
tare da ni, yana mai taimako, yana 
gaskata ni, lalle ne ina tsoron su 
karyata ni." 

35. Ya ce, "Za Mu karfafa 
damtsenka game da cfan'uwanka, 
kuma Mu sanya muku wani dalili, 
saboda haka ba za su sadu zuwa 
gare ku ba, tare da ayoyinMu, ku da 
wadanda suka btku ne marinjaya." 

36. To, a lokacin da Musa ya je 
musu da ayoyinMu bayyanannu, 
suka ce, "Wannan ba kome ba, sai 
sihiri, wanda aka kaga, kuma ba mu 
ji wannan ba daga wajen uban- 
ninmu na farko." 

^ 37. Kuma Musa ya ce, "Ubangi- 
jina ne Mafi sanin wanda ya zo da 
shiriya daga gare Shi, da wanda 
akibar gida take kasancewa a gare 
shi. Lalle ne masu zalunci ba su cin 
nasara." 



U di^^St &&&& 










>. V. 






>^*f> > >. 






l^jJ^JUii). 



> " %*<' 






5ojV fi^Cti 






592 



28 - Suratul Kasas 



s&eax&A 



-CA 



38. Kuma Fir'auna ya ce, "Ya 
ku mashawarta ! Ban san kuna da 
wani abin bautawa baicina ba, sa- 
boda haka ka hura mini wuta, ya 
Hamanu! a kan laka (1) (domin a yi 
tubali), sa'an nan ka sanya mini 
bene, tsammanma zan ninkaya 
zuwa ga Ubangijin Musa, kuma 
lalle ne ni, hakTka, ina zaton sa daga 
makaryata." 

39. Kuma ya kangare, shi da 
rundunoninsa a cikin Rasa, ba da 
hakki ba, kuma suka hakkake cewa 
su, ba za a mayar da su zuwa gare 
Mu ba. 

40. Sai Muka kama shi, shi da 
rundunoninsa, sai Muka jefa su a 
cikin kogi. Sai ka dubi yadda akibar 
azzalumai ta kasance. 

41. Kuma Muka sanya su shuga- 
banni, suna kira zuwa ga wuta, 
kuma a Ranar Kiyama ba za a 
taimake su ba. 

42. Kuma Muka biyar musu da 
la'ana a cikin wannan duniya kuma 
a Ranar Kiyama suna daga wacfan- 
da aka munana halittarsu. 

43. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
bai wa Musa Littafi daga bayan 
Mun halakar da karnonin farko, 
domin su zama abubuwan kula ga 
mutane, da shiriya da rahama, 
tsammaninsu suna tunawa. 















(p<<jry*LJ^2ui: 









(1) Fir'auna ya fara yin gasasshen tubali da ake cewa ajurru, aka gina masa dogon 
bene, ya hau samansa, ya harba kibiya ta tafi sama, ta komo da jini. Sai ya ce, " ya kashe 
Ubangijin Musa." Bayan haka sai benen ya karye guntu uku, guntu daya ya fada wa 
sojansa, da yawa daga cikinsu suka mutu, guntu daya kuma ya fada a cikin ruwa, sauran 
guntu daya ya fada wa magina, suka mutu. Kuma cewar Fir'auna, "Lalle ne ni, ina zaton 
Musa daga ma£aryata," ya nuna girman kansa kawai ne ya hana shi imani, ba rashin 
ganewa ba, sai dai kuma sun ga kamar babu Tashin Kiyama. 



593 



28 — Suratul Kasas 



68&\?&-to 



44. Kuma ba ka kasance ba ga 
gefen rafi na yamma a lokacin da 
Muka hukunta al'amaru zuwa ga 
Musa, kuma ba ka kasance daga 
halartattu ba. 

45. Kuma amma Mu, Mun kaga 
halittawar wasu karnoni har loka- 
tan rayuwa suka yi tsawo a kansu. 
Kuma ba ka kasance mazauni ba a 
cikin mutanen Madyana, kana ka- 
ranta musu ayoyinMu, amma Mu, 
Mun kasance masu aikawa (da kai 
game (1) da wacfancan labarai). 

46. Kuma ba ka kasance ga ge- 
fen dutse ba a lokacin da Muka yi 
kira, kuma amma domin rahama 
daga Ubangijinka, domin ka yi gar- 
gacfi ga mutane wadanda suke wani 
mai gargacfi a gabaninka bai je 
musu ba, tsammaninsu suna 
tunawa. 

47. Kuma ba domin wata maslfa 
ta same su ba saboda abin da 
hannayensu suka gabatar, su ce, 
"Ya Ubangijinmu! Don me ba Ka 
aiko wani Manzo zuwa gare mu ba, 
har mu dinga bin ayoyinKa, kuma 
mu kasance daga muminai?" 

48. Sa'an nan a lokacin da gas- 
kiya ta je musu daga wurinMu, 
suka ce, "Don me ba a ba shi kamar 
abin da aka bai wa Musa ba?" Shin, 
kuma ba su kafirta ba da abin da 
aka bai wa Musa a gabanin (wan- 
nan)? Suka ce, "Sihirori biyu ne 









G9 Cj^J^\<^^<Z^j<^^> 



\~"' "**L % * .' 






(1) Sanin wacfannan abubuwa duka ga Ummiyyi a wuri mai nTsa daga wurin da abin 
ya auku a ciki, da kuma nTsa daga wadanda abin ya fi shafuwa, ya nuna gaskiyar abin da 
kake da'awa. Kuma yana natsar da zuciyarka da zuciyar wadanda suka yi Tmani, kuma 
suka yi hijira tare da ku, cewa suna cikin tsaron Allah. 



594 



28 — Suratul Kasas 



«&-VA 



suka taimaki juna," kuma suka ce, 
"Lalle ne mu, masu kafirta ne ga 
dukansu?" 

49. Ka ce, "To, ku zo da wani 
littafi daga wurin Allah, wanda 
yake shi ne^mafi shiryarwa daga 
gare su, in b! shi, idan kun kasance 
masu gaskiya." 

50. To, idan ba su karba maka 
ba, to, sai ka sani suna bin son 
zuciyarsu ne kawai, kuma wane ne 
mafi 6ata daga wanda ya bi son 
zuciyarsa, ba tare da wata shiriya 
daga Allah ba? Lalle ne, Allah ba ya 
shiryar da mutane azzalumai. 

57. Kuma lalle ne, hakSca, Mun 
sadar (1) da magana saboda su, 
tsammaninsu, suna tunani. 

52. Wacfanda Muka ba su littafi 
daga j*abaninsa (Alkur'ani), su 
masu Tmani ne da shi. (2) 

53. Kuma idan ana karanta shi a 
kansu, sai su ce, "Mun yi Tmani da 
shi, lalle shi ne gaskiya daga 
Ubangijinmu. Lalle mu, mun ka- 
sance a gabaninsa masu salla- 
mawa." 

54. Wacfancan ana ba su ladarsu 
sau biyu, saboda hakurin da suka 
yi, kuma da kyautatawa suna 
tunkucfewar munanawa, kuma 
daga abin da Muka arzuta su suna 
ciyarwa. 



> '/'*&' (* *~K\' 



bUjlU, 






_J^Jo Al^A *Jj \ ( j^ J-r^i <>°J *-* <- \jb\ 



3 u^^^^jt^^i 






(1) Attaura da Alkur'ani. Ayyukan Annabawa sashensu sun sadu da sashe. 

(2) Mun sadar da ilmin Taurata da ilmin Alkur'ani, kowane ya gaskata wani, ko 
kuwa Mun sadar da maganar Alkur'ani, wata ta bi wata, babu bambanci ga fasaha da 
abubuwan ban mamaki a cikinsu. 



595 



28 - Suratul Kasas 



&zm\M-u 



55. Kuma idan sun ji yasassar 
magana sukan kau da kai daga 
barinta, kuma sukan ce, "Ayyu- 
kanmu suna a gare mu, kuma ayyu- 
kanku suna a gare ku, aminci ya 
tabbata a kanmu, ba mu neman 
jahilai (da husuma)." (1) 

56. Lalle ne kai ba ka shiryar (2) 
da wanda ka so, amma kuma Allah 
Yana shiryar da wanda Yake so, 
kuma Shi ne Mafi sani daga masu 
shiryuwa. 

57. Kuma suka ce, "Idan mun bi 
shiriya tare da kai ana fizge mu (3) 
daga kasarmu." Shin, ba Mu tab- 
batar musu da mallakar Hurumi ba, 
ya zama amintacce, ana jawowa 
zuwa gare shi, 'ya'yan itacen kowa- 
ne iri, bisa ga arzutawa daga gare 
Mu? Amma kuma mafi yawansu ba 
su sani ba. 

58. Kuma da yawa Muka hala- 
kar da wata alkarya wadda ta yi 
butulci ga rayuwarta. To, wadan- 
can gidajensu ne, ba a zaune su ba, a 
bayansu, face kadan. Kuma mun 
kasance Mu ne Magada. 









f$^J${M£==>j-xS\ 



(1) Wadanda aka bai wa littafi a gabanin Alkur'ani, su ne Yahudu da Nasara, 
warfansu daga cikin Malamansu sun musulunta, kamar Abdullahi bn Salami daga Yahudu, 
da Nasaran Najrana daga Nasara, sun musulunta. Idan ba'ali ya musulunta sai a ce 
dukansu ke nan sun musulunta, sai wanda ya yi girman kai ya ki gaskiya. Ba za a kula da 
shi ba. 

(2) Annabi, tsira da aminci su tabbata a gare shi, ya kasance yana son mutanensa 
ICuraishawa su shiryu har dai Amminsa Abu Talib, sai Allah Ya gaya masa cewa shiriya ga 
hannunSa take, Shi kadai, kuma sai wanda Ya so, shi ne zai shiryu, amma kuma akwai 
daga cikin dalTlai bayyanannu maganar hijira kamar yadda ayar da ke tafe ta bayyana. 

(3) Wanda ya makkana musu Hurumi ya zama amintacce, yana iya tsare bawanSa 
kuma Ya ba shi arziki a kd'ina yake a cikin kasa, saboda haka tsoron fita daga Hurumi da 
tsoron wuyar abinci a wurin bakunci, ba zai hana mumini ya yi hijira da addininsa ba zuwa 
wurin yardar Allah. 



596 



28 - Suratul Kasas 



figSgll^-W 



59. Kuma Ubangijinka bai ka- 
sance Mai halaka alkaryu ba, sai Ya 
aika a cikin hedkwatarsu da wani 
Manzo yana karanta ayoyinMu a 
kansu. Kuma ba Mu kasance Masu 
halaka alkaryu ba, face mutanensu 
sun kasance masu zalunci. 

60. Kuma abin da aka ba su daga 
kome, to, jin dacfin rayuwar duniya 
ne da kawarta. Kuma abin da ke 
wurin Allah, shl ne mafi alheri, 
kuma mafi wanzuwa. Shin ba ku 
hankalta? 

61. Shin fa, wanda Muka yi wa 
wa'adi, wa'adi mai kyau, sa'an nan 
shl mai hacfuwa da shi ne, yana 
zama kamar wanda Muka jiyar da 
shi cfan dacfi, dacfin rayuwar duniya, 
sa'an nan shi a Ranar Kiyama yana 
daga masu shiga wuta? 

62. Kuma ranar da (Allah) Ya 
kira su, sa'an nan Ya ce, "Ina abo- 
kan tarayyaTa, wacfanda kuka ka- 
sance kuna riyawa?" 

63. Wadanda magana ta wajaba 
a kansu, su ce, "Ya Ubangijinmu ! 
Wacfannan su ne wadanda muka 
halakar, mun halakar da su kamar 
yadda muka halaka. Mun barranta 
zuwa gare Ka, ba su kasance mu 
suke bauta wa ba." 

64. Kuma a ce, ku kirawo abo- 
kan tarayyar cfinku, sai su kira su, 
sai ba su amsa ba, kuma su ga 
azabar. Da dai lalle su sun kasance 
suna shiryuwa (1) ! 



Jm^ -4 L^==» \j>j bii^«. (*4*^ \y&*y*j 



^-' *', ' '■>*, * y" ?-*> '"'. < «> > w .\"'^y 



*\-~'- 



3 oy^^'Q^JJ^- *& -*-^+j 









^^ojX^yo^^\y^\j^\]j]jj^ 



( 1 ) An shafe jawabi. FCaddarawarsa ita ce "Da sun kasance suna shiryuwa a duniya, 
da ba su gan ta ba a Lahira." 



597 



28 - Suratul Kasas 



tt\\ l i?A 



-TA 



65. Kuma ranar da Ya kira su, 
sa'an nan Ya ce, "Mene ne kuka 
kar6a wa Manzanni?" 

66. Sai labaru su 6ace musu a 
ranar nan, sa'an nan ba za su tam- 
bayi junansu ba. 

67. To, amma wanda ya tuba, 
kuma ya yi imani, ya aikata aiki na 
kwarai, to, akwai fatan su kasance 
daga masu cin nasara. 

68. Kuma Ubangijinka Yana ha- 
litta abin da Yake so kuma Yake 
za6i. Za6i bai kasance a gare su ba. 
Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma 
(Allah) Ya cfaukaka daga barin abin 
da suke yi na shirka. 

69. Kuma Ubangijinka Yana sa- 
nin abin da zukatansu ke 66yewa, 
da abin da suke bayyanawa. 

70. Kuma Shi ne Allah, babu 
abin bautawa face Shi. Kuma Shi ne 
abin godiya a cikin ta farko (du- 
niya), da ta Rarshe (Lahira). Kuma 
Shi ne da hukunci, kuma zuwa gare 
Shi ake mayar da ku. 

71. Ka ce, "Shin, kun gani, idan 
Allah Ya sanya dare tutur a kanku 
har zuwa Ranar Kiyama, wane abin 
bautawa wanin Allah zai zo muku 
da haske? Shin, ba ku ji?" 

72. Ka ce, "Shin, kun gani, idan 
Allah Ya sanya yini a kanku tutur 
zuwa Ranar Kiyama, wane abin 
bautawa, wanin Allah, zai zo muku 
da dare, wanda kuna natsuwa a 
cikinsa? Shin fa, ba ku gani? 

73. "Kuma daga rahamarSa Ya 
sanya muku dare da yini domin ku 
natsu a cikinsa, kuma domin ku 









' ^" ' "" £ * v S — ft )■" ' <* a. Sl 





















598 



28 — Suratul Kasas 



&m\m-^ 



nema daga falalarSa, kuma tsam- 
maninku za ku gode." 

74. Kuma a ranar da Yake kiran 
su ya ce, "Ina abokan tarayyaTa, 
wacfanda kuka kasance kuna 
riyawa? ,,(1) 

75. Kuma Muka zare mai shaida 
daga kowace al'umma, sa'an nan 
Muka ce, "Ku kawo dalilinku." Sai 
suka san cewa lalle gaskiya ga Allah 
take. Kuma abin da suka kasance 
suna kirkirawa na karya ya 6ace 
daga barinsu. 

76. Lalle ne Karuna ya kasance 
daga mutanen Musa, sai ya fita (2) 
daga tsarinsu alhali Mun ba shi 
taskokin abin da yake mabudansa 
suna nauyi ga jama'a (3) ma'abuta 
karfi, a lokacin da mutanensa suka 
ce masa, "Kada ka yi annashuwa, 
lalle ne Allah ba Ya son masu anna- 
shuwa. 

77. "Kuma ka bida, a cikin abin 
da Allah Ya ba ka, gidan Lahira, 
kuma kada ka manta da rabonka 
daga duniya. Kuma ka kyautata, 
kamar yadda Allah Ya kyautata 
zuwa gare ka, kuma kada ka nemi 
6arna a cikin kasa, (4) lalle ne Allah 
ba Ya son masu 6arna." 



>/»/ 






&Lj*ll+ 









{3$ cy^^^4^ j^oio^^'ci 



(1) Bayan Allah Ya tunatar da Musulmi rahamarSa da kadaita ga bayar da ni'ima ko 
hana ta, da siffofi masu kwadaitar da mumini ga da 'a ga Allah da ManzonSa, daga cikin 
da'a akwai yin hijira wanda yake shi ne kan labarin surar, sai kuma Ya tsoratar da mai bin 
wanin Allah ga rashin yin hijira. Duka abin da ya hana muminai hijira idan shi abin nan ba 
uzuri ne na shari'a ba, to, ya zama gunki, abin bautawa, wanin Allah. Umurnin da ya sa6a 
wa umurnin Allah duka, umurnin abokin tarayya ne ga Allah ga wanda ya bi shi. 

(2) Asalin baghy zalunci, amma ga izdilahi, shi ne fita daga da'ar Shugaban Musulmi. 

(3) Yawansu saba'in, an ce arba'in, kuma an ce goma. 

(4) *Barna a cikin kasa, shi ne fita daga tsarin jama'a, da raba su kungiya-kungiya, ko 
barin hijira a bayan an yi umurni da yin ta. 



599 



28 - Suratul Kasas 



m$\M-^ 



78. Ya ce, "An ba ni shi a kan 
wani ilmi wanda yake gare ni ne 
kawai." Shin, kuma bai sani ba 
cewa lalle Allah, hakika, Ya halakar 
a gabaninsa, daga karnoni, wanda 
yake shi ne mafi tsananin karfi daga 
gare shi, kuma mafi yawan tarawar 
dukiya, kuma ba za a tambayi masu 
laifi daga zunubansu ba? (1) 

79. Sai (Karuna) ya fita a kan 
mutanensa a cikin adonsa. Wa- 
cfanda suke nufin rayuwar duniya 
suka ce, "Ina dai muna da kwa- 
tancin abin da^aka bai wa Karuna! 
Lalle shi, haklka, ma'abucin rabo 
babba ne." 

80. Kuma wadanda aka bai wa 
ilmi suka ce, "Kaitonku! Saka- 
makon Allah ne mafi alheri ga wan- 
da ya yi tunani, kuma ya aikata 
aikin kwarai, (2) kuma babu wanda 
ake hadawa da ita face mai ha 
kuri." 

81. SaiMukashafekasa (3) dashi 
da kuma gidansa. To, wadansu ja- 






A'sfA 



yy y yy y 












i^cj-^Jj^- 




iLAJ^I^^l^iL^ 



^ / ^ y »*■ X y y y ■> ' . 



(1) Yana ganin dukiyar da ya samu, ya same ta ne saboda ya san ilmin fatauci da 
sana'a kuma yana da karfin neman dukiyar, saboda raddin irin tunaninsa, Allah Ya ce Ya 
halaka wanda ya fi shi tsananin karfi da kdkarin tara dukiya, kuma idan Ya tashi halaka 
mai laifi ba Ya tsayawa tambayarsa dalTlin da ya sa ya yi laifin, kafin Ya halakar da shi. 
Wacfannan abubuwa uku sun isa ga mai dukiya ya yi tunani, domin kada annashuwa 
ta shige shi ya ki gode wa Allah. 

(2) Tmani da aikin kwarai wanda Allah Ya yi umurni da a yi shi, kuma yinsa kamar 
yadda ManzonSa ya nuna. Akwai daga cikin aikin kwarai yin hijira da barin kula da 
dukiya. Ba a samun sakamakon Allah sai da hakuri. 

(3) An ce a bay an Karuna ya yanke kansa da nasa mutane daga Musa, sai ya shirya 
da wata karuwa domin ta yi wa Musajcazafin cewa ya yi zinajla ita, a kan ya aure ta. Sai 
Musa ya tashi yana wa'azi a cikin BanT Isra'Tla ya ce, "Ya BanllsraTla wanda ya yi sata za 
mu yanke hannunsa, wanda ya yi kazafi mu yi masa bulala tamanin, wanda ya yi zina, ba 
ya da mata, mu yi masa bulala dari, wanda ya yi zina yana da mata, mu jefe shi sai ya 
mutu." Sai Karuna ya ce, "K6 da kai ne?" Ya ce, "K6 da ni ne." Sai Karuna ya ce "An ce 
ka yi fajirci tare da wance, karuwa." Sai Musa ya ce, "A kira ta." Da tazo, ya gama ta da 



600 



28 — Suratul Kasas 



tfZ\Vi<& 



-TA 



ma'a ba su kasance gare shi ba, 
wacfanda suke taimakon sa, baicin 
Allah, kuma shi bai kasance daga 
masu taimakon kansu ba. 

82. Kuma wacfanda suka yi bu- 
rin matsayinsa a jiya suka wayi gari 
suna cewa, "Wai ! Allah Yana shim- 
ficfa arziki ga wanda Yake so daga 
BayinSa, kuma Yana kuntatawa. 
Ba domin Allah Ya yi mana falala 
ba, da Ya shafe kasa da mu. Wai ! 
Lalle ne shi, kafirai ba su cin 
nasara." 

83. Wancan gidan Lahira Muna 
sanya shi ga wacfanda suke ba su 
nufin cfaukaka a cikin rayuwar du- 
niya, kuma ba su son 6arna. Kuma 
akiba ga masu takawa take. 

84. Wanda ya zo da abu mai 
kyau, to, yana da mafi alheri daga 
gare shi, kuma wanda ya zo da 
mugun abu, to, ba za a saka wa 
wacfanda suka aikata miyagun 
ayyuka ba, face da abin da suka 
kasance suna aikatawa. 

85. Lalle ne Wanda Ya faralta 
Alkur'ani a kanka, hakika, Mai 
mayar da kai ne^zuwa ga makoma. 
Ka ce, "UbangijTna ne Mafi sani ga 
wanda ya zo da shiriya, da kuma 
wanda yake a cikin Bata bayyanan- 
niya." 

86. Kuma ba ka kasance kana 
fatan a jefa Littafin nan zuwa gare 
ka ba, face dai domin rahama daga 






Oyj^i O^ 4 ^ \^y^b^A Vy^ vJ-X3i \ p^rAj 






1%.».' ><" ^^x f ~> 






'<*' 



' *' 



^bt^^-J^l 



Allah, ta facfi gaskiya, sai ta ce Karuna ne ya yi tsada da ita, ta fadi hakanan. Sai Musa ya 
yi addu'a a kansa, kasa ta hacfiye shi, shi da gidansa duka. 



601 



28 - Suratul Kasas 



(!»j&-VA 



Ubangijinka. Saboda haka kada ka 
zama mai taimako (1) ga kafirai. 

87. Kuma kada lalle su karkatar 
da kai daga barin ayoyin Allah, a 
bayan har an saukar da su zuwa 
gare ka. Ka yi kira zuwa ga Ubangi- 
jinka, kuma kada lalle ka kasance 
daga masu shirka. 

88. Kada ka kira wani abin bau- 
tawa na dabam tare da Allah. Babu 
abin bautawa face Shi. Kowane abu 
mai halaka ne face YardarSa. Shi ne 
da hukunci kuma zuwa gare Shi ake 
mayar da ku. (2) 



] C?^ 



4» 






i+J:* 







Tana karantar da cewa Kalmar Tmani kawai ba ta isa sai da 
aikata abin da ta £unsa. Kuma Allah na jarraba Musulmi domin a 
fitar da munafukai daga cikin nagari. 




1. A. L. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 

M. 



2. Ashe, mutane sun yi zaton a 
bar su su ce, "Mun yi Tmani," alhali 
kuwa ba za a fitine su ba? 












(1) Taimakon, shi ne ka yi burin musuluntarsu har ka wahala domin a saukake ma 
hukuncin hijira wadda Allah Ya yi umurni da a yi ta a bayan musulunta. Sai ka iyar da 
Manzanci, shiryarwa kuwa ga hannun Allah take. Wannan aya tana nunawa bayyana 
karyar masu da'awar cewa wani mutum yana bai wa wani imani ko ya karbe shi daga gare 
shi. Kowa a cikin tsoro yake, sai wanda Allah Ya sanya shi cikin aminci. Allah Ya sanya mu 
cikin amincinSa domin rahamarSa. 

(2) Wannan aya ta karshen surar, ta tara; ilmin da surar ta karantar a cikin abubuwa 



biyar da ta zana. 



602 



29 - Suratul 'Ankabut 



^A^Jij^ - n 



3. Kuma lalle Mun fitini wadan- 
da ke a gabaninsu, domin lalle Al- 
lah Ya san wacfanda suka yi gas- 
kiya, kuma lalle Ya san makaryata. 

4. K6 wadanda ke aikata miya- 
gun ayyuka sun yi zaton su tsere 
Mana? Abin da suke hukuntawa ya 
munana. 

5. Wanda ya kasance yana fatan 
gamuwa da Allah, to, lalle ajalin 
Allah mai zuwa ne, kuma (Allah) 
ShT ne Mai ji, Masani. 

6. Kuma wanda ya yi jihadi, to, 
yana yin jihadin^ne domin kansa. 
Lalle Allah, haklka Wadatacce ne 
daga barin talikai. 

7. Kuma wadanda suka yi Tmani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
lalle Muna kankare musu miyagun 
ayyukansu, kuma lalle Muna saka 
musu da mafi kyaun abin da suka 
kasance suna aikatawa. 

8. Kuma Mun yi wa mutum wa- 
siyyar kyautatawa ga uwayensa, 
kuma idan sun tsananta maka do- 
min ka yi shirki da Ni game da abin 
da ba ka da ilmi gare shi, to, kada ka 
yi musu da'a. Zuwa gare Ni mako- 
marku take, sa'an nan In ba ku 
labari ga abin da kuka kasance 
kuna aikatawa. 

9. Kuma wadanda suka yi Tmani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
lalle Muna shigar da su a cikin 
mutanen kirki. 

10. Kuma daga cikin mutane ak- 
wai mai cewa, "Mun yi Tmani da 
Allah," sa'an nan idan aka cuce shi 
wajen aikin Allah, sai ya sanya 



^y > *y * ^ y *y > s *y ' /i' y y »'*- 









» >* »> x y y '« y y y ° }• y y ' k*s 



603 



29 - Suratul 'Ankabut 



-H 



fitinar mutane kamar azabar Allah, 
kuma lalle idan^taimakon Ubangi- 
jinka ya zo, hakika, yakan ce, "Lal- 
le mu, mun kasance tare da ku." 
Shin, Allah bai zama Mafi sani ba 
ga abin da ke a cikin kirazan halit- 
tunSa? 

77. Kuma lalle^ Allah na sanin 
wacfanda suka yi Tmani kuma lalle 
Yana sanin munfukai. 

12. Kuma wacfanda suka kafirta 
suka ce wa wacfanda suka yi Tmani, 
"Ku bi hanyarmu, kuma mu cfauki 
laifuffukanku," alhali kuwa ba su 
zamo masu cfauka daga kome ba 
daga laifuffukansu. Lalle su, 
makaryata ne. 

13. Kuma lalle suna cfaukar 
kayan nauyinsu da wacfansu nau- 
yayan kaya tare da kayan nauyinsu, 
kuma lalle za a tambaye su a Ranar 
Kiyama game da abin da suka ka- 
sance suna kirkirawa na karya. 

14. Kuma lalle Mun aika Nuhu 
zuwa ga mutanensa, sai ya zauna a 
cikinsu shekara dubu face shekara 
hamsin, sa'an nan cikowar (T)u- 
fana) ta kama su, alhali kuwa su ne 
masu zalunci. 

15. Sa'an nan Muka tslrar da shi 
da mutanen jirgin, kuma Muka sa- 
nya jirgin ya zama wata aya ga 
talikai. 

16. Da Ibrahim a lokacin da ya 
ce wa mutanensa, "Ku bauta wa 
Allah, Jai bi Shi da takawa. Wan- 
nan shine alheri a gare ku idan kun 
kasance kuna sani. 



j-ijji <s^ l^==» is^ y^J^i-^j j*/^ 






ki^^^^l^lJL^^JLiJj 




p C>J^^jJ,]3^\^jJi 









604 



29 - Suratul 'Ankabut 



^l&4 -H 



17. "Abin da dai kuke bauta wa, 
baicin Allah, gumaka ne, kuma kun 
kirkira karya. Lalle wacfannan da 
kuke bauta wa, baicin Allah, ba su 
mallaka muku arziki. Saboda haka 
ku nemi arziki a wurin Allah kawai, 
kuma ku bauta Masa, kuma ku yi 
godiya zuwa gare Shi. Zuwa gare 
Shi ake mayar da ku. 

18. "Kuma idan kun karyata, to, 
lalle wacfansu aFummomi a gaba- 
ninku sun karyata, kuma babu abin 
da ke kan Manzo, face iyar da 
manzanci, iyarwa bayyananna." 

19. Shin, ba su (1 } ga yadda Allah 
ke fara yin halitta ba, sa'an nan 
kuma Ya mayar da ita? Lalle wan- 
nan abu ne mai sauki ga Allah. 

20. Ka ce, "Ku yi tafiya cikin 
kasa, sa'an nan ku duba yadda 
(Allah) Ya fara yin halitta, sa'an 
nan kuma Allah Yana kaga wata 
halittar mayarwa. Lalle Allah Mai 
ikon yi ne a kan kome. 

21. "Yana azabta wanda Ya so, 
kuma Yana jin kan wanda Ya so. 
Kuma zuwa gare Shi ake juya ku. 

22. "Kuma ba ku zamo masu 
buwaya ba a cikin kasa, kuma haka 
a cikin sama, kuma ba ku da wani 
majibinci wanda ba Allah ba, kuma 
ba ku da wani mataimaki." 

23. Kuma wacfanda suka kafirta 
da ayoyin Allah da gamuwa da Shi, 
wacfannan sun yanke kauna daga 
rahamaTa, kuma wacfannan suna 
da wata azaba mai racfacfi. 












>xi>: 






l$2 J^t(J*$ &SS9 aF' <^4 







< ji A r < s' '* t '\ ' \ > 'V ^ fa 
5p ^)^\^p^^^^j { j^j^\^ m 



(1) Ga wata kira'a, ba ku ga... da lamirin abokan magana wacfanda Ibrahim ke yi wa magana. A 
kan wannan kira'a, maganar Ibrahim ba ta yanke ba har Rarshen aya ta 23. 



605 



29 - Suratul 4 Ankabut 



&£Hjgi _ n 



24. Sa'an nan babu abin da ya 
kasance jawabin mutanensa (Ibra- 
him) face dai suka ce, "Ku kashe 
shi ko, ku kona shi," sai Allah Ya 
tsirar da shi daga wuta. Lalle a cikin 
wannan akwai ayoyi ga mutanen da 
ke yin imani. 

25. Kuma Ibrahim ya ce, 
"Babu abin da kuka yi sai dai kun 
bar Allah kun riki gumaka saboda 
soyayyar tsakaninku a cikin rayu- 
war duniya, sa'an nan a Ranar 
Kyama sashinku zai kafirce wa sas- 
hi, kuma makomarku ita ce wuta, 
kuma ba ku da wadansu matai- 
maka." 

26. Sai Ludu ya yi imani da shi. 
Kuma Ibrahim ya ce, "Lajle ni mai 
kaura ne zuwa ga Ubangijina. Lalle 
Shi, Shi ne Mabuwayi, Mai 
hikima." 

27. Kuma Muka ba shi Is'haka 
da Ya'akuba, kuma Muka sanya 
Annabci da littafi a cikin zuriy- 
arsa. Kuma Mun ba shi sakama- 
konsa a duniya, kuma lalle shi, a 
Lahira, tabbas, yana a cikin salihai. 

28. Da Ludu, a lokacin da ya ce 
wa mutanensa, "Lalle ku, hakika, 
kuna je wa alfasha wadda wani 
mahaluki daga cikin duniya bai riga 
ku gare ta ba. 

29. "Ashe, lalle ku, kuna je wa 
maza, kuma ku yi fashin hanya 
kuma ku je, a cikin majalisarku, da 
abin da ba shi da kyau? To, jawabin 
mutanensa bai kasance ba face dai 
sun ce, 'Ka zo mana da azabar 
Allah, idan ka kasance daga masu 
gaskiya.'" 



j_Jl4&\ 4lw3?l3 (>J*j>-j\ 






fe$$^*Jijxj£\&$&j 






Ss>J^&^i^^4^1j 



' *i'<»>^ 



, ^ t" 









606 



29 - Suratul 'Ankabut 



&-tt 



30. Ya ce, "Ya Ubangijlna! Ka 
taimake ni a kan mutanen nan 
mabarnata." 

31. Kuma a lokacin da Manzan- 
ninMu suka je wa Ibrahim da 
bushara suka ce, "Lalle mu masu 
halaka mutanen wannan alkarya 
ne. Lalle mutanenta sun kasance 
masu zalunci." 

32. Ya ce, "Lalle akwai Lucfu a 
cikinta!" Suka ce, "Mu ne mafiya 
sani ga wadanda suke a cikinta, lalle 
muna tsTrar da shi da mutanensa, 
face fa matarsa ta kasance a cikin 
masu wanzuwa." 

33. Kuma a lokacin da Manzan- 
ninMu suka je wa Ludu ya Bata rai 
saboda su, kuma ya kuntata ga kirji 
saboda su. Kuma suka ce, "Kada 
ka ji tsdro, kuma kada ka yi bakin 
ciki, lalle mu masu tslrar da kai ne 
da iyalanka, face dai matarka ta 
kasance daga masu wanzuwa. 

34. "Lalle mu, masu saukar da 
azaba ne daga sama a kan mutanen 
wannan alkarya saboda abin da 
suka kasance suna yi na fasikanci." 

35. Kuma lalle Mun bar wata 
aya bayyananna daga gare ta ga 
mutane masu hankalta. 

36. Kuma zuwa ga Madyana, 
Mun aika dan'uwansu Shu'aibu, sai 
ya ce, "Ya mutanena! Ku bauta wa 
Allah kuma ku yi fatan (rahamar) 
Ranar Lahira, kuma kada ku yi 
6arna a cikin kasa, alhali kuwa 
kuna masu lalatarwa." 

37. Sai suka karyata shi, saboda 
haka tsawa ta kama su, domin haka 



sy&&^s^^y&~* 



/juJLJI 



?*4i^ ' m *Zf 






frv 



y^Rl£])&tt\fed%fc 



>S s* sy 






A 4. "4 j 









<- ^- A ■>.<. 






•11 € *s* 



jy*±i J Lid L-^ p-*> UJ <LjA*a$j 
^^ -r r> . -iff • 



607 



29 - Suratul 'Ankabut 



i2~-tt 



suka wayi gari suna guggurfane. 

38. Da Adawa da Samudawa, 
alhali kuwa lalle alamun azaba sun 
bayyana a gare su daga gidajensu, 
kuma Shaidan ya kawata musu 
ayyukansu, saboda haka ya kange 
su daga hanyar Allah, kuma sun 
kasance masu basira! 

39. Kuma Karuna da Fir'auna 
da Hamana, kuma lalle Musa ya je 
musu da hujjjqji, sai suka yi girman 
kai a cikin kasa, kuma ba su kasan- 
ce masu tserewa ba. 

40. Saboda haka kowanensu 
Mun kama shi da laifinsa: Watau 
daga cikinsu akwai wanda Muka 
aika iskar tsakuwa a kansa, kuma 
daga cikinsu akwai wanda tsawa ta 
kama, kuma daga cikinsu akwai 
wanda Muka birkice kasa da shi, 
kuma daga cikinsu akwai wanda 
Muka nutsar. Ba ya yiwuwa ga 
Allah Ya zalunce su, amma sun 
kasance kansu suke zalunta. 

41. Misalin wadanda suka riki 
wadansu masoya wadanda ba Allah 
ba, kamar misalin gizogizo ne wan- 
da ya riki wani dan gida, alhali 
kuwa lalle mafi raunin gidaje, shine 
gidan gizogizo, da sun kasance suna 
sane. 

42. Lalle Allah Yana sane da 
abin da suke kira, wanda ba SW ba, 
na wani abu duka, kuma Shi ne 
Mabuwayi, Mai hikima. 

43. Kuma wadancan misalan 
Muna bayyana su ga mutane, kuma 
babu mai hankalta da su sai masu 
ilmi. 




SSft' ft 9 '* >"^ *.' {*''\&< 
-^» -if- 'TV- >-<-t^ r 















608 



29 - Suratul 'Ankabut 



&-tt 



44. Allah Ya halitta sammai da 
Jeasa da gaskiya. Lalle cikin wancan 
akwai aya ga muminai. 

45. Ka karanta abin da ake yin 
wahayi zuwa gare ka daga Littafi, 
kuma ka tsayar da salla. Lalle 
salla tana hanawa daga alfasha da 
abin kyama, kuma lalle ambaton 
Allah ya fi girma, kuma Allah Yana 
sane da abin da kuke aikatawa. 

46. Kada ku yi jayayya da mazo- 
wa Littafi sai fa da magana wadda 
ta fi kyau, sai fa wacfanda suka yi 
zalunci daga gare su, kuma ku ce, 
"Mun yi imani da abin da aka 
saukar a gare mu kuma aka saukar 
a gare ku, kuma Abin bautawarmu 
da Abin bautawarku Guda ne, 
kuma mu masu sallamawa ne a gare 
Shi." 

47. Kuma kamar haka Muka 
saukar da Littafi a gare ka, to, 
wacfannan da Muka bai wa Littafi 
suna imani da shi,_daga cikin 
wacfannan akwai mai Tmani da shi, 
kuma babu mai musun ayoyinMu, 
face kafirai. 

48. Kuma ba ka kasance kana 
karatun wani littafi ba a gabaninsa, 
kuma ba ka rubutunsa da daman- 
ka, da haka ya auku, da masu 6arna 
sun yi shakka. 

49. A'a, shT ayoyi ne bayyanan- 
nu a cikin kirazan wadanda aka bai 
wa ilmi. Kuma babu mai musun 
ayoyinMu face azzalumai. 

50. Kuma suka ce, "Don me ba a 
saukar masa da ayoyi ba daga 
Ubangijinsa?" Ka ce, "Su ayoyi a 



c «" ' Tf ' J- fi*> 












609 



29 - Suratul 'Ankabut 



5S»4«II|^-« 



wurin Allah kawai suke, kuma lalle 
ni mai gargacfi kawai ne, mai bayya- 
nawa." 

51. Shin bai ishe su ba cewa lalle 
Mu, Mun saukar da Littafin a kan- 
ka, ana karanta shija kansu? Lalle a 
cikin wancan, hakika, akwai raha- 
ma da tunatarwa ga mutanen da ke 
yin Tmani. 

52. Ka ce, "Allah Ya isa Shaida a 
tsakanlna da tsakanmku, Yana sane 
da abin da ke a cikin sammai da 
kasa, kuma warfanda suka yi Tmani 
da karya kuma suka kaflrta da 
Allah, warfannan su ne masu 
hasara." 

53. Kuma suna neman ka da 
gaggauta azaba, to, ba domin ajali 
kayyadadde ba, da azaba ta je 
musu, kuma lalle da tana iske su 
bisa ga abke, alhali kuwa su, ba su 
sani ba. 

54. Suna neman ka da gaggauta 
azaba, kuma lalle Jahannama, tab- 
bas, mai kewayewa ce ga kafirai. 

55. Ranar da azaba ke rufe su 
daga samansu da kuma kasan kafa- 
funsu kuma Ya (1) ce, "Ku rfanrfani 
abin da kuka kasance kuna aika- 
tawa." 

56. Ya bayiNa, warfanda suka yi 
Tmani ! Lalle fa kasaTa mai yalwa (2) 
ce, saboda haka ku bauta Mini. 



* z 






££&.. 






~'\A *ii>' ■ 



*f • ys.s 









T? 'S % »' 



^\!\A\&^o^3C~z 









JVy o 



»»fi 



(1) Ga wata ruwayar "Mu" matsayin "Ya", watau Mala'iki wakilin azabarsu. 

(2) Tun da kasa na da yalwa, sai mutum ya yi hijira zuwa wurin da yake sassauka a gare shi, ya 
bauta wa Allah da sauki, idan garinsu ya buwaye shi. 



610 



29 - Suratul w Ankabut 



■ n 



57. Kowane rai mai cfancfanar 
mutuwa ne, sa'an nan zuwa gare 
Mu ake mayar da ku. 

58. Kuma wacfanda suka yi ima- 
ni kuma suka aikata ayyukan kwa- 
rai, lalle za Mu zaunar da su daga 
cikin Aljanna a gidajen bene, kora- 
mu na gudana daga karkashinsu, 
suna madawwama a cikinsu. To, 
madalla da sakamakon masu aikin 
kwarai. 

59. Wadanda suka yi hakuri, 
kuma suna dogara ga Ubangijinsu 
kawai. 

60. Kuma da yawa (1) dabba 
wadda ba ta daukar abincinta, Al- 
lah Yana^ciyar da ita tare da ku, 
kuma Shi ne Mai ji, Mai ilmi. 

61. Lalle idan ka tambaye su, 
"Wane ne ya halitta sammai da 
kasa kuma ya hore rana da wata?" 
Lalle suna cewa Allah ne. To, yaya 
ake karkatar da su (2) ? 

62. Allah ne ke shimfida arziki 
ga wanda Yake so daga cikin bayin- 
Sa, kuma Yana kuntatawa ga (wan- 
da Yake so). Lalle Allah, Masani ne 
ga dukan kome. 

63. Kuma lalle idan ka tambaye 
su, "Wane ne ya saukar da ruwa 
daga sama, har ya rayar da kasa 
game da shi a bayan mutuwarta?" 
Lalle suna cewa, "Allah ne." Ka ce, 



^^^jrc^\^\i^jb 






>&,"• *' V\>" < & 









^P ^ C %iS* ltS 4$ 'Ol 



(1) Saboda haka tunanin abinci kada ya hana ku yin hijira zuwa wurin yardar Allah, Mai ciyar 
da dabbobin da ba su tattalin abincinsu. 

(2) Yaya ake karkatar da su daga hijira domin tsoron yankewar abinci, alhali kuwa sun tafi wurin 
yardar wanda Ya halitta sammai da kasa? Yin hijira yana a cikin jarrabawar Allah ga Musulmi. 



611 



29 - Suratul 'Ankabut 



-rn 



"Godiya ta tabbata ga Allah." A'a, 
mafi yawansu ba su hankalta. 

64. Kuma wannan rayuwa ta du- 
niya ba ta zamo ba, face abar shaga- 
la da wasa, kuma lalle Lahira, tab- 
bas, ita ce rayuwa, da sun kasance 
suna sani. 

65. To, a lokacin da suka shiga 
cikin jirgin ruwa, sun kirayi Allah 
suna masu tsarkake addini a gare 
Shi, to, a lokacin da Ya tsTrar da su 
zuwa ga tudun kasa, sai ga su suna 
shirki. 

66. Domin su kafirce wa abin da 
Muka ba su, kuma domin su ji dadi, 
sa'an nan kuma za su sani. 

67. Shin, ba su ga cewa, lalle 
Mun sanya Hurumi amintacce ba, 
alhali kuwa ana fisge mutane a 
gefensu? Shin, da 6ataccen abu 
suke imani kuma da ni'imar Allah 
suka kafirta? 

68. Kuma wane ne ya fi zalunci 
bisa ga wanda ya kirkira karya ya 
jingina ta ga Allah, ko kuma ya 
karyata gaskiya a lokacin da ta je 
masa? Ashe, a cikin Jahannama 
babu mazauna ga kafirai? 

69. Kuma wadannan da suka yi 
kokari ga neman yardarMu, lalle 
Muna shiryar da su ga hanyo- 
yinMu, kuma lalle Allah, tabbas, 
Yana tare da masu kyautatawa (ga 
addTninsu). 






(iM\^U^^^\\^ 



>y »>»> • -^rf < * 



« .<.<' 



o^^ii^Ui^lUi 



<» x < \ *<»"'*' »*'~L\s'\' i >> 



/&*< ».& '.I.,* ' 



<.'<'. ''?* 






^^i^===tU 






612 



30 — Suratur Rum 



fcsTO£-r- 




Tana karantar da cewa duka abubuwan duniya suna da 
dangantaka da junansu, dangantaka bayyananna ko 66yayya. 
Kuma zumuntarsu na gudana gwargwadon dangantakarsu da juna 
ga jiki da ma'ana. 



."j*'^ * * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. A. L. M. 

2. An rinjayi Rumawa. (1) 

3. A cikin mafi kusantar kasar- 
su, kuma su, a bayan rinjayarsu, za 
su rinjaya. 

4. A cikin 'yan shekaru. Al'ama- 
ri na Allah ne a gabanin kome da 
bayansa, kuma a ranar nan mumi- 
nai za su yi farin ciki. 

5. Da taimakon Allah, Yana tai^ 
makon wanda Yake so. Kuma Shi 
ne Mabuwayi, Mai jin kai. 









^1 ^J^JyJJLy^Jl 









SJ^Qt^K 



(1) Rumawa Kiristoci ne masu aiki da littafi, suna facfa da Farisawa masu bauta wa 
wuta. Farisa suka rinjayi Rumawa, saboda haka FCuraishawa suka ji dadi saboda alfanu 
cewa za su rinjayi Musulmi idan sun yi facfa. A bayan saukar Surar, sai Musulmi suka yi 
farin ciki saboda alfanu cewa su kuma za su rinjayi FCuraishawa. Wannan ya sanya 
Abubakar ya yi kuri'a da Ubaiyu bn Halafa kan rakuma goma a cikin shekaru uku. Sai 
Annabi ya ce wa Abubakar ya kara rakuma da ajali zuwa shekaru tara. A bayan shekaru 
bakwai sai Rumawa suka ci nasara a kan Farisawa, kuma wannan ya yi daidai da Badar, 
watau ranar da Musulmi suka ci nasara a kan Kuraishawa. Abubakar ya ci rakumansa 
daga magadan Ubaiyu. Amma sai ya yi sadaka da su da umurnin Annabi, domin Allah Ya 
hana Musulmi su yi caca a lokacin. 



613 



30 — Suratur Rum 



fcs£!ljgi-r- 



6. Wa'adin Allah, Allah ba ya 
saBawa ga wa'adinSa, kuma amma 
mafi yawan mutane ba su sani ba. 

7. Suna sanin bayyanannar 
rayuwar duniya, alhali kuwa su 
shagalallu ne daga rayuwar La- 
hira. (1) 

8. Shin, ba su yi tunani ba a cikin 
zukantansu cewa Allah bai halitta 
sammai da kasa ba da abin da ke 
tsakaninsu, face da gaskiya (2) da 
ajali ambatacce? Kuma lalle masu 
yawa daga mutane kafirai ne ga 
gamuwa da Ubangijinsu? 

9. Shin, kuma ba su yi tafiya ba, 
a cikin kasa domin su gani yadda 
akibar wacfanda ke a gabaninsu ta 
kasance? Sun kasance mafiya karfi 
daga gare su kuma suka nomi kasa, 
suka raya ta fiye da yadda suka raya 
ta, kuma manzanninsu suka je 
musu da hujjoji bayyanannu. Sabo 
da haka Allah ba Ya yiwuwa Ya 
zalunce su, amma kansu suka ka- 
sance suna zalunta. 

10. Sa'an nan akibar wacfannan 
da suka aikata mugun aiki ta kasan- 
ce mafi muni, watau sun karyata 
game da ayoyin Allah, kuma suka 
kasance suna izgili da su. 

77. Allah ne ke fara yin halitta, 
sa'an nan Ya sake ta, sa'an nan 
zuwa gare Shi ake mayar da ku. 

12. Kuma a ranar da Sa'a ke 
tsayuwa, masu laifi za su kasa 
magana. 






^% <*. '-•* 

\*2 OjJLfjP 



; & > \ . f > 



&S s> >, 















5P O^r^^^U-^^^^ fjfifcP-J 



( 1 ) Dangantakar rashin sanin ikon Allah da sanin sha'anin duniya da kuma jahiltar 
al'amarin Lahira. 



(2) Gaskiya ita ce tsari tabbatacce wanda ba ya canzawa. 



614 



30 — Suratur Rum 



ta^l^-r- 



13. Kuma ba su da masu ceto 
daga abubuwan shirkinsu, kuma 
sun kasance masu kafircewa daga 
abubuwan shirkinsu. 

14. Kuma a ranar da Sa'a ke 
tsayuwa, a ranar nan mutane ke 
rarraba. 

75. To, amma wacfanda suka yi 
Imani, kuma suka aikata ayyukan 
kwarai, to, su ana faranta musu 
rayuka a cikin wani lambu. 

16. Kuma wadanda suka kafirta, 
kuma suka karyata, game da ayo- 
yinMu da kuma harfuwa da Ranar 
Lahira, to, wadancan ana halartar 
da su a cikin azaba. 

17. Saboda haka tsarkakewa ta 
tabbata ga Allah a lokacin da 
kuke shiga maraice, da lokacin da 
kuke shiga safiya. (1) 

18. Kuma Shi ne da godiya, a 
cikin sammai da kasa, kuma da 
lokacin yamma da lokacin zawali. 

19. Yana fitar da mai rai daga 
matacce, kuma Yana fitar da matac- 
ce daga mai rai, kuma Yana rayar 
da kasa a bayan mutuwarta. Kuma 
haka ake fitar da ku. 

20. Kuma akwai daga ayoyin- 
Sa, Ya halitta ku daga turbaya, sai 
ga ku kun zama mutum, kuna wat- 
suwa. 

21. Kuma akwai daga ayoyinSa, 
Ya halitta muku matan aure daga 



!>i*A^ >4jd^ ot p*- 3 oN fb 









*^>Jj£j>4* 



^t< >'** \<'\i - ^ Jl.ir 



Ml oj^c^2>cf^j> 



>,>. 






is- 






(1) Akwai dangantaka a tsakanin tasbihi, watau ibada da rayuwa, da tsakanin fitar 
hantsi da safiya, kamar yadda yake akwai dangantaka a tsakanin mutuwa da maraice, da 
yamma da kafirci. 



615 



30 — Suratur Rum 



tB$l!&-r. 



kanku, domin ku natsu zuwa 
gare ta, kuma Ya sanya soyayya da 
rahama a tsakaninku. (1) Lalle a 
cikin wancan akwai ayoyi ga muta- 
ne masu yin tunani. 

22. Kuma akwai daga ayoyinSa, 
halittar sammai da kasa, da sa6a- 
war harsunanku, da launukanku. 
Lalle a cikin wannan akwai ayoyi ga 
masu ilmi. 

23. Kuma akwai daga cikin 
ayoyinSa, barcinku, a cikin dare da 
rana, da nemanku ga falalarSa. 
Lalle a cikin wannan akwai ayoyi ga 
mutane masu saurarawa. 

24. Kuma akwai daga cikin 
ayoyinSa, Ya nuna muku walkiya a 
kan tsoro da cfammani, kuma Ya 
dinga saukar da ruwa daga sama, 
sa'an nan Ya rayar da kasa game da 
shi a bayan mutuwarta. Lalle a 
cikin wannan akwai ayoyi ga muta- 
ne masu hankaltawa. 

25. Kuma akwai daga ayoyin- 
sa, tsayuwar sama da kasa bisa 
umurninSa, sa'an nan idan Ya kira 
ku, kira cfaya, daga kasa, sai ga ku 
kuna fita. 

26. Kuma wanda ke cikin sam- 
mai da kasa Nasa ne, Shi kacfai. 
Dukansu masu tawali'u ne a gare 
Shi. 

27. Kuma Shine Wanda Yafara 
halitta, sa'an nan Ya sake ta, kuma 
sakewarta ta fi sauki a gare Shi. 
Kuma Yana da misali wanda ya fi 









's \*'>s 






£ A > , t rr" cfy <, » f ' t ' 









> x,^ x >x>> >x> ,*, ,^.> , 9 , fasy 



(1) Akwai dangantaka a tsakanin halittar namiji da mace daga yum6u da kuma 
natsuwar da suke samu daga junada soyayya da rahamar da ke a ciki. 



616 



30 — Suratur Rum 



(i$l|gi-r. 



cfaukaka ji cikin sammai da kasa, 
kuma Shi ne Mabuwayi, Mai jin 
kai. 

28. Ya buga muku wani misali 
daga kanku. K6 kuna da abokan 
tarewa, daga cikin bayin da hanna- 
yenku na dama suka mallaka, a 
cikin arzikinku, watau ku zama 
daidai a ciki, kuna tsoron su kamar 
tsoronku ga kanku? Haka dai Mu- 
ke bayyana ayoyi, daki-daki, ga 
mutane masu hankaltawa. 

29. A'aha ! Wadanda suka yi za- 
lunci sun bi son zuciyoyinsu, ba tare 
da wani ilmi ba. To, wane ne zai 
shiryar da wanda Allah Ya batar, 
kuma ba su da wacfansu matai- 
maka? 

30. Saboda haka, ka tsayar da 
fuskarka ga addini, (1) kana mai 
karkata zuwa ga gaskiya, halittar 
Allah da Ya halitta mutane a kanta. 
Babu musanyawa ga halittar Allah. 
Wannan shl ne addini madaidaici, 
kuma amma mafi yawan mutane ba 
su sani ba. 

31. Kuna masu mai da aPamari 
gare Shi, kuma ku blShi da takawa, 
kuma ku tsayar da salla, kuma 
kada ku kasance daga mushi- 
rikai. (2) 



&i^2^5*> 



( *rln* 






*>'.* 



$1 <L> $juo^ lii cJs$\ 

*Jb \aj Ato\ &—*>\ O 4 ^ J^ ( j^ 



^C&r^o*. 



bp^yo-X^ 



' >1 < til > '\'* y M' A\' > rAi 






(1) Yin addini dabl'a ce wadda Allah Ya halitta mutum a kanta. Idan mutum ya bi 
abin da Allah Ya umurce shi da yikobari, to, ya yi addinin gaskiya, idan kuwa bai yi haka 
ba, ya zama mushiriki game da wanda yake karbar umurni daga gare shi. 

_ (2) Ya fassara mushirikai da aya ta 32. Wannan ya nuna ta yi nuni ga hana dukan 
darikun Sufaye domin suna rarraba mutane kungiya-kungiya, kuma kowa na ganin abin 
da yake yi ko kuma wanda yake bi ya fi na wani. Kuma wanda ke cikin wata kungiya ba zai 
iya haduwa da wata ba a lokacin wurudinsu, a bayan abubuwan da suke kunsawa a cikin 
ayyukansu na bidi'o'i da akidodi da suka saba wa Musulunci. 



617 



30 — Suratur Rum 



^M\m-r- 



32. Watau wacfanda suka rarra- 
be addininsu, kuma suka kasance 
kungiya-kungiya, kowace kungiya 
tana mai farin ciki da abin da ke a 
gare ta kawai. 

33. Kuma idan cuta ta shafi mu- 
tane, sai su kirayi Ubangijinsu, suna 
masu mai da al'amari gare Shi, 
sa'an nan idan Ya dandana musu 
wata rahama daga gare Shi, sai ga 
wani 6angare daga gare su suna 
shirki da Ubangijinsu. 

34. Domin su kafirta da abin da 
Muka ba su. To, ku ji dacfi kacfan, 
sa'an nan za ku sani. 

35. Ko Mun saukar da wani dali- 
li a gare su? Shi kuwa yana magana 
da abin da suka kasance suna shir- 
kin da shi? 

36. Kuma idan Muka cfancfana 
wa mutane wata rahama, sai su yi 
farin ciki da ita, kuma idan cuta ta 
same su, saboda* abin da hanna- 
yensu suka gabatar, sai ga su suna 
yanke kauna. 

37. Shin, kuma ba su gani ba 
cewa Allah na shimficfa arziki ga 
wanda Yake so, kuma Yana kunta- 
tawa? Lalle a cikin wancan^akwai 
ayoyi ga mutane masu yin Tmani. 

38. Saboda haka, ka bai wa 
zumu hakkinsa, da miskinai, da dan 
hanya. Wannan shi ne alheri ga 
wacfanda ke nufin yardar Allah, 
kuma wadancan su ne masu samun 
babban rabo. 

39. Kuma abin da kuka bayar na 
riba domin ya karu a cikin dukiyar 
mutane to, ba zai karu ba, a wurin 



^y °> ' y »>^ ° *'' ^y ^*y 






H0 &jLr~*j4ryv Lj 









£ y . *s *■*' y ;/ **s y y *s y*)>** y // 



dj>t^\p-*> 



i^5ti^GU^3)j^vi t>Jui>^tl^ 



618 



30 — Suratur Rum 



fc^JIM-r- 



Allah. Kuma abin da kuka bayar na 
zakka, kuna nufin yardar Allah, to, 
(masu yin haka) wadancan su ne 
masu ninkawa (ga dukiyarsu). 

40. Allah ne Wanda Ya halitta 
ku, sa'an nan Ya arzuta ku, sa'an 
nan Ya matar da ku, sa'an nan Ya 
rayar da ku. Ashe, daga cikin abu- 
buwan shirkinku akwai wanda ke 
aikata wani abu daga wadannan 
abubuwa? Tsarki ya tabbata ga 
Allah, kuma Ya daukaka bisa ga 
abin da suke yi na shirki. 

41. TJarna ta bayyana a cikin 
kasa da teku, saboda abin da han- 
nayen mutane suka aikata. Domin 
Allah Ya dandana musu sashin abin 
da suka aikata, dammaninsu za su 
komo. 

42. Ka ce, "Ku tafi a cikin kasa, 
sa'an nan ku dubi yadda akibar 
wadanda suka kasance a gabaninku 
ta kasance. Mafi yawansu sun ka- 
sance masu yin shirki." 

43. Saboda haka, ka tsayar da 
fuskarka ga addini madaidaici a 
gabanin wani yini ya zo, babu ma- 
kawa gare Shi daga Allah, a ranar 
nan mutane suna tsagewa (su rabu 
biyu). 

44. Wanda ya kafirta, to, kafir- 
cinsa na kansa, kuma wanda ya 
aikata aikin kwarai, to, saboda kan- 
su suke yin shimficfa. 

45. Domin Ya saka wa wadanda 
suka yi imani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, daga falalarSa. 
Lalle Allah ba Ya son kafirai. 



y y *s ^ . XL ' * *S\' 



(JUl1*J 1^-^cJij^l jjUjJ]^ 









"" 9S * 






619 



30 — Suratur Rum 



^lj££-r- 



46. Kuma akwai daga ayoyinSa, 
ya aika iskoki masu bayar da bu- 
shara kuma domin Ya cfancfana 
muku daga rahamarSa, kuma do- 
min jiragen ruwa su gudana da 
umurninSa, kuma domin ku nema 
daga falalarSa, fatanku za ku gode. 

47. Kuma lalle Mun aiki wacfan- 
su Manzanni a gabaninka, zuwa ga 
mutanensu, sai suka je musu da 
hujjoji, bayyanannu, sa'an nan 
Muka azabtar da wadanda suka yi 
laifi, kuma ya kasance tabbatacce, 
taimakon muminai wajibi ne a Kan- 
mu. 

48. Allah ne Wanda ke aika isko- 
ki, sai su motsar da girgije, sa'an 
nan Ya shimficfa shi a cikin sama, 
yadda Yake so, kuma Ya sanya shi 
wani 6a66ake, sa'an nan ka ga ruwa 
na fita daga tsakaninsa. Sa'an nan 
idan Allah Ya sami wadanda Ya so 
daga bayinSa, sai ga su suna busha- 
ra da shi. 

49. Kuma ko da sun kasance a 
gabanin a saukar da shi a kansu, 
kusa-kusa, suna bakin ciki har ba su 
iya magana. 

50. Sai ka dubi alamomin raha- 
mar Allah yadda Yake rayar da 
kasa a bayan mutuwarta. Lalle 
wannan (Mai wannan aiki), tabbas, 
Mai rayar da halitta ne, kuma Shi 
Mai ikon yi ne a kan kome. 

57. Kuma lalle idan Mun aika 
wata iska, suka ganta fatsifatsi, lalle 
za su yini a bayansa suna kafirta. 

52. Saboda haka, kai, ba ka jiyar 
da matattu kira, kuma ba ka jiyar 






>>> 



i&>ii 



ij^aioiiy^iJ 






$0^jSj^lS£ 



(Sj\3 UlS ^aU^j *U^eJa-S ^L^J^(j 

fr^ ' > J" *' 9> \'\ \' * 



*\* 






EP^aJuJ 



' »* ?' »> 









&o 



*u> 



iLp2\J^\^ t .S^jd^\^J^^^ 



620 



30 — Suratur Rum 



£i£JIM-r- 



da kurame kira idan sun juya baya 
suna gudu. 

53. Kuma ba ka zamo mai shi- 
ryar da makafi ba daga Batarsu, ba 
ka jiyarwa face wanda ke yin imani 
da ayoyinMu, watau su ne masu 
mika wuya, su sallama. 

54. Allah ne Ya halitta ku daga 
rauni, (1) sa'an nan Ya sanya wani 
karfi a bayan wani rauni, sa'an nan 
Ya sanya wani rauni da furfura a 
bayan wani karfi, Allah na halitta 
abin da Ya so, kuma Shi ne Mai 
ilmi, Mai ikon yi. 

55. Kuma a ranar da SaV 2) ke 
tsayuwa, masu laifi na rantsu wa : ba 
su zauna a cikin kabari ba face sa'a 
guda. Kamar haka suka kasance 
ana karkatar da su. 

56. Kuma wacfanda aka bai wa 
ilmi da Imani suka ce, "Lalle, haki- 
ka, kun zauna a cikin Littafin Allah, 
har zuwa ranar tayarwa, to, kuma 
wannan ita ce ranar tayarwar, 
kuma amma ku kun kasance (3) ba 
ku sani ba." 

57. To, a ranar da uzurin wacfan- 
da suka yi zalunci ba ya amfaninsu, 
kuma ba a neman yardarsu. 

58. Kuma lalle, tabbas, Mun 
buga kowane irin misali ga mutane 
a cikin wannan Alkur'ani, kuma 






*> * 


















(1) Raunin farko, shine maniyyi, na biyu j arm taka da karfm kuruciya, rauni na uku, 
shT ne tsufa bayan karfin hankalin kamala ta dattako. 

(2) Sa'a ta farko Ranar Kiyama, ta biyu dan lokaci, watau dan lokacin da suka sami 
hutun azabar kabari a tsakanin busar farko da ta biyu. Akwai munasabar karyarsu ta 
duniya da ta Lahira. Akwai munasabar dangantakar lafzin kalmomi. 

(3) Rashin aiki da littafin Allah a duniya yakan sanya dimewa a ranar Lahira. 



621 



31 — Suratu Lu£man 



SJ2yPi^-n 



lalle idan ka je musu da kowace aya, 
lalle, wadanda suka kafirta za su ce, 
"Ku ba kome kuke ba face masu 
6arna." 

59. Kamar haka Allah Yake sha- 
fe haske a kan zukatan wacfanda ba 
su sani ba. 

60. Saboda haka ka yi hakuri, 
lalle wa'adin Allah gaskiya ne, 
kuma kada wadanda ba su da yaki- 
ni su sassabce maka hankali. 







Tana karantar da yadda ake tarbiyya da renon yara, a cikin 
harshe mai sauki. 



Z>a sSwafl Allah, Mai rahama, Mai jin RaL 



1. A. L. M. 

2. Wadancan ayoyin Littafin ne 
bayyananne. 

3. Shiriya da rahama ne ga masu 
tsarkake niyya. 

4. Wadanda ke tsai da salla, 
kuma suna bayar da zakka, kuma 
su, suna yin imanin yakini ga La- 
hira. 

5. Wadannan suna a kan shiriya 
ta daga Ubangijinsu, kuma wadan- 
nan su ne masu babban rabo. 






622 



31 — Suratu Luicman 



SiS^i^- - n 



6. Kuma akwai daga cikin muta- 
ne wanda ke sayen tatsuniyoyi (1) 
domin ya Batar da mutane daga 
hanyar Allah, ba da wani ilmi ba, 
kuma ya ri£e ta abin izgili ! Wadan- 
can suna da wata azaba mai 
wulakantawa. 

7. Kuma idan an karanta 
ayoyinMu a gare shi, sai ya juya 
baya, yana mai girman kai, kamar 
dai bai saurare su ba, kamar dai 
akwai wani danni a kan kunnu- 
wansa! To, ka yi masa bushara da 
azaba mai radadi. 

8. Lalle, wadanda suka yi imani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
suna da gidajen Aljannar ni'ima. 

9. Suna dawwama a cikinsu, Al- 
lah Ya yi alkawarin, Ya tabbatar da 
shi. Kuma ShT ne Mabuwayi, Mai 
hikima. 

10. (Allah) Ya halitta sammai, 
ba da ginshiki wanda kuke gani ba, 
kuma Ya jefa duwatsu masu kafe- 
wa a cikin Jcasa, domin kada ta 
karkata da ku, kuma Ya watsa 
daga kowanc irin dabba a cikinta, 
kuma Mun saukar da ruwa daga 
sama, sa'an nan Muka tsirar a ci- 
kinta, daga kowane nau'i biyu 
(nami ; i da mace) mai ban sha'awa. 

11. Wannan shi ne halittar Al- 
lah. To, ku nuna mini, "Mene ne 
watfanan da ba Shi ba suka halitta? 
A 'a, azzalumai suna a cikin Bata 
bayyananna." 












' At ^'S S\' • *\' '*i*Y \' ' 



■i i' E . > 



Jp CfJ^ J^(^o^iilaJ\ ^$jj*Oi 



(1) Tatsuniyoyi suna shagaltarwa daga ilmi mai sanya sanin Allah. Allah Ya hana a yi 
tarbiyyar yara game da tatsuniya mai dauke hankalinsu daga ibada. Littattafan makaranta 
na zamani da jandu duka tatsuniyoyi ne, sai abin da ya dace da Sunna. 



623 



31 — Suratu Luicman 






12. Kuma lalle, haklka, Mun bai 
wa Lukman hikima. (Muka ce 
masa) Ka gode wa Allah, kuma 
wanda ya gode, to, yana godewa ne 
domin kansa kawai, kuma wanda 
ya kafirta, to, lalle, Allah Mawada- 
ci ne, Godadde. 

13. Kuma a lokacin da Lukman 
ya ce wa dansa, alhali kuwa yana yi 
masa wa'azi, "Ya karamin dana! 
Kada ka yi shirki game da Allah. 
Lalle shirki wani zalunci ne mai 
girma." 

14. Kuma Mun yi wasiyya ga 
mutum game da mahaifansa biyu; 
uwarsa ta dauke shi a cikin rauni a 
kan wani rauni, kuma yayensa a 
cikin shekaru biyu (Muka ce masa), 
"Ka gode Mini da kuma mahai- 
fanka biyu. Makoma zuwa gare Ni 
kawai take. 

15. "Kuma idan mahaifanka 
suka tsananta (1) maka ga ka yi 
shirki game da Ni, ga abin da ba ka 
da ilmi gare shi, to, kada ka yi musu 
da'a. Kuma ka abuce su a cikin 
duniya gwargwadon sharT'a, kuma 
ka bi hanyar wanda ya mayar da 
al'amari zuwa gare Ni, sa'an nan 
zuwa gare Ni makomarku take, 
sa'an nan In ba ku labari game da 
abin da kuka kasance kuna aika- 
tawa." 

16. "Ya karamin dana ! Lalle ita, 
idan gwargwadon kwayar komayya 
ce ta kasance, to, ta kasance a cikin 
wani falalen dutse, ko a cikin sam- 









ZJ&xti JijM^J^ 















(1) A bayan haician Allah sai haician uwaye. Saboda haka ba za a yi cfa'a ga uwaye ba 
ga abin da ya saba wa Allah. 



624 



31 — Suratu Lukman 



££!#&£ -n 



mai, ko a cikin kasa, Allah zai kawo 
ta. Lalle Allah Mai tausasawa ne, 
Masani. 

17. "Ya karamin dana! Ka tsai 
da salla, kuma ka yi umurni da 
abin da aka sani, kuma ka yi hani 
daga abin da ba a sani ba, kuma ka 
yi hakuri a kan abin da ya same ka. 
Lalle, wancan yana daga muhim- 
man aFamura. 

18. "Kada ka karkatar da 
kundukukinka (1) ga mutane, kada 
ka yi tafiya a cikin kasa kana mai 
nuna fadin rai. Lalle, Allah ba Ya 
son dukan mai takama, mai alfa- 
hari. 

19. "Kuma ka tsakaita a tafiyar- 
ka, kuma ka runtse ga sautinka. 
Lalle, mafi munin sautuka, hakika, 
shl ne sautin jakuna. (2) " 

20. Ashe, ba ku gani ba, cewa 
Allah Ya hore muku abin da ke a 
cikin sammai da abin da ke a cikin 
kasa, kuma Ya zuba ni'imominSa a 
kanku, bayyanannu da Boyayyu? 
Kuma akwai daga mutane wanda 
ke yin jidali ga al'amarin Allah, ba 
da wani ilmi ba, kuma ba da wata 
shiriya ba, kuma ba da wani littafi 
mai haskakawa ba. 

21. Kuma idan aka ce musu, 
"Ku bi abin da Allah ya saukar," 
sai su ce, "A'a, muna bin abin da 
muka sami ubanninmu a kansa." 
Shin, ko da Shaidan na kiran su ne 
zuwa ga azabar sa'ir, 












» > »?/ < 



I'tf" x ^t i^' 1 >" Y'f'X' 






(nj _^^ty\J^^^^ 



(1) Karkata kundukuki ga mutane, alamar wulakanta su ne. 

(2) A nan ne iyakar wasiyyar Lukman ga dansa. Sa'an nan kuma Allah Ya ci gaba da 
bayanin yadda ake tarbiyyar mutane. 



625 



31 — Suratu Lukman 



&&$$& - r\ 



22. Kuma wanda ya mlka fus- 
karsa zuwa ga Allah, alhali kuma 
yana mai kyautatawa, to, lalle ya yi 
riko ga igiya amintacciya. Kuma 
zuwa ga Allah akibar al'amura 
take. 

23. Kuma wanda ya kafirta, to, 
kada kafircinsa ya bakanta maka 
rai, zuwa gare Mu makomarsu take, 
sa'an nan Mu ba su labari game da 
abin da suka aikata. Lalle Allah, 
Masani ne ga abin da ke a cikin 
kiraza. 

24. Muna jTshe su dacfi kacfan, 
sa'an nan Mu tTlasta su ga shiga 
zuwa azaba kakkaura. 

25. Kuma lalle, idan ka tambaye 
su, "Wane ne ya halitta sammai da 
kasa?" Lalle, za su ce, "Allah ne." 
Ka ce, ^'Godiya ta tabbata ga 
Allah." A'a, mafi yawansu, ba su 
sani ba. 

26. Abin da yake a cikin sammai 
da kasa duka na^ Allah kawai ne. 
Lalle, Allah Shi ne Mawadaci, 
Godadde. 

27. Kuma da dai abin da ke a 
cikin kasa duka, na itace, ya zama 
alkalumma, kuma teku tana yi 
masa tawada, a bayansa da wacfan- 
su tekuna bakwai, kalmomin Allah 
ba za su kare ba. (1) Lalle, Allah 
Mabuwayi ne, Mai hikima. 












'*\ >"> ' '* T6 



5^ > A f> ^*f^> 






(1) Wannan bayani ne ga yawan ilmin Allah, watau yana nuna wa mutane cewa su yi 
aiki da ilmin da Ya ba su, mai amfani zuwa gare su, kada su wuce shi zuwa neman wani ilmi 
daga wani abu, su bar Allah, su halaka a kan wani ilmi da bai umurce su da su yi aiki da shi 
ba. Ilmin da Ya ba su a cikin Alkur'ani shi ne shan'a watau hanya mai kai su ga Aljanna. 
Sauran hanyoyi bata ne. 



626 



31 — Suratu Luieman 



&u±$%& - n 



28. Halittarku ba ta zama ba, 
kuma tayar da ku bai zama ba, face 
kamar numfashi guda. Lalle, Allah 
Mai jT ne, Mai gani. 

29. Ashe, ba ku ga, lalle, Allah 
Yana shigar da dare a cikin rana ba, 
kuma Yana shigar da rana a cikin 
dare, kuma Ya hore rana da wata, 
kowane yana gudana zuwa ga ajali 
ambatacce, kuma lalle Allah Ma- 
sani ne ga abin da kuke aikatawa? 

30. Wannan fa, domin Allah Shi 
ne Gaskiya, kuma abin da suke kira 
wanda ba Shi ba, shi ne karya, 
kuma lalle, Allah Shi ne Macfau- 
kaki, Mai girma. 

31. Ashe, ba ka ga lalle jirgin 
ruwa na gudana ba a ciki teku da 
ni'imar Allah, domin Ya nuna 
muku daga ayoyinSa? Lalle a cikin 
wancan akwai ayoyi ga dukan mai 
hakuri, mai godiya. 

32. Kuma idan taguwar ruwa, 
kamar duwatsu, ta rufe su, sai su 
kira Allah, suna tsarkakewar addini 
a gare Shi. To, a lokacin da Ya tsirar 
da su zuwa ga tudu, sai daga cikinsu 
akwai mai takaitawa, kuma babu 
mai musun ayoyinMu face dukan 
mayaudari mai yawan kafirci. 

33. Ya ku mutane ! Ku bauta wa 
Ubangijinku da takawa, kuma ku ji 
tsoron wani yini, ranar da wani 
mahaifi ba ya saka wa abin haifu- 
warsa da kome kuma wani abin 
haifuwa ba ya saka wa mahaifinsa 
da kome. Lalle wa'adin Allah gas- 
kiya ne. Saboda haka, kada wata 
rayuwa ta kusa ta rude ku, kuma 










» 'Zt *"'. "\{ <• •-\^.S?C *\{>\ 






's> M» 






627 



32 — Suratus Sajda 



wmm>-r< 



kada marudin (1) nan ya rude ku 
game da Allah. 

34. Lalle, Allah a wurinSa kawai 
sanin Sa'a yake, kuma Yana saukar 
da girgije, kuma Yana sanin abin da 
yake a cikin mahaiffannai, kuma 
wani rai bai san abin da yake aika- 
tawa a gobe ba, kuma wani rai bai 
san a wace kasa yake mutuwa ba. 
Lalle Allah Masani ne, Mai kidid- 
didigewa. 







_ Tana karantar da wa'azi da Al£ur'ani gaskiya ne, mabiyinsa 
shT ne mai riba, wanda ya saBa masa, shi ne mai hasara. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



L A. L. M. 

2. Saukar da Littafin, babu 
shakka a gare shi, daga Ubangijin 
talikai yake. 

3. Ko suna cewaJMuhammadu 
ne) ya kirkira shi? A'a, shi ne gas- 
kiya daga Ubangijinka, domin ka yi 
gargadi ga mutane wadanda wani 
mai gargadi bai je musu ba a gaba- 
ninka, fatan za su shiryu. 



0^' 



(1) Shaicfan. 



628 



32 — Suratus Sajda 



l^MM-n 



4. Allah ne Wanda Ya halitta 
sammai da kasa da abin da yake a 
tsakaninsu a cikin kwanuka shida, 
sa'an nan Ya daidaita a kan Al'ars- 
hi. Ba ku da, baicin Shi, wani maji- 
6inci, kuma babu wani maceci. 
Shin, ba za ku yi tunani ba? 

5. Yana shirya al'amari daga 
sama zuwa ga kasa, sa'an nan ya 
taka zuwa gare Shi a cikin yini, 
wanda gwargwadonsa shekaru 
dubu ne ga abin da kuke lissafawa. 

6. Wannan ShT ne Masanin fake 
da bayyane, Mabuwayi, Mai jin kai. 

7. Wanda Ya kyautata kome, 
wanda Ya halitta shi. Shi ne kuma 
Ya fara halittar mutum daga laka. 

8. Sa'an nan Ya sanya cfiyansa 
daga wani asali na wani ruwa 
wulakantacce. 

9. Sa'an nan Ya daidaita shi, 
kuma Ya hura a cikinsa, daga ru- 
hinSa, kuma Ya sanya muku ji, da 
ganunuwa da zukata. Godiyarku 
kacfan ce kwarai. 

10. Kuma suka ce, "Shin, idan 
mun 6ace a cikin kasa, shin, lalle 
mu, tabbas ne, muna zama a cikin 
wata halitta sabuwa?" A'a, su game 
da gamuwa da Ubangijinsu kafirai 
ne. 

11. Ka ce, "Mala'ikin mutuwa 
wanda aka wakkala a gare ku, shi 
ne ke karBar rayukanku. (1) Sa'an 
nan zuwa ga Ubangijinku ake 
mayar da ku." 






^I^>>^UUl3i^^^ 



0X^^\Ij^\j^\^^> 

>Ax> / s / s ^ % # ''/.'> '£-"' *-* 

^ < > f* *' T-t * X 



*A^ x, vi *>* 9'"** f y/"* "' *> . 



(1) Watau ba ku ke mutuwa da kanku ba, sai an matar da ku, saboda haka tayarwar 
ma ba ku za ku yi ta da kanku ba, balle ku yi musu. 



629 



32 — Suratus Sajda 



JMJ&-tT 



12. Kuma da ka gani a lokacin 
da masu laifi suke masu sunkuyar 
da kawunansu a wurin Ubangi- 
jinsu, "Ya Ubangijinmu ! Mun gani, 
kuma mun ji, to, Ka mayar da mu, 
mu aikata^aiki na kwarai. Lalle mu 
masu yaklni ne." 

13. Kuma da Mun so da Mun 
bai wa kowane rai shiriyarsa, to, 
amma magana ta tabbata daga gare 
Ni! Lalle ne Ina cika Jahannama 
daga aljannu da mutane gaba daya. 

14. To, ku cfancfana, saboda abin 
da kuka manta na haduwa da ra- 
narku wannan. Lalle Mu ma Mun 
manta da ku, kuma ku dandani 
azabar dawwama saboda abin da 
kuka kasance kuna aikatawa. 

75. Wacfanda ke imani da 
ayoyinMu kawai, su ne wacfanda 
idan aka karanta musu ayoyinMu, 
sai su facfi suna masu sujada, kuma 
su yi tasblhi game da gode wa 
Ubangijinsu, alhali kuwa su ba su 
yin girman kai. 

16. Sasanninsu na nTsanta daga 
wuraren kwanciya, suna kiran 
Ubangijinsu bisa ga tsoro da dam- 
mani, kuma suna ciryawa daga abin 
da Muka arzuta su. 

1 7. Saboda haka wani rai bai san 
abin da aka Boye musu ba, na sa- 
nyin idanu, domin sakamako ga 
abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 

18. Shin, wanda ya zama mumi- 
ni yana kamar wanda ya zama fasi- 
ki? Ba za su yi daidai ba. 













(p \x£==>\ \\ti$^Xk &£i \\ 












630 



32 — Suratus Sajda 



JMi&-rf 



19. Amma wacfanda suka yilma- 
ni, kuma suka aikata ayyukan kwa- 
rai, to, suna da gidajen Aljannar 
makoma, a kan liyafa saboda abin 
da suka kasance suna aikatawa. 

20. Kuma wacfanda suka yi fasi- 
kanci, to, makomarsu ita ce wuta, 
ko da yaushe suka yi nufin su fita 
daga gare ta, sai a mayar da su a 
cikinta, kuma a ce musu,"Ku dan- 
dana azabar wuta, wadda kuka ka- 
sance kuna karyatawa game da 
ita." 

21. Kuma lalle Muna rfanrfana 
musu daga azaba, mafi kaskanci, 
kafin a kai ga azaba mafi girma, 
domin fa tan za su komo. 

22. Kuma wane ne ya fi zalunci 
bisa ga wanda aka tunatar da 
ayoyin Ubangijinsa, sa'an na ya 
bijire daga barinsu? Lalle Mu, 
Masu yin azabar ramuwa ne ga 
masu laifi. 

23. Kuma lalle haklka, Mun bai 
wa Musa Littafi, (1) saboda haka 
kada ka kasance a cikin shakka 
daga haduwa da shi. Kuma Mun 
sanya shi ya zama shiriya ga Bani 
Isra'ila. 

24. Kuma Mun sanya shugaban- 
ni daga cikinsu, suna shiryarwa da 
umurninMu, a lokacin da suka yi 
hakuri, kuma sun kasance suna yin 
yaklni da ayoyinMu. 









3 s^jj;msJ^j^(J^\j\^\^j\jp 



' * ^NM ^'h ^* *'< ■*?' 









(1) Ba Alkur'ani ne farkon Littafin sama ba, kuma ba Muhammadu ne farkon 
Manzannin Allah ba, Mun bai wa Musa Attaura, mutanensa sun yi aiki da ita, sun 
cfaukaka kamar yadda ake neman Musulmi su yi aiki da Alkur'ani su cfaukaka. 



631 



32 — Suratus Sajda 



%&$%&- n 



25. Lalle Ubangijinka Shi ne zai 
rarrabe a tsakaninsu, a Ranar Ki- 
yama a cikin abin da suka kasance 
suna saBa wa juna a cikinsa. 

26. Shin, ba ya shiryar da su 
cewa da yawa Muka halakar, a 
gabaninsu, daga arummomi, suna 
tafiya a cikin masaukansu? (1) Lalle 
a cikinjvancan akwai ayoyi. Shin, 
ba su jT ne? 

27. Shin, kuma ba su gani ba 
cewa lalle Mu, Muna kora ruwa 
zuwa ga kasa kekasasshiya, sa'an 
nan Mu fltar, game da shi, wata 
shuka wadda dabbobinsu da su 
kansu ke ci daga gare ta? Ashe fa, 
ba su gani ba? 

28. Kuma suna cewa, "Yaushe 
wannan hukunci yake aukuwa, 
idan kun kasance masu gaskiya?" 

29.^ Ka ce, "Ranar hukuncin 
nan, Tmanin wacfanda suka kafirta 
ba zai amfane su ba (a cikinta), 
kuma ba za a yi musu jinkiri ba." 

30. Saboda haka, ka kau da kai 
daga barinsu, kuma ka yi jira lalle, 
su ma masu jira ne. 



.. y 'Js"?'*' »^'*'^t »"•> <* x * . 



»> >. 






^r^\}jj^U^^y g^j^i J 5 






/ > 



-itH? 



(1) Kuraishawa suna tafiya a cikin gidajen al'ummomin da suka halaka, suna ganin 
abin da ya auku gare su. 



632 



33 — Suratul Ahzab 



m$m>-rr 




Tana karantar da yadda ake kashe miyagun al'adun Jahiliyya 
da ba su dace da Musulunci ba, da musanyar wadanda suka dace da 
shari'a. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ya kai Annabi ! Ka bi Allah da 
takawa, kuma kada ka yi da'a ga 
kafirai da munafukai. Lalle, Allah 
Ya kasance Mai ilmi, Mai hikima. 

2. Kuma ka bi abin da aka yi 
wahayi da shi zuwa gare ka daga 
Ubangijinka. Lalle, Allah Ya ka- 
sance Mai labartawa ga abin da 
kuke aikatawa. 

3. Ka dogara ga Allah. ^Kuma 
Allah Ya isa Ya zama WakTli. 

4. Allah bai sanya zuciya biyu ba 
ga wani namiji a cikinsa, kuma bai 
sanya matanku wadanda kuke yin 
zihari daga gare su, su zama uwa- 
yenku ba, kuma bai sanya diyan 
hankakarku su zama diyanku ba. 
Wannan abu naku, maganarku ce 
da bakunanku, alhali kuwa Allah 
na fadar gaskiya, kuma Shi ne ke 
shiryarwa ga hanyar kwarai. 

5. Ku kira su ga ubanninsu, shi 
ne mafi adalci a wurin Allah. To, 
idan ba ku san ubanninsu ba, to, 
'yan'uwanku ga addini da dimajo- 












y s s , " E . -»' 



x>'\>* 






es^ \^Vy> * T'4 t »> >*r 



633 



33 — Suratul Ahzab 



^W-yt 



jinku. Kuma babu laifi a gare ku ga 
abin da kuka yi kuskure da shi, 
kuma amma (akwai laifi) ga abin da 
zukatanku suka ganganta, kuma 
Allah Ya kasance Mai gafara, Mai 
jin kai. 

6. Annabi ne mafi cancanta ( x } ga 
muminai bisa ga su kansu, kuma 
matansa uwayensu ne. Kuma 
ma'abuta zumunta wacfansunsu 
sun fi wadansu a cikin Littafin Al- 
lah bisa ga muminai da Muhajirai, 
face fa idan kun aikata wani alheri 
zuwa ga majibintanku. Wancan ya 
kasance a cikin Littafi, rubutacce. 

7. Kuma a lokacin da Muka riki 
alkawarin Annabawa daga gare su, 
kuma daga gare ka, kuma daga 
Nuhu da Ibrahim, da Musa, da 
kuma Tsa dan Maryama, kuma 
Muka riki wani alkawari mai kauri 
daga gare su. 

8. Domin Ya tambayi masu gas- 
kiya a kan gaskiyarsu, kuma Ya yi 
tattalin wata azaba mai radacfi ga 
kafirai. 

9. Ya ku wadanda suka yi imani ! 
Ku tuna ni'imar Allah a kanku a 
lokacin da wadansu rundunoni 
suka zo muku, sai Muka aika wata 
iska a kansu da wadansu rundunoni 
wadanda ba ku gani ba. Kuma 
Allah Ya kasance Mai gani ga abin 
da kuke aikatawa. 

10. A lokacin da suka zo muku 
daga samanku da kuma kasa daga 






»'**'£ >'* 



j^L^v*£^=Jf j^S^lL= 












(1) Idan son mumini ya saba wa facfar Annabi, sai ya bar son ransa ya koma wa facfar 
Annabi. 



634 



33 - Suratul Ahzab 



W$&-rr 



gare ku, kuma a lokacin da gannai 
suka karkata, kuma zukata suka 
kai ga makosai, kuma kuka yi zaton 
zace-zace, game da Allah. 

11. A can aka jarrabi muminai, 
kuma aka yi girgiza, girgiza mai 
tsanani. 

12. Kuma a lokacin da munafu- 
kai da wacfanda akwai cuta a cikin 
zukatansu ke cewa, "Allah da Man- 
zonSa, ba su yi mana wa'adin kome 
ba, face rucfi." 

13. Kuma a lokacin da watakun- 
giya daga gare su, ta ce, "Ya muta- 
nen Yasriba ! (1) Ba ku da wani mat- 
sayi, saboda haka ku koma." Kuma 
wata kungiya daga gare su na ne- 
man izni ga Annabi suna cewa, 
"Lalle gidajenmu kuranye suke," 
alhali kuwa ba kuranye suke ba, ba 
su da nufin kome face gudu. 

14. Kuma da an shige ta (Madi- 
na) a kansu, daga sasanninta, sa'an 
nan aka tambaye su fitina (kafirci), 
lalle, da sun je mata, kuma da ba su 
zauna a cikinta (Madina) ba face 
kacfan. 

75. Kuma lalle, hakika, sun ka- 
sance suna yi wa Allah alkawari, a 
gabanin wannan: ba za su juya 
domin gudu ba, kuma alkawarin 
Allah ya kasance abin tambaya. 

16. Ka ce, "Gudun nan, ba zai 
amfane ku ba daga mutuwa ko kisa. 
Kuma har in kun gudu, ba za a jTshe 
ku dacfi ba face kacfan." 









<^ '.Tu-t >'A\' \'\'A 9 * *\'*\. y *\' 



y^Vj3c^3 ]}X^\ybJjij 






(1) Sun koma ga sunan MadTna na zamanin Jahiliyya suna izgili da cewa ba su yarda 
da sabon sunan ba na MadTna, face Yasriba, svinanta da suka sani na asali. 



635 



33 — Suratul Ahzab 



m^\m-rr 



17. Ka ce, ' 'Wane ne wanda yake 
tsare ku daga Allah, idan Ya yi 
nufin wata cuta game da ku?" 
Kuma ba za su samar wa kansu 
wani maji&inci ba, banda Allah, 
kuma ba za su samar wa kansu wani 
mataimaki ba. 

18. Lalle, Allah Ya san masu 
hana mutane fita daga cikinku, da 
masu cewa ga 'yan'uwansu, "Ku zo 
nan a wurinmu." Kuma ba za su 
shiga yaki ba face kacfan. 

19. Suna masu rowa gare ku, 
sa'an nan idan tsoro ya zo, sai ka 
gan su suna kallo zuwa gare ka, 
idanunsu suna kewaya, kamar wan- 
da ake rufe hankalinsa saboda mu- 
tuwa. Sa'an nan idan tsoron ya tafi, 
sai su yi muku miyagun maganganu 
da harussa masu kaifi, suna masu 
rowa a kan dukiya. Wacfannan, ba 
su yi imani ba, saboda haka Allah 
Ya 6ata ayyukansu. Kuma wannan 
ya kasance mai sauki ga Allah. 

20. Suna zaton kungiyoyin kafi- 
rai ba su tafi ba. Kuma idan kungi- 
yoyin kafirai sun zo, suna gurin da 
dai sun zama a karkara a cikin 
kauyawa, suna tambayar laba- 
ranku. Kuma ko da sun kasance a 
cikinku, ba za su yi yaki ba, face 
kacfan. 

21. Lalle, abin koyi mai kyau ya 
kasance gare ku daga Manzon Al- 
lah, ga wanda ya kasance yana 
fatan rahamar Allah da Ranar La- 
hira, kuma ya ambaci Allah da 
yawa. 

22. Kuma a lokacin da muminai 
suka ga kungiyoyin kafirai, sai suka 









^ ,j^ 









>u*vrr -t-.rt>- 






Cyo, ^yS^-^>- \yZu\ 4ji\ oyj ij jpvJ cJoJJu 



<4sa> i^ &*','&■"' $7f '■"■!{' sill > 



\fr-y. 



^ZjC\%\j^\pi\spp\mj 



636 



33 — Suratul Ahzab 



•#eM&-rr 



ce, "Wannan ne abin da Allah da 
ManzonSa suka yi mana wa'adi, 
Allah da ManzonSa sunyi gaskiya." 
Kuma wannan bai kara musu kome 
ba face Imani da sallamawa. 

23. Daga muminai akwai wa- 
cfansu mazaje da suka gaskata abin 
da suka yi wa Allah alkwari a kan- 
sa, sa'an nan a cikinsu, akwai wan- 
da ya biya bukatarsa, (1) kuma daga 
cikinsu akwai wanda ke jira. Kuma 
ba su musanya ba, musanyawa. 

24. Domin Allah Ya saka wa 
masu gaskiya da gakiyarsu, kuma 
Ya azabtar da munafukai idan Ya 
so, ko Ya kar6i tuba a kansu. Lalle, 
Allah Ya kasance Mai gafara, Mai 
jin kai. 

25. Kuma Allah Ya mayar (2) da 
wadanda suka kafirta da fushinsu, 
ba su sami wani alheri ba. Allah Ya 
isar wa muminai daga barin yaki. 
Kuma Allah Ya kasance Mai karfi, 
Mabuwayi. 

26. Kuma Ya saukar (3) da wa- 
dannan da suka taimake su daga 
mazowa Littafi, daga biranensu, 
kuma Ya jefa tsoro a cikin zuka- 
tansu: wata kungiya kuna kashewa, 
kuma kuna kama wata kungiyar. 

27. Kuma Ya gadar da ku gona- 
kinsu da gidajensu da dukiyoyinsu, 



*Jb }\j\jtj>Aj*>l)J A^\(JjJ^j >Ay*JJ 4$\ 



^JU**jj 


















v$j 



( 1 ) Biyan bukatarsa watau ya mutu, cikinsu akwai wanda yake jirar mutuwa. 

(2) Allah Ya kore kungiyoyin kafirai da iskarSa mai tsananin sanyi, watau iskar Saba. 

(3) Sa'an nan kuma Musulmi suka tsare Yahudu, Bani Kuraiza, a cikin birninsu, har 
suka sallama kansu ga hukuncin Sa'ad bn Mu'azu wanda ya hukunta a kashe wanda ya 
balaga daga cikinsu, kuma a bautar da mata da yara. Aka yi musu hakanan, aka zartar da 
hukuncinsa a kansu. 



637 



33 — Suratul Ahzab 



W&-rr 



da wata Rasa wadda ba ku taba 
takarta ba. Kuma Allah ya kasance 
Mai ikon yi ne a kan kome. 

28. Ya kai Annabi! Ka ce wa 
matanka, "Idan kun kasance kuna 
nufin rayuwar duniya da kawarta, 
to, ku zo in yi muku kyautar ban 
kwana, kuma in sake ku, saki mai 
kyau. 

29. "Kuma idan kun kasance 
kuna nufin Allah da ManzonSa da 
gidan Lahira, to, lalle, Allah Ya yi 
tattalin wani sakamako mai girma 
ga masu kyautatawa daga gare ku." 

30. Ya matan Annabi ! Wadda ta 
zo da alfasha bayyananna daga 
cikinku, za a ninka mata azaba 
ninki biyu. Kuma wancan ya ka- 
sance mai sauki ga Allah. 

31. Kuma wadda ta yi tawali'u 
daga cikinku ga Allah da Man- 
zonSa, kuma ta aikata aiki na kwa- 
rai, za Mu ba ta sakamakonta ninki 
biyu, kuma Mun yi mata tattalin 
arziki ma karimci. 

32. Ya matan Annabi! Ba ku 
zama kamar kowa ba daga mata, 
idan kun yi takawa, saboda haka, 
kada ku sassautar da magana, har 
wanda ke da cuta a cikin zuciyarsa 
ya yi cfammani, kuma ku facfi maga- 
na ta alheri. 

33. Kuma ku tabbata a cikin 
gidajenku (1) , kuma kada ku yi fitar 
gaye-gaye irin fitar gaye-gaye ta 
jahiliyyar farko. Kuma ku tsai da 
salla, kuma ku bayar da zakka, 



jJi^^^^gU^p 

<£$* S ' t s.yy <V -. >4^$^ *'4 









^ !^^t£ 






■ » ss y ,x 









E^ 



'\1 f'..' 









(1) Umurni ga matan Annabi umurni ne 
ya halatta mace ta fita daga gidanta face da 



ga matan sauran Musulmi. Saboda haka ba 
lalura. 



638 



33 - Suratul Ahzab 



7\^Ai\£<A 



W&mSt-rr 



ku yi da'a ga Allah da ManzonSa. 
Allah na nufin Ya tafiyar da £azam- 
ta kawai daga gare ku, ya mutanen 
Babban Gida! Kuma Ya tsarkake 
ku, tsarkakewa. 

34. Kuma ku tuna abin da ake 
karantawa a cikin dakunanku daga 
ayoyin Allah da hukunci. Lalle Al- 
lah Ya kasance Mai tausasawa, 
Mai labartawa. 

35. Lalle, Musulmi maza da Mu- 
sulmi mata da muminai maza da 
muminai mata, da masu tawalTu 
maza da masu tawali'u mata, da 
masu gaskiya maza da masu gas- 
kiya mata, da masu hakuri maza da 
masu hakuri mata, da masu tsoron 
Allah maza da masu tsoron Allah 
mata, da masu sadaka maza da 
masu sadaka mata, da masu azumi 
maza da masu azumi mata, da masu 
tsare farjojinsu maza da masu tsare 
farjojinsu mata, da masu ambaton 
Allah da yawa maza da masu amba- 
tonSa mata, Allah Ya yi musu tat- 
talin wata gafara da wani sakamako 
mai girma. 

36. Kuma ba ya halatta ga mu- 
mini kuma haka ga mumina, a loka- 
cin da Allah da ManzonSa Ya hu- 
kunta wani umurni, wani zabi daga 
aFamarinsu ya kasance a gare su. 
Kuma wanda ya saba wa Allah da 
ManzonSa, to, ya bace, bacewa 
bayyananna. (1) 



T>4>£(> > i*^^i E >f >"0*f^*t 






LP 






' + yy^*- m ^y «, s't^ ' ' ' \\' 






(1) Wannan ay a hani ne ga kowane Musulmi ko Musulma ga sa6a wa umurnin Allah 
da ManzonSa, su bi son rayukansu ga kdme. Kuma ba a lokacin auren Zainab da Zaidu ne 
cfai ta sauka ba kamar yadda wadansu masu tafslri ke rubutawa domin an yi wannan aure a 
gabanin hijira da nlsa, ita ayar kuwa ta sauka a MadTna ne a bayan yakin Ahzab, kamar 
yadda tsarin maganarta ya nuna. 



639 



33 - Suratul Ahzab 



mmm-rr 



37. Kuma a 16kacin (1) da kake 
cewa ga wanda Allah Ya yi ni'ima a 
gare shi kai kuma ka yi ni'ima a gare 
shi, "Ka rike matarka, kuma ka bi 
Allah da takawa." Kuma kana 
Boyewa a cikin ranka abin da Allah 
zai bayyana (2) shi, kana tsoron mu- 
tane, alhali kuwa Allah ne Mafi 
cancantar ka ji tsoronSa. To, a 
lokacin da Zaidu ya kare bukatarsa 
daga gare ta, Mun aurar da kai ita, 
domin kada wani kunci ya kasance 
a kan muminai a cikin (auren ma- 
tan) (Cyan hankakarsu, idan sun 
kare bukata daga gare su. Kuma 
umurnin Allah ya kasance abin 
aikatawa. 

38. Wani kunci bai kasance a 
kan Annabi ba ga abin da Allah Ya 
faralta a kansa, a kan ka'idar Allah 
a cikin (Annabawa) wadanda suka 
shige daga gabaninsa. Kuma umur- 
nin Allah ya kasance abin kad- 
darawa tabbatacce. 

39. Wadanda ke iyar da Man- 
zancin Allah, kuma suna tsoron Sa, 
kuma ba su tsoron kowa face Allah. 
Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai 
hisabi. 












(1) Idan Allah ya umurci mutane da yin wani abu ko da barinsa, to, Annabi shi ne mai 
fara bin umurnin ko kange kansa daga abin da aka hana. Wannan kissa misali ce ga ayar 
da ke a gaba da ita, yadda Annabi ya bi umurni wajen auren matar Zaidu bn Harisa wanda 
Annabi ya yi tabanninsa a gabanin a hana aiwatar da tabanni. Auren ya auku Annabi na 
da shekara 58 ita kuwa da shekara 43. Sunanta Zainab binta Jahash cfiyar goggon Annabi. 
Allah Ya nuna cewa dai tabanni ya mutu sosai. 

(2) Abin da Annabi ke Boyewa shi ne umurnin Allah da Ya gaya masa cewa, zai auri 
Zainab matar Zaidu a bayan Zaidun ya sake ta. Saboda haka Annabi ke lallashin Zaidu 
domin kada sakin ya auku har aurenta ya zama wajibi a kansa, a bayan abin da aka sani 
na cewa, Zaidu ya zama dansa da tabanni a gabanin haka. 



640 



33 — Suratul Ahzab 



®&&\m-rr 



40. Muhammadu bai kasance 
uban kowa ba daga mazanku, 
kuma amma shT ya kasance Man- 
zon Allah kuma cikon Annabawa. 
Kuma Allah Ya kasance Masani ga 
kome. 

41. Ya ku wacfanda suka yi 7ma- 
ni! Ku ambaci Allah, ambata mai 
yawa. 

42. Kuma ku tsarkake shi, a sa- 
fiya da maraice. 

43. (Allah) ShT ne Wanda ke 
tsarkake ku, da mala'ikunSa (suna 
yi muku addu'a), domin Ya fiiar da 
ku daga duffai zuwa ga haske. 
Kuma (Allah) Ya kasance Mai jin 
kai ga muminai. 

44. Gaisuwarsu a ranar da suke 
haduwa da Shi "Salam", kuma Ya 
yi musu tattalin wani sakamako na 
karimci. 

45. Ya kai Annabi! Lalle Mu, 
Mun aike ka kana mai shaida, 
kuma mai bayar da bushara kuma 
mai gargadi. 

46. Kuma mai kira zuwa ga Al- 
lah da izninSa, kuma fitila mai 
haskakawa. 

47. Kuma ka yi bushara ga mu- 
minai cewa, suna da falala mai 
girma daga Allah. 

48. Kuma kada ka yi da'a ga 
kafirai da munafukai, kuma ka kya- 
le cutarsu (gare ka), kuma ka doga- 
ra ga Allah. Allah Ya isa zama 
Waklli. 

49. Ya ku wacfanda suka yiTma- 
ni! Idan kun auri muminai mata, 



^^> </ 'y's/' a )&+■*• *'*'' *%.*.'%*■ ' 






^> 






S ' < '•' Xt""?, > It" '%+ ' 






(|p I^£l/— J** j^^l j^Ufrljj 



m\ 



s <^ y 



-f »< if 









641 



33 — Suratul Ahzab 



m&m-rr 



sa'an nan kuka sake su a gabanin ku 
shafe su, to, ba ku da wata idda da 
za ku lissafa a kansu, kuma ku yi 
musu kyautar jin dadi, (1) kuma ku 
sake su saki mai kyau. 

50. Ya kai Annabi! Lalle Mu, 
Mun halatta maka matanka wa- 
danda ka bai wa sadakokinsu, da 
abin da hannun damanka ya mal- 
laka daga abin da Allah Ya ba ka na 
ganima, da 'ya'yan baffanka, da 
'ya'yan goggonninka da 'ya'yan ka- 
wunka da 'ya'yan innoninka, wa- 
cfanda suka yi hijira tare da kai, da 
wata mace mumina idan ta bayar da 
kanta ga Annabi, idan shi Annabi 
yana nufin ya aure ta, (halin wan- 
nan hukunci) kebe yake gare ka, 
banda ga muminai. Lalle Mun san 
abin da Muka faralta a kansu (su 
muminai) game da matansu da abin 
da hannayensu suka mallaka. Do- 
min kada wani kunci ya kasance a 
kanka, kuma Allah Ya kasance Mai 
gafara, Mai jin kai. 

51. Kana iya jinkirtar da (2) wad- 
da ka ga dama daga gare su, kuma 
kana taro wadda kake so zuwa gare 
ka. Kuma wadda ka nema daga 
wadanda ka nisantar, to, babu laifi 
a gare ka. Wannan ya fi kusantar da 
sanyaya idanunsu, kuma ba za su yi 
bakin ciki ba, kuma su yarda da 
abin da ka ba su, su duka. Kuma 
Allah Yana sane da abin da yake a 
cikin zukatanku. Kuma Allah Ya 
kasance Masani, Mai hakuri. 



* > » »*< '* 



" < f +> ^ -ft 






\Z^&&&£& 












(1) Kyautar jin dacfi ita ce kyautar ban kwana ga matar da aka saki. 

(2) Rabon kwana ga matan Annabi, ba sharl'a ba ce a kan hususiyyarsa, saboda 
yawan nauyin da yake dauke da shi na iyar da Manzancin Allah. 



642 



33 — Suratul Ahzab 



W£M&-rr 



52. Wacfansu mata ba su halatta 
a gare ka a bayan haka, kuma ba za 
ka musanya su da matan aure ba, 
kuma ko kyaunsu ya ba ka sha'awa, 
face dai abin da hannun damanka 
ya mallaka. Kuma Allah Ya kasan- 
ce Mai tsaro ga dukan kome. 

53. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku shiga gidajen Annabi, 
face fa idan an yi izni a gare ku zuwa 
ga wani abinci, ba da kun tsaya 
jiran nunarsa ba, kuma amma idan 
an kira ku, to, ku shiga, sa'an nan 
idan kun ci, to, ku watse, kuma ba 
da kun tsaya kuna masu hira da 
wani labari ba. Lalle wannan yana 
cutar da Annabi, to, yana jin kun- 
yarku, alhali kuwa Allah ba Ya jin 
kunya daga gaskiya. Kuma idan za 
ku tambaye su wacfansu kaya, to, 
ku tambaye su daga bayan shama- 
ki. Wannan ya fi muku tsarki ga 
zukatanku da zukatansu. Kuma ba 
ya halatta a gare ku, ku cuci Man- 
zon Allah, kuma ba ya halatta ku 
auri matansa a bayansa har abada. 
Lalle wannan a gare ku ya kasance 
babban abu a wurin Allah. 

54. Idan kun bayyana wani abu, 
ko kuma kuka 66ye shi, to, lalle 
Allah Ya kasance Masani ga kome. 

55. Babu laifi a kansu game da 
ubanninsu, kuma babu game da 
cfiyansu, kuma babu game da 'ya- 
n'uwansu maza, kuma babu game 
da cfiyan 'yan'uwansu maza, kuma 
babu game da cfiyan 'yan'uwansu 
mata, kuma babu game da matan 
muminai, kuma babu game da abin 
da hannayensu suka mallaka, kuma 



s'ss 1~>'.' 






»•>> »^<f>^,' 



.1-*^ - 



*> y y Ky* y ■< G y y *y 9 «. < ^ 




kbc3^0* 












643 



33 — Suratul Ahzab 



ij^-rr 



sun bi Allah da takawa. Lalle Allah 
Ya kasance Mahalarci a kan kome. 

56. Lalle, Allah da mala'ikunsa 
suna salati (1) ga Annabi. Ya ku 
wadanda suka yilmani ! Ku yi salati 
a gare shi, kuma ku yi sallama 
domin amintarwa a gare shi. 

57. Lalle wadanda ke cutar Al- 
lah da ManzonSa, Allah Ya la'ane 
su, a cikin duniya da Lahira, kuma 
Ya yi musu tattalin azaba mai 
wulakantarwa. 

58. Kuma wadanda suke cutar 
muminai maza da muminai mata, 
ba da wani abu da suka aikata ba, 
to, lalle sun dauki kiren karya da 
zunubi bayyananne. 

59. Ya kai Annabi! Ka (2) ce wa 
matan aurenka da 'yS'y an ^ a da 
matan muminai su kusantar da 
kasa daga manyan tufafin da ke a 
kansu. Wancan ya fi sauki ga a gane 
su domin kada a cuce su. Kuma 
Allah Ya kasance Mai gafara, Mai 
jin kai. 

60. Lalle, idan munafukai da wa- 
cfanda yake akwai wata cuta a cikin 
zukatansu, da masu tsegumi, a cikin 
Madura, ba su hanu ba (daga hala- 
yensu), (3) lalle, za Mu shushuta ka a 






©il^fA^^ 



*'*%^ . >*f>>'V»>l' > '"' - 
















' E* " " > ~ 

(5 i^b>i^<^^^i>> 






(1) Salatin Allah ga Annabi, shine cfaukaka darajarsa a koyaushe. Salatin mala'iku, 
shi ne istigfari da addu'a a gare shi. Salatin mutane, shi ne ibada da istigfari da addu'a a 
gare shi da tawassuli da shi domin neman Allah Ya karBi ibadarsu. Salati sau cfaya wajibi 
ne a kan kowane Musulmi a tsawon ransa, sa'an nan kuma sunna ce a cikin kowace sal la. 
Kuma mustahabbi ne a cikin kowane mazauni da wurin ambatonsa. 

(2) Ana fara gyara daga sama, sa'an nan gyaran ya sauko £asa, kamar Barnar da ta 
faru daga sama, sai ta kai kasa. 

(3) Munafukai da shaidanu da masu tsegumi babu abin da ke hana su mugun halinsu 
sai tsanani da tsoro. 



644 



33 — Suratul Ahzab 



Ij^-rr 



gare su, sa'an nan ba za su yi mak- 
wabtaka da kai ba, a cikinta, face 
kacfan. 

61. Suna la'anannu, inda duka 
aka same su a kama su, kuma a 
karkashe su karkashewa. 

62. A kan hanyar Allah (ta gya- 
ran jama'a) a cikin wacfanda suka 
shude gabaninka, kuma ba za ka 
sami musanyawa ba ga hanyar 
Allah. 

63. Suna tambayar ka (1) ga Sa'a. 
Ka ce, "Saninta yana wurin Allah 
kawai." Kuma me ya sanar da kai 
cewa ana tsammanin Sa'a ta kasan- 
ce kusa? 

64. Lalle, Allah Ya la'ani kafirai, 
kuma Ya yi musu tattalin wata 
wuta mai kuna. 

65. Suna madawwama a cikinta 
har abada, ba su samun majiBinci, 
kuma ba su samun mataimaki. 

66. Ranar da ake juya fuskokin- 
su a cikin wuta, suna cewa, "Kai- 
tonmu, saboda rashin biyarmu ga 
Allah da rashin biyarmu ga Manzo !" 

67. Kuma suka ce, "Ya Ubangi- 
jinmu! Lalle mu, mun (2) bi 
shugabanninmu da manyanmu! Sai 
suka 6atar da mu daga hanya! 

68. "Ya Ubangijinmu! Ka ba su 
ninki biyu na azaba, kuma ka la'ane 
su, la'ana mai girma." 



$ ^^fe<^^^^(^ 












TC 



•^ 



(1) Shiryarwa ce ga Musulmi cewa idan za su yi tambaya su tambayi addininsu da 
abubuwa masu amfani a gare su, kada su tambayi a bin da ya fi hankalinsu kamar Sa'a da 
abubuwan gaibi da Allah Ya kebanta da saninsu. 

(2) Wannan ya nuna biya da jahilci ga addini ba uzuri ba ne. Ana azabtar da mai biya, 
kamar yadda ake azabtar da shugaban bata. 



645 



33 - Suratul Ahzab 



\\\£<* 



m^m-rr 



69. Ya ku wacfanda suka yi ima- 
ni ! Kada ku kasance kamar wadan- 
da suka cuci (1) Musa, sa'an nan 
Allah Ya barrantar da shi daga abin 
da suka ce. Kuma ya kasance mai 
daraja a wurin Allah. 

70. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni ! Ku bi Allah da takawa, kuma ku 
facfi magana madaidaiciya. 

71. Ya kyautata muku ayyukan- 
ku, kuma Ya gafarta zunubanku. 
Kuma wanda ya yi da'a ga Allah da 
ManzonSa, to, lalle, ya rabbanta, 
babban rabo mai girma. 

72. Lalle Mu, Mun gitta amana 
ga sammai da kasa da duwatsu, sai 
suka ki daukarta kuma suka ji tsoro 
daga gare ta, Jaima mutum ya dau- 
ke ta, lalle shi (mutum) ya kasance 
mai yawan zalunci, mai yawan 
jahilci. 

73. Domin Allah Ya azabta mu- 
nafukai maza da munafukai mata, 
da mushirikai maza da mushirikai 
mata, kuma Allah Ya kar6i tuba ga 
muminai maza da muminai mata. 
Kuma Allah Ya kasance Mai gafa- 
ra, Mai jin kai. 



tfti <- 



<>^*li^l* ^^I^^^I^^^^C^bS 



's*hS 















fpby^ 



(1) Kada ku cuci Muhammadu da kazaflko muguwar magana kamar yadda Yahudu 
suka yi kazafi ga Musa da neman wata karuwa ta ce ya neme ta da zina ko kuma da cewa 
shi mai gwaiwa ne, sai Allah Ya tsare Musa daga kazafin, kuma Ya sanya wani dutse, ya 
gudu da tufafinsa daga wurin wanka har suka gan shi mai cikakkiyar halitta ne, babu 
nakasa game da shi. Allah Ya barrantar da shi daga dukan aibi. Haka Yake barrantar da 
Muhammadu ga mai son ya sa masa aibi. 



646 



34 - Suratus Saba 



'iSS^-ri 




Tana karantar da cewa wanda ya bauta wa Allah, sai Allah Ya 
saukake masa ibadar nan kuma Ya hore masa abincinsa, kuma 
wanda ya saba wa Allah, idan yana da wadata ne, to, Allah zai 
karbe wadatarsa. 



Z># sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



L Godiya ta tabbata ga Allah, 
Wanda Yake abin da yake a cikin 
sammai da abin dajake a cikin kasa 
Nasa ne, kuma Shi ne Mai hikima, 
Mai labartawa. 

2. Ya san abin da yake shiga a 
cikin kasa da abin da yake fita daga 
gare ta, da abin da yake sauka daga 
sama da abinda yake hawa a cikin- 
ta, kuma Shi ne Mai jin kai, Mai 
gafara. 

3. Kuma wadanda suka kafirta 
suka ce, "Sa'a ba za to zo mana ba." 
Ka ce,_"Kayya! Na rantse da 
Ubangijina, lalle, za ta zo muku." 
Masanin gaibi, gwargwadon zarra 
ba ta msanta daga gare Shi a cikin 
sammai, kuma ba ta msanta a cikin 
kasa, kuma babu mafi karanci daga 
wancan kuma babu mafi girma face 
yana a cikin Littafi bayyananne. 

4. Domin Ya saka wa wadanda 
suka yi Tmani kuma suka aikata 



o^^l<3l^oy3i<^ 









> > 



UJL 



jyui\ 






S sT .? \ * /"• >>'>' 



cl^JUi 



^U^\^>J 



647 



34 — Suratus Saba' 



OT&-W 



ayyukan kwarai. Wacfancan suna 
da wata gafara da wani arziki mai 
karimci. 

5. Kuma wacfanda suka yi ma- 
kirci ga ayoyinMu, suna masu gaji- 
yarwa, wacfannan suna da wata 
azaba daga azaba mai radacfi. 

6. Kuma wadanda aka bai wa 
ilmi suna ganin abin nan da aka 
saukar zuwa gare ka daga Ubangi- 
jinka, shi ne gaskiya, kuma yana 
shiryarwa zuwa ga hanyar Mabu- 
wayi, Godadde. 

7. Kuma wadanda suka kafirta 
suka ce, "Shin, za mu nuna muku 
wani namiji wanda yake gaya muku 
wai idan an tsattsage ku, kowace 
inn tsattsagewa, lalle ku, tabbas, 
kuna a cikin wata halitta sabuwa. ? 

8. "Ya kaga karya ga Allah ne 
ko kuwa akwai wata hauka a gare 
shi?" A'a, wadanda ba su yilmani 
da Lahira ba, suna a cikin azaba da 
Bata mai nlsa. 

9. Ashe fa, ba su yi dubi ba zuwa 
ga abin da ke a gaba gare su da abin 
da ke a bayansu daga sama da kasa? 
Idan Mun so, sai Mu shafe kasa da 
su, ko kuma Mu kayar da wani 
BaBBake daga sama a kansu. Lalle, 
a cikin wancan akwai aya ga dukan 
bawa mai mai da al'amarinsa ga 
Allah. 

10. Kuma lalle, haklka, Mun bai 
wa Dawuda wata falala daga gare 
Mu. Ya duwatsu, ku konkoma sau- 
tin tasblhi tare da shi, kuma da 
tsuntsaye. Kuma Muka tausasa 
masa bakin karfe. 






V > £^ 4* 



jjjy t [ ^\jjCS2\ J jP^SfX 



<yr$^>J f^^Cf^ fyjjj&\ 



T'< 



> „x ^V'^ 






Ajk 



648 



34 — Suratus Saba' 



«ifcar*rvi 



l^^-ri 



11. Ka aikata sulkuna, kuma ka 
kaddara lissafi ga tsarawa, kuma ka 
aikata aikin kwarai. Lalle Nl, Mai 
gani ne ga abin da kuke aikatawa. 

12. Kuma ga Sulaiman, Mun 
hore masa iska, tafiyarta ta safiya 
daidai da wata, kuma ta maraice 
daidai da wata. Kuma Muka gu- 
danar masa da marmaron gaci, 
kuma daga aljannu (Muka hore 
masa) wacfanda ke aiki a gaba gare 
shi, da iznin Ubangijinsa. Wanda ya 
karkata daga cikinsu, daga umur- 
ninMu, sa^Mu cfancfana masa daga 
azabar sa'ir. 

13. Suna aikata masa abin da 
yake so, na masallatai da mutum- 
mutumai da akussa kamar kudud- 
dufai, da tukwane kafaffu. Ku aika- 
ta godiya, ya cfiyan Dawuda, kuma 
kacfan ne mai godiya daga baylNa. 

14. Sa'an nan a lokacin da Muka 
hukunta mutuwa a kansa, babu 
abin da ya ja hankalinsu a kan 
mutuwarsa, face dabbar kasa (gara) 
wadda take cin sandarsa. To, a 
lokacin da ya facfi, sai aljannu suka 
bayyana (ga mutane) cewa da sun 
kasance sun san gaibi, da ba su 
zauna ba a cikin azaba mai wula- 
kantarwa. 

15. Lalle, hakika, akwai aya ga 
Saba'awa (1) a cikin mazauninsu: 
gonakin lambu biyu, dama da hagu. 
"Ku ci daga arzikin Ubangijinku, 
kuma ku yi godiya gare Shi. Gari 









y y y /" / 






» ' S'X 1<s 












(1) Kissar Dawuda da ta Sulaiman suna nuna yadda Allah ke saukake wa bayinSa 
hanyar ibada da ta samun abinci da sauki idan sun mayar da al'amuransu gare Shi. Kissar 
Saba'awa tana nuna yadda Allah ke karfte wadata daga wanda ya kafirce Masa. 



649 



34 — Suratus Saba' 



%%$?&- ri 



mai dakfin zama, da Ubangiji Mai 
gafara." 

16. Sai suka bijire, saboda haka 
Muka saki malalin Arimi (dam) a 
kansu, kuma Muka musanya musu 
gonakinsu biyu da wacfansu gonaki 
biyu masu 'ya'yan itace kadan: 
talakiya da goriba da wani abu na 
magarya kadan. 

17. Wancan, da shi Muka yi 
musu sakamako saboda kafircinsu. 
Kuma lalle, ba Mu yi wa kowa (1) 
irin wannan sakamako, face kafirai. 

18. Kuma Muka sanya, a tsaka- 
ninsu da tsakanin (2) garuruwan da 
Muka sanya albarka a cikinsu, wa- 
cfansu garuruwa masu ganin juna 
kuma Muka kaddara tafiya a cikin- 
su, "Ku yi tafiya a cikinsu, daru- 
ruwa da ranaiku, kuna amintattu." 

19. Sai suka ce, "Ya Ubangi- 
jinmu! Ka nTsantar da tsakanin 
tafiyoyinmu", kuma suka zalunci 
kansu, saboda haka Muka sanya su 
labaran hlra, kuma Muka kekkece 
su (3) kowace irin kekkecewa. Lalle, 
a cikin wancan akwai ayoyi ga 
dukan mai yawan hakuri, mai ya- 
wan godiya. 

20. Kuma lalle, haklka, Iblis ya 
gaskata zatonsa a kansu, sai suka bi 
shi face wani 6angare na muminai. 



» > < i "t'« 






ho 






■^ i^ *. ' ■ 



">T{, 






A^~*Jb\ \ySj0j \j\slJ\ OJj J^\^j\y\ii 






|(>Cj4^l ( 



(1) Allah na saka wa kafirai gwargwadon aikinsu, kuma Yana yin falala ga mumini da 
kyautar da ta fi aikinsa. 

(2) Tafiya a tsakanin Yemen, kasar Saba'awa da Syria, watau Sham, kasa mai 
albarka, kasar Annabawa kuma kasa mai yawan ruwa da itace. 

(3) Muka sanya Saba'awa suka watse a cikin wacfansu kasashe saboda ruwa ya 
halaka kasarsu, sa'an na kuma ta bushe babu wadata, har ana cewa 'Sun yi rarrabar 
Saba'awa' watau sun watse. 



650 



34 — Suratus Saba' 



im-n 



21. Kuma ba ya da wani dalili a 
kansu, face dai jiomin Mu san 
wanda yake yin Tmani da Lahira 
daga wanda yake a cikin shakka 
daga gare ta. Kuma Ubangijinka, a 
kan kome, Mai tsaro ne. 

22. Ka ce, "Ku kirayi wacfanda 
kuka riya (cewa abubuwan bau- 
tawa ne) baicin Allah, ba su mal- 
lakar ma'aunin zarra a cikin sam- 
mai, kuma ba su mallakarsa a cikin 
icasa, kuma ba su da wani rabon 
tarewa a cikinsu (sammai da £asa), 
kuma ba Shi da wani mataimaki 
daga gare su. 

23. "Kuma wani ceto ba ya am- 
fani a wurinSa face fa ga wanda Ya 
yi izni a gare shi. Har a lokacin da 
aka kuranye (1) tsoro daga zuka- 
tansu, sai su ce, 'Mene ne Ubangi- 
jinku Ya ce?' Suka ce, 'Gaskiya, 
kuma Shi ne Macfaukaki, Mai 
girma." 

24. Ka ce, "Wane ne yake arzuta 
ku daga sama da icasa?" Ka ce, 
"Hah, kuma lalle mu, ko ku, wani 
yana a kan shiriya, ko yana a cikin 
6ata bayyananniya." 

25. Ka ce, "Ba za a tambaye ku 
ba ga abin da muka aikata daga 
laifi, kuma ba za a tambaye mu 
daga abin kuke aikatawa ba." 



^x,x <> < » y 



's >;/. 






•Iff > m " t 












m A^>>,^ ^ ►> 















(1) Babu wanda ya san lokacin bayar da izni ga yin ceto ko wanda za a bai wa iznin ya 
yi, ko a yi masa, saboda haka mutane a Lahira na a cikin tsoro har a lokacin da aka 
kuranye tsoron ta hanyar bayar da izni ga ceto babba ga Annabi Muhammadu, sai 
muminai su yi farin ciki su dinga tambayar juna da cewa, "Mene ne Ubangijinku Ya ce?" 
Wadansu su ce, "Ya fadi gaskiya, ShT ne Macfaukaki, Mai girma." 



651 



34 — Suratus Saba 



1^&-ri 



26, Ka ce, "Ubangijinmu zai 
tara tsakaninmu, sa'an nan Ya yi 
hukunci a tsakaninmu da gaskiya. 
Kuma Shine Mahukunci, Masani." 

27, Ka ce, "Ku nuna mini wa- 
cfanda kuka riskar da Shi, su zama 
abokan tarayya. A'a, Shi ne Allah, 
Mabuwayi, Mai hikima." 

28, Kuma ba Mu aika ka ba face 
zuwa ga mutane gaba daya, kana 
mai bayar da bushara kuma mai 
gargacfi, kuma amma mafi yawan 
mutane ba su sani ba. 

29, Suna cewa, "Yaushe ne wan- 
nan wa'adi zai auku idan kun ka- 
sance masu gaskiya?" 

30, Ka ce, "Kuna da mi'adin 
wani yini wanda ba ku jinkirta daga 
gare shi ko da sa'a cfaya, kuma ba 
ku gabata." 

31, Kuma wadanda suka kafirta 
suka ce, "Ba za mu yi Tmani da 
wannai^Alkur'ani ba, kuma ba za 
mu yi imani da abin da yake a 
gabaninsa ba (na wadansu littat- 
tafan sama)." Kuma da ka gani a 
lokacin da azzalumai suke abin 
tsayarwa wurin Ubangijinka, sa- 
shensu na mayar wa sashe maganar 
maraunana (mabiya) suke cewa 
makangara (shugabanni) "Ba do- 
minku ba, lalle, da mun kasance 
muminai." 

32, Makangara suka ce wa 
maraunana, "Ashe, mu ne muka 
kange ku daga shiriya a bayan ya zo 
muku? A'a, kun dai kasance masu 
laifi." 



03 ^^VLjL4j»_y^ 



^. * 






*> > 



4 >. 












]y 






oyi 



652 



34 — Suratus Saba' 



W%&-ri 



33. Kuma maraunana suka ce 
wa makangara, "A'a, (ku tuna) 
makircin dare da na rana a lokacin 
da kuke umurnin mu da mu kafirta 
da Allah, kuma mu sanya Masa 
abokan tarayya." Kuma suka assir- 
tar da nadama a lokacin da suka ga 
azaba. Kuma Muka sanya kukum- 
ma a cikin wuyoyin wacfanda suka 
kafirta. Lalle, ba za a yi musu saka- 
mako ba face da abin da suka ka- 
sance suna aikatawa. 

34. Kuma ba mu aika wani mai 
gargacfi ba a cikin wata alkarya face 
mani'imtanta (shugabanni) sun ce, 
"Lalle mu, masu kafirta ne da abin 
da aka aiko ku da shi." 

35. Kuma suka ce, "Mu ne ma- 
fiya yawa ga dukiya da cfiya, kuma 
mu ba mu zama wacfanda ake yi wa 
azaba ba." 

36. Ka ce, "Lalle, Ubangijlna 
Yana shimficfa arziki ga wanda Ya 
so, kuma Yana kukuntawa, kuma 
amma mafi yawan mutane ba su 
sani ba." 

37. Kuma dukiyarku ba ta zamo 
ba, haka cfiyanku ba su zamo abin 
da yake kusantar da ku ba a wu- 
rinMu, kusantarwar mukami, face 
wanda ya yi imani kuma ya aikata 
aikin kwarai. To, wacfannan suna 
da sakamakon ninkawa saboda 
abin da suka aikata. Kuma su amin- 
tattu ne a cikin benaye. 

38. Kuma wacfanda suke makir- 
ci a cikin ayoyinMu, suna neman 
gajiyarwa, wacfannan abin halar- 
tawa ne a cikin azaba. 









A''*>- 



te&WjJ^&liti; 















653 



34 — Suratus Saba' 



lSS#&-rt 



39. Ka ce, "Lalle, UbangijTna 
yana shimfida arziki ga wanda Ya 
so daga bayinSa, kuma Yana kun- 
tatawa a gare shi, kuma abin^da 
kuka ciyar daga wani abu,jto, Shine 
zai musanya shi, kuma Shi ne MafT- 
ficin masu arzuttawa." 

40. Kuma ranar da Allah Ya ke 
tara su gaba daya, sa'an nan Ya ce 
wa mala'iku, "Shin, wadannan, ku 
ne suka kasance suna bauta wa?" 

41. Suka ce, "Tsarki ya tabbata a 
gare Ka. Kai ne Maji6incinmu, ba 
su ba. A'a, sun kasance suna bauta 
wa aljannu. Mafi yawansu, da su 
suka yi Tmani." 

42. Saboda haka, a yau sashenku 
ba ya mallakar wani amfani ga wani 
sashen, kuma ba ya mallakar wata 
cuta, kuma Muna cewa ga wadanda 
suka yi zalunci, "Ku dandani aza- 
bar wuta wadda kuka kasance, 
game da ita, kuna karyatawa." 

43. Kuma idan an karanta ayo- 
yinMu bayyanannu a kansu, sai su 
ce, "Wannan bai zama ba, face 
namiji ne yana son ya kange ku 
daga abin da ubanninku suka ka- 
sance suna bauta wa." Kuma su ce, 
"Wannan bai zama ba face kiren 
karya da aka kaga." Kuma wadan- 
da suka kafirta suka ce, ga gaskiya a 
lokacin da ta je musu, "Wannan ba 
kome ba face sihiri ne bayya- 
nanne." 

44. Kuma ba Mu ba su wadansu 
littattafai ba wadanda suke karatun 
su, kuma ba Mu aika wani mai 
gargacfi ba zuwa gare su a gaba- 
ninka ! 



,*Jq&z}4* t^Cj^j*^**^ x^j^jJ^j 









\}\^Pl0jti 



M by-ty* rt-fr **lfi==> < o->t) ' OJ -Lou 



'v'\i W\'\.' ?u\*s.' 



&o*. 



«H3 



o >';» 4*s S s*L /s »>J &"> -** ~*' s s 



LJLj^i ' *j i\) jJ V ^ '- jr*.* j* A } r \j 






654 



34 — Suratus Saba' 



1^&-n 



45. Kuma wacfanda suke a gaba- 
ninsu, sun Raryata, alhali kuwa ba 
su kai ushurin ushurin abin da 
Muka ba^su ba, sai suka Icaryata 
ManzannlNa! To, yaya musuNa 
(ga malcaryata) ya kasance? 

46. Ka ce, "Ina yi muku wa'azi 
ne kawai da kalma guda ! Watau ku 
tsayu domin Allah, bibbiyu da dai- 
dai, sa'an nan ku yi tunani, babu 
wata hauka ga ma'abucinku. Shi 
bai zama ba face mai gargadi ne a 
gare ku, a gaba ga wata azaba mai 
tsanani. 

47. Ka ce, "Abin da na ro£e ku 
na wani sakamako, to, amfaninsa 
naku ne. Ijarata ba ta zama ba face 
daga Allah, kuma Shi Mahalarci ne 
a kan dukan kome." 

48. Ka ce, "Lalle Ubangijina 
Yana jefa gaskiya. (Shi) Masanin 
abubuwan fake ne." 

49. Ka ce, "Gaskiya ta zo, kuma 
Icarya ba ta iya fara (kome) kuma ba 
ta iya mayarwa." 

50. Ka ce, "Idan na Bace, to, ina 
6acewa ne kawai a kan kaina. 
Kuma idan na shiryu, to, saboda 
abin da Ubangijina Yake yowar 
wahayi ne zuwa a gare ni. Lalle Shi, 
Mai ji ne, Makusanci." 

57. Kuma da ka gani, a lokacin 
da suka firgita, to, babu ku6uta, 
kuma aka kama su daga wuri 
makusanci. 

52. Kuma suka ce, "Mun yi ima- 
ni da Shi." To, inaza su samu kama- 
wa daga wuri mai nlsa? 






J$$* < ,< x * '"•' ¥\» .'A\ '* ». 



»X?*\' '"'fT ■% .z' -'+ 9 * 



rf^ ><Tt>1 x " \\ * -Z' ~"Zi'Z 









655 



35 — Suratu Facfir 



Z&A 



ii-ro 



53. Kuma lalle sun kafirta da Shi 
a gabanin haka, kuma suna jTfa da 
jahilci daga wuri mai nisa. 

54. Kuma an shamakance a 
tsakaninsu da tsakanin abin da suke 
marmari, kamar yadda aka aikata 
da irin kungiyoyinsu a gabaninsu. 
Lalle su, sun kasance a cikin shakka 
mai sanya kokanto. 







Tana karantar da cewa bauta wa Allah, shi ne mabucfin dukan 
alheri kuma bautar nan da sanin yadda ake yin ta daga gare Shi 
yake. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Godiya ta tabbata ga Allah, 
Mai fara halittar sammai da kasa, 
Mai sanya mala'iku manzanni 
masu fukafukai, bibbiyu, da uku- 
uku da hurhudu. Yana karawar 
abin da Ya ke so a cikin halittar. Lalle 
Allah Mai ikon yi ne a kan kome. 

2. Abin da Allah Ya butfa wa 
mutane daga rahama, to, babu mai 
rikewa a gare shi, kuma abin da Ya 
rike, to, babu maijsaki a gare shi, 
waninSa, kuma Shi ne Mabuwayi, 
Mai hikima. 



^£lk£^ 




J J^/J 1 §&&c$£4* 






0^%? 






656 



35 — Suratu Facfir 



^-fo 



3. Ya ku mutane! Ku tuna 
ni'imar Allah a kanku. Shin, akwai 
wani mai halitta wanin Allah, da zai 
arzutta ku daga sama da kasa? 
Babu wani abin bautawa, face Shi. 
To, yaya ake karkatar da ku? 

4. Kuma idan sun karyata ka, to, 
lalle, an karyata wacfansu Man- 
zanni a gabaninka, kuma zuwa ga 
Allah ake mayar da aFamura. 

5. Ya ku mutane! Lalle, wa'adin 
Allah gaskiya ne, saboda haka kada 
rayuwar duniya ta rutfar da ku, 
kuma kada marudi ya rude ku game 
da Allah. 

6. Lalle Shaidan makiyi ne a gare 
ku, sai ku like shi makiyi. Yana 
kiran kungiyarsa kawai ne, domin 
su kasance 'yan sa'Tr. 

7. Wadanda suka kafirta suna da 
azaba mai tsanani, kuma wadanda 
suka yi Imani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, suna da wata gafa- 
ra da sakamako mai girma. 

8. Shin, to, wanda aka kawata 
masa aikinsa, har ya gan shi mai 
kyau (yana daidai da waninsa)? 
Saboda haka, lalle, Allah Yana 6a- 
tar da wanda Yake so, kuma Yana 
shiryar da wanda Yake so, saboda 
haka kada ranka ya halaka a kansu 
domin bakin ciki. Lalle Allah Ma- 
sani ne ga abin da suke 
sana'antawa. 

9. Kuma Allah ne Ya aika da 
iskoki har su motsar da girgije, 
sa'an nan Mu kora shi zuwa ga gari 
matacce, sa'an nan Mu rayar da 






'he. 






657 



35 — Suratu Facfir 



-ro 



kasa game da shi a bayan mutu- 
warta. Kamar wancan ne Tashin 
Kiyama yake. 

10. Wanda ya kasance yana ne- 
man wata izza, to, Allah ne da izza 
gaba daya. Zuwa gare Shi magana 
mai dadi ke hawa, kuma aiki na 
kwarai Yana cfaukar ta. Kuma wa- 
cfanda ke yin makircin munanan 
ayyuka, suna da wata azaba mai 
tsanani, kuma makircin wadannan 
yana yin tasgaro. 

77. Kuma Allah ne Ya halitta ku 
daga tur6aya, sa'an nan daga cfigoh 
maniyyi, sa'an nan Ya sanya ku 
surkin maza da mata. Kuma wata 
mace ba ta yin ciki, kuma ba ta 
haihuwa, face da saninSa, kuma ba 
za a rayar da wanda ake rayarwa 
ba, kuma ba za a rage tsawon ransa 
ba face yana a cikin Littafi. Lalle, 
wancan mai sauki ne ga Allah. 

12. Kuma koguna biyu ba su 
daidaita: Wannan mai ruwan dacfi, 
mai zaki, mai saukin hadiya, kuma 
wannan mai ruwan gishiri, mai zart- 
si, kuma daga kowane, kuna cin 
wani nama sabo, kuma kuna fitar 
da kawa wadda kuke tufantarta, 
kuma kana ganin jirage a cikinsa 
suna masu gudana, domin ku nemo 
daga falalarSa, kuma dammaninku 
za ku dinga godewa. 

13. Yana shigar da dare a cikin 
rana, kuma Yana shigar da rana a 
cikin dare. Kuma Ya hore rana da 
wata kowannensu yana gudana 
zuwa ga ajali ambatacce. Wannan 
Shine Allah, Ubangijinku, gare Shi 
mulki yake, kuma wadanda kuke 



»Ai 



^* " — 



E T k1i>"-m' 'A* A ~<\"Vf 9 '\ 



*tv » *'* » 



' "+^\" ' •' % "S 










658 



35 — Suratu Facfir 



%m~ro 



kira, waninSa, ba^su mallakar ko 
fatar gurtsun dablno. 

14. Idan kun kira su, ba za su ji 
kiranku ba, kuma ko sun jiya, ba za 
su kar6a muku ba, kuma a Ranar 
Kiyama za su kafirce wa shirkinku, 
kuma babu mai ba ka labari, kamar 
wanda ya sani. 

15. Ya ku mutane! Ku ne masu 
bukata zuwa ga Allah, kuma Allah, 
Shi ne Mawadaci, Godadde. 

16. Idan Ya so, zai tafi da ku, 
kuma Ya zo da wata halitta sabuwa. 

17. Kuma wancan bai zama ma- 
buwayi ba ga Allah. 

18. Kuma wani rai mai daukar 
nauyi, bai daukar nauyin wani rai. 
Kuma idan ran da aka nauyaya wa 
kaya ya yi kira (ga wani mataimaki) 
zuwa ga kayansa, ba za a dauki 
kome ba daga gare shi, kuma ko da 
(wanda ake kiran) ya kasance 
makusancin zumunta ne. Kana gar- 
gadi kawai ne ga wadanda ke tsoron 
Ubangijinsu a fake, kuma suka 
tsayar da salla. Kuma wanda ya 
tsarkake, to, yana tsarkaka ne do- 
min kansa. Kuma zuwa ga Allah 
kawai makoma take. 

19. Kuma makaho ba ya daidai- 
ta da mai gani. 

20. Kuma duffai ba su daidaita, 
kuma haske ba ya daidaita. 

21. Kuma inuwa ba ta daidaita, 
kuma iskar zafi ba ta daidaita. 

22. Kuma rayayyu ba su daidai- 
ta, kuma matattu ba su daidaita. 
Lalle Allah Yana jiyar da wa'azi ga 






^y s~ > ' ' " \ ' y> 
^$y ^•—^ ** s "" 



^*>*s s » •■ ** 



^5^ > ^t» Ml """'i^ 



659 



35 - Suratu Facfir 



ii-ro 



wanda Ya so, kuma ba ka jiyar da 
wacfanda suke a cikin kaburbura. 

23. Ba ka zama ba face mai gar- 
gadi kawai. 

24. Lalle Mu, Mun aike ka da 
gaskiya, kana mai bayar da bushara 
kuma mai gargadi. Kuma babu 
wata arumma face wani mai garga- 
di ya shude a cikinta. 

25. Kuma idan suna karyata ka, 
to, haiuka, wacfanda suke a gaba- 
ninsu sun karyata. Manzanninsu 
sun je musu da hujjoji, kuma da 
takardu, kuma da Littafi mai haske. 

26. Sa'an nan Na kama wadanda 
suka kafirta. To, yaya musuNa 
yake? 

27. Ba ka gani ba, lalle Allah Ya 
saukar da ruwa daga sama? Sai 
Muka fitar, game da shi, 'ya'yan 
itace masu sa6anin launuka, kuma 
daga duwatsu akwai zane-zane, far- 
faru da jajaye, masu saBanin launin, 
da masu launin bakin karfe, baka- 
ke. 

28. Kuma daga mutane da dab- 
bobi da bisashen gida, masu saBa- 
nin launinsu kamar wancan. Mala- 
mai kawai ke tsoron Allah daga 
cikin bayinSa. Lalle, Allah, Mabu- 
wayi ne, Mai gafara. 

29. Lalle, wadanda ke karatun 
Littafin Allah (1) kuma suka tsayar 
da salla, kuma suka ciyar daga 
abin da Muka arzuta su da shi, a 



>>rf . ^ *> ^ '\X" 















(1) Littattafan sama a gabanin Annabi Muhammadu, tsira da aminci su tabbata a 
gare shi. 



660 



35 — Suratu Facfir 



£_ro 



asirce da bayyane, suna fatan (sa- 
mun) wani fatauci ne wanda ba ya 
yin tasgaro. 

30. Domin (Allah) zai cika musu 
sakamakonsu, kuma Ya kara musu 
daga falalarSa. Lalle Shi Mai gafara 
ne, Mai godiya. 

31. Kuma abin da Muka yi wa- 
hayi zuwa gare ka, daga Littafi, (1) 
shi ne gaskiya, mai gaskatawa ga 
abin da yake a gaba gare shi. Lalle 
ne Allah ga bayinSa, haklka, Mai 
labartawa ne, Mai gani. 

32. Sa'an nan Mun gadar da Lit- 
tafin, ga wacfanda Muka zaba daga 
bayinMu, sa'an nan daga cikinsu, 
akwai mai zalunci ga kansa, kuma 
daga cikinsu akwai mai tsakaitawa, 
kuma daga cikinsu akwai mai tse- 
rewa da ayyukan alheri da iznin 
Allah. Waccan ita ce falalar (Allah) 
mai girma. 

33. Gidajen Aljannar zama, suna 
shigar su. Ana kawace su a cikinsu, 
da kawa ta mundaye daga zlnariya 
da lu'ulu'u, kuma tufafinsu, a cikin- 
su alharlni ne. 

34. Kuma suka ce, "Godiya ta 
tabbata ga Allah Wanda Ya tafiyar 
da bakin ciki daga^gare mu. Lalle 
Ubangijinmu, hakTka Mai gafara 
ne, Mai godiya. 

35. "Wanda Ya saukar da mu a 
gidan zama, daga falalarSa, wata 
wahala ba ta shafar mu a cikinsa, 
kuma wata kasawa ba ta shafar mu 
a cikinsa." 






*>* '* it* >» - "'1*tif- ***< 



>»>x 



^^l^^U^^jJ^yAJ^ 



6^1l^C^^3^^Jui^lo 






(1) Alleur'ani. 



661 



35 — Suratu Facfir 



&-ro 



36. Kuma wacfanda suka kafirta 
suna da wutar Jahannama, ba a yin 
hukunci a kansu balle su mutu, 
kuma ba a saukaka musu daga 
azabarta. Kamar haka Muke saka 
wa kowane mai yawan kafirci. 

37. Kuma su, suna hargowar ne- 
man agaji a cikinta. (Suna cewa) 
"Ya Ubangijinmu! Ka fitar da mu, 
mu aikata aiki mai kyau, wanin 
wanda muka kasance muna aika- 
ta wa." Ashe, kuma, ba Mu rayar da 
ku ba, abin da mai tunani zai iya yin 
tunani a ciki, kuma mai gargacfi ya 
je muku? To, ku cfancfana, saboda 
haka babu wani mataimaki ga azza- 
lumai. 

38. Lalle Allah ne Masaninjai- 
bin sammai da kasa. Lalle Shi ne 
Masani ga abin da yake ainihin 
zukata. 

39. Shi ne Wanda Ya sanya ku 
masu maye wa juna, a cikin kasa. 
To, wanda ya kafirta, to, kafircinsa 
yana a kansa. Kuma kafircin kafirai 
ba ya kara musu kome face bakin 
jini, kuma kafircin kafirai ba ya 
kara musu kome face hasara. 

40. Ka ce, "Shin, kun ga abubu- 
wan shirkinku, wacfanda kuke kira, 
wasun Allah? K\i nuna mini, mene 
ne suka halitta daga kasa? Ko suna 
da tarayya ne a cikin sammai? Ko 
kuma Mun ba su wani littafi ne 
saboda haka sunaa kan wata hujja 
ce daga gare shi? A'a, azzalumai ba 
su yin wani wa'adi, sashensu zuwa 
ga sashe, face rudi." 






\' '* "IT'"*' 



> ,y *s •>. 






0^i(j3^ fo^Jp^ ^]>^L lid <^jt 



E 






662 



35 — Suratu Facfir 



-ro 



41. Lalle Allah Yana rike sam- 
mai da kasa domin kada su gushe. 
Kuma hakika, idan sun gushe, babu 
wani baicinSa da zai rike su. Lalle 
Shi, Ya kasance Mai hakuri, Mai 
gafara. 

42. Kuma suka ( l } yi rantsuwa da 
Allah, mafi nauyin rantsuwarsu, 
"Lalle, idan wani mai gargadi ya zo 
musu, tabbas, za su kasance mafi 
shiryuwa, daga dayan al'ummomi." 
To, a lokacin da mai gargadi ya je 
musu, bai kara su da kome ba face 
gudu. 

43. Domin nuna girman kai a 
cikin kasa da makircin cuta. Kuma 
makirci na cuta ba ya fadawa face a 
kan mutanensa. To, shin, suna jiran 
(wani abu ne) face dai hanyar (kafi- 
ran) farko. To, ba za ka sami musa- 
nya ba ga hanyar Allah. Kuma ba 
za ka sami juyarwa ba ga hanyar 
Allah. 

44. Ashe, kuma ba su yi tafiya 
ba, a cikin kasa, domin su duba 
yadda akibar wadannan da suke a 
gabaninsu ta kasance? Alhali kuwa 
sun kasance mafifita karfi daga gare 
su? Kuma Allah bai kasance wani 
abu na iya rinjayarSa ba, a cikin 
sammai, kuma haka a cikin kasa. 
Lalle^Shi ne Ya kasance Masani, 
Mai Tkon yi. 

45. Kuma da Allah Yana kama 
mutane saboda abin da suka aikata, 
da bai bar wata dabba ba a kanta 









fp]^^^>!;ii 















Ik— - 



>uL> L pd]i^il^i>ij 



(1) Larabawa sun kasance suna guri su sami mai ja musu gora kamar Yahudu ko 
Nasara, sa'an nan Muhammadu ya je musu, sai suka kafirce. 



663 



36 - Suratu Y.S. 



£52 4 j#£ - r\ 



(Rasa). Amma Yana jinkirta musu 
zuwa ga ajalin da aka ambata. 
Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, to, 
lalle Allah ya kasance Mai gani ga 
bayinSa. 







Tana karantar da imani game da Ubangiji Mai aikowa, da 
Manzon, da abin aikowa, da halin wacfanda aka aiko sakon zuwa 
gare su, domin haka Annabi ya yi mata suna 'Zuciyar Alkur'ani'. 



s . * <* * 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Y. S. 

2. Ina rantsuwa da Alkur'ani (1) 
Mai hikima. 

3. Lalle kai, hakika kana cikin 
Manzanni. 

4. A kan hanya madaidaiciya. 

5. (Allah Ya saukar da Al- 
kur'ani) Saukarwar Mabuwayi, 
Mai jin kai. 

6. Domin ka yi gargacfi ga wa- 
cfansu mutane da ba a yi gargacfi ga 
ubanninsu ba, saboda haka su 
masu rafkana ne. 






(1) Al£ur'ani ma'anarsa abin karatu. 



664 



36 - Suratu Y.S. 



fe'i££ - r\ 



7. Lalle, haklka, kalma (1) ta wa- 
jaba a kan mafi yawansu, domin su, 
ba za su yi imani ba. 

8. Lalle Mu, Mun sanya kukum- 
ma a cikin wuyoyinsu, sa'an nan su 
(kukumman sun kai) har zuwa ga 
habobinsu, saboda haka, su banka- 
rarru ne. 

9. Kuma Muka sanya wata tos- 
hiya a gaba gare su, da wata toshiya 
a bayansu, saboda haka Muka rufe 
su, sai suka zama ba su gani. 

10. Kuma daidai yake a gare su, 
shin, ka yi musu gargadi ko ba ka yi 
musu gargadi ba, su ba za su yi 
imani ba. 

11. Kana yin gargacfi kawai ga 
wanda ya bi Alkur'ani ne, kuma ya ji 
tsoron mai rahama a fake. To, ka yi 
masa bushara da gafara da wani 
sakamako na karimci. 

12. Lalle Mu, Mu ne ke rayar da 
matattu kuma Mu rubuta abin da 
suka gabatar, da gurabunsu, kuma 
kowane abu Mun kididdige shi, a 
cikin babban Littafi Mabayyani. 

13. Kuma ka buga musu misali : 
Wacfansu ma'abuta alkarya, a loka- 
cin da Manzanni (2) suka je mata. 

14. A lokacin da Muka aika 
(Manzannin) biyu zuwa gare su, sai 
suka karyata su, sa'an nan Muka 



' > •>•/>**' 






1 $\iy>-Jjk 



ofc^^y^s? i&^^$^\ 






\^^Lr^y^<+&^^ 



AyMJ 



^ ' > *>•/» 






^ < \ ' 9> Y\ 



> > 



'9* a 



t£ysi 



(1) Kalma a nan ita ce facfar Allah da take cewa zai yi azaba ga kafirin da bai yi imani 
ba. 

(2) Su Manzannin Tsa ne zuwa Antakiya, babban garin kasar Rumu. Su ne Yohana 
da Pulis. Na uku, shT ne Sham'un. Mutumin da ya je yana gaggawa, shi ne Hablb 
Masassaki wanda ya fara gamuwa da Manzannin farko, ya yi Imani da su, sa'an ya je yana 
wa'azi ga mutanensa. 



665 



36 - Suratu Y.S. 



£*ii$£-n 



karfafa (su) da na uku, sai suka ce, 
"Lalle mu, Manzanni ne zuwa gare 
ku." 

15. Suka ce, "Ku ba ku zamo ba 
face mutane ne kamarmu, kuma 
Mai rahama bai saukar da kome ba, 
ba ku zamo ba face karya kuke yi." 

16. Suka ce, "Ubangijinmu Ya 
sani, lalle mu, hakika Manzanni ne 
zuwa gare ku. 

/ 7. "Kuma babu abin da ke kan- 
mu, face iyar da manzanci bayya- 
nanne." 

18. Suka ce, "Lalle mu, muna 
shu'umci da ku ! Hakika, idan ba ku 
hanu ba, JiakTka, za mu jefe ku, 
kuma hakika wata azaba mai racfa- 
cfi daga gare mu za ta shafe ku." 

19. Suka ce, "Shu'umcinku, 
yana tare da ku. Ashe, domin an 
tunatar da ku? A'a, ku dai mutane 
ne masu ketare haddi." 

20. Kuma wani mutum daga 
mafi nTsan birnin ya je, yana tafiya 
da gaggawa, ya ce, "Ya mutanena! 
Ku bi Manzannin nan. 

21. "Ku bi wacfanda ba su 
tambayar ku wata ijara, kuma su 
shiryayyu ne. 

22. "Kuma me ne a gare ni, ba 
zan bauta wa Wanda Ya kaga halit- 
tata ba, kuma zuwa gare Shi ake 
mayar da ku? 

23. "Shin, zan riki waninSa abu- 
buwan bauta wa? Idan Mai rahama 
Ya nufe ni da wata cuta, to, cetonsu 
ba ya amfanma da kome, kuma ba 
za su iya tsamar da ni ba. 






^Gi^Uoiiyis 



®^^V^\$$&tj 









666 



36 - Suratu Y.S. 



fe'i&£ - ri 



24. "Lalle ni, a lokacin nan, tab- 
bas, ina a cikin Bata bayyananna. 

25. "Lalle ni, na yi Tmani da 
Ubangijinku, saboda haka ku sau- 
rare ni." 

26. Aka ce (1) (masa), "Ka shiga 
Aljanna." Ya ce, '"Da dai a ce 
mutanena suna iya sani. 

27. "Game da gafarar da 
UbangijTna ya yi mini, kuma Ya 
sanya ni a cikin wacfanda aka 
girmama." 

28. Kuma ba Mu saukar da wa- 
cfansu runduna ba daga sama (2) a 
kan (halaka) mutanensa, daga 
bayansa, kuma ba za Mu kasance. 
Masu saukarwa ba. 

29. Ba ta kasance ba face tsawa 
guda, sa'an nan sai ga su soma- 
mmu. 

30. Ya nadama a kan bayiNa! 
Wani Manzo ba ya zuwa gare su 
face sun kasance suna masu yi masa 
izgili. 

31. Ba su gani ba, da yawa Muka 
halakar da (mutanen) karnoni a 
gabaninsu kuma cewa su ba za su 
komo ba? 

32. Kuma lalle babu kowa face 
wacfanda ake halartarwa ne a wu- 
rinMu. 

33. Kuma aya ce a gare su : Kasa 
matacciya, Mu rayar da ita, Mu 



























>«f^r >A<\?VS~?\*'':<\ 






(1) An ce masa haka a bayan mutane sun kashe shi saboda Tmaninsa. Wannan shi ne 
sakamakon mai wa'azi idan ya yi shahada a kan aikinsa na wa'azi. 

(2) Watau halakar da su abu ne mai sauki a gare Mu, ba Mu yi bukatar saukar da 
wasu sojojin mala'iku daga sama ba. 



667 



36 - Suratu Y.S. 



fe'i&£ - n 



fltar da kwaya daga gare ta, sai ga 
shi daga gare ta suke ci. 

34. Kuma Muka sanya, a cikinta 
(kasa), wadansu gonaki na dablno 
da inabobi, kuma Muka 6u66ugar 
da ruwa daga maremari a cikinta. 

35. Domin su ci 'ya'yan itacensa, 
alhali kuwa hannayensu ba su aika- 
ta shi ba. Shin, to, ba za su godewa 
ba? 

36. Tsarki ya tabbata ga Wanda 
Ya halitta nau'uka, namiji da mace, 
dukansu, daga abin da kasa ke 
tsirarwa, kuma daga kansu, kuma 
daga abin da ba su sani ba. 

37. Kuma aya ce a gare su : Dare, 
Muna fede rana daga gare shi, sai ga 
su suna masu shiga duhu. 

38. Kuma rana tana gudana 
zuwa ga wani matabbaci nata. 
Wannan kaddarawar Mabuwayi 
ne, Masani. 

39. Kuma da wata, Mun kadda- 
ra masa manziloli, har ya koma 
kamar tsumajiyar murlin dablno, 
wadda ta tsufa. 

40. Rana ba ya kamata a gare ta, 
ta riski wata. Kuma dare ba ya 
kamata a gare shi ya zama mai tsere 
wa yini, kuma dukansu a cikin sara- 
ri guda suke yin iyo. 

41. Kuma aya ce a gare su : Lalle 
Mu, Mun dauki zuriyarsu a cikin 
jirgin, wanda aka yi wa lodin. 

42. Kuma Muka halitta musu, 
daga irinsa, abin da suke hawa. 

43. Kuma idan Mun so, za Mu 
nutsar da su, har babu kururuwar 



ftp 0£*3\>5 \& l^3Jv*l^»j 



>»trr 






f^ > *.'u xltXt • *>'-"* ,^r" rt»>^ ^V 






668 



36 - Suratu Y.S. 






neman agaji a gare su, kuma ba su 
zama ana tsTrar da su ba. 

44. Sai fa bisa ga wata rahama 
daga gare Mu, da jiyarwa dacfi zuwa 
ga wani dan lokaci. 

45. Kuma idan aka ce musu, 
"Ku kare abin da ke a gaba gare ku 
da abin da yake a bayanku, domin 
tsammaninku a ji tausayinku." 

46. Kuma wata aya daga ayoyin 
Ubangijinsu ba ta zuwa a gare su, 
sai sun kasance suna masu bijirewa 
daga gare ta. 

47. Kuma idan aka ce musu, 
"Ku ciyar daga abin da Allah Ya 
arzuta ku," sai wadanda sukajcafir- 
ta su ce ga wadanda suka yi imani, 
"Ashe, za mu ciyar da wanda idan 
Allah Ya so Yana ciyar da shi? Ba 
ku zama ba face a cikin Bata bayya- 
nanniya." 

48. Kuma suna cewa, "A yaushe 
wannan wa'adi yake (aukuwa), 
idan kun kasance masu gaskiya?" 

49. Ba su jiran (kome) face wata 
tsawa guda, za ta kama su, alhali 
kuwa suna yin husuma. 

50. Ba za su iya yin wasiyya (1) 
ba, kuma ba za su iya komawa zuwa 
ga iyalansu ba. 

57. Kuma aka yi busa a cikin 
kaho, to, sai ga su, daga kaburbura 
zuwa ga Ubangijinsu, suna ta gudu. 

52. Suka ce, "Ya bonenmu! 
Wane ne ya tayar da mu daga 



ISP C^o]y^^^J^v^i 






\ y * * - /i / ■ 



JbU< 















*VK' * >. 



Art . ' A' 






(1) Masu izgili ga addini idan ajali ya je musu bisa ga abke, ba za a ba su damar 
wasiyya ba ga iyalansu. 



669 



36 - Suratu Y.S. 



fe'j££ - T"\ 



barcinmu?" "Wannan shi ne abin 
da Mai rahama ya yi wa'adi da shi, 
kuma Manzanni sun yi gaskiya." 

53. Ba ta kasance ba face wata 
tsawa ce guda, sai ga su duka, suna 
abin halartarwa a gare Mu. 

54. To, a yau, ba za a zalunci 
wani rai da kome ba. Kuma ba za a 
saka muku ba face da abin da kuka 
kasance kuna aikatawa. 

55. Lalle, 'yan Aljanna, a yau, 
suna cikin shagali, suna masu 
nishacfi. 

56. Su da matan aurensu, suna 
cikin inuwowi, a kan karagai, suna 
masu gincira. 

57. Suna da 'ya'yan itacen mar- 
mari a cikinta, kuma suna samun 
abin da suke kiran a kawo. 

58. "Aminci," da magana, (1) 
daga Ubangiji Mai jin kai. 

59. "Ku rarrabe dabam, a yau, 
ya ku masu laifi! 

60. "Ashe, ban yi mukuumurni 
na alkawari ba, ya cfiyan Adamu? 
Cewa kada ku bauta wa Shaidan, 
lalle shT, makiyi ne a gare ku bayya- 
nanne? 

61. "Kuma ku bauta Mini. Wan- 
nan ita ce hanya madaidaciya." 

62. "Kuma lalle, haklka, (Shai- 
dan) ya 6atar da jama'a masu yawa 
daga gare ku. Ashe, to, ba ku kasan- 
ce kuna yin hankali ba? 



s">\\ s^ 1 ""' >' 9 <>\\ 






*> \'\<c' "Z s 






t - z ~'<":»<s 



Wp* 




\j&^t&Zk£0l S 4d$+ 






» -1*\ 



X^\xk c^JL^yj 






EloJioi 



i/2^1 



( 1 ) Ana ce musu aminci ya tabbata a gare ku, da magana daga wajen Ubangijinsu 
Mai rahama, watau ana fada musu haka da magana ba da wata ishara ba. 



670 



36 - Suratu Y.S. 



£j?ii$£-r\ 



63. "Wannan ita ce Jahannama 
wadda kuka kasance ana yi muku 
wa'adi da ita. 

64. "Ku shige ta a yau, saboda 
abin da kuka kasance kuna yi na 
kafirci." 

65. A yau, Muna sanya hatimin 
rufi a kan bakunansu, kuma hanna- 
yensu su yi Mana magana, kuma 
kafafunsu su yi shaidu da abin da 
suka kasance suna aikatawa. 

66. Da Mun so, da Mun shafe 
gani daga idanunsu, sai su yi tsere 
ga hanya, to, yaya za su yi gani? (1) 

67. Kuma da Mun so, da Mun 
juyar da halittarsu a kan halinsu, 
saboda haka ba za su iya shucfewa 
ba, kuma ba za su komo ba. 

68. Kuma wanda Muka raya shi, 
Muna simkuyar da shi ga halittarsa. 
Ashe, ba su hankalta? 

69. Ba Mu sanar da shi (Annabi) 
waka ba, kuma waka ba ta kamata 
da shi (Annabi) ba. Shi (Alkur'ani) 
bai zama ba face tunatarwa ce, da 
abin karatu bayyananne. 

70. Domin ya yi gargadi ga wan- 
da ya kasance mai rai, kuma maga- 
na ta wajaba a kan kafirai. 

71. Shin, ba su gani ba (cewa) 
lalle Mun halitta musu dabbobi 
daga abin da HannayenMu suka 
aikata, sai suna mallakar su? 






}<#-*£> j. 



\f***t£* 



l\o ^vi£j ^TtL;a»iiaLa 



&*j£\\jk£+^ 












lli^t^^tcLi^lli^ llilXbf li^>y 



©0 



(1) Da Mun so shafe ganinsu na ido kamar yadda Muka shafe basirarsu ta hankali, da 
Mun shafe shi, sai su zama makafin idanu kamar yadda suke makafin zuci. saboda haka ko 
sun so gani, ba za su yi ba. 



671 



36 - Suratu Y.S. 



eai^-n 



72. Kuma Muka hore su, sabo- 
da su, saboda haka daga gare su 
abin hawansu yake, kuma daga 
gare su suke ci. 

73. Kuma suna da wadansu am- 
fanoni a cikinsu, da abubuwan sha. 
Ashe fa, ba za su godewa ba? 

74. Kuma suka riki wadansu 
abubuwan bautawa wanin Allah, 
dammaninsu za su taimake su. 

75. Ba za su iya taimakonsu ba, 
alhali kuwa su runduna ce wadda 
ake halartarwa (a cikin wuta). 

76. Saboda haka, kada maga- 
narsu ta 6ata maka rai. Lalle Mu, 
Muna sanin abin da suke asirtawa 
da abin da suke bayyanawa. 

77. Ashe, kuma mutum bai ga 
(cewa) lalle Mu, Mun halitta shi 
daga maniyyi ba, sai ga shi mai 
yawan husuma, mai bayyanawar 
husumar. 

78. Kuma ya buga Mana wani 
misali, kuma ya manta da halit- 
tarsa, ya ce, "Wane ne ke rayar da 
kasusuwa alhali kuwa suna rudud- 
dugaggu?" 

79. Ka ce, "Wanda ya kaga 
halittarsu a farkon lokaci, ShT ke 
rayar da su, kuma Shi, game da 
kowace halitta, Mai ilmi ne. 

80. "Wanda ya sanya muku 
wuta daga itace kore, sai ga ku kuna 
kunnawa daga gare shi. 

81. "Shin, kuma Wanda Ya ha- 
Htta sammai da kasa bai zama Mai 
ikon yi ba ga Ya halitta kwatan- 
kwacinsu? Na'am, zai iya! Kuma 



fvp O^tl^J^^l^^l^ jj 



./t^<uf^i^j^a^j 









<. '*>>> 



" *\ 9 - /\ *"* 



Z^}^p^\ % j^^^^^^ 



>\*>\" 









l^-i^cA^(^^' 



< Z~?' < 






-Jbli 






672 



37 - Stiratus Saffat 



mmm-rs 



ShT Mai yawan halittawa ne, Mai 
ilmi. 

82. UmurninSa, idan Ya yi nufin 
wani abu, sai Ya ce masa kawai, 
"Ka kasance," sai yana kasancewa 
(kamar yadda Yake nufi). 

83. Saboda haka, tsarki ya tab- 
bata ga Wanda mallakar kowane 
abu take ga HannayenSa, kuma 
zuwa gare Shi ake mayar da ku. 






>^J* Jll' 




Tana karantar da yadda Allah Ya shirya abubuwan da ke 
tunkucfe masu Barna a cikin halittarSa. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da masu yin 
sahu-sahu (a cikin salla ko yaki). 

2. Sa'an nan masu yin tsawa (1) 
domin gargacd. 

3. Sa'an nan da masu karatun 
abin tunatarwa. 

4. Lalle Abin bautawarku haki- 
ka T)aya ne. 




(1) Masu tsawa, su ne Malamai masu samun ilmin wa'azi daga Annabawa wadanda 
ke karatun abin tunawa daga Allah Ubangijin sammai da £asa, Mai bayar da haske ga 
rana, Mai haskaka taurari masu kawatar da sama kuma su tsare ta daga shaidanu. An 
siffanta rana da Annabawa, Malamai da taurari, ilmi da haske da sababin £awa da 
shiryarwa da korar masu 6arna. 



673 



37 - Suratus Saflat 



mmm-rv 



5. Ubangijin sammai da kasa da 
abin da ke tsakaninsu, kuma 
Ubangijin wuraren fitar rana. 

6. Lalle Mu, Mun kawatar da 
sama ta kusa da wata kawa, watau 
taurari. 

7. Kuma suna tsari daga dukan 
Shaidan mai tsaurin kai. 

8. Ba za su iya saurare zuwa ga 
jama'a mafi daukaka (Mala'iku) 
ba, kuma ana jlfar su daga kowane 
gefe. 

9. Domin tunkudewa, kuma 
suna da wata azaba tabbatacciya. 

10. Face wanda ya fizgi wata 
kalma, sai yula mai haske ta bT shi. 

//. Ka tambaye su, "Shin, su ne 
mafi wuya ga halittawa, ko kuwa 
wacfanda Muka halitta?" Lalle 
Mu, Mun halitta su daga laka mai 
dauri. 

12. A'a, ka yi mamaki, alhali 
kuwa suna ta yin izgili. 

13. Kuma idan aka tunatar da 
su, ba su tunawa. 

14. Idan suka ga wata aya, sai su 
dinga yin izgili. 

15. Kuma su ce, "Wannnan ba 
kome ba, face sihiri ne bayyananne. 

16. "Shin, idan mun mutu, kuma 
muka kasance turBaya da kasu- 
suwa, ashe, lalle mu, tabbas, wa- 
danda ake tayarwa ne? 

17. "Ashe, ko da ubanninmu na 
farko?" 

18. Ka ce, "Na'am, alhali kuwa 
kuna kaskantattu." 















©^^yil^Ci;i§iIiiieJ 



^5jjVii3)ti;ji 



> v»^^ »> 






674 



37 - Suratus Saffat 



m$m>-rs 



19. Tsawa guda kawai ce, sai ga 
su, suna dubi. 

20. Kuma su ce, "Ya bonenmu! 
Wannan ita ce ranar sakamako." 

21. Wannan ita ce ranar rarra- 
bewa wadda kuka kasance kuna 
£aryatawa. 

22. Ku tara wacfanda suka yi 
zalunci, da abokan hacfinsu, da abin 
da suka kasance suna bautawa. 

23. Wanin Allah, saboda haka 
ku ^hiryar da su zuwa ga hanyar 
Jahim. 

24. Kuma ku tsayar da su, lalle 
su, wacfanda ake yi wa tambaya ne. 

25. Me ya same ku, ba ku tai- 
makon juna? 

26. A'a, su a yau, masu sal- 
lamawa ne. 

27. Kuma sashensu ya fuskanta 
ga sashe, suna tambayar juna. 

28. Suka ce, "Lalle ku, kun ka- 
sance kuna je mana daga wajen 
dama (inda muka amince)." 

29. Suka ce, "A'a, ba ku kasance 
muminai ba. 

30. "Kuma wani dalTli bai kasan- 
ce ba gare mu a kanku. A'a, kun 
kasance mutane ne masu £etare 
iyaka. 

31. "Saboda haka maganar 
Ubangijinmu ta wajaba a kanmu. 
Lalle mu, masu cfancfanawa ne. 

32. "Saboda haka muka Batar 
da ku. Lalle mu, mun kasance Batat- 
tu." 



> f >^ • • ^^ '»,*' 






> >• 












^utnTT^V? 



Q oyu lil £j£^<^l^<3>t3 






675 



37 - Suratus Saffat 



mmm-r* 



33. To, lalle su, a ranar nan, 
masu tarayya ne a cikin azabar. 

34. Lalle Mu, kamar haka Muke 
aikatawa game da masu laifi. 

35. Lalle sii, sun kasance idan an 
ce musu, "Babu abin bautawa, face 
Allah," sai su dora girman kai. 

36. Kuma suna cewa, "Shin, mu 
lalle masu barin gumakanmu ne, 
saboda maganar wani mawaici 
mahaukaci? 

37. A 'a, ya zo da gaskiya kuma 
ya gaskata Manzanni. 

38. Lalle ku, ha£i£a, masu dan- 
dana azaba mai radadi ne. 

39. Kuma ba za a saka muku ba 
face da abin da kuka kasance kuna 
aikatawa. 

40. Face bayin Allah wadanda 
aka tsarkake. 

41. Wadannan suna da abinci 
sananne. 

42. 'Ya'yan itacen marmari, 
kuma suna wadanda ake girma- 
mawa. 

43. A cikin gidajen Aljannar 
ni'ima. 

44. A kan karagu, suna masu 
fuskantar juna. 

45. Ana kewayawa a kansu da 
hinjalan giya, ta daga wadansu 
maremari. 

46. Fara mai dadi ga mashayan. 

47. A cikinta babu jiri, kuma ba 
su zama masu maye daga gare ta ba, 












676 



37 - Suratus Saffat 



mmm-rv 



48. Kuma a wurinsu, akwai ma- 
tan aure masu takaita kallonsu, 
masu manyan idanu. 

49. Kamar dai su kwai ne 6oyay- 
ye. 

50. Sai sashensu ya fuskanta a 
kan sashe, suna tambayar juna. 

51. Wani mai magana daga ci- 
kinsu ya ce, "Lalle ni wani aboki ya 
kasance a gare ni (a duniya)." 

52. Yana cewa, "Shin, kai, lalle, 
kana daga masu gaskatawa ne? 

53. "Ashe, idan muka mutu, 
kuma muka kasance turbaya da 
kasusuwa, ashe, lalle, mu tabbas 
wacfanda ake saka wa ne?" 

54. (Mai maganar) ya ce, "Shin, 
ko ku, masu tsinkaya ne (mu gan 
shi)?" 

55. Sai ya tsinkaya, sai ya gan shi 
a cikin tsakar Jahim. 

56. Ya ce (masa), "Wallahi, lalle, 
ka yi kusa, haklka, ka halaka ni. 

57. "Kuma ba domin ni'imar 
Ubangijma ba, lalle, da na kasance 
daga wacfanda ake halartarwa (tare 
da kai a cikin wuta). 

58. "Shin fa, ba mu zama masu 
mutuwa ba, 

59. "Sai mutuwarmu ta farko, 
kuma ba mu zama wacfanda ake 
azabtarwa ba?" 

60. Lalle, wannan shine babban 
rabo mai girma. 

61. Saboda irin wannan, sai 
masu aiki su yi ta aikatawa. 









||p fjjA&J^ Jib J\s 



. *' >*< 



I cA^^-> ( 



4,v- 



© <^I^c^Jd#i Li>v i 



*' > 9S *"'/L , ^ 






677 



37 - Suratus Saffat 



s\l\*l\\i<* 



*gi_rv 



62. Shin, wancan shi ne mafi 
zama alheri ga liyafa ko itaciyar 
zakkum? 

63. Lalle, Mu, Mun sanya ta 
fitina ga azzalumai. 

64. Lalle ita wata itaciya ce wad- 
da take fita daga asalin Jahlm. 

65. Gundarta, kamar dai shi ka- 
nun Shaicfan ne. 

66. To, lalle su, haklka, masu ci 
ne daga gare ta. Sa'an nan masu 
cika cikuna ne daga gare ta. 

67. Sa'an nan lalle suna da wani 
garwaye a kanta, daga ruwan zafi. 

68. Sa'an nan lalle makomarsu, 
hakTka, zuwa ga Jahlm take. 

69. Lalle su, sun iske ubanninsu 
6atattu. 

70. Saboda haka su, a kan gura- 
bunsu, suke gaggawa. 

71. Kuma tabbas, haklka, mafi 
yawan mutanen farko sun 6ace a 
gabaninsu. 

72. Kuma tabbas, haklka, Mun 
aika masu gargacfi a cikinsu. 

73. Sai ka duba yadda akibar 
wacfanda aka yi wa gargacfi ta ka- 
sance. 

74. Face bayin Allah wacfanda 
aka tsarkake. 

75. Kuma lalle, hakika, Nuhu ya 
kira Mu. To, madalla da masu kar- 
6awa, Mu. 

76. Kuma Mun tslrar da shi da 
mutanensa daga bakin ciki babba. 



*>i>. 



$ ^^^l?j3J Qfe Ji£ C)Vf 



> y *y C ** 









f3f^ I Sr^N * ^Sj'^1^ ^~?£j 



678 



37 - Suratus Saffat 



\i<* 



£-rv 



77. Muka sanya zurriyarsa suna 
masu wanzuwa. 

78. Kuma Muka bar masa 
(yabo) a cikin jama'ar karshe. 

79. Aminci ya tabbata ga Nuhu, 
a cikin halittu. 

80. Lalle Mu, kamar haka Muke 
saka wa masu kyautatawa. 

81. Lalle shi, yana daga bayin- 
Mu muminai. 

82. Sa'an nan Muka nutsar da 
wacfansunsu. 

83. Kuma lalle daga kungiyarsa, 
haklka, Ibrahim yake. 

84. A lokacin da ya je wa 
Ubangijinsa da zuciya kubutacciya. 

85. A lokacin da ya ce wa ubansa 
da mutanensa, "Mene ne kuke 
bautawa? 

86. "Shin, kiren karya, (watau) 
gumaka, wanin Allah, kuke bau- 
tawa? 

87. "To, mene ne zatonku game 
da Ubangijin halittu?" 

88. Sai ya yi dubi, duba ta sosai, 
a cikin taurari. 

89. Sa'an nan ya ce, "NT mai 
rashin lafiya ne." 

90. Sai suka juya ga barinsa, 
suna masu juyawa da baya. 

91. Sai ya karkata zuwa ga 
gumakansu, sa'an nan ya ce, "Ashe 
ba za ku ci ba? 

92. "Me ya same ku, ba ku 
magana?" 



^ ' - \'\t» *'~~i \'\'" 



*r** • '' '/£'' 






fej j*~*L** cJli) » <£j £U- J \ 






Ep ^A^*<j|JU3 






679 



37 - Stiratus Saffat 



mm&-r* 



93. Sai ya zuba duka a kansu da 
hannun dama. 

94. Sai suka fuskanto zuwa gare 
shi, suna gaggawa. 

95. Ya ce, "Kuna bauta wa abin 
da kuke sassakawa, 

96. "Alhali,Allah ne Ya halitta ku 
game da abin da kuke aikatawa?" 

97. Suka ce, "Ku gina wani gini 
saboda shi, sa'an nan ku jefa shi a 
cikin Jahlm. 

9& Saboda haka suka yi nufin 
makTda game da shi. Sai Muka 
sanya su, su ne mafi kaskanci. 

99. Kuma (Ibrahim) ya ce, "Lal- 
le, nTmai tafiya ne zuwa ga Ubangi- 
jma, zai shiryar da ni. 

100. "Ya UbangijTna! Ka ba ni 
(abokin zama) daga salihan 
mutane." 

101. Sai Muka yi masa bushara 
da wani yaro (1) mai hakuri. 

102. To, a lokacin da ya isa aiki 
tare da shi, ya ce, "Ya karamin 
dana ! Lalle ne ina gani, a ciki barci, 
lalle ina yanka ka. To, ka duba, me 
ka gani?" (Yaron) ya ce, "Ya Ba- 
bana! Ka aikata abin da aka umur- 
ce ka, za ka same ni, in Allah Ya so, 
daga masu hakuri." 

103. To, a lokacin da suka yi 
sallama, (Ibrahim) ya kayar da shi 
ga gefen goshinsa. 



i© ^^ ^ W^rnr^ f]j 



>' * ' T. \~% 









m^>^\ y>yS\j> is^&uje 















Q^j^B ,4jjj CjL^i llS 



(1) Yaron da aka yi bushara da shi a nan, shine Isma'Tla, saboda abin da yake tafe a 
gaba wanda ya shafi Is'haica da sunansa a bayyane ya nuna a nan ba shi ba ne. Watau 
Isma'ila kawai ne. 



680 



37 - Stiratus Saffat 



immxA 



_rv 



104. Kuma Muka kira shi cewa 
"Ya Ibrahim! 

105. "Haklka ka gaskata mafar- 
kin." Lalle kamar haka Muke saka 
wa masu kyautatawa. 

106. Lalle, wannan ita ce jarra- 
bawa bayyananna. 

707. Kuma Muka yi fansar ya- 
ron da wani abin yanka, mai girma. 

108. Kuma Muka bar (yabo) a 
kansa a cikin mutanen Rarshe. 

^109. Aminci ya tabbata ga Ibra- 
him. 

110. Kamar haka Muke saka wa 
masu kyautatawa. 

111. Lalle shi, yana daga bayin- 
Mu muminai. 

112. Kuma Muka yi masa bus- 
hara (1) da Is'haka ya zama Annabi 
daga salihan mutane. 

113. Kuma Muka yi albarka a 
gare shi, kuma ga Is'haka. Kuma 
daga cikin zurriyarsu akwai mai 
kyautatawa da kuma mai zalunci 
domin kansa, mai bayyanawa (ga 
zaluncin). 

114. Kuma lalle, Mun yi ni'ima 
ga Musa da Haruna. 

115. Kuma Muka tsTrar da su da 
mutanensu daga bakin ciki mai 
girma. 






4»S j^^y^o ]A ^i J ^ > j 



^^^J^\i^^ 



G3 Cfi^^\<£j£^& 






u^^4..,«flJ^ljg^^j ...<^ 









(1) Wannan sabuwar bushara da Is'haka tana nuna cewa ba shi ne wanda kissar 
yanka ta shafa ba. Saboda haka Isma'Tla dai ne, tabbas, mai kissar yanka. Saboda haka 
AllahJYa sanya shi wata al'umma dabam, domin a saka masa, sa'an nan aka saka wa 
Ibrahim da Is'haka domin ya zama wata al'umma ta dabam. 



681 



37 - Suratus Saffat 



\z<* 



£-rv 



116. Kuma Muka taimake su, 
saboda haka suka kasance masu 
rinjaya. 

117. Kuma Muka ba su Littafi 
mai iyakar bayani. 

118. Kuma Muka shiryar da su 
ga hanya mikakkiya. 

119. Kuma Muka bar (yabo) a 
gare su a cikin mutanen karshe. 

120. Aminci ya tabbata ga Musa 
da Haruna. 

121. Lalle kamar haka, Muke 
saka wa masu kyautatawa. 

122. Lalle, suna daga bayinMu 
muminai. 

123. Kuma lalle Ilyas, hakTka, 
yana daga Manzanni. 

124. A lokacin da yake ce wa 
mutanensa, "Ashe, ba za ku yi taka- 
wa ba? 

125. "Shin, kuna bauta wa Ba'al 
ne, kuma kuna barin Mafi kyau- 
tatawar masu halitta? 

126. "Allah Ubangijinku, kuma 
Ubangijin ubanninku na farko?" 

127. Sai suka karyata shi. Sabo- 
da haka su, lalle, wadanda za a 
halartawa ne (a wuta). 

128. Sai bayin Allah wadanda 
aka tsarkake. 

129. Kuma Muka bar (yabo) a 
gare shi, a cikin mutanen karshe. 

130. Aminci ya tabbata ga 
Ilyas. 

131. Lalle Mu, kamar haka, 
Muke saka wa masu kyautatawa. 






9 S' S 







dl&^%&&\2£[ 



{^^y])»J9 ~Ja>r^ Lu^\& oy 






682 



37 - Suratus S&ffat 



mmm-r* 



132. Lalle shi, yana daga bayin- 
Mu muminai. 

133. Kuma lalle Ludu, haklka, 
yana daga Manzanni. 

134. A lokacin da Muka tslrar da 
shi, da mutanensa gaba daya. 

135. Sai wata tsohuwa tana a 
cikin masu wanzuwa (a cikin azaba). 

136. Sa'an nan Muka darkake 
wadansu mutanen. 

137. Kuma lalle ku, haklka, 
kuna shudewa a kansu, kuna masu 
asubanci. 

138. Kuma da dare. Shin fa, ba 
za ku hankalta ba? 

139. Kuma lalle Yunusa, hakika, 
yana daga Manzanni. 

140. A lokacin da ya gudu zuwa 
ga jirgin ruwa wanda aka yi wa lodi. 

141. Sa'an nan yayikuri'a, sai ya 
kasance a cikin wadanda aka rin- 
jaya. 

142. Sai klfi ya yi loma da shi, 
alhali kuwa yana wanda ake zargi. 

143. To, ba domin lalle shi ya 
kasance daga masu tasbihi ba, 

144. Lalle da ya zauna a cikin 
cikinsa har ya zuwa ranar da za a 
tayar da su. 

_ 145. Sai Muka jefa shi ga wani 
fili, alhali kuwa yana mai raunin 
rashin lafiya. 

146. Kuma Muka tsirar da wata 
itaciya ta kankana a kusa da shi. 

147. Kuma Muka aika shi zuwa 
ga wadansu mutane dubu dari, ko 



lit ^^£4&$Uj 















t\i\ 



r -f^y^^Tf^ 









683 



37 - Suratus Saffat 



WKWifA 



£-rv 



suna karuwa (a kan haka). 

148. Sai suka yi Tmani, saboda 
haka Muka jiyar da su dacfi, har 
wani lokaci. 

149. Saboda haka, ka tambaye 
su, "Shin, Ubangijinka ne da 'ya'ya 
mata, kuma su da cfiya maza?" 

150. K6 kuma Mun halitta ma- 
la'iku mata ne, alhali kuwa su, suna 
halarce? 

151. To! Lalle su, daga kiren 
karyarsu suna cewa, 

152. "Allah Yahaihu," alhali 
kuwa lalle su, hakTka makaryata ne. 

153. Shin, Ya zaBi 'ya'ya mata 
ne a kan diya maza? 

154. Me ya same ku? Yaya kuke 
hukuntawa (wannan hukunci)? 

755. Shin, ba ku tunani? 

^ 156. Ko kuma kuna da wani da- 
lili bayyananne ne? 

157. To, ku zo da littafinku idan 
kun kasance masu gaskiya. 

158. Kuma suka sanya nasaba a 
tsakaninSa da tsakanin aljannu. 
Alhali kuwa Lalle aljannu sun sani, 
"Lalle su, hakTka, wacfanda ake 
halartarwa ne (a cikin wuta.)" 

159. Tsarki ya tabbata ga Allah 
daga abin da suke siffantawa. 

160. Sai bayin Allah wacfanda 
aka tsarkake. 

161. To, lalle, ku da abin da kuke 
bautawa, 

162. Ba ku zama masu buwaya 
ba a gare Shi. 



p ujfo^lp ^:»:<3Jy^b3 



<&&\&jL^d$j*4piL& 



>'\* -^i - ^ 



^b^i '^=^2\ Ls£' f l 






A > 






^jJr l C^-Up Jjij LlJi 4jJL\ cfaj > <CJo ]y»^j 






^U^l^^ljL^f^ 



@ ajjiokj;^ 



fcp qullli) *^£>j^i\ li 



684 



37 - Suratus Saffat 



mm&-rs 



163. Sai wanda yake mai shiga 
babbar wuta JahTm. 

164. "Kuma babu kowa daga 
cikinmu, (1) face yana da matsayi 
sananne. 

165. "Kuma lalle mu, haklka, 
mu ne masu yin sahu-sahu (domin 
ibada). 

166. "Kuma lalle mu,hakika,mu 
ne masu yin tasbihi." 

167. Kuma ko da sun kasance 
suna cewa, 

168. "Da lalle muna da wani 
littafi irin na mutanen farko. 

169. "Lalle da mun kasance 
bayin Allah wacfanda aka tsar- 
kake." 

770. Sai suka kafirta da shi. Sa- 
boda haka za su sani. 

171. Kuma lalle, haklka kalmar- 
Mu ta gabata ga bayinMu, Manza- 
nni. 

172. Lalle su, hakTka, su ne wa- 
cfanda ake taimako. 

173. Kuma lalle rundunarMu, 
hakika, su ne marinjaya. 

174. Saboda haka juya daga ba- 
rinsu, har a wani lokaci. 

1 75. Ka nuna musu (gaskiya), da 
haka za su dinga nunawa. (2) 



fp^^yi^Z^ 












E9 ixJ^S 1 4ifSl^K) 









(1) Mala'iku da sauran halitta duka kowa ya san matsayinsa na bauta ga Allah wanda 
ba Ya da da ko cfiya, kuma ba Ya da dangantaka da kowa. 

(2) Wannan karin bayani ne ga abin da surar ke karantarwa na cewa Annabawa su ne 
kamar rana mai haske na asali. Malamai kamar taurari suke masu samun haske daga rana 
su watsa ga duniya kuma su kore 6arna. Aya ta 1 79 da ke tafe karfafawa ce ga ma'anar 
wannan. 



685 



37 - Suratus Saffat 



^l^!ji^-rv 



176. Shin fa, da azabarMu suke 
neman gaggawa? 

177. To, idan ta sauka ga farfa- 
jiyarsu, to, safiyar wacfanda ake yi 
wa gargacfi ta munana. 

1 78. Kuma ka juya daga barinsu 
har a wani lokaci. 

1 79. Ka nuna (musu gaskiya), da 
haka za su dinga nunawa. 

180. Tsarki ya tabbata ga 
Ubangijinka, Ubangijin rinjaye, 
daga barin abin da suke siffantawa. 

181. Kuma aminci ya tabbata ga 
Manzanni. 

182. Kuma godiya ta tabbata ga 
Allah Ubangijin halittu. 



f*p Sj^^iCfjl^ 



>\t> 






%^£\&^j 



Kp ^aJiU) \ <1d4& SIX^j 




Tana karantar da hanyar mulkin Musulunci da yadda ake 
gudanar da shari'a da adalci, da gargacfi ga bin wata hanya. 



» s* ^ L * y * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. S, Ina rantsuwa da Alkur'ani 
mai hukunce-hukunce. 

2. A 'a, wadanda suka kafirta 
suna cikin girman kai (ga rikon 
al'adunsu) da saBani (tsakanin 
junansu). 






686 



38 - Siiratu S 



tfei^-^A 



3. Da yawa Muka halakar da 
wani karni, a gabaninsu, suka yi 
kira (neman ceto), babu lokacin 
kubucewa. 

4. Kuma suka yi mamaki domin 
Mai gargacfi, daga cikinsu, ya je 
musu. Kumakafirai sukace, "Wan- 
nan mai sihiri ne, makaryaci. 

5. "Shin, ya sanya gumaka duka 
su zama abinbautawa guda? Lalle 
wannan, hakika, abu ne mai ban 
mamaki!" 

6. Shugabanni daga cikinsu, 
suka tafi (suka ce), "Ku yi tafi- 
yarku, ku yi hakuri a kan abu- 
buwan bautawarku. Lalle wannan, 
haklka, wani abu ne ake nufi! 

7. "Ba mu taba ji ba, game da 
wannan, a cikin addinin karshe. 
Wannan bai zama ba face kiren 
karya. 

8. "Shin, an saukar da Alkur'ani 
ne a kansa, a tsakaninmu (mu kuma 
ba mu gani ba)?" A'a, su dai suna 
cikin shakka daga hukunciNa. A'a, 
ba su i da dandanar azaba ba. 

9. Ko kuma a wurinsu ne ake 
ajiye taskokin rahamar Ubangi- 
jinka, Mabuwayi, Mai yawan 
kyauta? 

10. K6 kuma su ne da mallakar 
sammai da kasa da abin da ke a 
tsakaninsu? To, sai su hau a cikin 
sammai (domin su hana saukar Al- 
kur'ani ga Muhammadu). 

11. Rundunoni ne abin da ke 
can, rusassu, na kungiyoyinsu. 



♦• .'y/ 






Jte£&3&4^$l^W 



<£*$, ft >y {\ ' U Y. " 



n-lt a. 






687 



38 - Suratu S 






12. Mutanen Nuhu sun karyata, 
a gabaninsu, da Adawa da Fir'auna 
mai turakun (da suka kafe mul- 
kinsa). 

13. Da Samudawa da mutanen 
Ludu da ma'abuta Kunci, (1) wa- 
dancan ne kungiyoyin. 

14. Babu kowa a cikinsu face ya 
karyata Manzanni, saboda haka 
azabaTa ta wajaba. 

15. Kuma wadannan, (2) ba su 
jiran kome face tsawa guda, wadda 
ba ta da hani. 

16. Kuma suka ce, "Ya Ubangi- 
jinmu! Ka gaggauta mana da 
rabonmu, a gabanin ranar 
bincike." (3) 

17. Ka yi hakuri bisa ga abin da 
suke fada (na izgili), kuma ka am- 
baci bawanMu Dawuda, ma'abucin 
karfin ibada. Lalle, shi, mai mayar 
da al'amari ga Allah ne. 

18. Lalle Mu, Mun hore duwat- 
su tare da shi, suna yin tasbThi 
maraice da fitowar rana. 

19. Da tsuntsaye wadanda ake 
tattarawa, kowannensu mai koma- 
wa ne a gare shi. 

20. Kuma Muka karfafa mul- 
kinsa, kuma Muka ba shi hikima (4) 
da rarrabewar magana. 









."ff / » ./> ^ 



< .S ? ■* '■* 









(1) Mutanen Kunci, su ne mutanen Annabi Shu'aibu. A cikin Sham suke. 

(2) Watau mutanen Annabi Muhammadu: FCuraishawa da waninsu har ya zuwa 
Tashin Kiyama. 

(3) Wannan ita ce maganar dukan kafirai na kowane zamani, masu neman rabon 
duniya kawai, ba su yarda da Tashin Kiyama ba, balle samun sakamako a cikinsa. 

(4) Hikima, ita ce Annabci, rarrabe magana, shT ne sanin hanyar yin shari'a, da 
rarrabe mai kara daga wanda aka yi kara, da neman shaidu daga mai kara da neman 
rantsuwa ga mai musu. 



688 



38 - Suratu S 






21. Kuma shin, labarin masu hu- 
suma ya zo maka, a lokacin da suka 
haura garun masallaci? 

22. A lokacin da suka shiga ga 
Dawuda, sai ya firrgita daga gare 
su. Suka ce, "Kada ka ji tsoro, masu 
husuma biyu ne; sashenmu ya za- 
lunci sashe. Saboda haka, ka yi 
hukunci a tsakaninmu da gaskiya. 
Kada ka Retare haddi, kuma ka 
shiryar da mu zuwa ga tsakar 
hanya." 

23. "Lalle, wannan tfan'uwana 
ne, yana da tunkiya casa'in da tara, 
kuma ina da tunkiya guda, sai ya ce, 
'Ka lamunce mini ita.' Kuma ya 
buwaye ni ga magana." 

J24. (Dawuda) ya ce, "Lalle, ha- 
£i£a ya zalunce (1) ka game da tam- 
bayar tunkiyarka zuwa ga tuma- 
kinsa. Kuma lalle ne masu yawa 
daga abokan tarayya, ha£i£a, sas- 
hensu na zambatar sashe, face wa- 
tfanda suka yi imani, kuma suka 
aikata ayyukan £warai." Kuma 
Dawuda ya tabbata cewa Mun fiti- 
ne shi ne, saboda haka, ya nemi 
Ubangijinsa gafara, kuma ya facfi 
yana mai sujada, kuma ya mayar da 
aFamari ga Allah. 

25. Saboda haka Muka gafarta 
masa wancan, kuma lalle yana da 



r/ r^V <"'. 












*<^>»..^»- K -\X< 









(1) Dawuda ya yi hukunci da zalunci ga wanda ya yi £ara, saboda abin da ya rufe shi 
na £in zaluntar mai rauni wanda Allah Ya hana. Nauyin wani laifi ya rufe shi daga tunawa 
da wani laifi, watau yin hukunci tun binciken shari'a bai cika ba, saboda iya maganar wani 
abokin £ara. Wannan shT ne fitinar da ta same shi kawai kuma a kanta ya yi nadama, kuma 
a kanta ne Allah Ya yi masa gargadin kada ya bi son rai mai sanya hushi ko yarda ga abin 
da bai cancanci haka ba. Yarda da wata £issar matar Uriya wadda Yahudawa ke sanyawa, 
a nan, kafirci ne ga Musulmi, domin ta kore ismar Annabawa, kuma ba ta dace da lafazin 
Allcur'ani ba. 



689 



38 - Suratu S 



mm-r* 



wata kusantar daraja a wurinMu, 
da kyaun makoma. 

26. Ya Dawuda! Lalle Mu, Mun 
sanya ka Halifa a cikin kasa. To, ka 
yi hukunci tsakanin mutane da gas- 
kiya, kuma kada ka biye wa son 
zuciyar, har ya 6atar da kai daga 
hanyar Allah. Lalle wacfanda ke 
6acewa daga hanyar Allah, suna da 
wata azaba mai tsanani domin abin 
da suka manta, a ranar hisabi. 

27. Kuma ba Mu halitta sama da 
kasa da abin da ke a tsakaninsu ba a 
kan karya. Wannan shl ne zaton 
wacfanda suka kafirta. To, bone ya 
tabbata ga wacfanda suka kafirta 
daga wuta. 

28. Ko za Mu sanya wacfanda 
suka yi imani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai kamar wacfanda 
suke masu 6arna ne a cikin kasa? 
Ko kuma za Mu sanya masu bin 
Allah da takawa kamar fajirai 
makarkata? 

29. (Wannan) Littafi ne, Mun 
saukar da shi zuwa gare ka, yana 
mai albarka, domin su lura da ayo- 
yinsa, kuma don masu hankali su 
rika yin tunani. 

30. Kuma Muka bai wa Dawuda 
Sulaiman. Madalla da bawanMu, 
shi. Lalle shi (Sulaiman) mai mayar 
da al'amari ne ga Allah. 

31. A lokacin da aka gitta masa 
dawaki masu asali, (1) a lokacin 
maraice. 









*«~y<\'*\ .< 












A* r 



^ll^ivlil^^^t^^^^ 



(1) Shine doki mai tsayuwa a kan kafafu uku. Wannan yana nuna asalinsa mai kyau 
ne. 



690 



38 - Stiratu S 



&£i££-rA 



32. Sai ya ce, "Lalle nl, na fifita 
son dukiya daga tunawar Ubangi- 
jina, har (rana) ta faku da shamaki ! 

33. "Ku mayar da su a gare ni." 
Sai ya shiga yankansu (1) da takobi 
ga kwabrukansu da wuyoyinsu. 

34. Kuma lalle, hakika, Mun fiti- 
ni (2) Sulaiman kuma Muka jefa 
wani jikin mutum a kan karagarsa. 
Sa'an nan ya mayar da aPamari 
zuwa gare Mu. 

35. Ya ce, "Ya Ubangijlna! Ka 
gafarta mini, kuma Ka ba ni mulki 
wanda ba ya kamata da kowa daga 
bayana. (3) Lalle Kai, Kai ne Mai 
yawan kyauta. 

36. Saboda haka Muka hore 
masa iska (4) tana gudu da umurnin- 
sa, tana tashi da sauki, inda ya nufa. 

37. Da shaicfanu, dukan mai 
gini, da mai nutsa (a cikin koguna.) 

38. Wacfansu, cfacfcfaure a cikin 
maruruwa. 









i^jte* 



- *¥ '\ ' \' 9 '°&' ' ' *"f > & " 9 'i' 



(1) Sulaimana ya yanka dawakin, domin kallonsu ya hana shi salla, wadda take 
farlu ainin ce a gare shi, amma tattalin kayan yaki farlu kifaya ce. Ana gabatar da farlu 
ainin a kan farlu kifaya. Wannan kuma ya nuna cewa ana cin doki idan wani dalili bai hana 
ba. Dubi Sura ta 16, aya ta8. 

(2) Wata rana Sulaiman ya yi tunanin ya sadu da matansa cfari uku, domin su yi 
cikunna, su haifi cfiya masu taimakonsa jihadi fi sabilillahi, amma ya manta, bai ce in Allah 
Ya so ba. Sai ya sadu da su, ba su yi cikin ba, sai guda cfaya daga cikinsu, kuma ta haife_shi 
babu rai. Ma'anar kissar, ita ce ko aikin Allah, sai mutum ya mayar da yinsa ga mashi'ar 
Allah, sa'an nan zai ci nasara a kansa. 

(3) Ya yi wannan addu'a domin kada wani ya yi alfahari da sarauta a bayansa, ya 
halaka kuma ya halakar da wani. Sarauta ita ce asalin girman kai da alfahari. Ba ka ganin 
wanda ya shiga wa Sarki, domin ya gaishe shi, idan ya fito daga gare shi, sai ya cfora yin 
takama domin abin da zuciyarsa ta cfebo daga girman kan Sarkin da alfaharinsa? 

(4) An hore masa iska matsayin dawakin da ya yanke domin Allah. An hore masa 
aljannu domin niyyarsa ta samun cfiya masu jihadi domin Allah. 



691 



38 - Sftratu S 



ffi£&&-™ 



39. Wannan kyautarMu ce. Sai 
ka yi kyauta ga wanda kake so, ko 
kuma ka rike, babu wani bincike. 

40. Kuma lalle, haklka yana da 
kusantar daraja a wurinMu, da 
kyaun makoma. 

41. Kuma ka ambaci bawanMu 
Ayyuba, (1) a lokacin da ya^kirayi 
Ubangijinsa, ya ce, "Lalle ni, Shai- 
cfan ya shafe ni da wahala da kuma 
wata azaba." 

42. Ka shura da Rafarka. Wan- 
nan abin wanka ne mai sanyi da 
abin sha. 

43. Kuma Muka ba shi iyalansa 
da kwatankwacinsu tare da su, sa- 
boda rahama daga gare Mu, da 
tunatarwa ga masu hankali. 

44. Kuma ka riki wata kulla da 
hannunka, ka yi duka da ita, kuma 
kada ka karya rantsuwarka. Lalle 
Mu, Mun same sin mai hakuri. 
Madalla da bawa, shl Lalle shlmai 
mayar da al'amari ga Allah ne. 

45._Kuma ka ambaci bayinMu: 
Ibrahim da Is'haka da Ya'akuba, 
ma'abuta karfin (cfaukar umur- 
ninMu) da basTra. 

46. Lalle Mu, Mun ke6ance su 
game da wata tsattsarkar aba: 
Hukunce-hukuncen gidan duniya 
(mai tunatar da su Lahira). 

47. Kuma lalle su a wurinMu, 
tabbas,suna daga za6a66u, mafifita. 



m| ^\^^o > ^l^^^^\^\]^\x^ 



0u£ o^j<jQ kJc&,<Ao£ 












' * ' '\ 9< C?4x 



(«j JjJI c^fe=»>f^U5 aI^U \j[ 



f 9 \*Xt'*' \' 9 ^ 



p^^^^uyLk^^kjc^^JJ 



(1) Wannan Rissa tana nuna haRuri ga riRon iyali, mulkin Rasa da mulkin gida duka 
daidai suke, sai yadda Allah Ya yi umurni a yi su. Haka mallakar rai, idan mutum bai bi 
umurnin Allah ba a cikinsu, sai su buwaye shi tsarewa, kamar yadda mulkin Rasa ke 
buwaya a riRe shi tare da kafirci da zalunci. 



692 



38 - Suratu S 



&9Z&-TA 



48. Kuma ka ambaci Isma'ila da 
Ilyas da Zulkifli, kuma dukansu 
suna daga za6a66u. 

49. Wannan tunatarwa ce, kuma 
lalle masu bin Allah da takawa, 
suna da kyakkyawar makoma. 

50. Gidajen Aljannar zama, al- 
hali kuwa tana abar bucfe wa kofofi 
saboda su. 

57. Suna gingincire a cikinsu, 
suna kira a cikinsu, ga 'ya'yan ita- 
cen marmari masu yawa, da abin 
sha. 

52. Kuma a wurinsu akwai ma- 
tan aure masu gajarta ganinsu ga 
mazansu, tsarar juna. 

53. Wannan shi ne abin da ake yi 
muku wa'adi ga ranar hisabi. 

54. Lalle wannan, hakika, arzut- 
tarwarMu ce, ba ta karewa. 

55. Wannan shi ne, kuma lalle 
makangara, hakika, suna da mafi 
sharrin makoma. 

56. Jahannama, suna shigarta. 
To, shimfkfar ta munana, ita. 

57. Wannan shine ! To, su cfancfa- 
ne shi: ruwan zafi ne da ru6a66en 
jini. 

58. Da wani daga siffarsa nau'i- 
nau'i. 

59. Wannan wani yanki ne mai 
kutsawa tare da ku, babu maraba a 
gare su, lalle su, masu shiga wuta ne. 

60. Suka ce, "A'a, ku ne babu 
maraba a gare ku, ku ne kuka gaba- 
tar da shi a gare mu." To, matab- 
batar ta munana (ita wutar). 






<&$$$> ." ' ' ' ' 



1 ^lrt3$J^ 






•A<>S*\'\'\<i 






^9 7^'z^-^Ul^'<tJ 



693 



38 - Suratu S 



&9Z&-V* 



61. Suka ce, "Ya Ubangijinmu ! 
Wanda ya gabatar da wannan a 
gare mu, to, Ka kara masa azaba, 
ninki, a cikin wuta." 

62. Kuma suka ce, "Me ya same 
mu, ba mu ganin wadansu mazaje, 
mun kasance muna kidaya su daga 
ashararai? 

63. "Shin, mun rike su abin izgili 
ne ko idanunmu sun karkata daga 
gare su ne?" 

64. Lalle wannan, hakika, gas- 
kiya ne, husumar mutanen wuta. 

65. Ka ce, "Nlmai gargacfi kawai 
ne, kuma babu wani abin bautawa 
sai Allah, Makadaici, Mai tilastawa. 

66. "Ubangijin sammai da kasa 
da abin da ke a tsakaninsu, Mabu- 
wayi, Mai gafara." 

67. Ka ce, "Shi (Alkur'ani) bab- 
ban labari ne mai girma. 

68. "Ku, masu bijirewa ne daga 
gare shi! 

69. "Wani ilmi bai kasance a 
gare ni ba game da jama'a (ma- 
la'iku) mafi daukaka a lokacin da 
suke yin husuma. 

70. "Ba a yi mini wahayin kome 
ba face cewa ni mai gargacfi kawai 
ne, mai bayyanawa." 

71. A lokacin da Ubangijinka Ya 
ce wa mala'iku, "Lalle NT Mai 
halitta mutum ne daga laka. 

72. "Sa'an nan idan Na daidaita 
shi, kuma Na hura (wani abu) daga 
RuhiNa a cikinsa, to, ku fadi kuna 
masu sujada a gare shi." 



U^biJ^Oj3lJLlAU^JL3^l^;|yl3 






&*^. I '%S" 9 ' , l s *■* S ft-' ** s ** **- "*s s • •* ^ 



7, 'fi"»: 



© ^J*falj^^l ^/LM ^j<3 li \ 






694 



38 - Suratu S 



(I0i^-^ 



73. Sai mala'ikun suka yi sujada 
dukansu, gaba cfaya. 

74. Face Iblis, ya yi girman kai, 
kuma ya kasance daga kafirai. 

75. (Allah) Ya ce, "Ya Ibilis! 
Me ya hana ka, ka yi sujada ga abin 
da Na halitta da HannayeNa biyu? 
Shin, ka yi girman kai ne, ko kuwa 
ka kasance daga madaukaka ne?" 

76. Ya ce, "Ni, mafifici ne daga 
gare shi: Ka halitta ni daga wuta, 
kuma Ka halitta shi daga laka." 

77. Ya ce, "To, ka flta daga gare 
ta, domin lalle kai la'ananne ne. 

78. "Kuma lalle a kanka akwai 
la'anaTa har zuwa ranar saka- 
mako." 

79. Ya ce, "Ya Ubangijina! To, 
Ka yi mini jinkiri zuwa ga ranar da 
ake tayar da su." 

80. Ya ce, "To, lalle kana daga 
wadanda aka yi wa jinkiri, 

81. "Zuwa ga yinin lokaci sana- 
nne. 

82. Ya ce, "To, ina rantsuwa da 
buwayarKa, lalle ina 6atar da su 
gaba day a. 

83. "Face bayinKa tsarkakakku 
daga gare su." 

84. (Allah) Ya ce, "To, (wannan 
magana ita ce) gaskiya. Kuma gas- 
kiya Nake facfa. 

85. "Lalle za Ni cika Jahannama 
daga gare ka, kuma daga wanda ya 
bl ka daga gare su, gaba daya." 



*>\ t & 



)^cA'a^\^^~&ji 






|A0j ju^-l AU dUo j-»-^ 



695 



39 — Suratuz Zumar 



mm-™ 



86. Ka ce, "Ba ni tambayar ku 
wata ijara, a kansa, kuma ba ni 
daga masu kakalen facfarsa. 

87. "Shi (Alkur'an) bai zama ba 
face ambato ne ga dukan halitta. 

88. "Kuma lalle za ku san bab- 
ban labarinsa (1) a bayan dan 
lokaci." 



(SS h^^^jj^l^^^^^ 



»r "ti ^> 



*i\y>ci 







Tana karantar da cewa^sanin akwai Allah, da sanin Shi ne Ya 
halitta kome, ba ya isa ga imani, sai an tsarkake ibada gare Shi. 
Watau tauhidin Rububiyya, ba ya isa sai da na Uluhiyya. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Saukar da Littafin daga Allah 
ne, Mabuwayi, Mai hikima. 

2. Lalle Mu, Mun saukar da Lit- 
tafi zuwa gare ka, da gaskiya. Sabo- 
da haka, ka bauta wa Allah, kana 
mai tsarkake addini a gare Shi. 

3. To, addini tsarkakakke na Al- 
lah ne, kuma wadanda suka riki 






^u 



ili \ J~£- 1$ &rJ \i el 






^^i^^iii^iiuvi 



( 1 ) Watau za ku san aikin da Alkur'ani zai yi wa wacfanda suka yi aiki da shi a bayan 
cfan lokaci, sa'ilin da za su cfaukaka a idan duniya, su zama wadatattu a bayan talauci, 
kuma sarakuna a bayan moranci. Wannan kuwa ya auku inda suka mallake duniya a cikin 
rabin karni. 



696 



39 — Suratuz Zumar 



mz&-n 



wacfansu maji6inta, ba Shi (1) ba, 
(suna cewa) "Ba mu bauta musu ba 
face domin su kusantar da mu zuwa 
ga Allah, kusantar daraja." Lalle 
Allah na yin hukunci a tsakaninsu 
ga abin da suka zama suna sabawa a 
cikinsa. Lalle Allah ba Ya shiryar da 
wanda yake mai karya, mai kafirci. 

4. Da Allah Ya yi nufin Ya riki 
da, to, lalle sai Ya za6a daga abin da 
Yake halittawa, abin da Yake^so. 
Tsarki ya tabbata a gare Shi. Shine 
Allah, Makacfaici, Mai tilastawa. 

5. Ya halitta sammai da kasa da 
gaskiya. Yana shigar da dare a kan 
rana, kuma Yana shigar da rana a 
kan dare, kuma Ya hore rana da 
wata, kowannensu yana gudana 
zuwa ga ajali ambatacce. To, Shine 
Mabuwayi, Mai gafara. 

6. Ya halitta ku daga rai guda, 
sa'an nan Ya sanya ma'auranta 
daga gare shi. Kuma ya saukar 
muku daga dabbobin gida nau'i 
takwas, Yana halitta ku a cikin 
cikunnan uwayenku, halitta a 
bayan wata halitta, a cikin duffai 
uku. Wannan shi ne Allah Ubangi- 
jinku. Mulki a gare Shi yake. Babu 
abin bautawa face Shi. To, yaya ake 
karkatar da ku? 

7. Idan kun kafirta, to, lalle Al- 
lah Wadatacce ne daga barinku, 
kuma ba Shi yarda da kafirci ga 
bayinSa, kuma idan kun gode, zai 
yarda da ita (godiyar) a gare ku, 






J' 









(1) Bauta wa gumaka da hidimar shehunai da suka mutu wacfanda suka shirya wani 
sabon abu da babu ga Sunnar Annabi duka cfaya suke, domin kowanensu kiran wanin 
Allah saboda neman agaji ne. 



697 



39 — Suratuz Zumar 



m®>-™ 



kuma wani rai mai cfaukar nauyi, ba 
ya cfaukar nauyin wani. Sa'an nan 
kuma makomarku zuwa ga Uban- 
gijinku take, domin Ya ba ku labari 
game da abin da kuka kasance kuna 
aikatawa. Lalle Shi, Masani ne ga 
abin da yake a ainihin zukata. 

8. Kuma idan wata cuta ta shafi 
mutum, sai ya kira Ubangijinsa, 
yana mai mai da aFamari zuwa gare 
Shi, sa'an nan idan Ya juyar da 
cutar da ni'ima ta daga gare Shi, sai 
ya manta da abin da ya kasance 
yana kira zuwa gare shi a gabanin 
haka, kuma ya sanya wa Allah wa- 
cfansu abokan tarewa domin ya 
6atar (da su) daga hanyarSa. Ka ce 
(masa), "Ka ji dacfi da kafircinka, a 
cfan lokaci, lalle kai daga 'yan wuta 
ne." 

9. Shin, wanda yake mai tawali'u 
sa'o'in dare, yana mai sujada kuma 
yana mai tsayi ga salla, yana tso- 
ron Lahira, kuma yana fatan raha- 
mar Ubangijinsa, (yana daidai da 
waninsa?) Ka ce, "Ashe, wacfanda 
suka sani, suna daidaita da wadan- 
da ba su sani ba?" Masu hankali 
kawai ke yin tunani. 

10. Ka ce, (Allah Ya^ce), "Ya 
baylNa wacfanda suka yilmani ! Ku 
bi Ubangijinku da takawa. Wacfan- 
da suka kyautata a cikin wannan 
duniya suna da sakamako mai 
kyau, kuma kasar Allah mai facfi (1) 



i ■" i . T T 






>>*',^*> 



jd \^Xf, £j\* ^i£*i *o^ ^ ♦ 



<>•**„ ~. >'y<< \<{\ 






"^ "'a 



(1 ) Babu dalili da zai sanya mutum ya zauna a inda ba ya iya bauta wa Ubangijinsa da 
kyau. Watau hijira zuwa wurin yardar Allah, wajibi ne, sai idan duniya ta zama haka a 
ko'ina babu wurin tafiya, ko kuma tafiya can da wuya kwarai tana kallafa nauyin da zai 
zama wani laifin da ke daidai da rashin hijirar, to, sai mutum ya zauna, ya tsare kansa 
gwargwadon hali. 



698 



39 — Suratuz Zumar 



mm-* 



ce. Masu haloiri kawai ake cika wa 
ijararsu, ba da wani lissafi ba. 

11. Ka ce, "Lalle nT, an umurce 
ni da in bauta wa Allah, ina tsarka- 
ke addini a gare Shi. 

12. "Kuma an umurce ni da in 
kasance farkon masu mlRa wuya 
(ga umurnin Allah)." 

13. Ka ce, "Lalle ni, ina tsoro, 
idan na saBa wa UbangijTna, ga 
azabar yini mai girma." 

14. Ka ce, "Allah nake bauta wa, 
ina mai tsarkake addinina a gare 
Shi. 

75. "To, ku bauta wa abin da 
kuke so, waninSa." Ka ce, "Lalle 
masu hasara, su ne wadanda suka yi 
hasarar rayukansu da iyalansu, a 
Ranar Kiyama. To, waccan fa, ita 
ce hasara bayyananna." 

16. Suna da wadansu inuwowi 
na wuta daga samansu, kuma daga 
Rasansu akwai wadansu inuwowi. 
Wancan shine Allah ke^tsoratar da 
bayinSa da shi. Ya bayiNa ! To, ku 
bT Ni da taRawa. 

17. Kuma wadanda suka nlsanci 
shaidannu ga bauta musu, kuma 
suka mai da al'amari ga Allah, 
suna da bushara. To, ka bayar da 
bushara ga bayiNa. 

18. Wadanda ke sauraren (1) ma- 
gana, sa'an nan su bi mafi kyaunta. 






ftp CJ^^o^ C)y^o%C>^j 















4\\' "*'\t 9 ~ 9< "A 









©2&^<^"j# 






( 1 ) Bay in Allah na kwarai su ne wadanda suke sauraren maganar Allah, sa'an nan su 
yi aiki da abin da yake mai bayyanannar ma'ana daga gare ta, kuma su bar abin da ba su 
gane ma'anarsa ba bayan sun yi imani da shi cewa daga Allah yake, kuma su tsarkake 
Allah daga abin da bai sifantuwa da shi na surorin halittarSa. 



699 



39 — Suratuz Zumar 



m®k-n 



Wacfancan su ne Allah Ya shiryar 
da su, kuma wacfancan su ne masu 
hankali. 

19. Shin fa, wanda kalmar azaba 
ta wajaba a kansa? Shin fa, kana iya 
tsamar da wanda ke a cikin wuta? 

20. Amma wacfanda suka bi 
Ubangijinsu da takawa, suna da 
benaye, daga samansu akwai wa- 
cfansu benaye ginannu, koramu na 
gudana daga karkashinsu. Alkawa- 
rin Allah. Allah ba Ya saBa wa 
alkawarinSa. 

21. Shin, ba ka gani ba cewa lalle 
Allah Ya saukar da ruwa daga 
sama, sa'an nan Ya gudanar da shi 
yana maremari a cikin kasa, sa'an 
nan Ya fitar da shuka game da shi, 
launukan shukar masu saBanin 
juna, sa'annan shukar ta kekashe 
har ka gan ta fatsifatsi, sa'an nan 
Allah Ya sanya ta dandakakkiya? 
Lalle ne ga wancan akwai tuna- 
tarwa ga masu hankali (ga iyawar 
gudanar da ruwa a cikin gidajen 
Aljanna). 

22. Shin fa, wanda Allah Ya 
bucfa kirjinsa domin Musulunci, 
sa'an nan shi yana a kan haske daga 
Ubangijinsa, (zai zama kamar wa- 
ninsa)? To, bone ya tabbata ga 
makekasa zukatansu daga ambaton 
Allah. Wadancan suna a cikin wata 
6ata bayyananna. 

23. Allah Ya sassaukar da mafi 
kyaun labari, Littafi mai kama da 
juna, wanda ake konkoma kara- 
tunsa, fatun wacfanda ke tsoron 
Ubangijinsu, suna takura saboda 



■ ** 



Qp ^13 ij<y^& 









700 



39 — Suratuz Zumar 



W$&-n 



shi, sa'an nan fatunsu da zukatansu 
su yi laushi zuwa ga ambaton Allah. 
Waccan ita ce shiryarwar Allah, 
Yana shiryar da wanda Ya so game 
da ita. Kuma wanda Allah Ya 6a- 
tar, to, ba shi da wani mai shir- 
yarwa. 

24. Shin fa, wanda ke kare mu- 
guwar azaba da fuskarsa (yana 
zama kamar waninsa) a Ranar Ki- 
yama? Kuma a ce wa azzalumai, 
"Ku cfancfani abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

25. Wadanda ke a gabaninsu, 
sun karyata, sai azaba ta je musu 
daga inda ba su sani ba. 

26. Sai Allah Ya dandana musu 
azabar wulakanci a cikin rayuwar 
duniya, kuma lalle azabar Lahira 
ita ce mafi girma, da sun kasance 
suna da sani. 

27. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
buga wa mutane a cikin wannan 
Alkur'ani, daga kowane misali, 
dammaninsu su yi tunani. 

28. Abin karantawa ne na La- 
rabci, ba mai wata karkata ba, dam- 
maninsu, su yi takawa. 

29. Allah Ya buga misali; wani 
mutum (bawa) a cikinsa akwai 
masu tarayya, masu mugun halin 
jayayya, da wani mutum (bawa) 
dukansa ga wani mutum. Shin, za 
su daidaita ga misali? Godiya ta 
tabbata ga Allah (a kan bayani). 
A'a, mafi yawan mutane ba su sani 
ba. 

30. Lalle kai mai mutuwa ne, 
kuma su ma lalle masu mutuwa ne. 



Gw 


















rj <jy^rt-fVJ<— ^<. 



701 



39 — Suratuz Zumar 



imm-ry 



31. Sa'an nan lalle ku, a Ranar 
Kiyama, a wurin Ubangijinku, za 
ku yi ta yin husuma. 

32. To, wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya yi karya ga Allah, 
kuma ya karyata gaskiya a loka- 
cin da ta je masa? Shin, babu ma- 
zauni a cikin Jahannama ga kafirai ? 

33. Kuma wanda ya zo da gas- 
kiya, kuma ya gaskata a game da 
ita, warfancan su ne masu takawa. 

34. Suna da abin da suke so wa- 
jen Ubangijinsu. Wancan shT ne 
sakamakon masu kyautatawa. 

35. Domin Allah Ya kankare 
musu mafi munin abin da suka 
aikata, kuma Ya saka musu ijararsu 
da mafi kyaun abin da suka kasance 
suna aikatawa. 

36. Ashe, Allah bai zama Mai isa 
ga BawanSa ba? Kuma suna tsora- 
tar da kai ga wacfanda suke wanin- 
Sa, kuma wanda Allah Ya batar, to, 
ba shi da mai shiryarwa. 

37. Kuma wanda Allah Ya shi- 
ryar, to, ba shi da mai batarwa. 
Ashe, Allah bai zama Mabuwayi 
ba, Mai azabar ramuwa? 

38. Kuma lalle idan ka tambaye 
su, "Wane ne ya halitta sammai da 
kasa?" Hakika, za su ce, "Allah 
ne." Ka ce, "Ashe, to, kun gani abin 
da kuke kira, wadanda suke wanin 
Allah ne, idan Allah Ya nufe ni da 
wata cuta, shin, su abubuwan nan 
masu kuranye cutarSa ne? K6 
kuma Ya nufe ni da wata rahama, 
shin, su abubuwan nan masu kame 
rahamarSa ne?" Ka ce, "Mai isata 












M 






MjU 



JKI 



\>i S 






702 



39 — Suratuz Zumar 



j^9l^-n 



Allah ne, gare Shi masu tawakkali 
ke dogara." 

39. Ka ce, "Ya mutanena ! Ku yi 
aiki a kan halinku, lalle ni, ina aiki a 
kan halma. Sa'an nan za ku sani. 

40. "Wanda azaba ta je masa, za 
ta wulakanta shi, kuma wata azaba 
mai dawwama za ta sauka a kansa." 

41. Lalle Mu, Mun saukar da 
littafi a gare ka domin mutane da 
gaskiya. Sa'an nan wanda ya nemi 
shiriya, to, domin kansa, kuma 
wanda ya bace, to, yana bacewa ne 
a kanta. Kuma ba ka zama wakfli a 
kansu ba. 

42. Allah ne ke kar6ar rayuka a 
lokacin mutuwarsu, da wadannan 
da ba su mutu ba, a cikin barcinsu. 
Sa'an nan Ya rike wanda Ya hukun- 
ta mutuwa a kansa, kuma Ya saki 
gudar, har zuwa ga ajali ambatacce. 
Lalle a cikin wancan, hakika, akwai 
ayoyi ga mutane wadanda ke yin 
tunani. 

43. Ko kuma sun riki masu ceto 
ne, wadansun Allah? Ka ce, "Shin, 
kuma ko da sun kasance ba su da 
mallakar kome, kuma ba su han- 
kalta?" 

44. Ka ce, "Ceto gaba daya ga 
Allah yake. Mulkin sammai da kasa 
Nasa ne. Sa'an nan zuwa gare Shi 
ake mayar da ku." 

45. Kuma idan aka ambaci Al- 
lah, Shi kadai, zukatan wadanda ba 
su yi imani ba da Lahira, su yi 
kyama, kuma idan an ambaci wa- 
danda suke kiran, wasunSa, sai ga 
su suna yin busharar farin ciki. 



*>> 









<^ ^ >' *- "\\ <J L h * •iff-' 



703 



39 — Suratuz Zumar 



J^IB^-n 



46. Ka ce, "Ya Allah, Mai kaga 
halittar sammai da kasa, Masanin 
gaibi da bayyane! Kai ne ke yin 
hukunci a tsakanin bayinKa a cikin 
abin da suka kasance suna saba wa 
juna a cikinsa." 

47. Kuma da wacfanda suka yi 
zalunci suna da abin da ke cikin 
kasa gaba cfaya, da misalinsa a tare 
da shi, lalle da sun yi fansa da shi 
daga mummunar azaba, a Ranar 
Kiyama. Kuma abin da ba su ka- 
sance suna zato ba, daga Allah, ya 
bayyana a gare su. 

48. Munanan ayyuka da suka 
aikata, suka bayyana a gare su, 
kuma abin da suka kasance suna yi, 
na izgili, ya wajaba a kansu. 

49. To, idan wata cuta ta shafi 
mutum, sai ya kiraye Mu, sa'an nan 
idan Muka canza masa ita, ya sami 
ni'ima daga gare Mu, sai ya ce, "An 
ba ni ita ne a kan wani ilmi nawa 
kawai." A'a ita wannan (magana) 
fitina ce, kuma amma mafi yawansu 
ba su sani ba. 

50. Lalle wacfanda ke a gabanin- 
su, sun fade ta, saboda haka abin da 
suka kasance suna aikatawa bai 
wadatar da su da kome ba. 

57. Sai (sakamakon) munanan 
abin da suka aikata ya same su. 
Kuma wacfanda suka yi zalunci 
daga wacfannan, (sakamakon) mu- 
nanan abin da suka aikata zai same 
su, kuma ba su zama mabuwaya ba. 

52. Ashe, kuma ba su sani ba 
cewa Allah na shimficfa arziki ga 
wanda Yake so, kuma Yana kukun- 



,r^>f # f > 









r*>^^ 



" \ > ^ ^ \' > 



\a olil— » /LA » Jb 



1^»1A 









K^U 






\^ 






<L*'<s** 









704 



39 — Suratuz Zumar 



m&-ri 



tawa? Lalle a cikin wancan akwai 
ayoyi ga mutane wacfanda ke yin 
imani. 

53. Ka ce, (Allah Ya ce), "Ya 
baylNa wacfanda suka yi Barna a 
kan rayukansu! Kada ku yanke 
kauna daga rahamar Allah. Lalle 
Allah na gafarta^ zunubai gaba 
tfaya. Lalle Shi, ShT ne Mai gafara, 
Mai jin kai. 

54. "Kuma ku mayar da al'ama- 
ri zuwa ga Ubangijinku, kuma ku 
sallama Masa, a gabanin azaba ta 
zo muku, sa'an nan kuwa ba za a 
taimake ku ba. 

55. "Kuma ku bi mafi kyaun 
abin da aka saukar zuwa gare ku 
daga Ubangijinku, a gabanin azaba 
ta zo muku, bisa auke, kuma ku ba 
ku sani ba. 

56. "Kada wani rai ya ce, 'Ya 
nadamata a kan abin da na yi sakaci 
a cikin sashen Allah, kuma lalle na 
kasance, haklka, daga masu izgili !'" 

57. "Ko kuma (kada) ya ce, 'Da 
Allah Ya shiryar da ni, da na kasan- 
ce daga masu takawa.'" 

58. "Ko kuma (kada) ya ce, a 
lokacin da yake ganin azaba, 'Da 
lalle a ce ina da wata komawa (zuwa 
duniya) domin in kasance daga 
masu kyautatawa.' 

59. "Na'am! Lalle ne ayoyiNa 
sun je maka, sai ka karyata a game 
da su, kuma ka yi girman kai, kuma 
ka kasance daga kafirai." 

60. Kuma a Ranar Kiyama kana 
ganin warfanda suka yi karya ga 












m li^^t^o^jlj^iT 



;L^===J< J £b Jut 4i(^31jl J^iljl 



(Sc^oltf-- 



o2 



\^cZ JCxi <J^* ^^ *W ^dk 



705 



39 — Suratuz Zumar 



mm-™ 



Allah fuskokinsu suna masu yin 
baki. Ashe, babu mazauni a cikin 
Jahannama ga masu girman kai? 

61. Kuma Allah na tsirar da wa- 
cfanda suka yi takawa a game da 
wurin samun babban rabonsu, cuta 
ba za ta shafe su ba, kuma ba su 
zama suna bakin ciki ba. 

62. Allah ne Mai halitta dukan 
kome, kuma Shi ne WakTli a kan 
kome. 

63. Shi ke da mabudan sammai 
da kasa. Kuma wacfanda suka ka- 
firta da ayoyin Allah, wacfannan su 
ne masu hasara. 

64. Ka ce, "Shin, wanin Allah 
kuke umurni na da in bauta wa ? Ya 
ku jahilai!" 

65. Kuma an yi wahayi zuwa 
gare ka da kuma zuwa ga wacfanda 
suke a gabaninka, "Lalle idan ka yi 
shirki, hakika, aikinka zai Bad, 
kuma lalle za ka kasance daga masu 
hasara." 

66. A'aha! Ka bauta wa Allah 
kacfai, kuma ka kasance daga masu 
godiya. 

67. Kuma^ba su kaddara Allah 
a kan haklkanin (1) Tkon yinSa 
ba: Kasa duka damkarSa ce, a Ra- 
nar Kiyama, kuma sammai abubu- 
wan nadewa ne ga damanSa. Tsarki 
ya tabbata a gare Shi, kuma Ya 
daukaka daga barin abin da suke 
shirki da shi. 






>>%"> 



>>*"<\~ -<\<" f'-'ip AU*1 *'>' 



^^^*< 9> *&' t-'t.K 



\>''<Cs' >\u & -iff" "<$> w<'?\ 



(1) Ya yi bayanin yadda za a iya kaddara Allah a kan halolcanin Ikon yinSa da cewa, 
"Kasa duka damicarSa ce..." har zuwa Icarshen surar. Watau ya dunitule surar abiibuwan 
da za su auku a Ranar Kiyama domin su bai wa mai hankali yadda suranta ikon yi na 
Allah Mai girma zai yiwu. 



706 



39 — Suratuz Zumar 



jgglll^-n 



68. Kuma aka busa a cikin kaho, 
sai wacfanda ke a cikin sammai da 
kasa suka suma, sai wanda Allah Ya 
so (rashin sumarsa), sa'an nan aka 
hura a cikinsa, wata hurawa, sai ga 
su tsaitsaye, suna kallo. 

69. Kuma kasa ta yi haske da 
hasken Ubangijinta, kuma aka aza 
littafl, kuma aka zo da Annabawa 
da masu shaida, kuma aka yi hu- 
kunci a tsakaninsu, da gaskiya, al- 
hali kuwa, su, ba za a zalunce su ba. 

70. Kuma aka cika wa kowane 
raiabin da ya aikata. Kuma (Allah) 
Si! ne Mafi sani game da abin da 
suke aikatawa. 

71. Kuma aka kdra wadanda 
suka kafirta zuwa Jahannama, 
jama'a-jama'a, har a lokacin da 
suka je mata, sai ka bude kofofinta, 
kuma matsaranta suka ce musu, 
"Ashe, wadansu Manzanni, daga 
cikinku ba su je muku ba, suna 
karanta ayoyin Ubangijinku a kan- 
ku, kuma suna yi muku gargadin 
gamuwa da yininku wannan?" 
Suka ce, "Na'am," kuma amma kal- 
mar azaba ita ce ta wajaba a kan 
kafirai ! 

72. Aka ce, "Ku shiga kofofin 
Jahannama, kuna madawwama a 
cikinta. Sa'an nan mazaunin 
makangara ya munana." 

73. Kuma aka kora wadanda 
suka bi Ubangijinsu da takawa 
zuwa Aljanna, jama'a-jama'a, har a 
lokacin da suka je mata, alhali kuwa 
an bude kofofinta, kuma matsa- 
ranta suka ce musu, "Aminci ya 



Ar>f i/Vf *>' i'\\ >'" 



&<y^ 







\*'<* „*^ \t y \\. 9 >^ y \ m 



JLjl J \s>j Cg-^ » 0>c^ij ljbji£- \'^^>- 



707 



39 — Suratuz Zumar 



jgg!li&-™ 



tabbata a gare ku, kun ji dacfi, 
saboda haka ku shige ta, kuna 
madawwama (a cikinta)." 

74. Kuma suka ce, "Godiya ta 
tabbata ga Allah Wanda Ya yi 
mana gaskiya ga wa'adinSa, kuma 
Ya gadar da mu kasa, muna zama a 
cikin Aljanna a inda muke so." To, 
madalla da ijarar ma'aikata. 

75. Kuma kana ganin mala'iku 
suna masu tsayawa da hakkokin da 
aka cfora musu daga kewayen Al'ar- 
shi, suna tasbihi game da gode wa 
Ubangijinsu. Kuma aka yi hukunci 
a tsakaninsu da gaskiya. Kuma 
aka ce, "Godiya ta tabbata ga Al- 
lah, Ubangijin halittu." 



o5j^ ^Jp-05 ^C^^ iSs-jllll \ c^jJ 




Tana karantar da wajabcin bayyana gaskiya da haramcin yin 
jidali domin 6ata gaskiya. 



* J* <s , * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. H. M. 

2. Saukar da Littafi daga Allah 
ne, Mabuwayi, Masani. 

3. Mai gafarta zunubi kuma 
Mai karBar tuba Mai tsananin aza- 
ba, Mai wadatarwa, babu abin bau- 
tawa face Shi, zuwa gare Shi mako- 
ma take. 



9h 



708 



40 - Suratu Ghafir 



-i- 



4. Babu mai jayayya a cikin 
ayoyin Allah, face wadanda suka 
kafirta. Saboda haka kada juya- 
warsu a cikin garuruwa ta rude ka. 

5. Mutanen Nuhu sun karyata a 
gabaninsu, da kungiyoyin da suke a 
bayansu, kuma kowace aFumma ta 
yi nufi game da Manzonsu, domin 
su kama shi. Kuma suka yi jayayya 
da karya domin su gusar da gaskiya 
da ita. Sai Na kama su. To, yaya 
azabaTa take? 

6. Kuma kamar haka, kalmar 
Ubangijinka ta wajaba a kan wa- 
danda suka kafirta, domin su 
'yan wuta ne. 

7. Wadanda ke daukar AFarshi 
da wadanda ke kewayenta, suna 
tasbThi game da gode wa Ubangi- 
jinsu, kuma suna yin imani da Shi, 
kuma suna yinjstigfari domin wa- 
danda suka yi imani, (suna cewa), 
"Ya Ubangijinmu! Ka yalwaci du- 
kan kome da rahama da ilmi, to, Ka 
yi gafara ga wadanda suka tuba 
kuma suka bi hanyarKa, kuma Ka 
tsare musu azabar JahTm. 

8. " Ya Ubangijinmu ! Kuma Ka 
shigar da su a gidajen Aljannar 
zama, wannan da Ka yi musu 
wa'adi, su da wanda ya kyautatu 
daga ubanninsu da matan aurensu 
da zurriyarsu. Lalle Kai, Kai ne 
Mabuwayi, Mai hikima. 

9. "Kuma Ka tsare su daga mu- 
nanan ayyuka, kuma wanda Ka 
tsare shi daga munanan ayyuka a 
ranar nan, to, lalle, Ka yi masa 
rahama, kuma wancan shi ne bab- 
ban rabo mai girma." 









%> 






Ai> 9 <\^> 






709 



40 - Suratu Ghafir 



££'jg£ _ i- 



10. Lalle wacfanda suka kafirta, 
ana kiran su^'Haklka, kin Allah (a 
gare ku) shl ne mafi girma daga 
kinku ga kanku a lokacin da ake 
kiran ku zuwa ga Imani, sai kuna ta 
kafircewa." 

77. Suka ce, "Ya Ubangijinmu! 
Ka ma tar da mu sau biyu, kuma Ka 
rayar da mu sau biyu, saboda haka 
mun yarda da laifuffukanmu. To, 
shin, akwai wata hanya zuwa ga 
fita?" 

72. Wancan sababinsa, lalle (shi 
ne) idan an kirayi Allah Shi kacfai, 
sai ku kafirta, kuma idan aka yi 
shirki game da Shi, sai ku yi imani. 
To, hukuncin fa, na Allah Madau- 
kaki, Mai girma ne. 

13. Shi ne Wanda ke nuna muku 
ayoyinSa, kuma Ya saukar da arziki 
daga sama saboda ku, kuma babu 
mai yin tunani face mai mayar da 
al'amari ga Allah. 

14. Saboda haka ku kirayi Allah, 
kuna masu tsarkake addini a gare 
Shi, kuma ko da kafirai sun ki. 

75. Mai daukaka darajoji (do- 
min muminai), Mai Al'arshi, Yana 
jefa ruhi (1) daga al'amarinSa a kan 
wanda Ya so daga bayinSa, domin 
ya yi gargadi kan ranar gamuwa. 

16. Ranar da suke bayyanannu, 
babu wani abu daga gare su wanda 
yake iya Boyuwa ga Allah. "Mulki 









c 



^(1) Ruhi a nan, ga fahimtata, Allah ne Mafi sani, shl ne karfin rai da basTrar fahimtar 
addini da aiki wajen rayar da shi, wanda Allah Yake sakawa ga malamin da Yake nufin 
jaddada addini da shi a kan kowane karni kamar yadda Hadisi ya zo da shi, ya kore jidalin 
masu jidali. 



710 



40 - Suratu Ghafir 



$&%& - I- 



ga wa yake a yau?]' Yana ga Allah, 
Makacfaici, Mai tilastawa. 

77. Yau ana saka wa kowane rai 
a game da abin da ya aikata, babu 
zalunci a yau. Lalle Allah Mai gag- 
gawar hisabi ne. 

18. Kuma ka yi musu gargacfi kan 
ranar (Sa'a) makusanciya, a lokacin 
da zukata suke masu cika da bakin 
ciki, ga makosansu. Babu wani ma- 
soyi ga azzalumai, kuma babu wani 
mai ceto da za a yi wa da'a (ga 
cetonsu). 

19. (Allah) Ya san yaudarar ida- 
nu da abin da kiraza ke boyewa. 

20. Kuma Allah ShT ke yin hu- 
kunci da gaskiya, wacfannan da 
kuke kira, waninSa, ba su yinjiu- 
kunci da kome. Lalle Allah, ShT ne 
Mai ji, Mai gani. 

21. Ashe, ba su yi tafiya ba, a 
cikin kasa, domin su duba ga yadda 
akibar wacfanda suka kasance a 
gabaninsu ta zama? Sun kasance su 
ne mafi tsananin karfi daga gare su, 
da kufaifan aiki a cikin kasa, sai 
Allah Ya kama su da laifuffukansu. 
Kuma ba su da wani mai tsarewa 
daga Allah. 

22. Wancan sababinsa, domin 
su, Manzanninsu sun kasance suna 
zuwa gare su da hujjoji bay- 
yanannu, sai suka kafirta, sai Allah 
Ya kama su. Lalle ShT Mai karfi ne, 
Mai tsananin azaba. 

23. Kuma lalle ne, hakTka, Mun 
aika Musa a game da ayoyinMu da 
wani dalili bayyananne. 



is?* ^if i 






9 S S ■ 






*' s * * * <" 



p ^iixi^^d^^ 



Jr 



< r 'CX-\ i£jl <L>j^'^b^l \*J>ljbjx>\j 



■/y» 5uJLiai! U 



l£U 



.& 



>A l'<sro 






^t^SllS o^V(^ \3iS\^i5i j^u 



711 



40 - Suratu Ghafir 



iSvJgi. - i- 



24. Zuwa ga Fir'auna da Hama- 
na da Karuna, sai suka ce, "Mai 
sihiri ne, makaryaci." 

25. Sa'an nan a lokacin da ya je 
musu da gaskiya daga wurinMu, 
suka ce,J'Ku kashe cfiyan wacfanda 
suka yi imani tare da shi, kuma ku 
rayar da matansu." Kuma mugun 
shirin kafirai, bai zama ba face a 
cikin 6ata. 

26. Kuma Fir'auna ya ce, "Ku 
bar ni in kashe Musa, kuma shT, ya 
kirayi Ubangijinsa. Lalle ne ni, ina 
tsoron ya musanya addininku, ko 
kuwa ya bayyana barna a cikin 
kasa." 

27. Kuma Musa ya ce,^'Lalle ni, 
na nemi tsari da Ubangijina kuma 
Ubangijinku, dagajJukan makan- 
gari, wanda ba ya imani da ranar 
Hisabi." 

28. Kuma wani namiji mumini 
daga dangin Fir'auna, yana 66ye 
Tmaninsa, ya ce, "Ashe, za ku kashe 
mutum domin ya ce Ubangijina 
Allah ne, alhali kuwa hakika ya zo 
muku da hujjqji bayyanannu daga 
Ubangijinku? Idan ya kasance 
makaryaci ne, to, karyarsa na kan- 
sa, kuma idan ya kasance mai gas- 
kiya ne, sashen abin da yake yi 
muku wa'adi zai same ku. Lalle ne 
Allah ba Ya shiryar da wanda yake 
mai 6arna, mai yawan karya. 

29. " Ya ku mutanena ! Kuna da 
mulki a yau, kuma ku ne marinjaya 
a cikin kasa, to, wane ne zai taimake 
mu daga azabar Allah idan ta zo 
mana?" Fir'auna ya ce, "Ba ni nuna 
muku kome face abin da na gani, 



.0 * SS 




$ ^dtflUz&Xjg^K 



^ '\^<Y\ Aii • ' C A 1*1 



P3 <^\ZM * *-»/>* v* 



^ »\1^. *>^> *' + "S\ 






712 



40 - Suratu Ghafir 






lA-'i^ - &• 



kuma ba ni shiryar da ku, sai ga 
hanyar shiryuwa." 

30. Kumawannandayayilmani 
ya ce, "Ya mutanena! Lalle ne ni, 
ina yi muku tsoron kwatankwacin 
ranar kungiyoyi. 

31. "Kwatankwacin al'adar mu- 
tanen Nuhu da Adawa da Samu- 
dawa da wacfanda ke a bayansu. 
Kuma Allah ba Ya nufin zalunci ga 
bayinSa. 

32. "Kuma ya mutanena! Lalle 
ni, ina yi muku tsoron ranar kiran 
juna. 

33. "A ranar da za ku juya, kuna 
masu bayar da baya (gudane) ba ku 
da wani mai tsaro daga Allah. 
Kuma wanda Allah Ya 6atar, to, ba 
shi da wani mai shiryarwa." 

34. "Kuma lalle ne, haklka, Yu- 
sufu ya zo muku daga gabani, da 
hujjqji bayyanannu, ba ku gushe ba 
kuna a cikin shakka daga abin da ya 
zo muku da shi, har a lokacin da ya 
halaka kuka ce, 'Allah ba zai aiko 
wani Manzo ba a bayansa.' Kamar 
haka Allah ke 6atar da wanda yake 
mai 6arna, mai shakka. 

35. "Wacfanda ke jayayya acikin 
ayoyin Allah, ba da wani dalTli da 
ya zo musu ba. Jidalin ya girma ga 
zamansa abin ki a wurin Allah da 
wurin wacfanda suka yi Tmani. Ka- 
mar haka Allah ke bicewar haske a 
kan zuciyar dukan makangari, mai 
tTlastawa." 

36. Kuma Fir'auna ye ce, "Ya 
Hamanaj Ka gina mini bene, 
cfammanlna za ni isa ga kofofi. 






|5J ^Ub^AJ \J 4X>jjJ^& i j*J 






' s . * r s< 



A >' o"t }$< ^ '*' t f> i* /if'' 



». *> '> *' >> 



*4 



< f> »y -if ^.^ • y A s> ^ fa 



vJsj^^-J^ 






'^li^^^J^^ 



713 



40 - Suratu Ghafir 



i: £gj££ - 1- 



37. "Kofofin sammai, domin in 
yi ninkaya zuwa ga abin bautawar 
Musa. Kuma lalle ni, hakika, ina 
zaton sa makaryaci." Kuma haka 
dai aka kawace wa Fir'auna muna- 
nan aikinsa, kuma aka danne shi 
daga barin tafarki. Kuma mugun 
nufin Fir'auna bai zama ba face 
yana a cikin hasara. 

38. Kuma wannan da ya yiTmani 
ya ce, "Ya mutanena! Ku bT ni, in 
shiryar da ku tafarkin shiryuwa. 

39. "Kuma ya mutanena ! Wan- 
nan rayuwa ta duniya dan jin dadi 
ne kawai, kuma lalle Lahira ita ce 
gidan tabbata. 

40. "Wanda ya aikata mummu- 
nan aiki, to, ba za a saka masa ba 
face da misalinsa, kuma wanda ya 
aikata aiki na kwarai daga namiji 
ko mace, alhali kuwa shi mumini 
ne, to, wacfannan suna shiga Al- 
janna, ana ciyar da su a cikinta, ba 
da lissafi ba. 

41. "Kuma ya mutanena! Me ya 
same ni, ina kiran ku zuwa ga tslra, 
kuma kuna kira na zuwa ga wuta? 

42. "Kuna kira na zuwa ga in 
kafirta da Allah, kuma in yi shirki, 
game da Shi, da abin da babu wani 
ilmi game da shi gare ni, kuma ni ina 
kiran ku zuwa ga Mabuwayi, Mai 
gafara. 

43. "Hakkan ne, abin da kawai 
kuke kira na zuwa gare shi, ba ya da 
wani kira a cikin duniya, kuma ba 
shi da shi a Lahira, kuma lalle 
makomarmu zuwa ga Allah take, 
kuma lalle mabarnata su ne 'yan 
wuta. 






" ^ s 












714 



40 - Suratu Ghafir 



i: ^i& - 1. 



44. "To, za ku ambaci abin da 
nake gaya muku, kuma ina fawwala 
aramarina zuwa ga Allah. Lalle 
Allah Mai gani ne ga bayinSa." 

45. Sai Allah Ya tsare shi daga 
munanan abubuwa da suka yi na 
makirci, kuma mummunar azaba ta 
wajaba ga mutanen Fir'auna. 

46. Wuta, ana gitta su a kanta, 
safe da maraice, kuma a ranar da 
Sa'a take tsayuwa, ana cewa, "Ku 
shigar da mutanen Fir'auna a mafi 
tsananin azaba." 

47. Kuma a lokacin da suke hu- 
suma a cikin wuta, sai raunana 
(mabiya) su ce wa wacfanda suka 
kangara (shugabanni), "Lalle mu, 
mun kasance mabiya gare ku, to, 
shin, ku masu wadatar da mu ne 
daga barin wani rabo daga wuta?" 

48. Wacfanda suka kangara suka 
ce, "Lalle mu duka muna a cikinta. 
Lalle ne, Allah Ya yi hukunci a 
tsakanin bayinSa." 

49. Kuma wacfanda suke a cikin 
wuta suka ce wa matsaran Jahan- 
nama, "Ku roki Ubangijinku Ya 
saukaka mana, a yini cfaya, daga 
azaba." 

50. Suka ce, "Ashe, Man- 
zanninku ba su je muku da hujjoji 
bayyanannu ba?" Suka ce, 
"Na'am, sun je!" Suka ce, "To, ku 
roka." Kuma rokon kafirai bai 
zamo ba face a cikin bata. 

57. Lalle Mu, hakika, Muna tai- 
makon ManzanninMu da wacfanda 
suka yi Tmani, a cikin rayuwar du- 
niya da ranar da shaidu ke tsayawa. 



M<w>UJi *j^oy^ Jl^pU^ 



> >< 



-' .<£ *> ^ <v 



03 j^CiJt\~+ ) ^^\^^Lj>y>^j^\ 









©j^ci^oA 









715 



40 - Suratu Ghafir 



< K 1vjg£ - 1- 



52. Ranar da uzurin azzalumai 
ba ya amfaninsu, kuma suna da 
la'ana, kuma suna da munin gida. 

53. Kuma lalle haklka, Mun bai 
wa Musa shiriya, kuma Mun gadar 
da BanT Isra'ila Littafi. 

54. Shiryarwa da tunawa ga ma- 
abuta hankali. 

55. Saboda haka, ka yi hakuri, 
lalle wa'adin Allah gaskiya ne. 
Kuma ka nemi gafara ga zunu- 
binka, kuma ka yi tasbThi game da 
gode wa Ubangijinka, maraice da 
kuma wayewar safiya. 

56. Lalle wadanda ke jayayya a 
cikin ayoyin Allah, ba game da wani 
dalili wanda ya je musu ba, babu 
kome a cikin kirazansu, face girman 
kai, ba su zama masu isa ga gurinsu 
ba, saboda haka kajiemi tsari daga 
Allah. Lalle Shi, Shi ne Mai ji, Mai 
gani. 

57. Lalle halittar sammai da 
kasa, ita ce mafi girma daga halittar 
mutane, kuma amma mafi yawan 
mutane ba su sani ba. 

58. Kuma makaho da mai gani 
baju daidaita, kuma wadanda suka 
yi imani suka aikata ayyukan kwa- 
rai, da mai munanawa ba su dai- 
daita. Kadan kwarai, kuke yin 
tunani. 

59. Lalle Sa'a haklka mai zuwa 
ce, babu shakka a gare ta, kuma 
amma mafi yawan mutane ba su yin 
imani. 

60. Kuma Ubangijinku ya ce, 
"Ku kira Ni in karba muku. Lalle 



if&* \<>\i>^> *>Y*' A\\>*'\' 
^SXji JU^-jJtl^ulj < j^A^\j^Cj CjJiJ^i^ 









l^j^^^j^<^ %xi&i>\ 



c 



716 



40 - Suratu Ghafir 



i : £gjg£ - i- 



wacfannan da ke kangara daga ba- 
rin bauta Mini, za su shiga Jahan- 
nama suna kaskantattu." 

61. Allah ne Wanda Ya sanya 
muku dare domin ku natsu a cikin- 
sa, da rana mai ganarwa. Lalle 
Allah, haklka, Ma'abucin falala ne 
a kan mutane, kuma amma mafi 
yawan mutane ba su godewa. 

62. Wancan ShT ne Allah Uban- 
gijinku, Mahaliccin dukan kome, 
babu abin bautawa face Shi. To, 
yaya ake karkatar da ku? 

63. Kamar haka ake karkatar da 
wacfanda suka kasance suna 
jayayya game da ayoyin Allah. 

64. Allah ne Ya sanya muku kasa 
tabbatacciya, da sama glnanniya, 
kuma Ya suranta ku, sa'an nan Ya 
kyautata surorinku, kuma Ya ar- 
zutta ku daga abubuwa masu dacfi. 
Wancan Shi ne Allah Ubangijinku. 
To, albarkar Allah Ubangijin halit- 
tu ta bayyana. 

65. Shi ne Mai rai, babu abin 
bautawa face Shi. Saboda haka ku 
kira Shi, kuna masu tsarkake addini 
a gare Shi. Godiya ta tabbata ga 
Allah Ubangijin halittu. 

66. Ka ce, "Lalle nl, an hana ni 
in bauta wa wadanda kuke kira, 
wadansun Allah a lokacin da hujjoji 
bayyanannu suka zo mini daga 
Ubangijlna, kuma^an umurce ni in 
sallama ga Ubangijin halittu. " 

67. Shi ne Wanda Ya halitta ku 
daga turbaya, sa'an nan daga 
maniyyi, sa'an nan daga saren jini, 
sa'an nan Ya fitar da ku kuna jarlri, 



{J^\l^C^OJJp^S^^LJt^o\ 



ts/s>> 






<U3 



<4$^ ^ its'" < 






ff > *> 



$3 J£i! I j^=0 J^i-^lii» 



"fa's* 






717 



40 - Suratu Ghafir 



l^jgd _ f 



sa'an nan domin ku isa ga cikar 
karfinku, sa'an nan domin ku ka- 
sance tsofaffi, kuma daga cikinku, 
akwai wanda ake kar6ar ransa a 
gabanin haka, kuma domin ku isa 
ga ajali ambatacce, kuma dam- 
maninku ko za ku hankalta. 

68. Shi ne Wanda ke rayarwa 
kuma Yana kashewa. To, idan Ya 
hukunta wani al'amari, to, Yana 
cewa kawai gare shi, ka kasance, sai 
yana kasancewa (kamar yadda ake 
bukatar sa.) 

69. Ashe, ba ka gani ba ga wa- 
danda ke jayayya a cikin ayoyin 
Allah, yadda ake karkatar da su? 

70. Wadanda suka karyata, 
game da Littafin, kuma da abin da 
Muka aika Manzanninmu da shi. 
To, za su sani. 

71. A lokacin da kukumma suke 
a cikin wuyoyinsu, da sarkoki ana 
jan su. 

72. A cikin ruwan zafi, sa'an nan 
a cikin wuta ana babbaka su. 

73. Sa'an nan a ce musu, "Ina 
abin da kuka kasance kuna shirki 
da shi, 

74. "Wanin Allah?" Suka ce, 
"Sun Bace mana. A'a, ba mu kasan- 
ce muna kiran kome ba a gabani." 
Kamar wancan ne Allah Yake Batar 
da kafirai. 

75. Wancan domin abin da kuka 
kasance ne kuna farin ciki da shi, a 
cikin kasa, ba da hakki ba, kuma da 
abin da kuka kasance kuna yi na 
nishacfi. 






o]<*&&d 



>yt 






s A ^ *> ".% 






^.^s^'s&k/SA aij 









^^\JJ^\^\^^\bj^ot 






•"*? 



^*^ *->^< A 






718 



40 - Suratu Ghafir 



'££\&-l* 



76. Ku shiga kofofin Jahan- 
nama, kuna madawwama a cikinta. 
To, mazaunin masu girman kai ya 
munana. 

77. Saboda haka ka yi hakuri. 
Lalle wa'adin Allah gaskiya ne. To, 
ko dai lalle Mu nuna maka sashen 
abin da Muka yi musu wa'adi da 
shi, ko kuwa lalle Mu kar6i ranka, 
to, zuwa gare Mu ake mayar da su. 

78. Kuma lalle haklka, Mun aika 
wasu Manzanni daga gabaninka, 
daga cikinsu akwai wanda Muka 
kissanta maka labarinsa, kuma 
daga cikinsu akwai wanda ba Mu 
kissanta labarinsa ba a gare ka. Ba 
ya yiwuwa ga wani Manzo ya je da 
wata ayar mu'ujiza face da iznin 
Allah. Sa'an nan idan umurnin Al- 
lah ya je, sai a yi hukunci da gas- 
kiya, masu Batawa sun yi hasara a 
can. 

79. Allah ne Wanda Ya sanya 
muku dabbobi domin ku hau daga 
gare su, kuma daga gare su kuke ci. 

80. Kuma kuna da abubuwan 
amfani a cikinsu, kuma domin ku 
isar da wata bukata, a cikin kira- 
zanku a kansu, kuma a kansu da a 
kan jirage ake cfaukar ku. 

81. Kuma Ya nuna muku 
ayoyinSa. To, wane ayoyin Allah 
kuke musu? 

82. Ashe fa, ba su yi tafiya a cikin 
kasa ba, domin su duba yadda aki- 
bar wacfanda ke a gabaninsu ta 
kasance? Sun kasance mafi yawa 
daga gare su. Kuma sun fi tsananin 
karfi, da (yawan) gurabun sana'o'i 






ixyok 















719 



40 - Suratu Ghafir 



K^ijg, - i- 



a cikin kasa. To, abin da suka ka- 
sance suna aikatawa bai wadatar da 
su ba. 

83. A lokacin da Manzanninsu 
suka je musu da hujjoji bay- 
yanannu, suka yi farin ciki da abin 
da ke wurinsu, na ilmi, (1) kuma 
abin da suka kasance suna yi na 
izgili da shi ya wajaba a kansu. 

84. Sa'an nan a lokacin da suka 
j*a azabarMu, suka ce, "Mun yi 
imani da Allah, Shi kadai, kuma 
mun kafirta da abin da muka ka- 
sance muna shirki da shi." 

85. To, Tmaninsu bai kasance 
yana amfaninsu ba a lokacin da 
suka ga azabarMu. Hanyar Allah 
wadda ta gabata a cikin bayinSa. 
Kuma kafirai sun yi hasara a can. 












StRATU FU§SILAT 




,^F ^*B 



Tana karantar da mutane cewa halayensu duka cuta ne, 
Alicur'ani ne maganin wannan cutar. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kal 



1. H. M. 



(1) Ilmin duniya na sana'o'i ya zo ne daga Annabawa kamar na ibadodi. Nuhu ya 
fara sassakar jirgin ruwa da wahayi daga Allah, Zulkarnaini ya fara hada 6akin karfe da 
gaci domin hana tsatsa, Yusufu ya fara barin hatsi a cikin soshiya domin hana kwari. 
Dawuda ya fara sana'ar sulke. Adam ya fara rubutu, IdirTsu ya fara yin alkalami. Tsa ya 
fara warkar da majinyata, Alkur'ani ya nuna ana iya tashi sama da jirgin sama. Shu'aibu 
shi ya nuna kasuwanci, da sauransu. 



720 



41 — Suratu Fussilat 



&£-i> 



2. Saukarwa (da Alkur'ani) daga 
Mai rahama ne, Mai jin kai. 

3. Littafi ne an bayyana ayo- 
yinsa daki-daki, yana abin karan- 
tawa na Larabci, domin mutanen 
da ke sani. 

4. Yana mai bayar da bushara 
kuma mai gargacfi. Sai mafi yawan- 
su suka bijire. Saboda haka su, ba 
su saurarawa. 

5. Kuma suka ce, "Zukatanmu 
na a cikin kwasfa daga abin da kake 
kiran mu zuwa gare shi, kuma a 
cikin kunnuwanmu akwai wani 
nauyi, kuma daga tsakaninmu da 
tsakaninka akwai wani shamaki. 
Saboda haka ka yi aiki, lalle mu, 
masu aiki ne." 

6. Ka ce, "Ni mutum kawai ne 
kamarku, ana yin wahayi zuwa gare 
ni cewa abin bautawarku, abin bau- 
tawa guda ne. Sai ku daidaitu zuwa 
gare Shi, kuma ku nemi gafararSa." 
Kuma bone ya tabbata ga masu yin 
shirki. 

7. Wadanda ba su bayar da zak- 
ka, kuma su a game da Lahira su 
kafirai ne. 

8. Lalle wadanda suka yi imani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
suna da wani sakamako wanda bai 
yankewa. 

9. Ka ce, "Ashe lalle ku, hakika, 
kuna kafurta a game da Wanda Ya 
halitta kasa a cikin kwanuka biyu, 
kuma kuna sanya^Masa kishiyoyi? 
Wancan fa, Shi ne Ubangijin 
halittu. 



S * y»* 






,x *»< 









.' . <X >' 



Z\\ '*'*+, 



y\>^jo^3\bj&o>-$ 



vT 









I 






721 



41 — Suratu Fussilat 



&m&-» 



10. Kuma Ya sanya, a cikinta, 
duwatsu kafaffu daga samanta, 
kuma Ya sanya albarka a cikinta, 
kuma Ya kaddara abubuwan cinta 
a cikinta, a cikin kwanuka hucfu 
masu daidaita, domin matambaya. 

11. Sa'an nan Ya daidaita zuwa 
ga sama alhali kuwa ita (a lokacin) 
hayaki ce, sai Ya ce mata, ita da 
kasa,^"Ku zo, bisa ga yarda ko a 
kan tTlas. " Suka ce, "Mun zo, muna 
masu da'a." 

12. Sai Ya hukunta su sammai 
bakwai a cikin kwanuka biyu. 
Kuma Ya yi wahayi, a cikin kowace 
sama da al'amarinta, kuma Muka 
kawata sama ta kusa da fitilu kuma 
don tsari. Wancan kaddarawar 
Mabuwayi ne, Masani. 

13. To, idan sun bijire sai ka ce, 
"Na yi muku gargadi ga wata tsawa 
kamar irin tsawar Adawa da Samu- 
dawa." 

14. A lokacin da Manzanninsu 
suka je musu daga gaba gare su 
kuma daga bayansu, "Kada ku 
bauta wa kowa face Allah." Suka 
ce, "Da Ubangijinmu Ya so, lalle da 
Ya saukar da mala'iku, saboda 
haka lalle mu, masu kafirta ne a 
game da abin da aka aiko ku da shi." 

15. To, amma Adawa, sai suka yi 
girman kai a cikin kasa, ba da wani 
hakki ba, suka ce, "Wane ne mafi 
tsananin karfi daga gare mu?" 
Ashe, kuma ba su gani ba cewa 
Allah, Wanda Ya halitta su, Shi ne 
Mafi karfi daga gare su, kuma sun 
kasance a game da ayoyinMu suna 
yin musu? 






»* 9 \' \'\ 'w" '* \' * ' 



;y&ate£gi£>&( 




& 



i-y?*>LjjJl£l«i r,ilLo3»L A r^' *l*-** 



c 



9(J~+4UL±i£>y*J)Jz\ JJ13 i^>^«o« 






722 



41 — Suratu Fussilat 



£ii^g~--i> 



16. Sai Muka aika, a kansu, da 
iska mai tsananin sauti da sanyi, a 
cikin kwanuka na shu'umci, domin 
Mu cfancfana musu azabar wula- 
kanci, a cikin rayuwar duniya, 
kuma lalle azabar Lahira ita ce mafi 
wulakantarwa, kuma su ba za a 
taimake su ba. 

17. Kuma amma Samudawa, sai 
Muka shiryar da su, sai suka fi son 
makanta a kan shiriya, domin haka 
tsawar azabar wulakanci, ta kama 
su, saboda abin da suka kasance su- 
na aikatawa (domin neman wata 
fa'ida) . 

18. Kuma Muka tsTrar da wa- 
tfanda suka yi Tmani kuma suka 
kasance suna yin ta£awa. 

19. Kuma ranar da ake tara 
ma£iyan Allah zuwa wuta, to, su 
ana kakkange su. 

20. Har idan sun je mata, sai 
jinsu da ganinsu da fatunsu, su yi 
shaida a kansu a game da abin da 
suka kasance suna aikatawa. 

21. Kuma suka ce wa fatunsu, 
"Don me kuka yi shaida a 
kanmu?" Suka ce, "Allah, Wanda 
ke^sanya kowane abu ya yi furuci, 
ShT ne Ya sanya mu mu yi furuci, 
kuma ShT ne Ya halitta ku, can da 
farko, kuma zuwa gare Shi ake 
mayar da ku. 

22. "Ba ku kasance kuna sani ba 
a 6oye, cewa jinku zai yi shaida a 
kanku kuma ganinku zai yi, kuma 
fatunku za su yi. Kuma amma kun 
yi zaton cewa Allah bai san abu- 
buwa masu yawa daga abin da kuke 
aikatawa ba. 









S^O 






fib < m ^A \:\\ It *rf'r5 > < ?>'": 






s*** ^xi^ - •^t^iCy bjjCZj^jtzJ^ uj 



$&&&$'>&%$&& 



%> 



723 



41 — Suratu Fussilat 



m^l^-iN 



23. "Kuma wancan zaton naku 
wanda kuka yi zaton shi, game da 
Ubangijinku, ya halakar da ku, sai 
kuka wayi gari a cikin masu 
hasara." 

24. Saboda haka idan sun yi ha- 
kuri, to, wutar, ita ce mazauni a 
gare su, kuma idan sun nemi yarda, 
to, ba su zama daga warfanda ake 
yardarwa ba. 

25. Kuma Muka sallatfar da ma- 
biya (1) a gare su, sai suka kawata 
musu abin da ke a gabansu da abin 
da ke a bayansu. Kuma kalmar 
azaba ta wajaba a kansu, a cikin 
wasu arummomi da suka shurfe a 
gabaninsu daga aljannu da mutane. 
Lalle su, sun kasance masu hasara. 

26. Kuma warfanda suka kafirta 
suka ce, "Kada ku saurara ga wan- 
nan Alkur'ani, kuma ku yi ta yin 
kuwwa a cikin (lokacin karatun) sa, 
rfammaninku za ku rinjaya." 

27. Saboda haka lalle za Mu rfan- 
rfana wa warfanda suka kafirta wata 
azaba mai tsanani, kuma lalle za 
Mu saka musu da mafi munin abin 
da suka kasance suna aikatawa. 

28. Wancan shT ne sakamakon 
makiyan Allah, watau wuta. Suna a 
gidan dawwama a cikinta, domin 
sakamako ga abin da suka kasance 
suna yin musu game da ayoyinMu. 

29. Kuma warfanda suka kafirta 
suka ce, "Ya Ubangijinmu ! Ka 
nuna mana warfannan biyun da 
suka 6atar da mu daga aljannu da 


















(1) Mabiya, su ne aljannun ko shaicfannun da ke tare da mutum. 



724 



41 — Suratu Fussilat 



£&£&£- ^ 



mutane, mu sanya su a Rarkashin 
Rafafunmu, domin su kasance daga 
Raskantattu." 

30. Lalle wacfannan da suka ce, 
"Ubangijinmu, ShTne Allah," sa'an 
nan suka daidaitu, mala'iku na 
sassauka a kansu (a lokacin saukar 
ajalinsu suna ce musu), "Kada ku ji 
tsoro, kuma kada ku yi bakin ciki, 
kuma ku yi bushara da Aljanna, 
wadda kun kasance ana yi muku 
wa'adi da ita. 

31. "Mu ne majibintanku a cikin 
rayuwar duniya da kuma a cikin 
Lahira, kuma a cikinta kuna da 
abin da rayukanku ke sha'awa, 
kuma kuna da abin da kuke kira (a 
kawo muku) a cikinta. 

32. "A kan liyafa daga Mai gafa- 
ra, Mai jin Rai." 

33. Kuma wane ne mafi kyau ga 
magana daga wanda ya yi kira zuwa 
ga Allah, kuma ya aikata aiki na 
kwarai, kuma ya ce, "Lalle nl, ina 
daga masu sallamawar al'amari 
zuwa ga Allah?" 

34. Kuma kyautatawa ba ta dai- 
daita, kuma haka munanawa. Ka 
tunkude cuta da abin da yake mafi 
kyau, sai ga shi wanda akwai 
kiyayya a tsakaninka da tsaka- 
ninsa, kamar dai shi majibinci ne, 
masoyi. 

35. Kuma ba za a cusa wa kowa 
wannan hali ba face warfanda suka 
yi haRuri, kuma ba za a cusa shi ba 
face ga mai rabo mai girma. 

36. Kuma idan wata fizga ta fiz- 
ge ka daga Shaidan, to ka nemi tsari 












ftp cru-L^^^^^JlSj 






725 



41 — Suratu Fussilat 



£!£&£- in 



ga Allah. Lalle Shi, Shi ne Mai ji, 
Masani. 

37. Kuma akwai daga ayoyinSa, 
dare da yini, da rana da wata. Kada 
ku yi sujada ga rana, kuma kada ku 
yi ga wata. Kuma ku yi sujada ga 
Allah Wanda Ya halitta su, idan 
kun kasance Shi ne kuke bauta wa. 

38. To, idan sun yi girman kai, 
to, wacfandajce a wurin Ubangijin- 
ka, suna tasblhi a gare Shi, a dare da 
rana, alhali kuwa su, ba su kosawa. 

39. Kuma akwai daga ayoyinSa 
cewa lalle kai kana ganin kasa 
kekasasshiya, to, idan Mun saukar 
da ruwa a kanta, sai ta girgiza kuma 
ta kumbura^ Lalle Wannan da Ya 
raya ta, haklka, Mai rayar da ma- 
tattu ne. Lalle Shi, Mai Ikon yi ne a 
kan kowane abu. 

40. Lalle wacfannan da ke karka- 
cewa a cikin ayoyinMu, ba su faku- 
wa a gare Mu. Ashe fa, wanda ake 
jefawa a cikin wuta ne maflfici ko 
kuwa wanda zai je amintacce a 
Ranar Kiyama? Ku aikata abin da 
kuke so ! Lalle Shi Mai gani ne ga 
abin da kuke aikatawa. 

41. Wacfannan da suka kafirta 
game da Alkur'ani a lokacin da ya je 
musu... kuma lalle shi, haklka, litta- 
fi ne mabuwayi. 

42. *Barna ba za ta je masa ba 
daga gaba gare shi, kuma ba za ta zo 
ba daga bay a gare shi. Saukar wa ce 
daga Mai hikima, Godadde. 

43. Ba za a facfa maka ba face 
abin da aka riga aka facfa ga Man- 
zannin da suke a gabaninka. Lalle 






J^jX&^£$+c 



CrtJ 



>> ~<.*C\>"A\' 



»> > 






3 dlsS^r^- ^'^\^)j^^\3 






y £> -" ^-^ t^ ft -* y 9 ' s "% / ' £ s} ,, 



726 



41 — Suratu Fussilat 



&&££&-* 



Ubangijinka, hakika, Ma'abucin 
gafara ne, kuma Ma'abucin azaba 
mai racfacfi ne. 

44. Kuma da Mun sanya shi abin 
karatu na ajamanci, lalle da sun ce, 
"Don me ba a bayyana ayoyinsa 
ba? Ashe, zai yiwu a sami littafi 
ba'ajame da Manzo Balarabe?" Ka 
ce, "Shi, shiriya ne da warkewa ga 
wacfanda suka jd Tmani. Kuma wa- 
cfanda ba su yi imani ba akwai wani 
nauyi a cikin kunnuwansu, kuma 
shi wata makanta ne a kansu. Wa- 
cfannan ana kiran su daga wuri mai 
nisa. 

45. Kuma lalle Mun bai wa Mu- 
sa Littafi, sai aka yi sabani a cikin- 
sa. Kuma ba domin wata kalma da 
ta gabata ba daga Ubangijinka, 
lalle da an yi hukunci a tsakaninsu. 
Kuma lalle su, haiaka, suna a cikin 
shakka daga gare shi, mai sanya 
kokanto. 

46. Wanda ya aikata aiki na kwa- 
rai, to, saboda kansa ne, kuma 
wanda ya munana, to, yana a kan- 
sa. Kuma Ubangijinka, ba Mai 
zalunci ga bayinSa ne ba. 

47. Zuwa gare Shi ake mayar da 
sanin Sa'a. Kuma wacfansu 'ya'yan 
itace ba su fita daga kwasfofinsu, 
kuma wata mace ba ta yin ciki, 
kuma ba ta haihuwa, face da sanin- 
Sa, kuma a ranar da Yake kiran su 
(Ya ce), "Ina abokan tarayyaTa?" 
Sai su ce, "Mun sanar da Kai, babu 
mai bayar da shaida da haka nan 
daga gare mu." 












> >»„ 



^(^^^j^ctjLi 



aJa-aj.I 



>iJ 



V w ^ ' 









727 



41 — Suratu Fussilat 



m&m-* 



48. Kuma abin da suka kasance, 
suna kira a gabanin haka ya 6ace 
musu, kuma suka yi zaton cewa ba 
su da wata mafaka. 

49. Mutum ba ya kosawa daga 
addu'ar neman alheri, kuma idan 
sharri ya shafe shi, sai ya zama mai 
yanke kauna, mai nuna kasawa. 

50. Kuma lalle idan Mun cfancfa- 
na masa wata rahama daga gare 
Mu, daga bayan wata cuta ta shafe 
shi, lalle zai ce, "Wannan (ni'ima) 
tawa ce, kuma ba ni zaton Sa'a mai 
tsayuwa ce, kuma lalle idan aka 
ma^ar da ni zuwa ga Ubangijlna, 
hakika, ina da makoma mafi kyau, 
a wurinSa." To, lalle za Mu ba da 
labari ga wacfanda suka kafirta 
game da abin da suka aikata, kuma 
lalle Muna cfancfana musu daga 
azaba, mai kauri. 

51. Kuma idan Muka yi ni'ima 
ga mutum, sai ya bijire, kuma ya 
nisantar da gefensa, kuma idan 
sharri ya same shi, sai ya zama 
ma'abucin addu'a mai facfL 

52. Ka ce, "Ashe, kun gani ! Idan 
(Alkur'ani) ya kasance daga Allah 
ne, sa'an nan kun kafirta a game da 
shi, wane ne mafi 6ata daga wanda 
yake yana a cikin sa6ani manisanci 
(daga gaskiya)?" 

53. Za Mu nuna musu ayoyin- 
Mu a cikin sasanni da kuma a cikin 
rayukansu, har ya bayyana a jare 
su cewa lalle (Alkur'ani), shi ne 
gaskiya. Ashe, kuma Ubangijinka 
bai isa ba, ga cewa lalle Shi Halar- 
tacce a kan kowane abu ne? 












'sA*?*Hi 



IP jfif <^*y^y^ 



-\& 



,S*s 



' 9* 









Zf^^XJte <&*\^}^)*J^j^ 



^k 



><J&JjZX$ Cy^^f^^iCs 



<&~ 



^J^^ji^^^i 



Zj*3f>£& 



728 



42 — Suratush Shura 



m$m-x 



54. To, lalle su, suna a cikin 
shakka daga gamuwa da Ubangi- 
jinsu. To, lalle Shi Mai kewayewa 
ga dukan kome ne. 







Tana karantar da muhimmancin hacfuwar jama'ar Musulmi da 
hanawar rarrabar kalmarsu, a kowane hali. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L H. M. 

2. 1 S. K. 

J. Kamar wancan (1) (asirin) Al- 
lah, Mabuwayi, Mai hikima, ke yin 
wahayi zuwa gare ka da zuwa ga 
wadanda ke gabaninka. 

4. (Allah) Shi ne da abin da ke 
cikin sammai da abin da ke cikin 
kasa, kuma Shi ne Madaukaki, Mai 
girma. 

5. Sammai na kusan su tsage 
daga bisansu, kuma mala'iku na 
yin tasblhi game da gode wa Uban- 
gijinsu kuma suna istigfari domin 
wanda ke cikin kasa. To, lalle Allah 
ShT ne Mai gafara, Mai jin kai. 






jbj jefi \ <q*j o y^r J \ <JXa,A 













(pj^^!>^^' 



(1) Asirin hacfa jama'a ba za su rarrabu ba. Watau su riici Allah Shi kacfai ne Ubangiji 
Mai yin umurni ko hani, kuma su riki cewa Muhammadu, tsTra da aminci su tabbata a gare 
shi, shi ne cikamakin Annabawa, bayansa ba a bai wa kowa kome face fahimta ga abin da 
ya zo da shi. 



729 



42 — Suratush Shura 



^£JJj^-ir 



6. Kuma wacfanda suka riki wa- 
cfansu maji6inta wacfanda ba ShT 
ba, Allah ne Mai tsaro a kansu, 
kuma kai, ba wakili ne a kansu ba. 

7. Kuma kamar haka ne 
Muka yi wahayin abin karantawa 
(Alkur'ani) na Larabci zuwa gare 
ka, domin ka yi gargacfi ga Uwar 
Alkaryu (Makka) da wanda ke a 
kewayenta, kuma ka yi gargacfi 
game da ranar taruwa, babu shakka 
gare ta, wata kungiya tana a cikin 
Aljanna kuma wata kungiya tana a 
cikin sa'Ir. 

8. Kuma da Allah Ya so, da Ya 
hacfa su al'umma guda, kuma 
amma Yana shigar da wanda Ya so 
a cikin rahamarSa, alhali kuwa az- 
zalumai ba su da wani maji6inci, 
kuma ba su da wani mataimaki. 

9. K6 kuma sun riki waninSa 
maji6inta? To, Allah ShT ne Maji- 
6inci, kuma ShT ne ke^ rayar da 
matattu, alhali kuwa ShT Mai Tkon 
yi ne a kan dukan kome. 

10. Kuma abin da kuka sa6a wa 
juna a cikinsa, ko mene ne, to, 
hukuncinsa (a mayar da shi) zuwa 
ga Allah. Wancan ShT ne Allah 
UbangijTna, a gare Shi na dogara, 
kuma zuwa gare Shi nake mayar da 
al'amanna. 

11. (ShT ne) Mai kaga halittar 
sammai da kasa, Ya sanya muku 
ma'aura daga jinsinku, kuma (Ya 
sanya) daga dabbobi maza da mata, 
Yana shuka ku a cikinsu, wani abu 
bai zama kamar tamkarSa ba, 
kuma ShT ne Mai ji, Mai gani. 



Ji/ A./j^jJ^r fjO-^J U*J > 'O a J 






ijy&ij 



' >"*' ■£ 



4^ ^J^ljcJ^=^y^^(Jj^^^^ 



|nj y^^i » fc*^ \j*J <■ ^ls*° ^£ir^ 



730 



42 — Suratush Shura 



t£&~)iM - ir 



12. Shi ne da mabucfan sammai 
da kasa, Yana shimficfa arziki ga 
wanda Ya so, kuma Yana kukun- 
tawa. Lalle ne, ShT Masani ne ga 
dukan kome. 

13. Ya shar'anta muku, game da 
addini, abin da Ya yi wasiyya da shi 
ga Nuhu da abin da Muka yi wa- 
hayi da shi zuwa gare ka, da abin da 
Muka yi wasryya da shi ga Ibrahim 
da Musa da Isa, cewa ku tsayar da 
addini sosai, kuma kada ku rarrabu 
a cikinsa. (1) Abin da kuke kira zuwa 
gare shi, (2) ya yi nauyi a kan masu 
shirki. Allah na za6en wanda Yake 
so zuwa gare Shi, kuma Yana shi- 
ryar da wanda ke tawakkali gare 
Shi, ga hanyarSa. 

14. Kuma ba su rarraba ba face 
bayan da ilmi ya je musu, domin 
zalunci a tsakaninsu, kuma ba do- 
min wata kalma (3) ta gabata ba 



\&7 && %<S*i~r*i, >^IJ-^J ^^o^i 



&y*J f^y^^j^r^J ^J ^r I ^-^1? ' 

$ -4^.<y* ^S-^tj $&&4&l 



j*^ ILL Jl*S\/va * \ZXa Juo cy^i \)yy£ ^j 



(1) Ku bi umurnin Allah kamar yadda Ya aza muku hukunce-hukuncensa, kada ku 
karkace da bin umurnin wadansu na dabam, wadanda ba Allah ba, ko kuma kada ku bi 
son zuciyarku. Bin umurnin wani zai sanya ku sa6a wa junanku, ku rarrabu, ku rasa karfi a 
kan ma£iyanku. Wanda ya bi umurnin wadansu, wadanda ba Allah ba, to, ya yi shirki da 
Allah ke nan, kuma haduwar masu bin umurnin wadansu wadanda ba Allah ba, to, tana da 
wuya. Wannan aya ta hana bin dariicokin icungiyoyin sufaye duka, domin bin su, bin 
umurnin wadansu ne wadanda ba Allah ba, kuma yana rarraba Musulmi, su zama 
iamgiya-icungiya, da sa6ani mai nlsa. Ba za a ce ba, "A'aha! Wannan aya ta sauka ga 
Yahudu da Nasara kawai", domin ayoyi biyu 14 da 1 5, masu bin wannan, sun gama har da 
Musulmi, domin umurni ga Annabi, umurni ne saboda al'ummarsa. Kuma saBanin masu 
darlkoici, sa6ani ne a kan asali, watau alclda, ba sa6ani ne a kan rassuna na Furu'a ba. 
Saboda haka babu Iciyayya a tsakanin mabiya mazhabobi, domin safcaninsu, na fahimta ne 
kawai. Sa6ani ga reshe, rahama ce, amma sa6ani ga asali azaba ce. 

(2) Watau haduwar jama'a ga bin addini guda, ba da sa6awa ba ga asalinsa. Wanda 
ya ce : An saukar wa wani mutum, baicin Muhammadu, da wani abu daga Allah, to, shi ya 
sa6a wa asali. SaBawa ga asali kafirci ne. 

(3) Kalmar da ta gabata, ita ce "Allah ba zai halaka mutane ba saboda zunubi sai 
ajalinsu ya zo." Zalunci da ke hana su haduwa a bayan sanin gaskiya, shi ne hassadar juna, 
sa kwadayi da son shugabanci a cikin mu'amala. 



731 



42 — Suratush Shura 



&S£Mj2&-tr 



daga Ubangijinka, zuwa ga wani 
ajali ambatacce, da an yi hukunci a 
tsakaninsu. Kuma lalle ne, wacfan- 
da akagadar wa Littafi daga bayan- 
su, hakika, suna cikin shakka a gare 
shi, mai sanya kokanto. 

15. Saboda haka, sai ka yi 
kira, kuma kai, ka daidaitu kamar 
yadda aka umurce ka, kuma kada 
ka bi son zuciyoyinsu, kuma ka ce, 
"Na yi Tmani da abin da Allah Ya 
saukar na littafi, kuma an umurce ni 
da in yi adalci a tsakaninku. Allah 
ne Ubangijinmu, kuma Shi ne 
Ubangijinku, ayyukanmu na gare 
mu, kuma ayyukanku na gare ku, 
kuma babu wata hujja a tsaka- 
ninmu da tsakaninku. Allah zai 
tara mu, kuma zuwa gare Shi ma- 
koma take." 

16. Kuma wacfannan da ke 
jayayya a cikin al'amarin Allah 
daga bayan an karBa masa, huj- 
jarsu Batacciya ce a wurin Ubangi- 
jinsu, kuma akwai fushi a kansu, 
kuma suna da wata azaba mai tsan- 
ani. 

17. Allah ne Wanda Ya saukar 
da Littafi da gaskiya, da sikeli. 
Kuma me ya sanar da kai (cewa 
ana) tsammanin Sa'ar kusa take? 

18. Wacfanda ba su yi Tmani da 
ita ba, (su) ke neman gag- 
gautowarta. alhali kuwa wacfanda 
suka yi Tmani, masu tsoro ne daga 
gare ta, kuma sun sani, cewa ita 
gaskiya ce. To, lalle ne wacfanda ke 
shakka a cikin Sa'a, hakika, suna a 
cikin Bata mai nTsa. 












\j fob dJU Uid 

*^E * '\\ T» ^ \' ' *' A ^ 9 ' >*f *fcs*"f*' 



C^Zm\ ^-&&$&^jjpr&U$j 






»i> fi' 






EJJoJ^vLIj^ 



r*rt: *> 



p4Jj 






732 



42 — Suratush Shura 



<£&£!,$& - ir 



19. Allah Mai tausasawa ne ga 
bayinsa. Yana arzuta wanda Yake 
so, alhali kuma Shi ne Mai karfi, 
Mabuwayi. 

20. Wanda ya kasance yana nu- 
fin noman Lahira, za Mu Rara masa 
a cikin nomansa, kuma wanda ya 
kasance yana nufin noman duniya, 
za Mu sam masa daga gare ta, alhali 
kuwa ba shi da wani rabo a cikin 
Lahira. 

21. K6 suna da wadansu abokan 
tarayya (da Allah) wadanda suka 
shar'anta musu, game da addini, 
abin da Allah bai yi izni ba da shi? 
Kuma ba domin kalmar hukunci 
ba, da lalle, an yi hukunci a tsaka- 
ninsu. Kuma lalle azzalumai suna 
da azaba mai radadi. 

22. Kana ganin azzalumai suna 
masu tsSro daga abin da suka sa- 
na'anta, alhali kuwa shi abin tso- 
ron, mai aukuwajie gare su, kuma 
wadanda suka yi imani kuma suka 
aikata ayyukan kwarai suna a cikin 
fadamun Aljanna, suna da abin da 
suke so a wurin Ubangijinsu. Wac- 
can fa ita ce falala mai girma. 

23. Wancan shi ne Allah ke 
bayar da bushara da shi ga bayinSa 
wadanda suka yi Imani kuma suka 
aikata ayyukan kwarai. Ka ce, "Ba 
ni tambayar ku wata ijara a kansa, 
face dai sSyayya ta cikin zumunta/' 
Kuma wanda ya aikata wani abu 
mai kyau, za Mu kara masa kyau a 
cikinsa, lalle Allah Mai gafara ne, 
Mai godiya. 









I^<j^M^) 



\ ^ "\ > 



r> .. .^ ^> ' 






733 



42 — Suratush Shura 



>~>,I|S£ - tr 



24. K6 za su ce, "Ya kirkira ka- 
rya ga Allah ne"? To, idan Allah 
Ya so, zai yunke a kan zuciyarka, 
kuma Allah Yana shafe karya 
kuma Yana tabbatar da gaskiya da 
kalmominSa. Lalle ne, Shi Masani 
ne ga abin da ke cikin zukata. 

25. Kuma Shi ne ke kar6ar tuba 
daga bayinSa, kuma Yana yafe 
kananan laifuffuka, alhali kuwa 
Yana sanin abin da kuke aikatawa. 

26. Kuma Yana kar6a wa wa- 
cfannan da suka yilmani kuma suka 
aikata ayyukan kwarai, kuma Yana 
kara musu (sakamako) daga fala- 
larSa. Kuma kafirai suna da wata 
azaba mai tsanani. 

27. Kuma da Allah Ya shimficfa 
arziki ga bayinSa, da sun yi zaluncin 
rarraba jama'a a cikin kasa, kuma 
amma Yana sassaukarwa gwargwa- 
do ga abin da Yake so. Lalle ne Shi, 
game da bayinSa, Mai labartawa 
ne, Mai gani. 

28. Kuma Shi ne ke sassaukar 
da girgije (ruwa) a bayan sun yan- 
ke kauna, kuma Yana^watsa raha- 
marSa, alhali kuwa Shi ne Maji6in- 
ci, Mai godiya. 

29. Kuma akwai daga ayoyinSa, 
halittar sammai da kasa, da abin da 
Ya watsa a cikinsu na dabba alhali 
kuwa Shi Mai Tko ne ga tara su, a 
lokacin da Yake so. 

30. Kuma abin da ya same ku na 
wata masTfa, to, game da abin da 
hannayenku suka sana'anta ne, 
kuma (Allah) Yana yafewar (wa- 
cfansu laifuffuka) masu yawa. 



3p JJ JL^J\C>\ Jo^^^k^oilKo 






>> ^ 


















734 



42 — Suratush Shura 



<Mi&-w 



31. Kuma ba ku zama masu bu- 
waya ba a cikin Jcasa, kuma ba ku 
da wani majibinci, wanin Allah, 
kuma ba ku da wani mataimaki. 

32. Kuma akwai daga ayoyinsa, 
jirage masu gudana a cikin teku 
kamar duwatsu. 

55. Idan Ya so sai Ya kwantar da 
iskar, sai jiragen su yini suna masu 
kawaici a kan bayan tekun, lalle ne 
ga wancan, halnka, akwai ayoyi ga 
dukan mai haioiri, mai godiya. 

34. K6 Ya halaka su (su jiragen) 
saboda abin da masu su suka sa- 
na'anta, alhali kuwa Yana yafe 
(laifuffuka) masu yawa. 

35. Kuma domin wacfanda ke 
jayayya a cikin ayoyinMu su sani 
(cewa) ba su da wata mafaka. 

36. Saboda haka abin da aka ba 
ku, ko mene ne, to, jin dadin rayu- 
war duniya ne, kuma abin da ke a 
wurin Allah, shl ne mafifici, kuma 
shl ne mafi wanzuwa ga wacfanda 
suka yi imani kuma suna dogara a 
kan Ubangijinsu kawai. 

37. Kuma wacfanda (1) ke nisan- 
tar manyan zunubbai da ayyukan 
alfasha, kuma idan sun yi fushi, su, 
suna gafartawa. 

38. Da warfanda suka karBa kira 
ga Ubangijinsu, kuma suka tsayar 
da salla, kuma al'amarinsu shawa- 






y s 



* '>. 



HUoe^&p* ^ ^w *t|^ j^of J»u«y 






(1) Bayanin siffofin muminai, wacfanda suke tsare su, yana lamunce zama hade, da 
gamuwar Musulmi, su ne siffofi shida, nTsantar manyan zunubbai da zina, da gafarta fushi, 
da tsayar da salla, da shawara ga al'amuran tsakaninsu, da ciyar da dukiya da ta wajabci 
mutum ya ciyar da ita ga cikin alheri ga inda Allah Ya ce a ciyar da ita. 



735 



42 — Suratush Shura 



m\£<iA. 



-if 



ra ne a tsakaninsu, kuma daga abin 
da Muka arzuta su suna ciyarwa. 

39. Da wadanda (1) idan zalunci 
ya same su, suna neman taimako 
(su rama). 

40. Kuma sakamakon cuta, shl 
ne wata cuta kamarta, sai dai wan- 
da ya yafe kuma ya kyautata, to^ 
ladarsa na ga Allah. Lalle ne, Shi 
(Allah) ba Ya son azzalumai. 

41. Kuma lalle ne wanda ya nemi 
taimakon ramawa a bayan an za- 
lunce shi, to, wacfannan babu wata 
hanyar zargi a kansu. 

42. Inda hanyar zargi kawai 
take, shi ne a kan wacfanda ke za- 
luntar mutane, kuma suna ketare 
haddin shari'a cikin kasa, ba tare da 
hakki ba. Wacfannan suna da azaba 
mai radadi. 

43. Kuma lalle ne, wanda ya yi 
hakuri kuma ya gafarta (wa wanda 
ya zalunce shi), to shi wancan aiki, 
haklka, yana daga manyan al'amu- 
ra (da Allah ke so). 

44. Kuma wanda (2) Allah Ya 6a- 
tar, to, ba shi da wani majiBinci, 
bayanSa, kuma za ka ga azzalumai, 
a lokacin da suka ga azaba, suna 
cewa, "Shin, akwai hanya zuwa ga 
komawa?" 

45. Kuma kana ganin su ana 
gitta su a kanta, suna kaskantattu 









'.l' * . S <". 



fey jy^s^ : o4 ^^>i 



'*£<& 






y x ' <' y > "* » > 






(1) Wajen rama zalunci ko yinsa, mutane sun kasu kashi hudu. Masu ramawa 
gwargwadon zalunci, ba su da laifi ; da masu ramawa da abin da ya fi laifin da aka yi musu, 
to, suna da laifi kamar masu fara zalunci, da masu gafartawa, wacfannan su ne Allah ke so. 

(2) Bayanin mai zalunci da sakamakonsa a Ranar Lahira. 



736 



42 — Suratush Shura 



>A\i<* 



-ir 



saboda wulakanci, suna hange daga 
gefen ganijioyayye. Kuma wadan- 
da suka yi Tmani sai su ce, "Lalle ne, 
masu hasara, su ne wadanda suka yi 
hasarar rayukansu da iyalansu a 
Ranar Kiyama." To, lalle ne, azza- 
lumai suna a cikin wata azaba 
zaunanniya. 

46. Kuma wadansu maji6inta ba 
su kasance ba a gare su, wadanda ke 
iya taimakonsu, baicin Allah. 
Kuma wanda Allah Ya Batar, to, ba 
shi da wani godabe na tsira. 

47. Ku karBa wa Ubangijinku 
tun gabanin wani yini ya zo, babu 
makawa gare shi daga Allah, ba ku 
da wata mafaka a ranar nan, kuma 
ba ku iya yin wani musu. 

48. To, idan sun bijire, to, ba Mu 
aike ka kana mai tsaro a kansu ba, 
babu abin da ke a kanka face iyar da 
Manzanci. Kuma lalle ne, Mu idan 
Mun dandana wa mutum wata ra- 
hama daga gare Mu, sai ya yi farin 
ciki da ita, kuma idan wata masTfa 
ta same su saboda abin da hanna- 
yensu suka gabatar, to, lalle ne 
mutum mai tsananin kafirci ne. 

49. Mulkin sammai da kasa na 
Allah kawai ne. Yana halitta abin 
da Yake so. Yana bayar da 'ya'ya 
mata ga wanda Yake so, kuma Yana 
bayar da diya maza ga wanda Yake 
so. 

50. Ko kuma Ya hada su maza 
da mata, kuma Yana sanya wanda 
Ya so bakarare. (1) Lalle Shi, Mai 
ilmi ne, Mai Ikon yi. 






S^^ , ^^5iC^\i C>^ c^-^€L>5 f^^rf^i l^-^2^— ^ 



i\S'\' *%"*■ •! 






•*s*"\S. .<,', 



'>> <*A 






(1) Bakarare, shi ne wanda ba ya haihuwa. 



737 



42 — Suratush Shura 



&&M£&-if 



51. Kuma ba ya kasancewa ga 
wani mutum Allah Ya yi masa ma- 
gana (1) face da wahayi, ko daga 
bayan wani shamaki, ko Ya aika 
wani Manzo, sa'an nan ya yi wa- 
hayi, da jzninSa ga abin da Yake so. 
Lalle Shi, Madaukaki ne Mai hiki- 
ma. 

52. Kuma kamar wancan, Mun 
aika wani ruhi (rai mai hada ja- 
ma'a) zuwa gare ka, daga gare Mu. 
Ba ka kasance ka san abin da yake 
littafi ba, ko abin da yake Tmani, 
kuma amma Mun sanya shi (ruhin, 
watau Alkur'ani) wani haske ne, 
Muna shiryar da wanda Muke so 
daga cikin bayinMu game da shi. 
Kuma lalle kai, ha£i£a, kana shir- 
yarwa zuwa ga hanya madaidai- 
ciya. 

53. Hanyar Allah Wanda ke da 
mulkin abin da ke cikin sammai da 
abin da ke cikin kasa. To, zuwa ga 
Allah kawai aFamura ke komawa. 






E ^ 












(1 ) Annabawa a lokacin da Allah Ya yi musu magana ba su gan Shi ba, sai dai su ji 
maganarSa kamar yadda Musa ya ji, ko kuma da wasidar mala'ika kamar sauran 
Annabawa, ko kuwa da ilhami watau ya san hukunci ba da magana ko wani wasidar 
mala'ika ba. Ilhamin Annabawa da mafarkinsu gaskiya ne. Ilhami da mafarkin sauran 
mutane ba ya zama hujja sai idan ya dace da shari'a, sai a yi aiki da shi a kan shari'a ba a 
kan mafarkin ko ilhamin ba. 



738 



43 — Suratuz Zukhruf 



&$%& -vr 




Tana karantar da halayen mutane na son rikon al'adunsu da 
jayayya da Rarya domin haka a kan gaskiya. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. H. M. 

2. Ina rantsuwa da Littafi 
Mabayyani. 

3. Lalle Mu, Mun sanya shi abin 
karatu na Larabci, tsammaninku, 
kuna hankalta. 

4. Kuma lalle shi, a^ cikin uwar 
littafi, a wurinMu, haklka, macfau- 
kaki ne, bayyananne. 

5. Shin, za Mu kau da kai daga 
saukar da hukunci daga gare ku ne 
domin kun kasance mutane masu 
6arna? 

6. Alhali kuwa sau nawa 
Muka (1) aika wani Annabi a cikin 
mutanen farko! 

7. Kuma wani Annabi bai je 
musu ba face sun kasance, game da 
shi, suna masu yin izgili. 

8. Sai Muka halakar da watfan- 
da suke su ne maflya karfin damka 






"i ' V^ff 



l^£|iiS^ 



L>ii^J^=» Ji W^£- c-^/v^i \ 



' y > I 



<, <z ^ 






fe^jLLb* fr^A JLil LI 



(1) Tun da ba Mu bar mutanen farko masu barna ba, sai da Muka aika musu 
Manzanni, kuma kowace kungiya daga cikin wadanda aka aika wa wani Manzo sai da ta yi 
izgili game da Manzonsu, har abin ya kai ga halakar shugabanninsu. To, haka mutanenka, 
ba za Mu bar su ba, saboda barnansu, sai Mun aike ka zuwa gare su, su yi izgili game da 
kai, har a halaka shugabanninsu, sa'an nan sauransu, su bi abin da aka umurce su da shi. 



739 



43 — Suratuz Zukhruf 



mm?-* 



daga gare su. Kuma abin misalin 
mutanen farkon ya shucfe. 

9. Kuma lalle ne, idan ka tam- 
baye su, "Wane ne ya halitta sam- 
mai da Rasa?" Lalle za su ce, "Ma- 
buwayi Mai ilmi ne Ya halitta su." 

10. Wanda Ya sanya muku £asa 
shimficfa kuma Ya sanya muku ha- 
nyoyi a cikinta, tsammaninku, za 
ku nemi shiryuwa. 

11. Kuma wanda Ya saukar da 
ruwa daga sama, a kan wani gwarg- 
wado, sai Muka rayar da gari ma- 
tacce game da shi. Kamar haka 
nan ake fitar da ku (daga kabari). 

12. Kuma Wanda Ya halitta 
ma'aura dukansu, kuma Ya sanya 
muku, daga jirgi da dabbobin 
ni'ima, abin da kuke hawa. 

13. Domin ku daidaitu a kan 
bayansa, sa'an nan ku tuna ni'imar 
Ubangijinku a lokacin da kuka dai- 
daita a kansa, kuma ku ce, "Tsar- 
ki ya tabbata ga Wanda Ya hore 
mana wannan, alhali kuwa ba mu ka- 
sance masu iya rinjaya gare shi ba. 

14. "Kuma lalle mu, halaica, 
masu (1) juyawa muke zuwa ga 
Ubangijinmu." 

15. Kuma suka sanya (2) Masa 
juz'i daga bayinSa. Lalle ne mutum, 






>s 9 s A 



!ojjX4> 



ps-kx^p 



iy&_)JjJX> ^llti^ls* S$*S3$iy 



'*>*. 






IM 



Q9 oji/^'^J Lfa»Ujl jcaU 



' *\-S'\\*' \\Y-\ 



©6>i^lyJ\6^ 



s^A^V^i **lP?*£^ u fio*>A !>^i? 



(1) Ku yi dalili da horewar abin hawa gare ku zuwa ga tabbatar tashinku, domin 
hisabin Kiyama, domin ku bi umurninSa a duniya, kuma ku bar al'adunku. 

(2) Suka ce mala'iku 'ya'ya mata ne na Allah, suna bauta musu ne domin su kusantar 
da su zuwa ga Allah, watau domin su cece su daga azaba. Sun yi wannan karya ne domin su 
tabbatar da al'adarsu ta surkulle. Saboda haka suka yi wa Allah Icarya, suka nakasa Shi da 
haka, kuma suka nalcasa mala'iku masu daraja a wurin Allah, kuma suka kafirce wa 
ni'imar da Allah Ya yi musu wajen aiko musu Manzo mai shiryar da su. Sa'an suka kafa 
hujja da karya domin su danne gaskiya. 



740 



43 — Suratuz Zukhruf 



mm&-* 



haklka, mai yawan kafirci ne, mai 
bayyanawar kafircin. 

16. K6 za Ya cfauki 'ya'ya mata 
daga abin da Yake halittawa ne, 
kuma Ya za6e ku da cliya maza? 

/ 7. Alhali kuwa idan an bayar da 
bushara ga dayansu da abin da ya 
buga misali da shi ga Mai rahama, 
sai fuskarsa ta yini tana wadda aka 
bakanta launinta, kuma yana cike 
da bakin ciki. 

18. Ashe, kuma (Allah zai zaBi) 
wanda ake reno a cikin kawa, alhali 
kuwa ga shi a husuma ba mai iya 
bayyanawar magana ba? 

19. Kuma suka mayar da ma- 
la'iku fya'ya) mata, alhali kuwa su, 
wacfanda suke bayin (Allah) Mai 
rahama ne! Shin, sun halarci halit- 
tarsu ne? Za a rubuta shaidarsu, 
kuma a tambaye su. 

20. Kuma suka ce, "Da Mai ra- 
hama ya so, da ba mu bauta musu 
ba." Ba su da wani ilmi game da 
wancan! Babu abin da suke yi face 
yanki-facfi. 

21. K6 Mun ba su wani littafi ne 
a gabaninsa (Alkur'ani) saboda 
haka da shi suke like? 

22. A'a, sun ce dai, "Lalle mu, 
mun sami ubanninmu a kan wani 
addini (na aFada) kuma lalle mu, a 
kan gurabunsu muke masu neman 
shiryuwa." 

23. Kuma kamar haka, ba Mu 
aika wani mai gargadl ba a gabanin- 
ka, a cikin wata alkarya, face ma- 
ni'imtanta sun ce, "Lalle mu, mun 






i£\ Z K.'Z't'tf"'* * > 9 " 1i. 






^$$± ^ Sis**' 












741 



43 — Suratuz Zukhruf 



W$&-ir 



sami ubanninmu a kan wani addini, 
kuma lalle mu, masu koyi ne a kan 
gurabunsu." 

24. (Sai mai gargacfin) ya ce, 
"Shin, ban zo muku da abin da ya fi 
zama shiriya daga abin da kuka 
sami ubanninku a kansa ba?" Suka 
ce, "Lalle mu dai masu kafirta ne 
game da abin da aka aiko ku da 
shi." 

25. Saboda haka Muka yi musu 
azabar ramuwa. To, ka dubi yadda 
akibar masu karyatawa take. 

26. Kuma (ka ambaci) lokacin 
da Ibrahim ya ce wa ubansa da 
mutanensa, "Lalle ni mai barranta 
ne daga abin da kuke bautawa. 

27. "Face Wannan (1) da Ya kaga 
halittata, to, lalle ShT ne zai shiryar 
da ni." 

28. Kuma (Ibrahim) ya sanya 
(ita wannan magana) kalma mai 
wanzuwa a cikin zuriyarsa, tsam- 
maninsu su komo daga Bata. 

29. A'a, Na jiyar da wadannan 
mutane, dacfi, su da ubanninsu har 
gaskiya da Manzo mai bayyanawar 
gaskiyar, ya zo musu. 

30. Kuma a lokacin da gaskiyar 
ta je musu, sai suka ce, "Wannan 
sihiri ne, kuma mu, masu kafirta da 
shi ne." 

31. Kuma suka ce, "Don me ba a 
saukar da wannan Alkur'ani a kan 



/ >^--2 






ObjrJb- 



A\' \ .\\ U--C 



^ o^^^^ji i^qO ii>t;\; 






cp c^jx^^y^^i 



ss +* "* 



£j^,£bjfa<JJi\ ^l 









£&&^&'s&$$> 



(1) Ba ni bauta wa gumaka, amma ina bauta wa Allah Wanda Ya £aga halittata. 



742 



43 — Suratuz Zukhruf 



(WP^-tr 



wani mutum mai girma daga alkar- 
yun (1) nan biyu ba?" 

32. Shin, su ne ke raba rahamar 
Ubangijinka? Mu ne, Muka raba 
musu abincinsu a cikin rayuwar 
duniya, kuma Muka cfaukaka 
wacfansunsu a kan wacfansu da 
darajoji, domin wadansunsu su riki 
wacfansu leburori, kuma rahamar 
Ubangijinka (ta Annabci (2) ), ita ce 
mafTficiya daga abin da suke ta- 
rawa. 

33. Kuma ba domin mutane su 
kasance al'umma cfaya ba, lalle ne, 
da Mun sanya wa masu kafirce wa 
Mai Rahama, a gidajensu, rufi na 
azurfa, kuma da matakalai, ya 
zama a kanta suke takawa. 

34. Kuma a gidajensu (Mu sa- 
nya) kyamare da gadaje, a kansu 
suke kishingicfa. 

35. Da zlnariya. Kuma dukan 
wancan abu bai zama ba, sai jin 
dacfin rayuwar duniya ne kawai, 
alhali kuwa Lahira, a wurin 
Ubangijinka, ta masu takawa ce. 

36. Kuma wanda ya makanta 
daga barin hukuncin Mai rahama, 
to, za Mu lulluBe shi da Shaicfan, 
watau shi ne abokinsa. 



/»^Jl» La ■ . *&{j>- <i^L> O^l? Oj *. ni a> j£ \ 



ZJlxa 












i'»4if 'Ai* 



uja»^^Q^ij£«^u>^ 









(1) Suna nufin Makka da Ta'ifa, kuma suna nufl a saukar da Alkur'ani ga Walidu 
dan Mugira na Makka ko ga Urwatu dan Mas'udi As Sakafl a Ta'ifa. Watau suna sukar 
Muhammadu, domin ba shi da dukiya. A gare su mai dukiya shi ne babban mutum, wanda 
ya cancanta Allah Ya aiko shi ga mutane. 

(2) Tun da ba Mu bar rabon abincin rayuwarsu ta duniya a hannunsu ba, to, ta yaya 
ne za Mu bar babban abu kamar Annabci da shiryar da mutane ga hannayensu? Watau ba 
zai yiwu Mu yi ba sai yadda Muke so kawai, ko su bi, ko su kafirta, duka daidai ne a gare 
Mu. 



743 



43 — Suratuz Zukhruf 



®$li&-tr 



37. Kuma lalle su, haklka, suna 
kange su daga hanya, kuma suna 
zaton cewa su masu shiryuwa ne. 

38. Har a lokacin da (abokin 
Shaidan) ya zo Mana (ya mutu) sai 
ya ce, (wa Shaidan) "Da dai a tsaka- 
nina da tsakaninka akwai nTsan 
gabas da yamma, saboda haka, tir 
da kai ga zama abokin mutum!" 

39. Kuma (wannan magana) ba 
za ta amfane ku ba, a yau, domin 
kun yi zalunci, lalle ku masu tarewa 
ne a cikin azaba. 

40. Shin to, kai kana jiyar da 
kurma ne, ko kana shiryar da ma- 
kaho da wanda ke a cikin bata 
bayyananna? 

41. To, ko dai Mu tafi (1) da kai, 
to, lalle Mu, masu yin azabar ramu- 
wa ne a kansu. 

42. Ko kuma Mu nuna maka 
abin da Muka yi musu wa'adi, to, 
lalle Mu, Masu Tkon tasarrufi a 
kansu ne. 

43. Saboda haka, ka yi riko ga 
abin da aka yi wahayi da shi zuwa 
gare ka. Lalle ne kai, kana a kan 
hanya madaidaiciya. 

44. Kuma shi (abin wahayin) 
ambato (na daukaka) ne a gare ka 
da kuma ga mutanenka, kuma za a 
tambaye ku. 

45. Kuma ka tambayi wadanda 
Muka aika a gabaninka daga 
ManzanninMu, "Shin, Mun sanya 









f^k ^ >S t >» i-if ^1 '^ *"i-i^ 






^^^^i^jb^iJi^:^ 



*-* 



^^-c^ 






^Joi ^rt 5 02 Li^O^ J^J 



(1) Mu tafi da kai, watau Mu kar6i ranka, ka mutu, to, da Mun yi musu azaba ke nan, 
domin sun rasa mai shiryar da su. 



744 



43 — Suratuz Zukhruf 



£$$$&-* 



wacfansu gumaka, wasun (Allah), 
Mai rahama, ana bauta musu?" 

46. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
aika Musa, game da ayoyinMu, 
zuwa ga Fir'auna da masha- 
wartansa, sai ya ce, "Lalle nl, Man- 
zo ne daga Ubangijin halittu." 

47. To, a lokacin da ya je musu 
da ayoyinMu, sai ga su suna yi 
musu dariya. 

48. Kuma ba Mu nuna musu 
wata aya ba, face ita ce mafi girma 
daga 'yar'uwarta. Kuma Muka 
kama su da azaba, tsammaninsu ko 
suna komowa. 

49. Kuma suka ce, "Ya kai mai 
sihiri! Ka roka mana Ubangijinka 
da albarkacin abin da Ya y\ alkawa- 
ri a wurinka, lalle mu, hakika, masu 
shiryuwa ne." 

50. To, a lokacin da duk Muka 
kuranye musu azaba, sai ga su suna 
warware alkawarinsu. 

51. Kuma Fir'auna ya yi kira a 
cikin mutanensa, ya ce, "Ya muta- 
nena ! Ashe, mulkin Masar ba a gare 
ni yake ba, kuma wacfannan kogu- 
na suna gudana daga karkashina? 
Ashe, ba ku gani ba? 

52. "Ko kuma ba nl ne mafifici 
ba daga wannan wanda yake shl 
wulakantacce ne, kuma ba ya iya 
bayyanawar magana sai da kyar? 

53. "To z don me, ba a jefa mun- 
daye na zlnariya a kansa ba, ko 
kuma mala'iku su taho tare da shi 
hade?" 






Jp bfZfZ^&f ^S^^t^ 



**, ~A , 









3 ^^yix^Ijbl j^UuJI A^LLtS Uii 



***. 









745 



43 — Suratuz Zukhruf 



mm -tr 



54. Sai ya sassabce hankalin 
mutanensa, saboda haka suka bT 
shi. Lalle su, sun kasance wacfansu 
irin mutane ne fasikai. 

55. Saboda haka a lokacin da 
suka husatar da Mu, Muka yi musu 
azabar ramuwa, sai Muka nutsar da 
su gaba daya. 

56. Sai Muka sanya su magabata 
kuma abin misali ga mutanen 
karshe. 

57. Kuma a lokacin da aka buga 
misali da T>an Maryama, sai ga 
mutanenka daga gare shi (shi misa- 
lin) suna dariya da izgili. 

58. Kuma suka ce, "Shin, guma- 
kanmu ne mafifita ko shi (T)an 
Maryama)?" Ba su buga wannan 
misali ba a gare ka face domin yin 
jidali. (1) A'a, su mutane ne masu 
husuma. 

59. Shi (T)an Maryama) bai 
zama ba face wani bawa ne, Mun yi 
ni'ima a gare shi, kuma Muka sanya 
shi abin koyi ga Bam Isra'Tla. 

60. Kuma da Muna so, lalle ne, 
da Mun sanya mala'iku, daga ci- 
kinku, a cikin kasa, suna maye- 



wa 



(2) 



61. Kuma lalle shi, haklka, wani 
ilmi ne na Sa'a, saboda haka, kada 



Uy \y b (V^^_^Q?l3 ,4^j3 ci>c^ui\3 









&^%te$fc$$s£ 



^jjj>y>\ jyfe* >^*oi'sdr^Q^ 






^s M" m ~<Tt . 



03 



j>ji^jyi apuJJ JLJjaiij 



(1) Watau da aka ce gumaka da masu bauta musu duka abincin wutar Jahannama ne, 
kamar yadda yake a cikin Sura ta 21 aya ta 98 da 99, sai suka ce sun yarda gumakansu su 
zama tare da dan Maryama. 

(2) Da Mun so da Mun sanya cfiyansu su zama mala'iku, su fi Tsa cfan Maryama zama 
abin mamaki ga halitta, sa'an nan su maye muku a cikin kasa maimakon cfiya masu siffofi 
irin na jikunkunanku. Zai fi zama abin mamaki mutum ya haifi mala'ika bisa mace ta haifi 
da ba da wani namiji ya kusance ta ba. 



746 



43 — Suratuz Zukhruf 



mm -tr 



ku yi shakka a gare ta, kuma ku bl 
Ni. Wannan ita ce hanya madaidai- 
ciya. 

62. Kuma kada Shaicfan ya taus- 
he ku (daga hanyar). Lalle shT ma- 
iciyi ne a gare ku, mai bayyanawar 
iciyayya. 

63. Kuma a lokacin da Tsa ya je 
da hujjoji bayyanannu, ya ce, "Lalle 
ne na zo muku da hikima, kuma 
domin in bayyana muku sashen 
abin da kuke sa6a wa juna a cikinsa, 
saboda haka ku bi Allah da taicawa, 
kuma ku yi mini cfa'a. 

64. "Lalle ne, Allah ShT ne 
Ubangijina kuma Shi ne Ubangi- 
jinku, saboda haka ku bauta Masa. 
Wannan ita ce hanya madaidaiciya. 

65. Sai £ungiyoyi (1) suka sa6a a 
tsakaninsu. To, bone ya tabbata ga 
wacfanda suka yi zalunci daga aza- 
bar yini mai racfacfi! 

66. Shin, suna jiran wani abu ne ? 
Sai dai Sa'a ta je musu bisa ga 
abke, alhali kuwa ba su sani ba. 

67. Masoya a yinin nan, sashen- 
su zuwa ga sashe malciya ne, face 
masu ta£awa (su kam masu son 
juna ne). 

68. Ya bayiNa! Babu tsoro a 
kanku a yau, kuma ba za ku yi 
baicin ciki ba. 



»*----l!U 



Qhj Zg~*Z J*y<f\X* 






^ -\d J 6 C^J Vcs-4£ aU-LJj 



* *>°"[< &" *"* ^'\» ' \ 



UU 



<3$^ -£~^ -£^.. > w^_^ 












(1) Nasara suka kasu a cikin kungiyoyi a bayan Tsa. Ya'akubiyya, masu cewa Tsa dan 
Allah ne, da Malakaniyya, masu cewa Isa dayan uku ne. Wadansu kuma suka ce bawan 
Allah ne, watau su ne Musulminsu, kuma wadansu daga Musulmin suka kafirta a bayan 
zakuwar Muhammadu, tsTra da amincin Allah su tabbata a gare shi, saboda sun ki yarda 
da Annabcinsa. Yahudu suka ce, "Tsa ba Annabi ba ne dan zina ne." Allah Ya la'ani kafirai 
dukansu. 



747 



43 — Suratuz Zukhruf 



WX%&-vr 



69. Wacfanda suka yi Tmani da 
ayoyinMu, kuma suka kasance 
masu sallamawar aFamari (ga 
Allah). 

70. Ku shiga Aljanna, ku da ma- 
tan aurenku, ana girmama ku. 

71. Anajcewayawa a kansu da 
akussa na zlnariya da kofuna, alhali 
kuwa a cikinsu akwai abin da rayu- 
ka ke marmari, kuma idanu su ji 
dacfi, kuma ku, a cikinta (Aljannar), 
madawwama ne. 

72. Kuma waccan ita ce Aljan- 
nar, wannan da aka gadar da ku ita 
saboda abin da kuka kasance kuna 
aikatawa. 

73. Kuna samu, a cikinta, 
'ya'yan itacen marmari masu yawa, 
daga cikinsu kuke ci. 

74. Lalle masu laifi madawwama 
ne a cikin azabar Jahannama. 

75. Ba a saukakar da ita (azabar) 
daga gare su, alhali kuwa su, a 
cikinta, masu kasa magana ne. 

76. Kuma ba Mu zalunce su ba, 
amma su ne suka kasance azza- 
lumai. 

77. Kuma suka yi kira, "Ya Ma- 
liku! Ubangijinka Ya kashe mu 
mana (1) " (Maliku) ya ce, "Lalle ku 
mazauna ne." 

78. Lalle ne, haklka, Mun je 
muku da gaskiya, kuma amma mafl 
yawanku masu ki ga gaskiyar ne. 



|p druLI^ \y\^=>j tillLiy^CojJjl 



*' 9 * >s* '*fc**\' 



9 \ Y> CAT 9 * \ - * ' \\ f \ *> *f 



E| 0>o ^l^ Iji "' < x " ' 









p Oy^^jUjyK^ 






loybPc^tJu 



#tfi*^rrTf * 



>*> 



( 1 ) Watau suna neman su mutu su huta da cfaukar azaba. 



748 



43 — Suratuz Zukhruf 



&£!!££ -tr 



79. Ko kuma sun tukka wani 
al'amari ne? To, lalle Mu, Masu 
tukkawa ne. 

80. Ko suna zaton lalle Mu, ba 
Mu jin asirinsu da ganawarsu? 
Na'am! Kuma manzanninMu na 
tare da su suna rubutawa. 

81. Ka ce, "Idan har akwai da ga 
Mai rahama, to, ni ne farkon masu 
bauta (wa dan)." 

82. Tsarkin Ubangijin sammai 
da kasa, Ubangijin AFarshi, ya tab- 
bata daga abin da suke sifantawa. 

83. Saboda haka ka kyale su, su 
kutsa kuma su yi wasa har su hadu 
da yininsu, wanda ake yi musu 
wa'adi da shi. 

84. Kuma Shi ne Wanda ke abin 
bautawa a sama, kuma abin bauta- 
wa a Icasa, kuma Shi ne Mai hikima, 
Masani. 

85. Kuma albarkar Wanda ke da 
mulkin sammai da icasa abin da ke a 
tsakaninsu ta bayyana, kuma a wu- 
rinSa ne ilmin Sa'a yake, kuma 
zuwa gare Shi ake mayar da ku. 

86. Kuma wadanda suke kira 
baicinSa, ba su mallaki ceto ba, face 
wanda ya yi shaida da gaskiya, 
kuma su, suna sane (1) (da haka). 

87. Kuma lalle idan ka tambaye 
su, "Wane ne ya halitta su?" Lalle 



(SJ byj^ lib \ja\ [y*j>){\ 












yS>'*' x" Aft' - ' X -tf *i\> >\ /• ^i^X'f-' 









(1) Su wadanda suka yi shaida da gaskiya sun san babu mai mallakar ceto ga wani 
face Allah. Saboda haka Allah na yi musu izni su ceci wanda Yake son su cece shi, ba 
wanda su suke so ba. Ma'anar iznin da ceto ga bayin Allah salihai ita ce domin Allah Ya 
bayyana darajar mai ceton ne kawai, ba don yana da wani hakki ba, ga Allah. Allah Ya 
tsarkaka daga wata halittarSa ta sami wani hakki a kanSa. Kowa bawanSa ne. 



749 



44 — Suratud Dukhan 



&m$&-it 



ne za su ce Allah ne. To, yaya ake 
juyar da su? 

88. Kuma da (ilmin) maganarsa 
(Annabi) "Ya UbangijTna! Lalle 
wacfannan mutane ne wacfanda ba 
za su yi imani ba." 

89. To, sai ka kau da kai daga 
gare su, kuma ka ce, "Salama". 
Sa'an nan kuma za su sani. 






> *> 










Tana karantar da cewa Allah Yana tadbiri ga al'amuranSa 
kafin Ya bayyana su ga bayinSa. Kuma ni'imarSa tana gushewa 
saboda sa6a wa umurninSa. 



j*^ >* ^ * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. H. M. 

2. Ina rantsuwa da Littafi 
Mabayyani. 

3. Lalle ne Mu, Muka saukar da 
shi a cikin wani dare mai albarka. 
Lalle Mu, Mun kasance Masu yin 
gargacfi. 

4. A cikinsa (shi daren) ake rar- 
rabe kowane umurni bayyananne. 

5. Umurni na daga wurinMu. 
Lalle Mu ne Muka kasance Masu 
aikawa. 









750 



44 — Suratud Dukhan 



®mm-* 



6. Saboda rahama daga Ubangi- 
jinka. Lalle ShT, Shi ne Mai ji, Ma- 
sani. 

7. (Shine) Ubangijin sammai da 
kasa da abin da ke a tsakaninsu, 
idan kun kasance masu yakini (za 
ku gane haka). 

8. Babu abin bautawa face Shi. 
Yana rayarwa kuma Yana kashewa. 
(Shi ne) Ubangijinku, kuma 
Ubangijin ubanninku na farko. 

9. A'a su suna wasa a cikin 
shakka. 

10. Saboda haka, ka dakata, ra- 
nar da sama za ta zo da hayaki 
bayyananne. 

11. Yana rufe mutane. Wannan 
wata azaba ce mai radacfi. 

12. Ya Ubangijinmu! Ka kura- 
nye mana azaba. Lalle mu, masu 
imani ne. 

13. Ina tunawa^take a gare su, 
alhali kuwa, haklka, Manzo mai 
bayyanawa ya je musu (da gargadin 
saukar azabar, ba su karba ba)? 

14. Sa'an nan suka juya baya 
daga gare shi, kuma suka ce, "Wan- 
da ake gayawa (1) ne, mahaukaci." 

75. Lalle Mu, Masu kuranyewar 
azaba ne, a dan lokaci kacfan, lalle 
ku, masu komawa ne (ga laifin). 

16. Ranar da Muke damka, 
damka mafi girma, lalle ne Mu 
masu azabar ramuwa ne. 



> \'\U < »T"> >?. ". 






l*4^i! v*J dfJ^ [) o£*-l! I 



S-L> 



> *>s 









o£- JbiL-lil (^Lj *£ i^JbJ& 









^<Sj^^^ v QT^i^\ 






(1) Suna nufin wacfansu mutane ne ke gaya wa Annabi Alkur'ani, ko kuma daga 
alama, watau wai Annabi tababbe ne, mahaukaci. Tababbbe da mahaukaci duka 
ma'anarsu guda ce, watau marashin hankali, wanda aka yi wa alama da rashin hankali. 



751 



44 — Suratud Dukhan 



m&\%&-tL 



17. Kuma lalle ne, haiolca, a 
gabaninsu, Mun fitini mutanen Jm- 
r'auna, kuma wani Manzo karimi 
ya je musu. 

18. (Manzon ya ce), "Ku kawo 
mini (Tmaninku) ya bayin Allah! 
Lalle ni, Manzo ne amintacce zuwa 
gare ku. 

19. "Kuma kada ku nemi cfauka- 
ka a kan AllalL Lalle ni, mai zo 
muku ne da dalTli bayyananne. 

20. "Kuma lalle ni, na nemi tsari 
da Ubangijlna, kuma Ubangijinku, 
domin kada ku jefe ni. 

21. "Kuma idan ba ku yi Tmani 
saboda nT ba, to, ku msance ni." 

22. Sai ya kirayi Ubangijinsa 
cewa wacfannan mutane ne masu 
laifi. 

23. (Allah Ya ce), "To, ka yi 
tafiyar dare da bayiNa, ^da dare. 
Lalle ku, wadanda ake bi ne (do- 
min a kama ku.) 

24. "Kuma ka bar teku rarrabe. 
Lalle su, runduna ce abar nutsar- 

wa." 

25. Da yawa suka bar gonaki da 
maremari. 

26. Da shuke-shuke da matsayi 
mai kyau. 

27. Da wata ni'ima da suka ka- 
sance a cikinta suna masu raha. 

28. Kamar haka! Kuma Muka 
gadar da ita ga warfansu mutane na 
dabam. 






© ^4^>^4i^^fe^ll?^^ 






f$j£^]£$c£ 









*>".£».* »>~\f m " 









752 



44 — Suratud Dukhan 



Mflj&-it 



29. Sa'an nan sama da kasa ba su 
yi kiika (1) a kansu ba, kuma ba su 
kasance wadanda ake yi wa jinkiri 
ba. 

30. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
tslrar da BanT Isra'Tla daga azaba 
mai wulakantawa. 

31. Daga Fir'auna. Lalle shi, ya 
kasance madaukaki daga cikin 
masu Barna. 

32. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
zabe su saboda wani ilmi (na Tau- 
rata) a kan mutane. 

33. Kuma Muka ba su, daga 
ayoyin mu'ujizoji, abin da yake a 
cikinsa, akwai ni'ima bayya- 
nanna (2) . 

34. Lalle wadannan mutane (3) , 
hakika, suna cewa, 

35. "Babu wani abu sai 
mutuwarmu ta farko, kuma ba mu 
zama wadanda ake tayarwa ba. 

36. "Sai ku zo da ubanninmu, 
idan kun kasance masu gaskiya." 

37. Shin, su ne mafifita ko kuwa 
mutanen Tubba'u, kuma da wadan- 
da ke a gabaninsu? Mvm halaka su, 
Lalle su, sun kasance masu laifi. 



>»*L Zt' .TV^f 



n 






«?> .<"?+ 



^o^'v^^Ji^i^^-^ 






'*{ <' 7 <' *> 



|p OJ^JI ^jX^^^J^^J 



0^si^^^«^:; 






Kp ^J^jk^oy^ukj^li 






•>f-?.*o?j 



(!) Watau sama da Rasa ba su girgizu ba saboda halaka su da aka yi kamar ba a yi, 
kome ba. 

(2) An bai wa Bani Isra'ila ni'imar ilmi na Taurata, an daukaka su, saboda aiki da 
ilmin, a kan sauran mutanen zamaninsu, kuma aka ba su ayoyin mu'ujiza kamar tsage teku 
da mannu da salwa da sauransu, amma kuma dukkan wadannan ni'imomin sai da suka 
gushe a lokacin da suka sa6a wa umurnin Allah, sai kuma kaskanci ya maye musu daga 
baya. Wannan kuma wa'azi ne ga Musulmi wadanda Allah Ya daukaka su da Alkur'ani a 
kan sauran mutane, idan sun kauce masa za su walakantu. 

(3) Ana nufin mutanen zamanin Annabi Muhammadu, tsira da aminci su tabbata a 
gare shi, wadanda ake kiran su zuwa ga Musulunci. 



753 



44 — Suratud Dukhan 



m*&*&-* 



38. Kuma ba Mu halitta sammai 
da kasa da abin da ke a tsakaninsu 
ba, alhali kuwa Muna masu wasa. 

39. Ba Mu halitta su ba face da 
manufa ta gaskiya, kuma amma 
mafi yawansu, ba su sani ba. 

40. Lalle ranar rarrabewa, ita ce 
lokacin wa'adinsu gaba daya. 

41. Ranar da wani zumu ba ya 
amfanin wani zumu da kome, kuma 
ba su zama ana taimakon su ba. 

42. Face wanda Allah Ya yi^wa 
rahama. Lalle Shi (Allah), Shi ne 
Mabuwayi, Mai jin kai. 

43. Lalle itaciyar Zakkum (da- 
nyen wuta), 

44. Ita ce abincin mai laifi. 

45. Kamar narkakken kwalta, 
yana tafasa a cikin cikunna. 

46. Kamar tafasar ruwan zafi. 

47. (A ce wa mala'ikun wuta), 
"Ku kama shi, sa'an nan ku fizge 
shi zuwa ga tsakiyar JahTm. 

48. "Sa'an nan ku zuba, a kansa, 
daga azabar ruwan zafi." 

49. (A ce masa), "Ka dandana! 
Lalle kai ne, kai ne mabuwayi mai 
girma! 

50. "Lalle wannan shi ne abin da 
kuka kasance kuna shakka game da 
shi." 

51. Lalle masu takawa suna ci- 
kin matsayi amintacce. 

52. A cikin gidajen Aljanna da 
maremari. 



^ oJJuJy 

^^ ^** "~\ ~ ** ' ~ ^ k* '" *" * 



Jin** 



({) ^ff lit 









754 



44 — Suratud Dukhan 



mmm-ii 



53. Suna tufanta daga tufafin 
alhanni ra£i£i, da mai kauri, suna 
masu zaman fuskantar juna. 

54. Kamar haka, kuma Mun au- 
rar da su da mata masu kyaun 
idanu, masu girmansu. 

55. Suna kira, a cikinsu (gidajen) 
ga dukan 'ya'yan itacen marmari, 
suna amintattu (daga dukan abin 
tsdro). 

56. Ba su dandanar mutuwa, a 
cikinsu, face mutuwar farko, kuma 
(Allah) Ya tsare musu azabar JahTm. 

57. Saboda falala daga 
Ubangijinka. Wancan shi ne bab- 
ban rabo, mai girma. 

58. Domin haka kawai Muka 
saukakar da shi (Alkur'ani) da 
harshenka, tsammaninsu, su rika 
tunawa. 

59. Sai ka yi jira. Lalle su, masu 
jira ne. (1) 




S . ' > •' 



\ * ^4x13 J^j L^i 0j& J*j 



^p^l^p'l^^yj^ 



^tf-i<r -a< 



• •**< -2 V 






* \> \\ - -A\ "L 



M^J^O^^^iJcjjiSLii 









(1) Masu jira ne ga abin da zai same su idan ba su yi imani ba, watau nfimar da aka 
ba su za ta gushe ke nan domin ba su aiwatar da ita ba a kan umurnin Allah. 



755 



45 — Suratul Jathiya 



mm&-» 




Tana karantar da wajabcin bin shari'ar Allah. Wanda ya bi waninta, 
ya 6ace, ko da ya ga kansa a kan wani ilmin da jarrabawa ko wani 
mutum ya ba shi. 



«* J* <* i <o ^ ** 



m&&, 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L H. M. 

2. Saukar Littafi daga Allah 
Mabuwayi Mai hikima yake. 

3. Lalle ne a cikin sammai da 
kasa akwai ayoyi (1) ga masu imani. 

4. Kuma a cikin halittarku da 
abin da ke watsuwa na dabba akwai 
ayoyi ga mutane masu yaklni. 

5. Kumadasa6awardaredayini 
da abin da Allah Ya saukar daga 
sama na arziki, sa'an nan Ya rayar 
da kasa game da shi a bayan mutu- 
warta, da juyawar iskoki, akwai 
ayoyi ga mutane masu yin hankali. 

6. Warfancan ayoyin Allah ne, 
Muna karanta su gare ka da gas- 
kiya. To, da wane labarij>ayan 
Allah da ayoyinSa suke yin Imani? 

7. Bone ya tabbata ga dukan mai 
yawan Riren karya, mai laifi. 



^^\yj2\^\^L^^\^^ 



$ pfe^9^^t^5 v^^i 



***, „ss,s ->iff ^*V-*- 






(1) Aya, ita ce alama mai jan hankalin mutum zuwa ga shiriya. Jam'inta, shi ne ayoyi. 



756 



45 — Suratul Jathiya 



%m*&-* 



8. Yana jin ayoyin Allah ana 
karanta su a kansa, sa'an nan ya 
doge yana makangari, kamar bai jT 
su ba. To, ka yi masa bushara da 
azaba mai racfacfi. 

9. Kuma har idan ya san wani 
abu daga ayoyinMu, sai ya rika su 
da izgili. Wacfancan suna da wata 
azaba mai wulakantawa (a duniya). 

10. Gaba gare su (a Lahira) ak- 
wai Jahannama, kuma abin da suka 
sana'anta ba ya wadatar da su daga 
kome, kuma abubuwan da suka 
rika majiBinta, baicin Allah, ba su 
wadatar da su daga kome. Kuma 
suna da wata azaba mai girma. 

11. Wannan (Alkur'ani) shi ne 
shiryuwa. Kuma wadanda suka ka- 
firta game da ayoyin Ubangijinsu, 
suna da wata azaba ta wulakanci 
mai radadi. 

12. Allah ne Wanda Ya hore 
muku teku domin jirgi ya gudana a 
cikinta da umurninSa, kuma domin 
ku nema daga falalarSa, kuma 
tsammaninku za ku gode. 

13. Kuma Ya hore muku abin da 
ke a cikin sammai da abin da ke a 
cikin kasa, gaba daya daga gare Shi 
yake. Lalle ne, a cikin wancan, 
haklka, akwai ayoyi ga mutane wa- 
danda ke yin tunani. 

14. Ka ce wa wadanda suka yi 
Tmani, su yi gafara ga wadanda ba 
su fatan rahama ga kwanukan Al- 
lah, (1) domin (Allah) Ya saka wa 



^tO**f - " '\' IK'S' ?\\'*'*K< ' 









(X) Kwanukan Allah, su ne masifu wadanda ke samun kafirai wadanda ba su bin 
sharT'ar Allah. Watau Allah Ya umurci Annabi ya gaya wa Musulmi, cewa wanda ba ya 



757 



45 — Suratul Jathiya 



m&%&-* 



mutane da abin da suka kasance 
suna aikatawa. 

15. Wanda ya aikata aikin kwa- 
rai, to, domin kansa, kuma wanda 
ya munana aiki, to, a kansa. Sa'an 
nan zuwa ga Ubangijinku ake 
mayar da ku. 

16. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
bai (1) wa BanT Isra'Tla littafi da 
hukunci da Annabci, kuma Mun 
arzuta su daga^abubuwa masu dacfi, 
kuma Mun fifita su a kan mutanen 
duniya (a zamaninsu). 

17. Kuma Muka ba su hujjoji na 
umurni. Ba su sa6a ba face bayan 
ilmi ya je musu, saboda zalunci a 
tsakaninsu. Lalle ne, Ubangijinka 
zai yi hukunci a tsakaninsu, a Ra- 
nar Kiyama a cikin abin da suka 
kasance suna sa6a wa (juna). 

18. Sa'an nan Muka sanya ka a 
kan wata sharl'a ta al'amarin. Sai 
ka bi ta, kuma kada ka bi son 
zuciyoyin wacfannan da ba su sani 
ba. 

19. Lalle ne su, ba za su wadatar 
da kai da kome ba daga Allah. 
Kuma lalle ne azzalumai, sashensu 
maji6intan sashe ne. Kuma Allah 
ne Maji6incin masu takawa. 






'->y*it. 






\~'S> " *<J» S' i=S. 9* *'S * 



lyi!c>J U3 ^*)1 1 (j* C^lX|o +^Z\*.j 



' *T\ f.' A \\ >* A' 






, ' * *<" -t ,?/ 






tsoron masifu saboda ya lei aiwatar da sharT'ar Allah a kansa, to, kada Musulmi su damu 
da shi, watau kafiran amana na iya bin dokokinsu na al'ada, babu ruwan Musulmi, 
matukar dai ba su shuka wata fitina ba a gare su. A bayan haka Allah zai saka wa kowa 
game da aikinsa. 

(I) Ba Musulmi kawai aka aiko waManzo ba, ba su kawai aka ba su shan'a ba kuma 
aka umurce su da binta ba, BanT Isra'ila^ma, an ba su haka, kuma sun cfaukaka a kan 
mutane a lokacin da suka yi aiki da shari'ar, kuma suka kaskanta a lokacin da suka bar 
aiki da ita. Musulmi ma haka suke idan sun bar sharT'ar da Allah Ya aza su a kanta, za su 
kaskanta yadda Yahudawa suka kaskanta. 



758 



45 - Siiratul Jathiya 



&W£&-i' 



20. Wannan (Alkur'ani) 
hukunce-hukuncen natsuwa ne ga 
mutane, da shiryuwa, da rahama, 
ga mutane wadanda ke da yakini. 

21. Ko wadanda suka yagi miya- 
gun ayyuka suna zaton Mu sanya su 
kamar wadanda suka yi imani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
su zama daidai ga rayuwarsu da 
mutuwarsu? Abin da suke hukun- 
tawa ya munana! 

22. Alhali kuwa Allah ne Ya ha- 
litta sammai da kasa saboda gas- 
kiya, kuma domin a saka wa kowa- 
ne rai da abin da ya sana'anta, 
kuma su, ba za a zalunce su ba. 

23. Shin, ka ga wanda ya riki son 
zuciyarsa shT ne abin bautawarsa, 
kuma Allah Ya 6atar da shi a kan 
wani ilmi, (1) kuma Ya sa hatini a 
kan jinsa, da zuciyarsa, kuma Ya sa 
wata yana a kan ganinsa? To, 
wane ne zai shiryar da shi bayan 
Allah? Shin to, ba za ku yi tunani ba? 

24. Kuma suka ce, "Babu kome 
face rayuwarmu ta duniya; muna 
mutuwa kuma muna rayuwa (da 
haihuwa) kuma babu abin da ke 



2s *" S>' \'w >~"\''s' 



. '» > s^ * " \" 



tig* 0^41^11 !A^j lA^ \+U$£ 












1^CJi2J£j!^ 



(1) Ilmin Allah ba ya da iyaka, Yana buda shi ga wanda Ya ga dama, a inda ko a 
lokacin da Ya ga dama, amma dai duk ilmin da bai saukar da shi ga Annabi Muhammadu 
ba, tsTra da amincin Allah su tabbata a gare shi, to, ba a aiki da shi ga hukunci ko shart'a, 
wanda ya bi shi kuwa, to, ya 6ace ga aikinsa, ba ya cikin shiryayyu masu zaman lafiya a 
duniya kuma su shiga Aljanna a Lahira, domin sharacfin haka shine bin sunna. Wanda ya 
bar sunna kuwa, ya yi kuskuren hanya, babu mai shiryar da shi kuma sai Allah idan Ya so 
shi da rahama, watau Ya sanya shi ya tuba. Wannan ya nuna cewa ibada da mu'amala 
duka cfaya suke ga Musulunci, barin aiki da shari'a a cikin kowannensu duka, kafirci ne ga 
wanda ya halatta yin haka nan. Mafi yawan kafircin da ya sami Musulmi, ya zo musu ne 
ta hanyar barin mu'amaloli da sharPar Allah, suka cfauki yin salla da mai kama da ita, shi 
kadai ne Musulunci, suka kafirta da haka. 



759 



45 — Suratul Jathiya 



m&*&-* 



halaka mu sai zamani." Alhali 
kuwa (ko da suke facfar maganar) 
ba su da wani ilmi game da wannan, 
ba su bin kome face zato. 

25. Kuma idan ana karanta 
ayoyinMu bayyanannu a kansu, 
babu abin da ya kasance hujjarsu 
face suka ce, "Ku zo mana da uban- 
ninmu, idan kun kasance masu 
gaskiya." 

26. Ka ce, "Allah ne ke rayar (1) 
da ku, kuma Shine ke matar da ku, 
sa'an nan Ya tara ku zuwa ga Ranar 
Kiyama, babu shakka a gare ta, 
kuma amma mafl yawan mutane ba 
su sani ba. 

27. "Kuma mulkin sammai da 
Kasa na Allah ne ShT kadai. Kuma 
ranar da Sa'a ke tsayuwa, a ranar 
nan masu 6atawa (ga hujjojin Allah 
domin su ki bin shari'arSa) za su 
yi hasara." 

28. Kuma za ka ga kowace 
al'umma tana gurfane, kowace 
al'umma ana kiran ta zuwa ga litta- 
finta. (A ce musu) "A yau ana saka 
muku da abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

29. "Wannan littafinMu ne, 
yana yin magana a kanku da gas- 
kiya. Lalle Mu, Mun kasance Muna 
sauya rubutun tamkar abin da kuka 
kasance kuna aikatawa." 

30. To, amma wadanda suka yi 
Tmani kuma suka aikata ayyukan 



^ 5>^v^oi5ei! J^il ^i^Sji^J \ ^\ 



*'-- ' 'fa "'\t'\<' * ,f> \*>C\' 







jl^i^ i^s^^^^iii^s ia^^^^i^v^ 



( 1 ) Watau ba ku ne ke rayuwa da kanku ba, sai an rayar da ku, haka ne ga mutuwa, 
ba ku ne ke mutuwa da kanku ba, sai an matar da ku, kuma Allah Shi T)aya ke iya rayarwa 
ko matarwa. To, yaya ne za ku ki bin sharl'ar da Ya umurce ku da binta? 



760 



45 — Suratul Jathiya 



m&%&-» 



kwarai, to, Ubangijinsu zai sanya su 
a cikin rahamarSa. Wannan shT ne 
babban rabo bayyananne. 

31. Kuma amma wadanda suka 
kafirta (Allah zai ce musu), "Shin, 
ayoylNa ba su kasance ana karanta 
su a kanku ba sai kuka kangare, 
kuma kuka kasance mutane masu 
laifi? 

32. "Kuma idan aka ce, lalle 
wa'adin Allah gaskiya ne, kuma 
Sa'a, babu shakka a cikinta, sai 
kuka ce, 4 Ba mu san abin da ake 
cewa Sa'a ba, ba mu zato (game da 
ita) face zato mai rauni, kuma ba 
mu zama masu yaklni ba. 5 " 

33. Kuma munanan abin da 
suka aikata ya bayyana a gare su, 
kuma abin da suka kasance suna yi 
na izgili ya wajaba a kansu. 

34. Kuma aka ce, "A yau za Mu 
manta da ku, kamar yadda kuka 
manta da gamuwa da yininku wan- 
nan. Kuma makomarku wuta ce, 
kuma ba ku da wadansu masu 
taimako. 

35. "Wancan domin lalle ku, 
kun riki ayoyin Allah da izgili, 
kuma rayuwar duniya ta rude ku. 
To, a yau ba za su fita daga gare ta 
ba, kuma ba za su zama wadanda 
ake neman yardarsu ba." 

36. Saboda haka, godiya ta tab- 
bata ga Allah Ubangijin sammai, 
kuma Ubangijin kasa, Ubangijin 
halittu. 

37. Kuma gare Shi girma yake, a 
cikin sammai da kasa, kuma ShT ne 
Mabuwayi, Mai Hikima. 









>r > , 



<>x ,>•"*£* 









firr 









\<'*t^ "T-*~* '•&$'<' .'."Ai'i -' 



'<\'\* '>"\i '*< 



Jfjd I <^JJ £S£J^ \ L>j JLU-U&d 



ra hJ&\^Lx) 






761 



46 - Suratul Ahicaf 



$*£$&& -v\ 




Tana karantar da cewa duka mai yin naslha ga kansa, ko ga 
wani, to, mai gargacfi ne, Annabi ne ko waninsa, mutum ne ko 
aljani. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L H. M. 

2. Saukar da littafi daga Allah, 
Mabuwayi, Mai hikima yake. 

3. Ba Mu halitta sammai da kasa 
ba, da abin da ke tsakaninsu, face 
da gaskiya da wani ajali ambatac- 
ce, kuma wadanda suka kafirta, 
masu bijirewa ne daga abin da aka 
yi musu gargacfi (da shi). 

4. Ka ce, "Shin, kun gani, abin 
da kuke kira, wanda yake baicin 
Allah ? Ku nuna mini, mene ne suka 
halitta daga kasa? Ko kuwa suna da 
tarayya a cikin sammai? Ku zo mini 
da wani littafi na gabanin wannan 
(Alkur'ani) ko wata alama daga 
wani ilmi, idan kun kasance masu 
gaskiya." 

5. Kuma wane ne mafi 6ata daga 
wanda ke kiran wanin Allah wanda 
da ba zai kar6a masa ba, bar Ranar 
Kiyama, alhali su (wadanda ake 
kiran) shagaltattu ne daga kiransu? 


















762 



46 - Suratul Ahicaf 



tJS^t^-n 



6. Kuma idan aka tara mutane, 
sai su kasance makiya a gare su, 
alhali sun kasance masu ki ga iba- 
darsu. 

7. Kuma idan ana karatun 
ayoyinMu bayyanannu a kansu, sai 
wadanda suka kafirta ga gaskiya a 
lokacin da ta je musu, su ce, "Wan- 
nan sihiri ne bayyananne." 

8. K6kuwasunacewa,"Yakirki- 
ra shi (Alkur'ani) ne"? Ka ce, "Idan 
na kirkira shi ne, to, ba ku mallaka 
mini kome daga Allah. Shi ne Mafi 
sani ga abin da kuke kutsawa a 
cikinsa na magana. (Allah) Jtfa isa 
Ya zama Shaida a tsakanlna da 
tsakaninku. Kuma Shi ne Mai ga- 
fara, Mai jin kai." 

9. Ka ce, "Ban kasance farau ba 
daga Manzanni, kuma ban san abin 
da za a yi game da ni ko game da ku 
(na gaibi) ba, ba ni bin kome face 
abin da ake yin wahayi zuwa gare 
ni, kuma ban zama ba, face mai 
gargadi mai bayyanawa." 

10. Ka ce, "Shin, kun gani, idan 
(Alkur'ani) ya kasance daga wurin 
Allah yake, kuma kuka kafirta da 
shi, Jkuma^ wani mai shaida daga 
BanI Isra'Ila ya bayar da shaida a 
kan kwatankwacinsa, sa'an nan ya 
yi imani, kuma kuka kangare? Lalle 
Allah ba Ya shiryar da mutane azza- 
lumai." 

11. Kuma wadanda suka kafirta 
suka ce wa wadanda suka yi Imani, 
"Da (Alkur'ani) ya kasance, wani 
alheri ne, da ba su riga mu zuwa 
gare shi ba." Kuma tun da ba su 



GJ >&} by** ^jy^Jts^. '-^st - * 1 












763 



46 - Suratul Ahkaf 



lli^-n 



shiryu game da shT ba, to, za su ce, 
"Wannan kiren karya ne dacfacfcfe." 

12. Alhali kuwa a gabaninsa ak- 
wai littafln Musa, wanda ya kasan- 
ce abin koyi, kuma rahama. Kuma 
wannan (Alkur'ani) littafi ne mai 
gaskatawa (ga littafln Musa), a 
harshe na Larabci domin ya gar- 
gacfi wacfanda suka yi zalunci, 
kuma ya zama bushara ga masu 
kyautatawa. 

13. Lalle ne, wadanda (1 ) suka ce, 
"Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan 
suka daidaitu, to, babu wani tsoro a 
kansu, kuma ba za su yi bakin ciki 
ba. 

14. Wacfannan 'yan Aljanna 
ne, suna madawwama a cikinta, 
a kan sakamako ga abin da suka 
kasance suna aikatawa. 

75. Kuma Mun yi wasiyya ga 
mutum (2) game da mahaifansa biyu 
da kyautatawa, uwarsa ta yi cikinsa 
wahala, kuma ta haife shi wahala. Ci- 
kinsa da yayensa wata talatin. Har a 
lokacin da ya kai ga mafi karfmsa, 
kuma ya kai^shekara arba'in, ya ce, 
"Ya UbangijTna ! Ka kange ni domin 
in gode wa ni'imarka, wadda Ka 
ni'imta a kaina, da kuma a kan 
mahaifana biyu, kuma domin in 
aikata aikin kwarai, wanda Kake 
yarda da shi, kuma Ka kyautata 
mini a cikin zuriyata. Lalle ni, na 












4$ 



( 1 ) Ya fara da wanda ya yi wa kansa nasiha, kuma ya yi aiki da ita, to, shi mai gargadi 
ne. Haka kuma mai yin nasTha ga mutane, shi ma mai gargadi ne. 

(2) Mutum a cikin iyalinsa, ko ya zama mai gargadi ga kansa da nashiha ga 
mahaifansa da zuriyarsa kamar yadda ya bayyana a cikin ayoyi 13, 14 da 15, ko kuma ya 
zama mai butulci ga kansa, ya tozartar da iyayensa da zuriyarsa, kamar yadda ya bayyana 
a cikin ayoyi 17 da 18. 



764 



46 - Suratul Ahicaf 



-n 



tuba zuwa gare Ka, kuma lalle ni, 
ina daga masu sallamawa (ga 
umurninKa)." 

16. Wacfancan ne wadanda 
Muke kar6a, daga gare su, mafi 
kyaun abin da suka aikata, kuma 
Muke gafarta mafi munanan ayyu- 
kansu, (suna) a cikin 'yan Al- 
janna, a kan wa'adin gaskiya wanda 
suka kasance ana yi musu alkawari 
(da shi). 

17. Kuma wanda ya ce wa 
mahaifansa biyu, "Tir gare ku! 
Shin, kuna tsoratar da ni cewa za a 
fitar da ni daga (kabari) ne, alhali 
kuwa karnoni na mutane da yawa 
sun shude a gabanlna (ba su komo 
ba)?" Kuma su (mahaifan) suna 
neman Allah taimako^ (suna ce 
masa) "Kaitonka ! Ka yilmani, lalle 
wa'adin Allah gaskiya ne." Sai shi 
kuma ya ce. "Wannan ba kome ba 
ne face tatsuniyoyin mutanen 
farko." 

18. Wadancan ne wadanda kal- 
mar azaba ta wajaba a kansu, a 
cikin arummomi wadanda suka 
shude, (ba da dadSwa ba), a gaba- 
ninsu, daga aljannu da mutane. Lal- 
le su, sun kasance masu hasara. 

19. Kuma ga kowane nau'i, 
yana da darajoji daga abinda suka 
aikata. Kuma domin (Allah) Ya 
cika musu (sakamakon) ayyukan- 
su, alhali kuwa su, ba za a zalunce 
su ba. 

20. Kuma ranar da ake gitta wa- 
danda suka kafirta a kan wuta (a ce 
musu), "Kun tafiyar da abubu- 
wanku na jin dacfi a cikin rayu- 



is* 






If < 1* 



^t^ s< f^l^ »>*.<^ .+A\'" \i' - \~- 






*tf\1 



©OjiLV 



^'X**"^ \'\\\'\>'.f' ?\\>">'»" 



765 



46 - Suratul AMaf 



$&*\%&-v\ 



warku ta duniya, kuma kun nemi jin 
dadi da su, to, a yau ana saka muku 
da azabar wulakanci, domin abin 
da kuka kasance kuna yi na girman 
kai a cikin kasa, ba da wani hakki 
ba, kuma domin abin da kuka ka- 
sance kuna yi na fasikansi." 

21. Kuma ka ambaci rfa- 
n'uwan (1) Adawa a lokacin da ya yi 
gargadi ga mutanensa, a Tuddan 
Rairayi, alhali kuwa wadansu masu 
gargadi sun shude a gaba gare shi da 
baya gare shi (da cewa) "Kada ku 
bauta wa kowa face Allah. Lalle nl, 
ina tsorata muku azabar yini mai 
girma." 

22. Suka ce, "Shin, ka zo mana 
ne domin ka karkatar da mu daga 
gumakanmu? To, ka zo mana da 
abin da kake yi mana wa'adin, idan 
ka kasance daga masu gaskiya." 

23. Ya ce, "Ilmin a wurin Allah 
kawai yake, kuma ina iyar muku 
abin da aka aiko ni da shi, kuma 
amma ina ganin, ku, wasu mutane 
ne, kuna jahiltar gaskiya." 

24. To, a lokacin da suka ga 
azabar, kamar hadari mai fuskan- 
tar rafukansu, suka ce, "Wannan 
hadari ne mai yi mana ruwa." A'a, 
shi na abin da kuke neman gag- 
gawar saukarsa: iska ce, a cikinta 
akwai wata azaba mai radadi. 















(1) Ya ambaci Hudu da mutanensa Adawa da misalin wadansu masu gargadi daga 
Annabawan da suka shude da kuma mutanensu, da yadda aka halaka su daga inda suke 
zaton rahama ta je musu. Haka ne hukuncin dukan wanda aka yi wa gargadi da bin 
umurnin Allah, idan ya ki bi, sa'an nan ya bi son zuciyarsa, Allah zai kawo masa azaba 
daga inda yake zaton alheri ga kansa. 



766 



46 - Suratui Ah£af 



Ul^-n 



25. Tana darkake kowane abu 
da umurnin Ubangijinta. Sai suka 
wayi gari, ba a ganin kome face 
gidajensu. Kamar wannan ne Muke 
saka wa mutane masu laifi. 

26. JCuma lalle ne, hakika, Mun 
ba su iko ga abin da ba Mu ba ku 
Iko gare shi ba,Jaima Muka sanya 
musu wani irin jTda gani da zukata. 
Sai dai jinsu bai amfane su ba, kuma 
zukatansu ba su amfane su ba ga 
kome, domin sun kasance suna 
musu game da ayoyin Allah, kuma 
abin da suka kasance suna aikatawa 
na izgili game da shi ya wajaba (1) a 
gare su. 

27. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
halakar da abin da yake kewayenku 
na alkaryu, kuma Muka jujjuya 
ayoyi, tsammaninsu za su komo. 

28. To, don mene ne wadanda 
suka ri£a, baicin Allah, abubuwan 
yi wa baiko, gumaka, ba su taimake 
su ba? A'a, sun 6ace musu. Kuma 
wannan shi ne kiren karyarsu da 
abin da suka kasance suna kirkir- 
awa. 

29. Kuma a lokacin da Muka 
juya wadansu jama'a na aljannu (2) 
zuwa gare ka suna sauraren Alku- 
r'ani. To, a lokacin da suka halarce 
shi, suka ce, "Ku yi shiru." Sa'an 
nan da aka kare, suka juya zuwa ga 
jama'arsu suna masu gargadi. 






&^j&jA \&%^s*^* \&Jjb\jjAj 



\j^>&\ \y li 6Js&*- LUI3 o I ^^-^^ 



(1) Ya wajaba a gare su, watau sakamakonsa ya tabbata a kansu da azaba. 

(2) Wannan ya nuna cewa a cikin aljannu akwai Musulmi da masu gargadi, kuma 
idan mutum ya yi gargadi domin Allah, Allah zai taimake shi da masu saurara masa, ko da 
daga wadansu jinsin da ba nasa ba. Kuma zama a cikin wani addinin Allah da ya shige, ba 
ya isa ga wanda bai shiga Musulunci ba, a bayan bayyanar Musuluncin. 



767 



46 - Suratul Ah£af 



li^-n 



30. Suka ce, "Ya mutanenmu! 
Lalle mu, mun ji wani littafi an 
saukar da shi a bayan Musa, mai 
gaskatawa ga abin da ke a gaba da 
shi, yana shiryarwa ga gaskiya da 
kuma zuwa ga hanya madaidaiciya. 

31. "Ya mutanenmu! Ku kar6a 
wa mai kiran Allah, kuma ku yi 
Tmani da Shi, Ya gafarta muku daga 
zunubanku, kuma ya tserar da ku 
daga azaba mai radadi. 

32. "Kuma wanda bai karba wa 
mai kiran Allah, ba, to, bai zama 
mai buwaya a cikin kasa ba, kuma 
ba ya da wadansu majiBinta, baicin 
Shi. Wadannnan suna a cikin bata 
bayyananna." 

33. Shin, kuma ba su gani ba 
cewa, "Lalle Allah, Wanda Ya ha- 
Utta sammai da kasa, kuma bai kasa 
ga halittarsu ba, Mai Ikon yi ne a 
kan rayar da matattu?" Na'am, 
lalle Shi, Mai Ikon yi ne a kan kome. 

34. Kuma ranar da ake gittar 
da wadanda suka kafirta a kan 
wuta, (a ce musu) "Ashe, wannan 
ba gaskiya ba ne?" Su ce, "Na'am, 
gaskiya ne, mun rantse da Ubangi- 
jinmu!" Sai Ya ce, "To, ku cfancfani 
azabar, saboda abin da kuka kasan- 
ce kuna yi na kafirci." 

35. Saboda haka, ka yi hakuri 
kamar yadda masu karfin niyya 
daga Manzanni suka yi hakuri. 
Kuma kada ka yi musu gaggawa. 
Kamar dai su, a ranar da suke ganin 
(sakamako) abin da ake yi musu 
wa'adi, ba su zauna ba, fiice sa'a 
guda daga yini. Iyarwa (dai da 









o^J^i £M^ Oi^L- VJJ£Jy) 



768 



47 — Suratu Muhammad 



\<X±i<* 



\$&m-* 



Manzanci). Shin, akwai wanda za a 
halakar? (Babu), face mutane 
fasikai. 



JL S ♦.#> *' T{ 



(jpSj^^^l 




Tana karantar da kwacfaitarwa ga yin jihadi domin tsaron 
addini da takobi, kuma tana gargadi ga barin jihadi. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin fcai. 



1. Wadanda suka kafirta, kuma 
suka kange mutane daga tafarkin 
Allah, (Allah) Ya 6atar da ayyu- 
kansu. 

2. Kuma wadanda suka yi imani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
kuma suka yi imani da abin da aka 
sassaukar ga Muhammadu, alhali 
kuwa shl ne gaskiya daga Ubangi- 
jinsu, (Allah) Ya karkare musu 
miyagun ayyukansu, kuma Ya 
kyautata halayensu. 

3. Wannan kuwa saboda, lalle, 
wadanda suka kafirta sun bi karya, 
kuma lalle wadanda suka yi imani, 
sun bi gaskiya daga Ubangijinsu. 
Kamar wannan ne Allah Yake 
bayyana wa mutane misalansu. 

4. Saboda haka, idan kun hadu 
da wadanda suka kafirta, sai ku yi 
ta dukan wuyoyinsu har a lokacin 






•>»"»fr'i Z' iC'if ' *'<\ KZ'' A\** -Iff 



769 



47 — Suratu Muhammad 



%&%&-* 



da kuka yawaita musu kisa, to, ku 
tsananta cfaurinsu, sa'an nan imma 
karimci a bayan haka ko biyan 
fansa, har yaki ya saukar da kayan- 
sa masu nauyi. Wancan, da Allah 
na so, da Ya ci nasara a kansu, (ba 
tare da yakin ba) kuma amma (Ya 
wajabta jihadi) domin Ya jarraba 
sashenku da sashe. Kuma wacfanda 
aka kashe a cikin tafarkin Allah, (I) 
to, ba zai batar da ayyukansu ba. 

5. Zai shiryar da su, kuma Ya 
kyautata halayensu. 

6. KumaYashigardasuAljanna 
(wadda) Ya siffanta ta a gare su. 

7. Ya ku wacfanda suka yi imani ! 
Idan kun taimaki Allah, zai taimake 
ku, kuma Ya tabbatar da dugadu- 
ganku. (2) . 

8. Kuma wacfanda suka kafirta, 
to, rubushi ya tabbata a gare su, 
kuma (Allah) Ya Batar da ayyukansu. 

9. Wannan, saboda lalle su, sun 
ki abin da Allah Ya saukar, domin 
haka Ya Bata ayyukansu. 

10. Shin, ba su yi tafiya ba, a 
cikin kasa, domin su gani yadda 
akibar wacfanda ke a gabaninsu ta 
kasance? Allah Ya darkake a kansu. 
Kuma akwai misalan wannan aki- 
bar ga kafirai (na kowane zamani). 






p^plj^eoli 












(1) Tafarkin Allah, (fi sabilillahi) a wannan sura tana nufin jihadi na takobi domin 
daukaka kalmar Allah da tsare ta. Ana fassara tafarkin Allah a wadansu wurare da jihadi 
na takobi ko na magana domin shiryar da mutane ko domin tsaron gaskiya, ko kuma 
karantarwa, da kuma tsare rai daga shawarta da hushinta. A cikin Hadisi ana ruwaitowa 
cewa tsaron rai daga shawarta da hushinta shT ne jihadi wanda ya fi girma. 

(2) Tabbatar da dugadugan kafafun, yana nufin sanya musu zarumci a cikin 
zukatansu, domin kafafunsu, su kafu a wurin yaki, domin kada su gudu. 



770 



47 — Suratu Muhammad 



&^J&-iV 



11. Wancan! Sabdda lalle Allah 
ne Maji6incin wacfanda suka yi 
Tmani, kuma lalle, kafirai babu wani 
majiBinci a gare su. 

12. LaUe ne, Allah na shigar da 
wacfanda suka yi Tmani kuma suka 
aikata ayyukan kwarai a gidajen 
Aljanna, kogunan ruwa na gudana 
daga karkashinsu, kuma wadanda 
suka kafirta, suna jin dan dadi (a 
duniya) kuma suna ci, kamar yadda 
dabbobi ke ci, kuma wuta ita ce 
mazauni a gare su. 

13. Kuma da yawa akwai alka- 
rya, ita ce mafi tsanani ga karfi daga 
alkaryarka wadda ta fitar da kai, 
Mun halaka ta, sa'an nan kuwa 
babu wani mai taimako a gare su. 

14. Shin, wanda ya kasance a 
kan wata hujja daga Ubangijinsa, 
zai zama kamar wanda aka kawace 
masa mugun aikinsa, kuma suka 
bibbiyi son zuciyoyinsu? 

75. Misalin Aljanna, wadda aka 
yi wa'adinta ga masu takawa, a 
cikinta akwai wadansu koguna na 
ruwa, ba mai sakewa ba, da wadan- 
su koguna na madara wadda tfan- 
danonta ba ya canjawa, da wadansu 
koguna na giya mai dadi ga mas- 
haya, da wadansu koguna na zuma 
tatacce, kuma suna samu, a cikinta, 
daga kowane irin 'ya'yan itace, da 
wata gafara daga Ubangijinsu. 
(Shin, masu wannan ni'ima na dai- 
daita) kamar wanda yake madaw- 
wami ne a cikin wuta, kuma an 
shayar da su wani ruwa mai zafi har 
ya kakkatse hanjinsu? 






'•* ^st**'* 






(g^^^li^U- 






771 



47 — Suratu Muhammad 



O^^-IY 



16. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda ke saurare (1) zuwa gare ka, 
har idan sun fita daga wurinka, su 
ce wa wacfanda aka bai wa ilmi, 
"Mene ne (Muhammadu) ya facfa 
cfazu?" Wacfannan ne wacfanda Al- 
lah Ya shafe haske daga zukatansu, 
kuma suka bi son zuciyoyinsu. 

17. Kuma wacfannan da suka 
nemi shiryuwa (Allah) Ya kara 
musu shiryuwarsu, kuma Ya ba su 
(sakamakon) takawarsu. (2) 

18. To, shin, suna jiran (wani 
abu)? Face Sa'a ta je musu bisa 
abke, domin lalle sharucfcfanta sun 
zo. To, yaya tunawarsu (3) take, 
idan har ta je musu? 

19. Saboda haka ka sani, cewa 
babu abin bautawa face Allah, 
kuma ka nemi gafara ga zunubin- 
ka, (4) kuma saboda muminai maza 
da muminai mata, kuma Allah Ya 
san majuyarku da mazauninku. 

20. Kuma wacfanda suka yi Tma- 
ni suna cewa, "Don mene ne ba a 
saukar da wata sura ba?" To, idan 
aka saukar da wata sura bay- 
yananna, kuma aka ambaci yaki a 
cikinta, za ka ga wacfanda yake 






'&>- JU3 -CJo ^boWui^ V )&Jb*j$& 

cJ^ »tak ijyj* <jJ/ jy Jy> »* -ClJ^oJ**} 



(1) Wannan shi ya nuna cewa wani cfan rahoto ba zai iya fahimtar gaskiya ba, 
matukar ana aikin Allah da gaskiya. Allah na sanya tsoro a cikin zukatan kafirai. 

(2) Takawa, ita ce bin umurnin Allah da nlsantar haninSa. Saboda haka abin da 
Allah ke bai wa mai takawa, shi ne sakamakon aikinsa wanda ya yi daidai da Sunnar 
Annabi, tslra da amincin Allah su tabbata a gare shi. 

(3) Tunawarsu da wa'aztuwarsu ga Sa'a ba zai yi musu amfani ba, a bayan ta je 
musu. Wa'azi ba ya amfani, sai idan wanda aka yi wa shi, ya yi aiki da shi a gabanin 
mutuwa ta je masa. 

(4) An umurci Annabi ya nemi gafara domin mutane su yi koyi da shi, domin Allah 
Ya riga ya tsare shi daga zunubi a gabani da bayan Manzanci. 



772 



47 — Suratu Muhammad 



flg»j»-iv 



akwai wata cuta a cikin zukatansu 
suna kallo zuwa gare ka, irin kallon 
wanda aka rufe da magagi saboda 
mutuwa. To, abin da yake mafifici a 
gare su: 

21. Yin da'a da magana mai 
kyau. Sa'an nan idan aTamarin ya 
£ullu, (1) to, da sun yi wa Allah 
gaskiya, lalle da ya kasance mafifi- 
ci a gare su. 

22. To, shin, kuna fatan idan 
kun juya (daga umurnin) za ku yi 
6arna a cikin £asa, kuma ku yan- 
yanke (2) zumuntarku? 

23. Wadannan su ne wadanda 
Allah Ya la'ane su, sa'an nan Ya 
kurumtar da su, kuma Ya makantar 
da ganinsu. 

24. Shin to, ba za su kula da 
Al£ur'ani ba, ko kuwa a kan zuka- 
tansu akwai makullansu? 

25. Lalle ne, wadanda suka 
koma baya a kan dugadugansu a 
bayan shiryuwa ta bayyana a gare 
su, Shaidan ne ya £awata (3) musu 
(haka), kuma ya yi musu shibta. 

26. Wancan, domin lalle su, sun 
ce wa wadanda suka £i abin da 
Allah Ya saukar, "Za mu yi muku 
da'a ga sashen aTamarin," alhali 
kuwa Allah Yana sane da gana- 
warsu ta aslri. 


















(1) Kulluwar aramari, shi ne umurni da yin yaici, yi wa Allah gaskiya, shi ne zartar da 
umurninSa, ba tare da tsoro ba. Tsoro, munafunci ne. 

(2) Domin barin jihadi yana kai ga watsuwar 6arna da fasadi a cikin £asa. Watsuwar 
fasadi, yana kai ga yanke zumunta tsakanin dangi, saboda zaluntar juna. 

(3) Barin jihadi, ridda ne da komawa zuwa ga kafirci da £awatawar Shaidan cewa 
rashin zuwa ya£i na sanya kwanciyar hankali da rashin mutuwa, kuma yana sanya musu 
waswasi da haka. 



773 



47 — Suratu Muhammad 



lg&%&-M 



27. To, yaya halinsu yake a loka- 
cin da mala'iku ke kar6ar rayukan- 
su, suna dukan fuskokinsu da 
cfuwaiwansu? 

28. Wannan, domin lalle su, sun 
bi abin da ya fusatar da Allah, 
kuma sun ki yardarSa, saboda 
haka Ya 6ata ayyukansu. 

29. Ko kuwa wacfanda ke da wa- 
ta cuta a cikin zukatansu, suna za- 
ton cewa Allah ba zai fitar da mu- 
gun kulle-kullensu (ga Musulunci) 
ba? 

30. Kuma da Muna so, da lalle 
Mun nuna maka su. To, lalle kana 
sanin su game da alamarsu. Kuma 
lalle kana sanin su ga tuntu6en 
harshe, alhali kuwa Allah Yana 
sanin ayyukanku. 

31. Kuma lalle ne, Muna jarraba 
ku, har Mu san masu jihadi daga 
cikinku, da masu hakuri, kuma 
Muna jarraba labaranku. 

32. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta, kuma suka kange daga tafarkin 
Allah, kuma suka sa6a wa Manzon 
Sa a bayan shiriyar ta bayyana a 
gare su, ba za su cuci Allah da kome 
ba, kuma za Ya 6ata ayyukansu. 

33. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni ! Ku yi da'a ga Allah, kuma ku yi 
da'a ga ManzonSa, kuma kada (1) 
ku 6ata ayyukanku. 












v<^*^>, »> ■ 



(1) Kada ku bata ayyukanku da kin cfa'a ga Allah da ManzonSa ga fita zuwa yaki da 
waninsa. Ridda na bata ayyuka, kuma riya da mamakin kai na bata ladar ayyuka, kuma 
kware da cutarwa suna bata ladar sadaka. Sauran manyan zunubbai, ba su bata ayyuka sai 
ga ra'ayin Mu'utazilawa masu cewa manyan zunubbai na bata ladar ayyuka kamar ridda. 
An bata maganarsu da ayar da ke cewa, "Allah na gafarta abin da ya kasa haka ga wanda 
Ya so". Suratun Nisa aya ta 48. 



774 



47 — Stiratu Muhammad 



S^iS^-iv 



34. Lalle ne, wacfanda suka ka- 
firta, sa'an nan kuma suka kange 
(mutane) daga tafarkin Allah, sa'an 
nan suka mutu, alhali kuwa suna 
kafirai, to, Allah ba zai yi gafara ba 
a gare su. 

35. Saboda haka kada ku yi rau- 
ni, kuma (kada) ku yi kira zuwa ga 
sulhi alhali kuwa ku ne mafi dauka- 
ka, kuma Allah na tare da ku, kuma 
ba zai nakasa muku ayyukanku ba. 

36. Rayuwar duniya, wasa da 
abin shagala kawai (1) ce, kuma idan 
kun yi imani, kuma kun yi takawa, 
Allah zai kawo muku ijarorinku, 
kuma ba zai tambaye ku dukiyarku 
ba. 

37. Da Allah zai tambaye ku su 
(dukiyoyin) har Ya wajabta muku 
bayarwa, za ku yi rowa kuma Ya 
fitar da miyagun kulle-kullenku. 

38. Ga ku, ya ku wadannan! 
Ana kiran ku domin ku ciyar ga 
tafarkin Allah, sa'an nan daga ci- 
kinku akwai mai yin rowa. Kuma 
wanda ke yin rowa, to, yana yin 
rowar ne ga kansa. Kuma Allah^ne 
Wadatacce alhali kuwa ku faklrai 
ne. Kuma idan kuka juya (daga yi 
Masa cfa'a), zai musanya wacfansu 
mutane, wadansunku, sa'an nan ba 
za su kasance kwatankwacinku ba. 



?>-i^ -if 



ftp psJiopl^obp^^L? 



*f • ^ • i 4 . >\ ^ "">- tvs 9> \~? 



(1) Wasa, shi ne dukan aiki wanda aka yi ba da nufin wata fa'ida ta addini ba, watau 
ana yin sa ne domin a sami abin aikatawa a 6ata lokaci. Dukan ayyukan da mutum ya yi da 
nufin rayuwar duniya kawai, to, ya zama wasa ko da cin abinci ne da karatu. Kuma duk 
abin da mutum ya yi da niyyar bin umurnin Allah, wajibi, to, ya zama aikin Lahira ko da 
cin abinci ne da jima'insa da matarsa, kamar yadda yake a cikin Hadisin Annabi, tsira da 
amincin Allah su tabbata a gare shi. 



775 



48 - Suratul Fat'h 



&s4-£A 




Tana karantar da yadda Allah Ya shirya tsayuwar daular 
Musulunci ta hanyar siyasa domin ta tsare hakkokin Allah da na 
Musulmi. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Lalle Mu, Mun yi maka rin- 
jaye (a kan makiyanka), rinjaye 
bayyananne. 

2. Domin Allah Ya shafe abin da 
ya gabata na laifinka (1) da abin da 
ya jinkirta, kuma Ya cika ni'imarSa 
a kanka, kuma Ya shiryar da kai ga 
hanya madaidaiciya. 

3. Kuma Allah Ya taimake ka, 
taimako mabuwayi. 

4. ShT ne Wanda Ya saukar da 
natsuwa a cikin zukatan muminai 
domin su kara wani imani tare da 
imaninsu, alhali kuwa rundunonin 



OJl^^^l^ilSl 



^iSl^j^J^iOJf-^^^^r^J 






(1) Laifin Annabi wanda Allah Ya gafarta, shi ne a lokacin da ya fara kiran mutane 
zuwa ga bauta wa Allah, Shi Kacfai, masu bauta wa wacfansu abubuwa sun ga laifinsa a 
wannan, sun yi iciyayya da shi saboda haka, har suka yi yaki da shi, domin tsare ibadarsu, 
da al'adunsu, har a lokacin da Allah Ya ba shi rinjaye bayyananne a kansu, suka gane 
amfanin abin da yake kiran su zuwa gare shi na alheri, suka yafe laifin da suke zato, kuma 
suka so shi son da ba ya karewa har Tashin ICiyama. Wannan ni'imar Allah ce babba ga 
AnnabinSa, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. Hanya madaidaiciya, ita ce 
shari'ar da Allah Ya ba shi, wadda ke jan jama'arsa a kan alheri^ har ya zuwa Tashin 
ICiyama, kuma su tashi a cikin aleri mafi girma, matukar dai sun bT ta, sun yi aiki da ita 
gwargwadon yadda ya nuna musu ita. 



776 



48 - Stiratul Fat'h 



-1A 



sammai da Rasa, na Allah kawai ne, 
kuma Allah Ya kasance Masani, 
Mai hikima. 

5. Domin Ya shigar da muminai 
maza da muminai mata gidajen Al- 
janna, kogunan ruwa na gudana 
daga karkashin gidajen, suna ma- 
da wwama a cikinsu, kuma Ya kan- 
kare musu munanan ayyukansu. 
Wannan abu ya kasance a wurin 
Allah babban rabo, mai girma. 

6. Kuma Ya yi azaba ga munafi- 
kai maza da munafikai mata da 
mushirikai maza da mushirikai 
mata, masu zaton mugun zato game 
da Allah, mugunyar masifa mai 
kewayewa ta tabbata a kansu, 
kuma Allah Ya yi hushi da su, kuma 
Ya la'ane su, kuma Ya yi musu 
tattalin Jahannama, kuma ta muna- 
na ta zama makoma (gare su). 

7. Rundunonin sammai da kasa 
na Allah kawai ne, kuma Allah Ya 
kasance Mabuwayi, Mai hikima. 

8. Lalle Mu, Mun aike ka, kana 
mai shaida, kuma mai bayar da 
bushara kuma mai gargacfi. 

9. Domin ku yi Tmani da Allah 
da ManzonSa, kuma ku karfafa shi, 
kuma ku girmama shi, kuma ku 
tsarkake Shi (Allah) safiya da 
maraice. 

10. Lalle wacfanda ke yi maka 
mubaya'a (1) , Allah kawai ne suke yi 



$^££&&l£% 



%:'" :*:rr. *»■ 






■%<&$$£-■'* 



<"*- r'ki 






fry ]j^j^LA o <\**jj j^ ^ j^j 









^ . **v '"\ ^ * l<*l -I I > 1^' ^ .»•-• 



(1) Asalin mubaya'a daga bai'u ne, watau ciniki, wanda ya yi mubaya'a ga Limamin 
Musulmi kamar ya yi ciniki ne ya sayar da ransa, domin ya karbi Aljanna daga Allah a 
Ranar Kiyama. Mubaya'a ta farko, ita ce wadda aka yi wa Annabi a Hudaibiyya wani cfan 
gari ne kusa da Makka a hanyar Jadda, tafiyar kwana daya. An ce tana a cikin Hurumi, 
wadansu sun ce ba ta cikinsa. 



777 



48 - Suratul Fat'h 



£&#lj&-tA 



wa mubaya'a, Hannun Allah na 
bisa hannayensu, saboda haka wan- 
da ya warware, to, yana warwarewa 
ne a kan kansa kawai, kuma wanda 
ya cika ga alkawarin da ya yi wa 
Allah a kansa, to, (Allah) zai kawo 
masa ijara mai girma. 

11. Wacfanda aka bari daga 
kauyawa (1) za su ce maka, 
"Dukiyoyinmu da iyalanmu sun 
shagaltar da mu, sai ka nema mana 
gafara." Suna fada, da harsunansu, 
abin da ba shi ne a cikin zukatansu 
ba. Ka ce, "To, wane ne ke mallakar 
wani abu daga Allah saboda ku, 
idan Ya yi nufin wata cuta a gare ku 
ko kuma (idan) Ya yi nufin wani 
amfani a gare ku? A'a, Allah Ya 
kasance Mai labartawa ne ga abin 
da kuke aikatawa." 

12. A'a kun yi zaton Annabi da 
muminai, ba za su komo zuwa ga 
iyalansu ba, har abada. Kuma an 
kawata wannan (tunani) a cikin 
zukatanku, kuma kun yi zato, zaton 
mugunta, kuma kun kasance muta- 
ne halakakku. 

13. Kuma wanda baiyiTmani da 
Allah da kuma Manzonsa ba, to, 
lalle Mu, Mun yi tattalin wuta mai 
tsananin kuna, domin kafirai. 















9 )&\*jj^^ygS\Qj*J-&j 






(1) Annabi, tslra da aminci su tabbata a gare shi, ya yi nufin tafiya Makka domin ya 
yi Umra saboda mafarkin da ya yi cewa ya ga ya shiga Makka shi da Sahabbansa, suna 
masu yin aski da suisuye na ibada, sai ya ce wa kauyawan da ke gefen Madina su fita tare 
da shi domin kada Kuraishawa su facfa shi da yaki, su tsare shi daga Dakin. Kuma ya yi 
harama ya kora hadaya domin mutane su san ba yaki yake nufi ba. Sai wacfansu masu 
yawa daga kauyawa suka yi nauyin fita, suka yi zamansu kuma suka ce, "Zai tafi zuwa ga 
mutanen da suka yake shi a tsakar gidansa a Madina, suka kashe Sahabbansa. Ba za mu b! 
shi ba domin mu halaka kanmu." 



778 



48 - Suratul Fat'h 



§g#ljg£. - 1A 



14. Mulkin sammai da kasa na 
Allah kawai ne, Yana gafartawa ga 
wanda Yake so, kuma Yana azabta 
wanda Yake so, alhali kuwa Allah 
Ya kasance Mai gafara ne, Mai jin 
kai. 

75. Wacfanda aka bari za su ce 
idan kun tafi zuwa ga wacfansu 
ganimomi (1) domin ku karBo su, 
"Ku bar mu, mu b! ku." Suna son 
su musanya maganar Allah ne. Ka 
ce, "Ba za ku bl mu ba. Kamar 
wannan ne Allah Ya ce, a gabanin 
haka." Sa'an nan za su ce, "A'a, 
kuna dai hassadar mu ne." A'a, sun 
kasance ba su fahimtar (abubuwa) 
sai kacfan. 

16. Ka ce wa wacfanda aka bari 
daga kauyawa, "Za a kira ku zuwa 
ga wacfansu mutane (2) masu tsana- 
nin yaki (domin) ku yake su ko 
kuwa su musulunta. To, idan kun yi 
cfa'a, Allah zai kawo muku wata 
ijara mai kyau, kuma idan kuka 
juya baya kamar yadda kuka juya a 
gabanin wancan, zai azabta ku, 
azaba mai racfacfi." 

17. Babu laifi a kan makaho, 
kuma babu laifi a kan gurgu, kuma 
babu laifi a kan majiyyaci. Kuma 
wanda ya yi cfa'a ga Allah da Man- 
zonSa, (Allah) zai shigar da shi a 
gidajen Aljanna, koguna na gudana 



" ' ' \ > . r^ ^ . *t, 



<.f-V> 






fry '** ff '\'S\'»" "\.u'S 'A 



(1) A bayan sulhun Hudaibiyya Allah Ya yi wa Annabi alkawarin zai bucfe masa 
Haibara ya sami gamma mai yawa, amma kuma kada ya bari kauyawan da aka nema su 
fita zuwa Makka, suka ki su flta tare da shi. 

(2) Abubakar zai kira su domin su yaki mutanen Musailama, ko kuma su yaki Rumu 
da Farisa a bayan rayuwar Annabi, tsTra da amincin Allah su tabbata a gare shi. 



779 



48 - Stiratul Fat'h 



g5$IJ&-lA 



daga karkashinsu. Kuma wanda ya 
juya baya, (Allah) zai azabta shi, 
azaba mai racfacfi. 

18. Lalle ne, haklka, Allah Ya 
yarda da muminai a lokacin da suke 
yi maka mubaya'a (1) a karkashin 
itaciyar nan domin Ya san abin da 
ke cikin zukatansu, sai Ya saukar 
da natsuwa a kansu, kuma Ya saka 
musu da wani cin nasara maku- 
sanci. 

19. Da wacfansu ganimomi masu 
yawa da za su kar6o su. Kuma 
Allah Ya kasance Mabuwayi, Mai 
hikima. 

20. Kuma Allah Ya yi muku 
wa'adin wacfansu ganimomi masu 
yawa, wacfanda za ku kar6o su, 



©Ot;u* 









*?>^ 






(1) A bayan da Annabi ya sauka a Hudaibiyya, ya kirayi Khuraish bn Umaiya el 
Khuza'i ya aike shi Makka ya aza shi a kan rakuminsa domin ya gaya wa shugabanninsu 
cewa ya taho Umra ne, bai zo da yaki ba. Sai suka soke rakumin Annabi, kuma suka yi 
nufln kashe Khuraish amma Ahabish suka hana su, ya zo ya gaya wa Annabi. Sa'an nan 
Annabi ya kira Umar bn Khattab domin ya aika shi zuwa Makka, sai ya ce, "Ya Manzon 
Allah ina tsoron raina ga Kuraishawa, babu bani Adiyyin bn Ka'ab a Makka balle su kare 
ni daga gare su, amma ina nuna maka wani mutum wanda ya ft ni dangi a cikinta, shi ne 
Usman bn Affan." Sai Annabi ya kira Usman ya aike shi zuwa ga Abi Sufyan da 
shugabannin Kuraish, ya ba su labarin cewa bai zo yaki ba. ya taho ne domin ziyara kawai 
ga wannan T)aki domin ya girmama alfarmarsa. Ya rubuta masa takarda ya tafi da ita. 
Kuma ya umurce shi da ya yi bushara ga Musulmi masu rauni, cewa cin nasara ya yi kusa, 
kuma Allah zai daukaka addininSa. Usman ya fita ya tafi Makka ^a iske cewa Kuraishawa 
sun hacfu a kan hana Annabi shiga Makka. Abban bn Sai'Td bn Asi ya hadu da Usman a 
lokacin shigarsa Makka, sai ya dauke shi a kan rakumarsa, ya ba shi makwabtaka domin 
kada a kashe shi, har ya kai takardar Annabi. Suka nace cewa Annabi ba zai shiga ba, suka 
ce wa Usman, "Idan yana son cfawafi sai ya yi," Sai ya ce ba zai yi ba sai Manzon Allah ya 
yi. Musulmi suka ce, "Usman ya ji dadi ya yi dawafi," sai Annabi ya ce, "Ban yi zaton 
Usman zai yi ba." Sa'an nan labari ya zo wa Annabi, cewa an kashe Usman, saboda haka 
Annabi ya ce, "Idan sun kashe shi, sai mun yake su." Wannan ya sa aka yi masa mubaya'a 
a karkashin itaciyar talh mai kama da farar kaya. A bayan haka Annabi ya aza hannunsa 
na hagu a kan hannunsa na dama, ya ce, "Ga hannun Usmanu." Masu mubaya'a dubu da 
dari uku ko dari hudu ne, da cewa za su yi yaki da Kuraishawa, ba za su gudu ba, sai dai su 
mutu. Daga nan shugabancin ya tabbata. Umar bn Khattab ya sanya an sare itaciyar nan 
domin mutane sun fara salla a karkashinta. Ba a yi' yaki ba, sai aka yi sulhu. Annabi ya 
koma a shekara mai zuwa ya yi Umra. 



780 



48 - Suratul Fat'h 



^$JJj^ - tA 



kuma Ya gaggauta (1) muku wan- 
nan. Kuma Ya kange (2) hannayen 
mutane daga gare ku, kuma domin 
ta kasance wata aya ce ga muminai, 
kuma Ya shiryar da ku ga hanya 
madaidaiciya. 

21. Da wadansu (ganimomin (3) ) 
da ba ku da iko a kansu, lalle Allah 
Ya kewaye su da saninSa, kuma 
Allah Ya kasance Mai ikon yi ne a 
kan dukan kome. 

22. Kuma da wadanda suka ka- 
firta sun ya£e ku, da sun juyar da 
duwaiwai (domin gudu) sa'an nan 
ba za su sami majibinci ba, kuma ba 
za su sami mataimaki ba. 

23. Hanyar Allah wadda ta shu- 
de daga gabanin wannan, kuma ba 
za ka sami musanya ba ga hanyar 
Allah (ta taimakon muminai a kan 
mai zaluntarsu). 

24. Kuma Shi ne Ya kange han- 
nayensu (4) daga gare ku, kuma da 
hannayenku daga gare su, a cikin 
Makka, bayan Ya rinjayar da ku a 
kansu. Kuma Allah Ya kasance Mai 
gani ga abinda kuke aikatawa. 






&-&t& , S£ so 3 > fficJ& 









(1) Cin nasara makusanci, shi ne cin Haibara, a bayan komawar Annabi Madina a 
karshen Zul Hajji. Sa'an nan ya fita wajen karshen Muharram shekara ta bakwai. Aka 
samo ganima mai yawa. Wadansu ganimomi na wacfansu kasashen da za a ci a nan gaba 
har karshen duniya. Ganimar Haibara ita ce aka gaggauta. 

(2) A lokacin da Annabi ya fita daga Madina zuwa Hudaibiyya Allah Ya kange 
hannuwan Yahudawa daga iyalan Musulmi na cikin Madina, in da ba domin haka ba, sai 
su je su facfa su da kashi da kamu. Sai Allah Ya jefa tsoro a cikin zukatansu. 

(3) Ganima da aka yi musu gaggawa da ita, ita ce Haibara. Gamma wadda ba su da 
Tko da ita, ita ce sauran kasashen duniya inda Musulmi suka ci, suka mallake shi, na kasar 
Rumawa da Farisawa da Masar da sauransu. 

(4) Wadansu Kuraishawa ne, su tamanin, suka kewaye Musulmi a Hudaibiyya, da 
niyyar yaudara, sai aka kame su, su duka, aka kai su ga Annabi, shi kuma ya yafe musu, a 
bayan ya nuna musu rinjaya. Wannan shi ne ya sabbaba yin sulhu. 



781 



48 - Suratul Fat'h 



-1A 



25. Su ne wacfanda suka kafirta, 
kuma suka kange ku daga Masal- 
lacin Harami, da hadaya tana tsare 
(sun hana ta) ta isa ga wurinta. 
Kuma ba domin wadansu maza 
muminai da wacfansu mata mumi- 
nai ba, ba ku sansu ba, ku taka su 
har wani aibi ya same ku daga gare 
su, ba da sani ba, (da Allah Ya yi 
muku iznin yaki), domin Allah Ya 
shigar da wanda Yake so a cikin 
rahamarSa. Da (muminai) sun 
tsabbace da Mun azabtar da wa- 
cfanda suka kafirta daga gare su da 
azaba mai radacfi. 

26. A lokacin da wacfanda suka 
kafirta suka sanya hananar kabi- 
lanci a cikin zukatansu, hananar 
kabilanci irin (1) na Jahiliyya, sai 
Allah Ya saukar da natsuwarSa a 
kan ManzonSa, kuma da a kan 
muminai, kuma Ya lazimta musu 
kalmar takawa, (2) alhali kuwa sun 
kasance mafi dacewa da ita, kuma 
ma'abutanta. Kuma Allah Ya ka- 
sance Masani game da dukan kome. 

27. Lalle ne, hakika, Allah Ya 
gaskata wa ManzonSa mafarkinsa 
da gaskiya : lalle za ku shiga Masal- 






-£>> »'< ^ ^ \f x' turf > ' %*i ^< ' ' ' *""\ 



^(1) A lokacin da Kuraishi suka ga ba su iya yaki da Annabi, suka doge da 
kabTlancinsu, ta hanyar sulhu. Suka aika Sahlu bn Amru da Huwaitib bn Abdul Uzza da 
Makraz bn Hafs bn Ahnaf domin neman sulhu bisa kada Annabi ya shiga Makka a 
wannan shekara, amma shekara mai komowa ya je ya shiga Makka kwana uku, su kuma 
su flta har ya kare Umra ya fita. Annabi ya karbi sulhun. Aka ce Aliyu bn Abi Talib ya 
rubuta. Wajen rubutun kuma aka so a yi tashin hankali, domin ya rubuta 'Manzon Allah 
ya yi sulhu da Kuraishawa', sai kuma suka ce ba su yarda a rubuta kalmar Manzon Allah 
ba. Sai Annabi ya sanya hannunsa mai daraja ya soke kalmar da ake sabani a kanta. Allah 
Ya saukar da natsuwa ga kowa. 

(2) Kalmar takawa ita ce kalmar shahada domin daukar alkawari da ita yana lazimta 
wa mai ita bin umurnin Allah, da dadi ko ba dadi, ta haka sai natsuwa ta samu. Ana ce 
mata kalmar takawa domin da ita ake kare rai daga bin Shaidan. Ma'anar takawa, ita ce 
kariya. 



782 



48 - Suratul Fat'h 



&3ljg£-£A 



lacin Harami, in Allah Ya so, kuna 
masu natsuwa, masu aske kawu- 
nanku da masu suisuye, ba ku jin 
tsoro, domin (Allah) Ya san abin da 
ba ku sani ba, sa'an nan Ya sanya 
wani cin nasara makusanci a bayan 
wannan. 

28. Shi ne Wanda Ya aiki Man- 
zonSa da shiriya da addinin gaskiya 
domin Ya rinjayar da shi a kan 
addinai dukansu. Kuma Allah Ya 
isa Ya zama Mai shaida. 

29. Muhammadu Manzon Allah 
ne. Kuma wadannan da ke tare da 
shi masu tsanani ne a kan kafirai, 
masu rahama ne a tsakaninsu, kana 
ganin su suna masu ruku'i masu 
sujada, suna neman falala (1) daga 
Ubangijinsu, da yardarSa. Ala- 
marsu tana a cikin fuskokinsu, daga 
kufan sujuda. (2) Wannan shi ne 
siffarsu, a cikin Attaura. Kuma 
siffarsu a cikin InjTla, ita ce kamar 
tsiron shuka wanda ya fitar da res- 
hensa, sa'an nan ya karfafa shi, ya 
yi kauri, sa'an nan ya daidaita a kan 
kafafunsa, yana bayar da sha'awa 
ga masu shukar, domin (Allah) Ya 
fusatar da kafirai game da su. 
Kuma Allah Ya yi wa'adi ga wadan- 
da suka yi imani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, daga cikinsu, da 
gafara da ijara mai girma. 






.Y^<* \ *-z»t'* 



>\ss'l '.*.'. .*\'.' -,.r C **\k'C\" 



(1) Neman falala da sana'ar hannunsu, ko fatauci, ba su zama nauyi a kan mutane ba, 
kowanensu ya dogara ga Allah, sa'an nan yana rayuwa a kan halaliyarsa. 

(2) Kufan sujuda, shi ne hasken fuskokinsu da annurinsu. Fuska ita ce madubin 
zuciya. Ana gane zuciyar kwarai daga fuskarta. Ba ya halatta ga mutum ya rika darkaka 
goshinsa ga Rasa domin ya yi kwadon salla. Wannan alamar riya ce. 

Facfakarwa.Nan ne Rarshen dogayen surori da ake ce wa Mutfawwalatu. An Rare su da 
surori biyu, Kital domin yaki, da Fat'h domin tsarin gudanar da siyasa saboda tsaron 
Addlni. Bayan haka kuma sai gajerun surori, watau Mufassalatu. 



783 



49 — Suratul Hujurat 



&mm-* 




Tana karantar da halayen kwarai da ladubba na addini da na 
zaman jama'a a tsakaninsu. 



&!&£*. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kal 



1. Ya ku wacfanda suka yi imani ! 
Kada ku gabata (da kdme) gaba ga 
Allah da ManzonSa. (1) Kuma ku yi 
da'a ga Allah da takawa. Lalle Al- 
lah Mai ji ne, Masani. 

2. Ya ku wadanda suka yi Tmani ! 
Kada ku daukaka saututtukanku (2) 
bisa sautin Annabi, kuma kada ku 
bayyana sauti gare shi a magana, 
kamar bayyanawar sashenku ga 
sashe, domin kada ayyukanku su 
6aci, alhali kuwa ku ba ku sani ba. 

3. Lalle wadanda ke runtsewar 
saututtukansu a wurin Manzon Al- 
lah, wadannan ne wadanda Allah 
Ya jarrabi zukatansu ga takawa. 
Suna da wata irin gafara da ijara 
mai girma. 









(1) Wannan ya nuna mana cewa ba ya halatta ga Musulmi ya yi wani aiki ko ya facfi 
wata magana sai ya san hukuncin Allah a cikinsu. Kuma kada ya kara wayonsa a kan abin 
da Allah Ya ce, kuma kada ya rage idan yana da ikon cikawa. Dukan wannan yakan ja 
Musulmi ga 6acin ayyukansa, watau ya yi ridda daga Musulunci. 

(2) Ladubban zama da shugaba. Annabi shi ne kan shugabanni, sai dai da'a gare shi 
wajibi ne ga kome, sauran shugabanni ga abin da bai sa6a wa shari'a ba. 



784 



49 — Suratul Hujurat 



omm-* 



4. Lalle wacfanda ke kiranka 
daga bayan cfakuna, mafi yawansu 
ba su aiki da hankali. 

5. Kuma da lalle su, sun yi haku- 
ri har ka fita zuwa gare su, hakika, 
da ya kasance mafi alheri gare su, 
kuma Allah Mai gafara ne, Mai jin 
kai. 

6. Ya ku wacfanda suka yi Tmani ! 
Idan fasiki (1) ya zo muku da wani 
babban labari, to, ku nemi bayani, 
domin kada ku cuci wacfansu muta- 
ne a cikin jahilci, saboda haka ku 
wayi gari a kan abin da kuka aikata 
kuna masu nadama. 

7. Kuma ku sani (cewa) lalle ne, 
a cikinku akwai Manzon Allah. Da 
yana bin ku ga (halaye) masu yawa 
na aFamarin, da kun auku a cikin 
zunubi, kuma amma Allah Ya soyar 
da Tmani a gare ku, kuma Ya kawa- 
ta shi a cikin zukatanku, kuma Ya 
kyamantar da kafirci da fasicci da 
sabo zuwa gare ku. Wacfannan (da 
suka lazimci sifofin nan) su ne 
shiryayyu. 

8. Bisa ga falala daga Allah da 
ni'ima. Kuma Allah Masani ne, 
Mai hikima. 

9. Kuma idan jama'a biyu ta 
muminai suka yi yaki, to, ku yi 
sulhu, a tsakaninsu. Sai idan cfayan- 
su ta yi zalunci a kan gudar, to, sai 















(1) Idan wani ya kai labarin 6arna, kada a yi aiki da shi sai bayan an bincika an san 
gaskiyar al'amarin, kafin a yi aiki da shi. Fasiki ga asalin kalma shi ne duka wanda ya 
karkace daga hanyar kwarai wadda aka sani. A nan, fasiki, shi ne mai kai labarin da yake 
akwai tashin hankali a cikinsa, ko kuma abin tsoro domin ya sanya riidu a tsakanin jama'a 
tun ba a san hakikanin al'amarin ba. 



785 



49 - Suratul Hujurat 



&mm-* 



ku yaki wadda ke yin zalunci har ta 
kdma, zuwa ga umurnin Allah. To, 
idan ta koma, sai ku yi sulhu a 
tsakaninsu da adalci, kuma ku dai- 
daita. (1) Lalle Allah na son masu 
daidaitawa. 

10. Muminai 'yan'uwan juna ka- 
wai ne, saboda haka ku yi sulhu a 
tsakanin 'yan'uwanku biyu, kuma 
ku bi Allah da takawa, tsam- 
maninku, a yi muku rahama. 

11. " Ya ku wacfanda suka yi ima- 
ni ! Kada wadansu mutane su yi 
izgili game da wadansu mutane, 
mai yiwuwa ne (abin yi wa izgilin) su 
kasance mafifita daga gare su (masu 
izgilin), kuma wadansu mata kada 
su yi izgili game da wadansu mata 
mai yiwuwa ne su kasance mafifita 
daga gare su. Kuma kada ku aiban- 
ta kanku, kuma kada ku jefijuna da 
miyagun sunaye na lakabobi. Tir da 
suna na fasicci a bayan Tmani. 
Kuma wanda bai tuba ba, to, wa- 
cfannan su ne azzalumai. 

12. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni! Ku nisanci abu mai yawa na 
zato. Lalle sashen zato laifi ne. 
Kuma kada ku yi rahoto, kuma 
kada sashenku ya yi gibar sashe. 
Shin, cfayanku na son ya ci naman 









"H ^^»r»-r *^ v 1 f >- 






'opMf^&LX$£j 



t^A A^pjJ J^=*b OU ^=>J^\ six*) 



(I) Wannan tsari na sulhu a tsakanin al'umma biyu masu fada, shi ne hanya mafi 
kyau wadda har yanzu wayon duniya bai kai ga yin aiki da shi ba. Da yanzu an zauna 
lafiya, da Majalisar TDinkin Duniya na iya aiki da shi. Haka yake kuma ga sauran 
hukunce-hukuncen mutanen duniya. Shan'ar Musulunci saboda adalcin da ke cikinta, 
kuma wayon duniya bai kai ta ga ana iya zartar da shi ba, shine ya sa kasashen Musulunci 
na kaucewa gare ta, domin son ran shugabanninsu. Allah Ya mayar da mu ga addininmu ! 
Dukan Musulmin da ya kauce wa shan'ar Musulunci, to, ya kauce ne domin ya sami 
damar yin zalunci, kuma idan ya halatta kaucewar, ya zama ba Musulmi ba. 



786 



49 — Suratul Hujurat 



&mm-* 



ctan'uwansa yana matacce? To, kun 
kl shi (cin naman). Kuma ku bi 
Allah da takawa. Lalle Allah Mai 
karbar tuba ne, Mai jin kai. 

13. Ya ku mutane! (1) Lalle ne 
Mu, Mun halitta ku daga namiji da 
mace, kuma Muka sanya ku dango- 
gi da kabiloli, domin ku san juna. 
Lalle mafificinku daraja a wurin 
Allah, (shi ne) wanda yake mafi- 
ficinku a takawa. Lalle ne, Allah 
Masani ne, Mai kididdigewa. 

14. Kauyawa suka ce,J'Mun yi 
Tmani." Ka ce, "Ba ku yilmani ba, 
amma dai ku ce, 'Mun mlka wuya,' 
Tmani bai gama shiga a cikin zuka- 
tanku ba. Kuma idan kun yi da'a ga 
Allah da ManzonSa, to, ba zai rage 
muku kome daga ayyukanku ba. 
Lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin 
kai." 

15. Muminan gaskiya kawai, su 
ne wadanda suka yi imani da Allah 
da ManzonSa, sa'an nan ba su yi 
shakka ba, kuma suka yi jihadi da 
dukiyarsu da kuma rayukansu, ci- 
kin tafarkin Allah. Wacfannan su ne 
masu gaskiya. 

16. Ka ce, "Kuna sanar da Allah 
ne game da addininku, alhali kuwa 
Allah Ya san abin da ke cikin sam- 
mai da abin da ke cikin kasa, kuma 
Allah Masani ne ga dukan kome?" 



~fii\*5i'* *> ■■ 



4 ^^ *4<^y ' * t "* *'"'-* ' '" ' -'"'' ; >* ■* 






>^ v rr^''t ^ -\\ ^ * **\t^4. 



(1) Ya kirayi masu imani a cikin wannan sura sau biyar ga abin da ya ke6anta da su 
na umurni da hani kamar yadda Lukman ya kirayi dansa wajen yi masa wasiyyoyi. Kuma 
ya kirayi mutane a wannan aya ga abin da ya hada muminai da kaflrai wajen halitta, watau 
alfahari da dangantaka. Dangantaka ba ta cfaukaka wanda takawarsa ba ta daukaka^shi 
ba, kuma ba ta rage wanda takawarsa ta cfaukaka shi. FifTkon takawa, shT ne fTftko 
tabbatacce. 



787 



50 - Suratu K 



<&%&? — <>• 



17. Suna yin gori a kanka wai 
sun musulunta. Ka ce, "Kada ku yi 
gorin kun musulunta a kaina. A 'a, 
Allah ne ke yi muku gori domin Ya 
shiryar da ku ga Imani, idan kun 
kasance masu gaskiya. 

18. "Lalle Allah Yana sanin gai- 
bin sammai da icasa, kuma Allah 
Mai gani ne ga abin da kuke aika- 
tawa." 









J9 u^LLjoU->j^^ 




Tana karantar da yadda mai wa'azi zai yi amfani da kalmomi 
da kuma ma'anoni masu tasTri ga rai. Annabi yakan yi huduba da 
ita a kan mimbarinsa. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. K. Ina rantsuwa da Alkur'ani 
Mai girma. 

2. A'a, sun yi mamaki, cewa mai 
gargacfi, daga gare su, ya zo musu, 
sai kafirai suka ce, "Wannan wani 
abu ne mai ban mamaki." 

3. "Shin, idan muka mutu, kuma 
muka kasance tur6aya (za a komo 
da mu)? Waccan komowa ce mai 
nisa. 

4. Lalle ne, Mun san abin da 
Rasa ke ragewa daga gare su, kuma 
wurinMu akwai wani littafi mai 
tsarewa. 






SjXa^ 



788 



50 - Suratu K 






5. A'a, sun karyata ne game da 
gaskiyar a lokacin da ta je musu, 
saboda haka suna a cikin wani 
aramari mai raurawa. 

6. Shin, to, ba su yi dubi ba zuwa 
ga sama, a bisa gare su, yadda 
Muka gina ta, kuma Muka kawace 
ta, kuma ba ta da wacfansu tsa- 
ogi? 

7. Da kasa, Mun mike ta, kuma 
Mun jefa kafaffun duwatsu a cikin- 
ta, kuma Mun tsirar, a cikinta daga 
kowane ma'auri mai ban sha'awa? 

8. Domin wayar da ido da tuna- 
tarwa ga dukan bawa mai tawak- 
kali? 

9. Kuma Mun sassaukar, daga 
sama, ruwa mai albarka, sa'an nan 
Muka tsirar game da shi (itacen) 
lambuna da kwaya abin girbewa. 

10. Da itacen dablno dogaye, 
suna da 'ya'yan itace gunda masu 
hauhawar juna. 

77. Domin arziki ga bayi, kuma 
Muka rayar da kasa matacciya 
game da shi. Kamar wannan ne 
fitar daga kabari kake. 

12. Mutanen Nuhu sun karyata, 
a gabaninsu (mutanen yanzu) da 
ma'abuta Rassi, (1) da Samudawa. 

13. Da Adawa da Fir'auna da 
'yan'uwan Lucfu. 



'-<--"'■ "-X&&&& 









(1) Rassi sunan wata rijiya ce. Mutanenta na zaune a gefenta da dabbobinsu, suna 
bauta wa gumaka, aka aika musu wani Annabi, ana ce da shi Hanzala bn Safwan ko kuma 
waninsa. 



789 



50 - Suratu K 






14. Da ma'abuta Runci (1) da mu- 
tanen Tubba'u, (2) kowanensu ya 
Raryata Manzanni, sai RyacewaTa 
ta tabbata. 

15. Shin, to, Mun kasa ne game 
da halittar farko? A'a, su, suna a 
cikin rikici daga halitta sabuwa. 

16. Kuma lalle ne, hakiRa, Mun 
halitta mutum, kuma Mun san abin 
da ransa ke yin waswasi da shi, 
kuma Mu ne mafi kusanta zuwa 
gare shi daga lakar jannayensa. 

17. A lokacin da masu haduwa 
biyu suke haduwa daga dama, 
kuma daga hagu akwai wani (ma- 
la 'ika) zaunanne. 

18. Ba ya lafazi da wata magana 
face a like da shi akwai mai tsaro 
halartacce. 

19. Kuma mayen mutuwa ya je 
da gaskiya. Wannan shi ne abin da 
ka kasance daga gare shi kana biji- 
rewa. 

20. Kuma aka hura a cikin kaho. 
Wancan yinin Ryacewar ne fa. 

21. Kuma kowane rai ya zo, tare 
da shi akwai mai kora da mai 
shaida. 

22. (Sai a ce masa), "Lalle ne, 
hakika, ka kasance a cikin gafala 
daga wannan. To, Mun kuranye 
maka rufinka, saboda haka ganin- 
ka a yau, mai kaifi ne." 






** .y y* '*ys "y.yy *" 



^i^v jp ' '* ■* yy S** y y*ys}**'Zss' » 









EJ -W^JcH^^**u^ cPC^Wj 



< f.y y y \'""'?0 ' ' » » "*' ' ^* 9 ' s 



(1) Ma'abuta Runci, mutanen Shu'aibu ne na farko. Bayan an halaka su, sa'an nan ya 
tafi Madayana. 

(2) Tubba'u, Sarkin Himyar ne, a Yemen, ya musulunta amma mutanensa suka Ri bin 
sa ga addini, aka halaka su, shi kuma ya tsTra. Shi ne sarki wanda ya sa6a wa ka'ida : ya 
musulunta amma mabiyansa ba su musulunta ba. 



790 



50 - Suratu K 



1 •- *** 



23. Kuma abokin hacfinsa (1) ya 
ce, "Wannan shi ne abin da ke tare 
da ni halarce." 

24. (A ce wa mala'iku) "Ku jefa, 
a cikin Jahannama, dukan mai ya- 
wan kafirci, mai tsaurin rai. 

25. "Mai yawan hanawa ga alhe- 
ri, mai zalunci, mai shakka. 

26. "Wanda ya sanya, tare da 
Allah, wani abin bautawa na da- 
bam, saboda haka ku jefa shi a cikin 
azaba mai tsanani." 

27. Abokin hacfinsa (2) ya ce, "Ya 
Ubangijinmu! Ban sanya shi gir- 
man kai ba, kuma amma ya kasance 
a cikin Bata mai nlsa." 

28. Ya ce, "Kada ku yi husuma a 
wuriNa, alhali Na gabatar da kyace- 
wa zuwa gare ku. 

29. "Ba a musanya magana a 
wuriNa. Kuma Ban zama Mai za- 
lunci ba ga bayiNa." 

30. Ranar da Muke cewa ga 
Jahannama, "Shin, kin cika?" 
Kuma ta ce, "Ashe, (3) akwai wani 
kari?" 

31. Kuma a kusantar da Aljanna 
ga masu takawa, ba da nlsa ba. 



Mjl^i ji U \ JA,4^J Uj 



rf^it " I?'" 'lift" . f "Jt 



* ' ** *' *\\ I- * 












(1) Mala'ika mai rubutun aikinsa. Ba ya rabuwa da shi sai a halaye uku, wurin jima'i 
da saiga da wanka. Mala'ikan da aka hacfa shi da shi domin ya rubuta ayyukansa. 

(2) Shaicfanin da ke tare da shi. A cikin Hadisi an ruwaito cewa kowa yana da 
Shaidani tare da shi, sai dai idan ya rinjaye shi, da bin abin da Allah Ya aza masa, ko kuma 
shi Shaidanin ya rinjaye shi da bin son zuciyarsa. 

(3) Wannan jawabi na Jahannama yana daukar ma'anoni biyu. Ta farko tana nuna ta 
cika kwarai, amma tana kukan a kara mata wani abu a cikinta. Wannan fassara ta yi 
daidai da ayar da ta ce, "Lalle na cika Jahannama daga aljannu da mutane gaba daya." 
Sura ta 32, aya ta 13. Fassara ta biyu, ita ce Jahannama na neman kari tana hushi saboda 
masu sa6a wa umurnin Allah. Sura ta 67 ayoyi 6, 7 da 8. 



791 



50 - Suratu K 






32. "Wannan shl ne abin da ake 
yi muku wa'adi da shi ga dukan mai 
yawan komawa ga Allah, mai tsare- 
war (umurninSa). 

33. "Wanda ya ji tsoron Mai 
rahama a fake, (1) kuma ya zo da 
wata irin zuciya mai tawakkali." 

34. (A ce musu) "Ku shige ta da 
aminci. (2) Waccan ita ce ranar 
dawwama. 

35. Suna da abin da suke so a 
cikinta, kuma tare da Mu akwai 
karin ni'ima. 

36. Kuma da yawa Muka hala- 
kar, a gabaninsu, (mutanen yanzu) 
daga wacfansu al'ummomi, (wa- 
tfanda suke) su ne mafi karfin 
damka daga gare su, sa'an nan 
suka yi bincike a cikin kasashe : 'K6 
akwai wurin tslra? ,(3) (Babu). 

37. Lalle ne a cikin wancan, ak- 
wai tunatarwa ga wanda zuciyarsa 
ta kasance gare shi, ko kuwa ya jefa 
sauraro, alhali kuwa yana halarce 
(da hankalinsa). 

38. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
halitta sammai da kasa da abin da 
ke a tsakaninsu, a cikin kwanaki 
shida, alhali wata 'yar wahala ba ta 
shafe Mu ba. 

39. Saboda haka, ka yi hakuri a 
kan abin da suke fada, kuma ka yi 












^t » s <"'< 



*p ju> &AjfyJ>ji&££ 



lUa> ~fA Ji^ bj>J* *-$ii l^===LbbllQ 

ot^b*Jfc^}$y& 






^ >/,/ <" 



<iL; -^^ r~?r^-} ^^yjpy* uPJ^ » 



(1) Tsoron Allah a fake, shT ne a bauta masa, ba da riya ba, bayyane da boye duka 
cfaya. 

(2) K6 kuma ku shiga da sallama. 

(3) Sun nemi wurin tsTra, ba su samu ba, saboda haka kafiran yanzu ma ba su iya 
samun wurin tsTra, sai dai idan sun koma ga Allah ta hanyar ManzonSa kawai, watau 
takawa ga Allah ke nan. Ana kare azabarSa da ibadarSa kamar yadda Yake so. 



792 



50 - Suratu K 



^&%£?-o* 



tasblhi (1) game da gode wa Ubangi- 
jinka (watau ka yi salla) a gabanin 
fitowar rana da gabanin bacewarta. 

4(1 Kuma daga dare, sai ka yi 
tasblhi a gare Shi da bayan sujada. 

41. Kuma ka saurara a ranar da 
mai kira ke yin kira daga wuri (2) 
makusanci. 

42. Ranar da suke sauraron tsa- 
wa da gaskiya. Wancan shine yinin 
flta (daga kabari). 

43. Lalle Mu ne hakikatan, Mu 
ne ke rayarwa, kuma Mu ne ke 
kashewa, kuma zuwa gare Mu ka- 
wai ne makomar take. 

44. Ranar da kasa ke tsattsage- 
wa daga gare su, suna masu gagga- 
wa. Wancan tarawar mutane ne, 
mai sauki a gare Mu. 

45. Mu ne mafi sani game da 
abin da suke facfi, kuma ba za ka 
zama mai tilasta su ba. Saboda 
haka ka tunatar game da Alku- 
r'ani, * ga wanda ke tsoron 
kyacewaTa. 



i tt 









<M\^^j<&' ---*?- 







(1) TasbThi game da gode wa Allah a gabanin fitar rana, shi ne sallar^asuba, na 
gabanin 6acewarta, shi ne sallar Azahar da La'asar. Daga dare kuwa, shi ne ^allar 
Magariba da Issha'i. Bayan sujada, shine salloli na nafila kuma ma'anarsa a nan tasbihi da 
tahmldi da kabbarori a bayan salloli farillai talatin da uku kowace, sa'an nan a cika cfari da 
addu'ar da aka ruwaito a nan. 

(2) Mai kira shine Israfilu a cikin kaho a Baitil Makadis domin a nan kasa ta fi zama 
kusa da sama. 

(3) Wannan ya nuna ba a wa'azi da ilmin da ba daga Alkur'ani aka fitar da shi ba, sai 
fa idan bai sa6a wa abin da ke cikin Alkur'ani ba. 



793 



51 - Suratudh Dhariyat 



&M%&-*\ 




Tana karantar da gaggawar saukar azabar Allah ga wacfanda 
suka ki bin umurninSa ko suka saba wa haninSa. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da iskoki masu 
shekar abubuwa, shekewa. 

2. Sa'an nan da giragizai masu 
daukar nauyi (na ruwa). 

J. Sa'an nan da jirage masu gu- 
dana (a kan ruwa) da sauki. 

4. Sa'an nan da mala'iku masu 
rabon al'amari (bisa umurnin 
Allah). 

5. Lalle abin da ake >a muku 
alkawari (da zuwansa), hakTka gas- 
kiya ne. 

6. Kuma lalle^ sakamako (ga 
ayyukanku), hakTka, mai aukuwa 
ne. 

7. Ina rantsuwa da sama 
ma'abuciyar hanyoyi (na tafiyar 
taurari da sautin rediyo). 

8. Lalle ku, hakTka, kuna cikin 
magana mai saBa wa juna (game da 
Alkur'ani). 

9. Ana karkatar da wanda aka 
juyar (daga gaskiya). 

10. An la'ani masu kiri-facfi. 



r^\ - \ \ ■ * -l -\ 



s ' s 



33cJ^J*jd>Jl 






794 



51 — Suratudh Dhariyat 



mum-os 



11. Wacfanda suke shagala a ci- 
kin zurfin jahilci. 

12. Suna tambaya, "Yaushe ne 
ranar sakamako za ta auku?" 

13. Ranar da suke a kan wuta 
ana fitinar su. 

14. (A ce musu) "Ku cfancfani 
fitinarku, wannan shT ne abin da 
kuka kasance kuna neman zuwansa 
da gaggawa." 

15. Lalle masu takawa suna a 
cikin lambunan itace da maremari. 

16. Suna masu dibar abin da 
Ubangijinsu Ya ba su. Lalle su, sun 
kasance masu kyautatawa a gaba- 
nin haka (a duniya). 

17. Sun kasance a lokaci kacfan 
na dare suke yin barci. 

18. Kuma a lokutan asuba suna 
ta yin istigfari. 

19. Kuma a cikin dukiyarsu 
akwai hakki ga (matalauci) mai 
roko da wanda aka hana wa roko. 

20. Kuma a cikin Rasa akwai 
ayoyi ga masu yakTni. 

21. Kuma a cikin rayukanku 
(akwai ayoyi). To, ba za ku dubawa 
ba? 

22. Kuma a cikin sama arzikinku 
(yake fitowa) da abin da ake yi 
muku alkawari. 

23. To, kuma Ina rantsuwa da 
Ubangijin sama da Rasa, lalle ShT 
(abin da ake yi muku alkawari), 
hakika, gaskiya ne, kamar abin da 
kuka zamo kuna karantawa na ma- 
gana. 





















795 



51 — Suratudh Dhariyat 



<$&M%&-*\ 



24. Shin, labarin bakin Ibrahim, 
wacfanda aka girmama, ya zo 
maka? 

25. A lokacin da suka shiga gare 
shi, sai suka yi sallama; ya ce 
"Aminci ya tabbata a gare ku, mu- 
tane baki!" 

26. Sai ya juya zuwa ga iyalinsa, 
sa'an nan ya zo da maraki tutturna. 

27. Sai ya kusantar da shi zuwa 
gare su, ya ce, "Ba za ku ci ba?" 

28. Sai ya ji tsoro daga gare su. 
Suka ce, "Kada ka ji tsoro." Kuma 
suka yi masa bushara da (haihuwar) 
wani yaro mai ilmi. 

29. Sai matarsa ta fuskanta cikin 
kyallowa, har ta mari fuskarta, 
kuma ta ce, "Tsohuwa bakarariya 
(za ta haihu)!" 

30. Suka ce, "Kamar haka 
Ubangijinki Ya facfa. Lalle ShT, ShT 
ne Mai hikima, Mai ilmi." 

31. (Ibrahim) ya ce, "To, mene 
ne babban al'amarinku, ya ku 
Manzanni!" 

32. Suka ce, "Lalle mu, an aike 
mu zuwa ga wacfansu mutane, masu 
laifi. 

33. "Domin mu saka musu wa- 
cfansu duwatsu na wani yumBu 
(bom). 

34. "Wacfanda aka yi wa alama 
daga wajen Ubangijinka, domin 
masu Barna." 

35. Sa'an nan Muka fitar da 
wanda ya kasance a cikinta daga 
muminai. 









^ f£r->Jf& y *J 






^^^/y^i^3^i!jJK 



^P cAJfc^ b^>- (i^tW^l 






^^i^^^0^l^>^ 



796 



51 — Suratudh Dhariyat 



£)&W%&-os 



36. Sai dai ba mu samu ba, a 
cikinta, face gida guda na Musulmi. 

37. Kuma Muka bar wata ay a, a 
cikinta, ga wacfanda ke jin tsoron 
azaba, mai radadi. 

38. Kuma ga Musa, a lokacin da 
Muka aiko shi zuwa ga Fir'auna da 
wani dallli bayananne. 

39. Sai ya juya baya tare da kar- 
finsa, kuma ya ce, "Mai sihiri ne ko 
kuwa mahaukaci!" 

40. Saboda haka Muka kama shi 
tare da rundunarsa, sa'an nan 
Muka jefa su a cikin teku, alhali 
kuwa yana wanda ake zargi. 

41. Kuma ga Adawa, a lokacin 
da Muka aika iska kekasasshiya a 
kansu. 

42. Ba ta barin kome da ta je a 
kansa, face ta mayar da shi kamar 
rududdugaggun kasusuwa. 

43. Kuma ga Samudawa, a loka- 
cin da aka ce musu, "Ku ji dan dadi 
har wani dan lokaci!" 

44. Sai suka yi girman kai ga 
umurnin Ubangijinsu, saboda haka 
tsawa ta kama su, alhali kuwa suna 
kallo. 

45. Ba su ko samu damar tsaya- 
wa ba, kuma ba su kasance masu 
neman agaji ba. 

46. Da mutanen Nuhu a gabanin 
haka, lalle sun kasance wadansu 
irin mutane ne fasikai. 

47. Kuma sama, mun gina ta da 
wani irin karfi, alhali kuwa lalle Mu 
ne Masu yalwatawa. 



!|Mcfl-«L~J ^Cjt^^J^P l^dbJ^U? 









797 



51 — Suratudh Dhariyat 



®&B$&-o\ 



48. Kuma Jcasa Mun shimficfa ta, 
To, madalla da masu shimfidawa, 

Mu. 

49. Kuma daga kome Mun halit- 
ta nau'i biyu, watakila za ku yi 
tunani. 

50. Saboda haka ku gudu zuwa 
ga Allah, lalle nlmai gargadi kawai 
ne a gare ku, mai bayyanannen 
gargadi. 

57. Kuma kada ku sanya, tare da 
Allah, wani abin bautawa na da- 
bam, lalle iiT, mai gargadi kawai ne a 
gare ku, mai bayyanannen gargadi. 

52. Kamar haka dai wani Manzo 
bai je wa wadanda ke gabaninsu ba 
face sun ce, "Mai sihiri ne ko mah- 
aukaci." 

53. Shin, suna yi wa juna wa- 
siyya da shi ne? A'a, su dai mutane 
ne masu girman kai. 

54. Sai ka juya daga barinsu, 
kuma kai ba abin zargi ba ne. 

55. Kuma ka tunatar, domin tu- 
natarwa tana amfanin muminai. 

56. Kuma Ban halitta aljannu da 
mutane ba sai domin su bauta Mini. 

57. Ba Ni nufin (samun) wani 
arziki daga gare su, Ba Ni nufin su 
(yi Mini hidimar) ciyar da Ni. (1) 

58. Lalle Allah Shine Mai arzut- 
tawa, Mai ikon yi, Mai cikakken 
Jcarfi. 

59. To, lalle wadanda suka yi 
zalunci suna da wasaki (na cfiban 
zunubi) kamar wasakin abokansu, 









<<£$> » *& •' t 9 "^^ ">\ '*i 'uk"*-' 






fey o^yj»\*M 









l^J^^y^^tj'^y^ cyU o£ 



(1) Ba Ni nufin su samo Mini abinci, kuma ba Ni nufin su dafa Mini abinci. 



798 



52 — Suratucf T)ur 



j&m-« 



saboda haka kada su yi Mini gag- 
gawa. 

60. Saboda haka bone ya tabba- 
ta ga wacfanda suka kafirta, daga ra- 
nar su wadda aka yi musu alkawari. 







Tana karantar da yadda ake rumatar da abokin husuma da 
hujjoji da kuma jan hankalinsa zuwa ga gaskiya. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da T)ur (Dutsen 
Musa). 

2. Da wani littafl rubutacce. 

3. A cikin wata takardar fata 
shimficfacfcfa. 

4. Da Gidan da aka rayar da shi 
(da ibada). 

5. Da rufin nan da aka daukaka. 

6. Da tekun nan da aka cika (da 
ruwa). 

J. Lalle azabar Ubangijinka, ha- 
£i£a, mai aukuwa ce. 

8. Ba ta da mai tunkudewa. 

9. Ranar da sama ke yin motsi 
tana kai kawo. 

10. Kuma duwatsu na tafiya 
suna shudewa. 




9 1^ Jl>JI^a-^j 



799 



52 - Suratucf T>ur 



m$&-<* 



11. To, bone ya tabbata a ranar 
nan ga masu karyatawa. 

12. Wacfanda suke a cikin ku- 
duddufi suna wasa. 

13. Ranar da za a tunkuda su zu- 
wa wutar Jahannama, tunkudawa. 

14. (A ce musu) "Wannan ita ce 
wutar da kuka kasance kuna karya- 
tawa game da ita. 

75. "To, shin, wannan sihiri ne 
ko kuwa ku ne ba ku gani? 

16. "Ku shige ta. To, ku yi haku- 
ri ko kuma kada ku yi hakuri, dai- 
dai ne a kanku, kawai ana yi muku 
sakamakon abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

17. Lalle masu takawa suna a 
cikin gidajen Aljanna da wata 
ni'ima. 

18. Suna masu jin dacfi da abin 
da Ubangijinsu Ya ba su, kuma 
Ubangijinsu Ya tsare musu azabar 
JahTm. 

19. (A ce musu) "Ku ci, ku sha, 
da ni'ima, domin abin da kuka 
kasance kuna aikatawa." 

20. Suna kishingicfe a kan kara- 
gu wadanda ke cikin sahu, kuma 
Muka aurar da su wadansu mata 
masu farin idanu, masu girmansu. 

21. Kuma wadanda suka yi ima- 
ni kuma zuriyarsu (1) suka bi su ga 
imanin, Mun riskar da zuriyarsu da 



j^r ^ >i ^?> *r . ~* ' It 



Pp oj!&[^j^^\^\3\*^ 



J lre* 






l£jo 



(v& ^iv^JOySllIl %\ 









( 1 ) Wannan aya tana nuna yadda wani ke ceton wani saboda kusanci domin a kara 
daukaka mai ceton. Sharadin ceton, shT ne wanda ake ceton yana da nasa Imanin. Wanda 
jinginarsa ta halaka babu mai cetonsa. Zuriya ta hada uwaye da almajiran malami salihi. 
Suna shiga a cikin cetonsa. 



800 



52 - Suratud" T>ur 



J»&-<* 



su, alhali kuwa ba da Mun rage 
musu kome ba daga aikinsu, kowa- 
ne mutum jingina ne ga abin da ya 
sana'anta. 

22. Kuma Muka yalwata musu 
'ya'yan itace da nama irin wanda 
suke marmari. 

23. Suna mlka wa junansu a ci- 
kinta hinjalan giya, wadda babu 
yasassar magana a cikinta, kuma 
babu jin nauyin zunubi. 

24. Kuma wadansu samari na 
gewayawa a kansu, kamar dai su 
lu'ulu'u ne wanda ke kulle. 

25. Wadansunsu suka fuskanta 
zuwa ga wacfansu, suna tambayar 
juna. 

26. Suka ce, "Lalle mu, mun 
kasance a gabanin wannan (a du- 
niya) a cikin iyalanmu muna jin 
tsoro. 

27. "To, Allah Ya yi mana kyau- 
tar falala, kuma Ya tsare mana 
azabar iskar zafi. 

28. "Lalle mu, mun kasance, a 
gabanin haka, muna kiran Sa. Lalle 
Shi, Shi ne Mai kyautatawa, Mai 
rahama." 

29. To, ka tunatar, kai fa, sabo- 
da ni'imar Ubangijinka, ba boka 
kake ba, kuma ba mahaukaci ba. 

30. Shin, za su ce, "Mawaki ne, 
muna jiran maslfun mutuwa game 
da shi"? 

31. Kace, "Kuyijira, domin m 
ma lalle ina a cikin masu jira tare 
da ku." 



fp 0^03)3! 



fp j)juJ^ QVzi j5 &==> &\Q 6 



pp ^Jj :.l\^\ J^bjjj iLjc 4S1 



rA:>A\-<r" 






©^»>4 



b£L><ii>j 



4 iT^ > ' » -^ ^^ 



^jjh fro ctbj c.« «^ ^ ^ —j ^--^ Jte 



801 



52 - Suratucf T>ur 



m\%&-* 



32. Shin, hankulansu ne ke 
umarnin su da wannan, ko kuwa su 
wasu mutane ne masu ketare haddi ? 

33. Shin, cewa suke yi, "Shi ne ke 
kaga fadarsa"? A'a ba su dai yi 
Tmani ba. 

34. Sai su zo da wani labari mai 
misalinsa, idan sun kasance su masu 
gaskiya ne. 

35. Shin, an halitta su ne ba daga 
kome ba, ko kuwa su ne masu yin 
halitta? 

36. Shin, sun halitta sammai da 
kasa ne? A'a ba su dai yi Tmanin 
yaklni ba. 

37. Shin, taskokin Ubangijinka, 
suna a wurinsu ne? Ko kuwa su ne 
masu rinjaya? 

38. Shin, suna da wani tsani ne 
wanda suke (hawa suna) sauraron 
(labarin sama) a cikinsa? Sai mai 
sauraronsu ya zo da wani dalTli 
bayyananne. 

39. Shin, Yana (1) da'ya'ya mata 
ne kuma ku, kuna da cfiya maza ne? 

40. Shin, kana tambayar su wata 
ijara ne, saboda haka suka zama 
masu jin nauyin biyan tarar? 

41. Shin, a wurinsu akwai ilmin 
gaibi, saboda haka suna rubutawa? 

42. Shin, suna nufin wani kaidi 
ne? To, wadanda suka kafirta su ne 
wadanda ake yi wa kaidi. 






^>^i 






in <<. \\<LZ\"-A . >i :•: : a\\* 






gj b^y^&ji\jcJ^\\j^'^ 



A *. JLh» * Puis A& c ^ *-*"* " j^*** p* f ' 



™j c*J/iL[i> 



$£^\&U^**$ 



(1) Wadansu Larabawa suna kiran mala'iku 'ya'yan Allah mata, suna kuma bauta 
musu domin su cece su daga Allah, suna yin gumaka da sunansu. 



802 



52 - SuratucfDur 



mt&-« 



43. Shin, suna da wani abin bau- 
tawa ne wanda ba Allah ba? Tsarki 
ya tabbata ga Allah daga abin da 
suke yi na shirki! 

44. Kuma idan sun ga wani 6a6- 
6ake daga sama yana faduwa, sai su 
ce wani girgije ne, mai hauhawar 
juna. 

45. To, ka bar su, sai sun hacfu da 
yinin nan da za a sumar da su a 
cikinsa. 

46. Ranar da kaidinsu ba ya wa- 
datar masu da kome, kuma ba a 
taimakon su. 

47. Kuma lalle wadannan da 
suka yi zaluncin, suna da azaba (a 
nan duniya) banda waccan, kuma 
mafi yawansu ba su sani ba. 

48. Sai ka yi hakuri da hukuncin 
Ubangijinka, lalle kai fa kana ida- 
nunMu, kuma ka_ tsarkake (1) 
Ubangijinka da (tasblhi) game da 
gode Masa a lokacin da kake tashi 
tsaye (domin salla ko wani abu). 

49. Kuma daga dare, sai ka tsar- 
kake Shi (da tasblhin) da lokacin 
juyawar taurari. 



\^> -* -"- > S> > " > 



(1) Ma'anar ita ce tsarkakewa ko tasblhi, 'tsare salloli, farillai, ana cewa' facfin 
"Subhanal Lahi wal Hamdu Lillahi" a bayan kowane mazauni, domin ya zama kaffarar 
wannan mazaunin. 



803 



53 — Suratun Najm 



&^ljg£-«r 




Tana tsarkake Annabi da Manzancinsa daga kowane aibi. 
Tana tabbatar da^shi daga Allah, sa'an nan tana 6ata dukan abin da 
ba shi ba na addinai da aFadu. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da tauraron, a 
lokacin da ya faku. 

2. Ma'abucinku bai Bata ba, 
kuma bai ketare haddi ba. 

3. Kuma ba ya yin magana daga 
son zuciyarsa. 

4. (Maganarsa) ba ta zamo ba, 
face wahayi ne da ake aikowa. 

5. (Mala'ika) mai tsananin kar- 
fi (1) ya sanar da shi. 

6. Ma'abucin karfi da kwarjini, 
sa'an nan ya daidaita. 

7. Alhali kuwa yana a sararin 
sama mafi daukaka. 

8. Sa'an nan ya kusanta, kuma 
ya matsa zurowa. 

9. Har ya kasance gwargwadon 
zira'i biyu, ko kuma abin da ya fi 
kusa. 



yy ' ^ 9 . 












(1 ) Wahayin da ke zuwa ga Annabi babu 6ata a cikinsa domin Jibrilu mai kawo shi ga 
Annabi, Mala'ika ne mai Icarfi kwarai, wani Shaidani ba ya iya taron sa domin ya musanya 
wahayin, kuma Annabi ya san shi sosai, kuma idan ya kawo wahayin, sai ya sauko kusa 
£warai da Annabi, sa'an nan shi kuma Annabi ba rikitacce ba ne, yana cikin hankalinsa. 



804 



53 — Suratun Najm 



m$&-or 



10. Sa'an nan ya yi wahayi zuwa 
ga bawan Allah (Muhammadu) da 
abin da ya facfa (masa). 

11. Zuciyar(Annabi)batakarya- 
ta abin da ya gani ba. 

12. Shin, za ku yi masa musu a 
kan abin da yake gani? 

13. Kuma lalle ya gan shi, hakl- 
katan, a wani lokacin saukarsa (1) . 

14. A wurin da magaryar tuke- 
wa take. 

75. A inda taken, nan Aljannar 
makoma take. 

16. Lokacin da abin da yake rufe 
magaryar tukewa ya rufe ta. 

17. Ganinsa (2) bai karkata ba, 
kuma bai ketare haddi ba. 

18. Lalle, tabbas, (Annabinku) 
ya ga wacfanda suka fi girma (3) 
daga ayoyin Ubangijinsa. 

19. Shin, kun ga Lata da 
Uzza? (4) 

20. Da (wani gunki wai shi) Ma- 
nata, na ukunsu? 

21. Ashe, ku ne da da namiji, Shi 
(Allah) kuma da diya mace? 

22. Wannan fa ya zama rabo 
nakasasshe. 



***** ' AT *' ft J* *\< 






(1) Lamirin Mala'ika Jibrila ne. 

(2) Lamirin Annabi Muhammadu ne. 

(3) Watau dai Allcur'ani ya zo daga Allah ta hanya mafi aminci har ya sadu da 
mutane domin su yi aiki da abin da ke cikinsa. 

(4) Watau kun bar Alkur'ani kun koma wa surkullen da kuke hadawa game da 
gumaka su Lata da Uzza da Manata. Kuna cewa su wakflan Mala'ikun da kuke bauta wa 
ne kuma su 'ya'yan Allah mata ne. Suna ceton ku daga Allah. 



805 



53 — Suratun Najm 



&A 



-or 



23. Wacfannan ba kome ba ne 
face sunaye, wacfanda kuka ambace 
su da su, ku da uwayenku. Allah bai 
saukar da wani dalili game da su ba. 
(Kafirai) ba su biyar kome face zato 
da abin da rayukansu ke so, alhali 
kuwa shiriyar, (1) ta daga wajen 
Ubangijinsu, ta je musu (sai suka 
bar ta suka koma wa zaton). 

24. Ko (an facfi cewa) mutum zai 
sami abin da yake guri? 

25. To, Lahira da duniya na Al- 
lah kawai ne (wanda ya neme su 
daga wani, ya yi kuskure). 

26. Akwai mala'iku da yawa a 
cikin sammai, cetonsu ba ya wada- 
tar da kome face bayan Allah Ya yi 
izni (da shi) ga wanda Yake so, 
kuma Yake yarda. 

27. Lalle wadannan da ba su yin 
Tmani da Lahira, hakika, suna kiran 
mala'iku da sunan mace. 

28. Kuma ba su da wani ilmi 
game da shi, ba su bin kome face 
zato, alhali kuwa lalle zato ba ya 
amfanar da kome daga gaskiya. 

29. Saboda haka sai ka kau da 
kai daga wanda ya juya baya daga 
ambatonMu, kuma bai yi nufin 
kome ba face rayuwar kusa (du- 
niya). 

30. Wannan ita ce iyakar abin da 
suke iya kai gare shi na ilmi. Lalle 
Ubangijinka Shine Mafi sanin wan- 
da ya Bace daga hanyarSa, kuma 
Shi ne Mafi sani ga wanda ya nemi 
shiriya. 



"" ' " *■ 



^ 4"\' ' '• *»*t 









^&%&%&&U$k 



"i *y 






MferM&t&Z 






(jiJGjtf 






(1) Watau Alkur'ani wanda Mala'ika JibrTla ya zo wa Annabi da shi. Sun bar shi sun 
koma wa tatsuniyoyi da gurace-gurace. 



806 



53 — Suratun Najm 



^4 -or 



31. Kuma abin da ke cikin sam- 
mai da abin da yake a cikin kasa na 
Allah kawai ne, domin Ya saka wa 
wadanda suka munana da abin da 
suka aikata, kuma Ya saka wa wa- 
danda suka kyautata da sakama- 
kon da ya fi kyau. 

32. Wadanda ke nisantar ma- 
nyan zunubai da abubuwan alfas- 
ha, face kananan laifuffuka, lalle 
Ubangijinka Mai yalwatattar gafa- 
ra ne, ShT ne Ya fi sani ga abin da ke 
gare ku a lokacin da Ya kaga halit- 
tarku daga kasa, kuma a lokacin da 
kuke tayuna a cikin cikannan 
uwayenku. Saboda haka, kada ku 
tsarkake (1) kanku, ShTne Mafi sani 
ga wanda ya yi takawa. 

33. Shin, ka ga wannan da ya 
juya baya? 

34. Ya yi kyauta kadan, kuma 
ya yi rowa? 

35. Shin, akwai ilmin gaibi a wu- 
rinsa, saboda haka yana ganin 
gaibin? 

36. Ko kuwa ba a ba shi labari ba 
ga abin da yake a cikin Littafan 
Musa? 

37. Da Ibrahim wanda ya cika 
alkawari? 

38. Cewa wani rai mai kayan 
laifi ba ya cfaukar kayan laifin wani. 

39. Kuma mutum ba shi da 
kome face abin da ya aikata. 

40. Kuma lalle aikinsa za a gan 
shi. 












t&y 



A>*^<\l*j\ZAil5l\ 



< s <if 



m&j<£$\^s\j 









EJ C££ c3>-^ » *->*-** o]j 



(1) Wanda yake mutumin kirki, Allah Ya san shi. Kada ku dinga tsarkake kanku da 
bakunanku domin neman girma, ko domin neman wani abu dabam. 



807 



53 — Suratun Najm 



bM\%& - or 



41. Sa'an nan a saka masa da 
sakamako wanda yake mafi cikar 
ma'auni? 

42. Kuma lalle makomar zuwa 
Ubangijinka kawai take? 

43. Kuma lalle Shi, ShT ne Ya 
sanya dariya, kuma Ya sanya kuka. 

44. Kuma lalle ShT, ShT ne Ya 
kashe, kuma Ya rayar. 

45. Kuma lalle ShT neYayihalit- 
ta nau'i-nau'i, namiji da mace. 

46. Daga wani cfigon ruwa guda 
a lokacin da ake jefa shi a cikin 
mahaifa. 

47. Kuma a kansa ne kaga halit- 
ta ta biyu take. 

48. Kuma lalle ShT, ShT ne Ya 
arzuta, kuma Ya wadatar. 

49. Kuma lalle Shi, Shi ne 
Ubangijin Shi'ira (1) . 

50. Kuma lalle ShT, Shi ne Ya 
halaka Adawa na farko. 

51. Da Sumudawa, sa'an nan bai 
rage su ba. 

52. Da mutanen Nuhu a gabanin 
haka, lalle su, sun kasance mafi 
zalunci kuma mafi girman kai. 

53. Da wacfanda aka birkice (2) 
kasarsu, Ya kayar da su. 

54. Sa'an nan abin da ya rufe su, 
ya rufe su. 



fey L>-ijOuiyb»^->'j 



*9<£<3kJ<uiw 









(1) Sunan wasu taurari biyu ne suna fita a bayan taurarin Jauza'a suna tafiya daga 
kudu zuwa arewa karkace. Kabilar Larabawa ta Khuza'a na bauta musu da umurnin Abu 
Kabshah, (faya daga^cikin kakannin Annabi na wajen uwa domin haka ne FCuraishawa ke 
ce wa Annabi Ibn ab! Kabshah, wanda ya kaga sabon addinln da ya sa6a wa na ubanninsa. 

(2) Mutanen Ludu da aka birkice kasarsu da su. 



808 



53 — Suratun Najm 



-or 



55. To, da wace daga ni'imomin 
Ubangijinka kake (1) yin shakka? 

56. Wannan (Muhammadu) mai 
gargatfi ne kamar irin masu gar- 
gacfi na farko. 

57. Makusanciya (2) fa, ta yi kusa. 

58. Babu wani rai, banda Allah, 
mai iya bayani gare ta. 

59. Shin, kuma daga wannan (3) 
labari kuke mamaki? 

60. Kuma kuna yin dariya, 
kuma ba ku yin kuka? 

61. Alhali kuna masu wasa? 

62. To, ku yi tawali , u (4) ga Al- 
lah, kuma ku bauta (Masa). 









*&>*' 










Tana karantar da cewa wanda ya nemi wata mu'ujiza, to, ita za 
ta zama sababin halakarsa. 



j* -* . * v -* 



Z>a .si/ftim Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



/. Sa'a ta yi kusa, kuma wata (5) 
ya tsage. 



(1) Kamar abokin magana ko mai karatu. 

(2) Makusanciya, ita ce Kiyama. 

(3) Alkur'ani. 

(4) Ana yin sujadar karatu a nan, amma ba ta a cikin sujudai na tTlas. 

(5) Kuraishawa suka nemi Annabi ya yi addifa domin wata ya tsage wani balgace 
nasa ya facto a kasa ; ya yi addu'ar, wata ya tsage, wani abu daga gare shi ya facto kamar 
yadda suka nema. 



809 



54 — Suratul FCamar 



bm\m~* 



2. Kuma idan sun ga wata aya, 
sai su juya baya su ce, "Sihiri ne 
mai dogewa!" 

3. Kuma suka karyata, kuma 
suka bi son zuciyarsu, alhali kuwa 
kowane al'amari (wanda suke son 
su ture daga Annabi) an tabbatar da 
shi. 

4. Kuma lalle, abin da yake ak- 
wai tsawatarwa a cikinsa na labarai 
ya zo musu. 

5. Hikima cikakka! Sai dai abu- 
buwan gargacfi ba su amfani. 

6. Saboda haka, ka bar su! Ra- 
nar da mai kiran zai yi kira zuwa ga 
wani abu abin kyama. 

7. Kaskantattu ga idanunsu za 
su fito daga kaburburansu, kamar 
dai su fari ne wadanda suka watse. 

8. Suna gaggawar tafiya zuwa ga 
mai kiran, kafirai na cewa, "Wan- 
nan yini ne mai wuya!" 

9. Mutanen Nuhu sun karyata, a 
gabaninsu, sai suka karyata Ba- 
wanMu, kuma suka ce, "Shi ma- 
haukaci ne." Kuma aka tsawace 
shi. 

10. Saboda haka ya kira Ubangi- 
jinsa (ya ce), "Lalle nl, an rinjaye ni, 
sai Ka yi taimako." 

77. Sai Muka bude kofofin sama 
da ruwa mai zuba. 

72. Kuma Muka BuBBugar da 
kasa ta zama idanun ruwa, dada 
ruwa ya harfu a kan wani umurni da 
aka riga aka kaddara shi. 

13. Kuma Muka dauke Nuhu a 
kan (jirgi) na alluna da kusoshi. 



sj* s -*»* ? \ >."• > *>ts K s 



9 \\-'\ * 9 >Z'\'U" v' 



e^Vto-^^l^oSlJ 



£ / ^ T > 



r *y± 



±Js& 









S 






E|^^ U ^y^A <^\ y*b; l^-Xi 









810 



54 — Suratul Kamar 



um\m-K 



14. Tana gudana, a cikin kiyaye- 
warMu, domin sakamako ga wan- 
da aka yi wa kafircin. 

15. Kuma lalle Mun bar ta ta 
zama aya. To, shin, akwai mai tuna- 
ni? 

16. To, yaya azabaTa take da 
gargacfiNa? 

17. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
saukake Alkur'ani, domin tunawa. 
To, shin, akwai mai tunawa? 

18. Adawa sun karyata, to, yaya 
azabaTa take, da gargacfiNa? 

19. Lalle Mu, Mun aika da iska 
mai tsananin sauti a kansu, a cikin 
wani yinin nahisa mai dogewa. 

20. Tana fizgar mutane kamar 
dai su kututturan dablno 
tumbukakku ne. 

21. To, yaya azabaTa take da 
gargacfiNa? 

22. Kuma lalle ne, hakika Mun 
saukake Alkur'ani, domin tunawa. 
To, shin, akwai mai tunawa? 

23. Samudawa sun karyata game 
da gargacfin. 

24. Sai suka ce, "Wani mutuin 
daga cikinmu, shi kacfai, wai mu bl 
shi! Lalle mu, a lokacin, hakika, 
mun shiga wata 6ata da hauka. 

25. "Shin, an jefa masa Manzan- 
cin ne, a tsakaninmu? A'a shi dai 
gawurtaccen makaryaci ne mai gir- 
man kai!" 

26. Za su sani a gobe, wane ne 
gawurtaccen mai karyar, mai gir- 
man kan? 






>>/ ss s 'S '"> 






^^ > > ' 1 f ' 



811 



54 — Suratul Kamar 



ymm-K 



27. Lalle Mu, masu aikawa da 
rakumar (1) ne, ta zame musu fitina, 
sai ka tsare su da kallo, kuma ka yi 
hakuri. 

28. Kuma ka ba su labari, cewa 
ruwa rababbe ne a tsakaninsu (da 
rakumar), kowane sha, mai shi 
yana halartar sa. 

29. Sai suka kira abokinsu, 
sai ya karBa, sa'an nan ya soke ta. 

30. To, yaya azabaTa take da 
gargacfiNa? 

31. Lalle Mu, Mun aika tsawa 
guda a kansu, sai suka kasance 
kamar yayin mai shinge. 

32. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
saukake Alkur'ani, domin tunawa. 
To, shin, akwai mai tunawa? 

33. Mutanen Ludu sun karyata, 
game da gargadi. 

34. Lalle Mun aika iskar tsaku- 
wa a kansu, face mabiyan Ludu, 
Mun tsirar da su a lokacin asuba. 

35. Saboda wata ni'ima ta daga 
gare Mu. Kamar haka Muke saka 
wa wanda ya gode. 

36. Kuma lalle, hakika, ya yi 
musu gargadin damkarMu, sai 
suka yi musu game da gargadin. 

37. Kuma lalle, hakika, su, sun 
neme shi ta wajen bakinsa, sai 
Muka shafe idanunsu.'To, ku dan- 
dani azabaTa da gargacfiNa." 



IJpjU^^l^jkl^J 4^^l^[yL^lj>! 



^j •S&rt-irtf.WK 






Jr^t "Z ". < .""-T 9> ' \S\ »'S'. 






^t **\f l*'l^ < | / ^ x \'' >'' 



jXib lL?Ul>3L\L*uJa)^jjG)jLa3j 



f^ V' i<" 



(1) Mutanen Saleh sun nemi mu'ujiza da rakuma, a fitar da ita daga dutse, sai aka 
fitar da ita, kuma aka raba ruwan sha a tsakaninsu da ita. 



812 



54 — Suratul Kamar 



£^)Ji&-<* 



38. Kuma lalle, hakika, wata 
azaba matabbaciya ta waye musu 
gari da yaki, tun da safe. 

39. To, ku dandani azabaTa da 
gargacfiNa. 

40. Kuma lalle ne, hakika, Mun 
saukake Alkur'ani domin tunawa. 
To, shin, akwai mai tunawa? 

41. Kuma lalle, hakika, gargadin 
ya je wa mabiyan Fir'auna. 

42. Sun karyata game da ayoyin- 
Mu, dukansu, sai Muka kama su, 
irin kamun Mabuwayi, MaiTkon yi. 

43. Shin, kafiranku ne mafi alhe- 
ri daga wadancan, ko kuwa kuna da 
wata bara'a a cikin littattafai? 

44. K6 za su ce, "Mu duka masu 
hada karfi ne domin cin nasara?" 

45. Za a karya (1) taron, kuma su 
juya baya domin gudu. 

46. A'a, Sa'a ita ce lokacin 
wa'adinsu, kuma Sa'ar ta fi tsana- 
nin maslfa, kuma ta fi daci. 

47. Lalle ne masu laifi suna a 
cikin Bata da hauka. 

48. Ranar da za a ja su a cikin 
wuta a kan fuskokinsu. "Ku dan- 
dani shafar wutar Sakar." 

49. Lalle Mu, kowane irin abu 
Mun halitta shi a kan tsari. 

50. Kuma umurninMu bai zamo 
ba face da kalma daya, kamar wal- 
kawar ido. 



|3| yJC^uJ* ^\^^^^r^>xl^> JjUJ 



EJ j'^j o)^> \J>jj& 









%^yi^ L y^ 






(1) Bushara ce ga Annabi, cewa zai yi yaki da Kuraishi kuma zai rinjaye su. Sa'an nan 
yakin ya auku a Badar. 



813 



55 — Suratur Rahman 



&&ym-oo 



51. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
halaka irin gayyarku. To, shin, ak- 
wai mai tunani? 

52. Kuma kowane abu, da suka 
aikata shi, yana a cikin littattafai. 

53. Kuma dukan karami da bab- 
ba, rubutacce ne. 

54. Lalle masu takawa suna a 
cikin gidajen Aljanna da koguna. 

55. A cikin mazaunin gaskiya, 
wurin Mai ikon yi, Mai iya zartas- 
wa. 



J43 ?&CjA U^JlaI aSl 






&\ >V -M "- •* v^ 




Tana karantar da ni'imomin Allah nau'i-nau'i ga mutane da 
aljannu a duniya da Lahira, kuma tana kwacfaitar da su ga gode wa 
Allah Mai ni'imtar da su. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. (Allah) Mai rahama. 

2. Ya sanar da Alkur'ani. 

3. Ya halitta mutum. 

4. Ya sanar da shi bayani 
(magana). 

5. Rana da wata a kan lissafi 
suke. 



o^*j-ii^jii 




33oOUjb 



[Jp cXJ^J^jj\) ^ I *Jl 



814 



55 — Suratur Rahman 



£f^JiS£ - °° 



6. Kuma tsirrai masu yacfo da 
itace suna tawalu'i. 

7. Kuma sama Ya cfaukaka ta, 
kuma Ya aza sikeli. 

8. Domin kada ku karkatar da 
sikelin. 

9. Kuma ku daidaita awo da 
adalci, kuma kada ku rage sikelin. 

10. Kuma kasa Ya aza ta domin 
talikai. 

11. A cikinta akwai 'ya'yan ita- 
cen marmari da dabino mai kwasfa. 

12. Da kwaya mai soshiya da 
kamshi. 

13. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku ( 1 } kuke 
karyatawa? 

14. Ya halitta mutum daga 
kekasasshen yum6u kamar kasko. 

75. Kuma ya halitta aljani daga 
bira daga wuta. 

16. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

17. Ubangijin mafita biyu na 
rana, kuma Ubangijin mafada biyu 
na rana. 

18. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

19. Ya garwaya teku biyu (ru- 
wan dadi da na zartsi) suna 
hadiiwa. 



Cp &*i lob jX^L, i^il^ 



tbe^^iiLi 






£$ Qj^CvjcAs^ ^o 



M ^C&(£j^£^ 






(1) Asalin lamiri "ku" yana nuni ne ga nau'i biyu, watau mutane da aljannu, sai dai 
babu lamirin abu biyu kawai a cikin Hausa, sai na jama 'a. Janfi a luggar Hausa ya fara 
daga biyu. 



815 



55 — Suratur Rahman 



jliPI3£ - oo 



20. A tsakaninsu akwai shama- 
ki, ba za su ketare haddi ba. 

21. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

22. Lu'ulu'u da murjani na fita 
daga gare su. 

23. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

24. Kuma Yana da manyan jira- 
ge, wadanda ake kagawa a cikin 
teku kamar manyan duwatsu. 

25. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

26. Dukan wanda ke kanta (1) 
mai karewa ne. 

27. Kuma abin yardar Ubangi- 
jinka^Mai girman Jalala da karim- 
ci, shT ne yake wanzuwa. 

28. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

29. Wanda ke a cikin sammai da 
kasa yana rokon Sa (Allah), a kul- 
lum Allah na a cikin wani sha'ani. 

30. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

31. Za Mu dauki lokaci saboda 
ku, ya ku (2) masu nauyin halitta 
biyu! 



EJ c) LjJj V r-j^i L^Jj 



^oV&(&j £tf*!s\j 






|p o^l ^\^ £yL~- 



(1) Yana nufin Rasa. 

(2) Mutane da aljannu. 



816 



55 — Suratur Rahman 



&$)$&- °o 



32. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

33. Yajama'ar aljannuda muta- 
ne! Idan kuna iya zarcewa daga 
sasannin sammai da kasa, to, ku 
zarce. Ba zajcu iya zarcewa ba face 
da wani dalili. 

34. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke kar- 
yatawa? 

35. Ana sako wani harshe daga 
wata wuta a kanku, da narkak- 
kiyar tagulla. To, ba za ku nemi 
taimako ba? 

36. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa. 

37. Sa'an nan idan sama ta tsage 
kuma ta zama ja kamar jar fata. 

38. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

39. To, a ran nan, ba za a tam- 
bayi wani mutum laifinsa ba, kuma 
haka aljani. 

40. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

41. Za a iya sanin masu laifi da 
alamarsu, saboda haka sai a kama 
kwarkadarsu da sawayensu. 

42. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

43. Wannan Jahannama ce wad- 
da masu laifi ke karyatawa game da 
ita. 















S oC5^l^===uS^i^U 



L-p£3U^L3 









817 



55 — Suratur Rahman 



G$)£& - oo 



44. Suna kewaya a tsakaninta da 
ruwan cfimi mai tsananin tafasa. 

45. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

46. Kuma wanda ya ji tsoron 
tsayawa a gaba ga Ubangijinsa 
yana da Aljanna biyu. 

47. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

48. Masu rassan itace. 

49. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

50. A cikinsu akwai maremari 
biyu suna gudana. 

51. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

52. A cikinsu akwai nau'i biyu 
daga kowane 'ya'yan itacen mar- 
mari. 

53. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

54. Suna gincire a kan wadansu 
shimfidu, cikinsu tufafin alharini 
mai kauri ne, kuma nunannun 
'ya'yan itacen Aljannar biyu kusa- 
kusa suke. 

55. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

56. A cikinsu akwai mata masu 
takaita ganinsu, wani mutum, ga- 






*s *s>s's 









G^^", , i '}'T\'" ** <' 






SoC^L^J^C^U 



* k f > ^ < i 



J^Zi ^l&fLhjl <y^ ^Ir^lyt? 



818 



55 — Suratur Rahman 



£PJi3£ - oo 



banin mazajensu, bai cfebe budur- 
cinsu ba kuma haka wani aljani. 

57. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

58. Kamar dai su yakutu ne da 
murjani. 

59. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

60. Shin, k^autatawa na da wani 
sakamako? (A 'aha) Face kyauta- 
tawa. 

61. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

62. Kuma baicinsu akwai wa- 
cfansu gidajen Aljanna biyu. 

63. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

64. Masu duhun inuwa. 

65. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

66. A cikinsu, akwai maremari 
biyu masu kwararar ruwa. 

67. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

68. A cikinsu akwai 'ya'yan ita- 
cen marmari da dabino da rum- 
mani. 

69. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 



&&tfj 






j;^fC^U 






ra oV^^l^vJ^/ C&U 



fry o^J^L^v^^U^li 









819 



55 — Stiratur Rahman 



^sat&v*. 



-oc 



70. A cikinsu, akwai wasu mata 
masu kyaun halaye, masu kyaun 
halitta. 

71. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

72. Masu farin idanu da bakinsu 
watfanda aka tsare a cikin haimomi. 

73. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

74. Wani mutum, gabanin ma- 
zajensu, bai debe budurcinsu ba, 
kuma haka wani aljani. 

75. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

76. Suna gincire a kan wasu ma- 
tasai masu koren launi da katTfun 
Abkara kyawawa. 

77. To, saboda wane daga 
ni'imomin Ubangijinku, kuke 
karyatawa? 

78. Sunan Ubangijinka, Mai gir- 
man Jalala da Karimci, ya tsarkaka. 



Muv^L^S t$ '*& V 






' '*' ' s*<>* 



^y^^^^y^^V-A^jp*^^ 






820 



56 - Suratul Wa£i 4 a 



$mm-<n 




Tana karantar da kasuwar mutane uku, kowane kashi da 
hanyarsa a rayuwarsa da mutuwarsa. 

*)WA 



Da sunan Allah, Mai raharna, Mai jin kai. 



1. Idan mai aukuwa ta auku. 

2. Babu wani (rai) mai karyata- 
wa ga aukuwarta. 

3. (Ita) mai kaskantawa ce, mai 
daukakawa. 

4. Idan aka girgiza kasa girgiz- 
awa. 

J. Kuma aka nike duwatsu, 
nikewa. 

6. Sai suka kasance kura da ake 
watsarwa. 

7. Kuma kun kasance nau'i uku. 

8. Watau mazowa dama. (1) 
Mene ne mazowa dama? 

9. Da mazowa hagu. Mene ne 
mazowa hagu? 

10. Da wadanda suka tsere. Su 
wadanda suka tseren nan, 

//. Wadancan, su ne wadanda 
aka kusantar. 

12. A cikin Aljannar ni'ima. 









'*' \\' Jt Z>' 



amjl^jl 



UJ uOiUbOulSsS 


















(1) Mazowa dama ko masu albarka wadanda za a bai wa takardunsu da dama. 
Mazowa hagu ko masu shu'umci wadanda za a bai wa takardunsu da hagu. 



821 



56 - Suratul Wa£i'a 



mmm-n 



13. Jama'a ne daga mutanen 
farko. (1) 

14. Da kacfan daga mutanen 
icarshe. 

15. (Suna) a kan wasu gadaje 
saicaicicu. 

16. Suna gincire a kansu, suna 
masu kallon juna. 

17. Wasu yara samari na dindin- 
din gewaya a kansu. 

18. Da wasu kofuna da shantula 
da hinjalai daga (giya) mai 6u66uga. 

19. Ba a sanya musu ciwon jiri 
saboda ita, kuma ba su buguwa. 

20. Da wasu 'ya'yan itacen mar- 
mari daga irin wacfanda suke za6e. 

21. Da naman tsuntsaye daga 
wanda suke ganin sha'awa. 

22. Da wasu mata masu fararen 
idanu da girmansu. 

23. Kamar misalan lu'ulu'u wan- 
da aka 66ye. 

24. A kan sakamako, domin 
abin da suka kasance suna aika- 
tawa. 

25. Ba su jin wata yasassar ma- 
gana a cikinta, kuma ba su jin sun 
yi laifi. 

26. Sai dai wata magana (mai 
dacfi): Salamun, salamun. 

27. Da mazowa dama. Mene ne 
mazowa dama? 






ffa--: > »'* >> $' 






^*S&&&j& 









£&%ty\%£Z$ 






(1) Jama'a daga mutanen farko, su ne Annabawan farko da kacfan daga cikin 
mutanen icarshe, shi ne Annabi Muhammadu, sallallahu alaihi wa sallama. Ba a shiga cikin 
wannan kashi da aiki sai dai da zabin Allah. Kuma an rufe £6farsa. Babu sauran wani 
annabi wanda zai zo da wani addini sabo a bayan Annabi Muhammadu, tsTra da amincin 
Allah su tabbata a gare shi. 



822 



56 — Suratul Wa£i'a 



mz&\m-n 



28. (Suna) a cikin itacen maga- 
rya maras kaya. 

29. Da wata ayaba mai yawan 
'ya'ya. 

30. Da wata inuwa mlkakkiya. 

31. Da wani ruwa mai gudana. 

32. Da wasu 'ya'yan itacen mar- 
mari masu yawa. 

33. Ba su yankewa kuma ba a 
hana su. 

34. Da wasu shimficfu 
macfaukaka. 

35. Lalle Mix, Mun kaga halit- 
tarsu kagawa. 

36. Sa'an nan Muka sanya su 
budurwai. 

37. Masu son mazansu, a cikin 
tsara cfaya. 

38. Ga mazowa dama. 

39. Wata kungiya ce daga muta- 
nen farko. 

40. Da wata kungiya daga muta- 
nen karshe. 

41. Mazowa hagu, Mene ne ma- 
zowa hagu? 

42. Suna a cikin wata iskar zafi 
da wani ruwan zafi. 

43. Da wata inuwa ta hayaki 
mai baki. 

44. Ba mai sanyi ba, kuma ba 
mai wata ni'ima ba. 

45. Lalle su, sun kasance a gaba- 
nin wannan wacfanda aka jiyar dacQ. 

46. Kuma sun kasance suna do- 
gewa a kan mummunan zunubi mai 
girma. 















®G$S* 






fa- . <t\-<»A*' 



C|l ^Zj*& £&'S* ly^r i 



823 



56 - Suratul Waici'a 



gi^li^-* 



47. Kuma sun kasance suna 
cewa, "Shin, idan mun mutu kuma 
muka kasance tur6aya da kasu- 
suwa, shin, lalle mu, wacfanda za a 
koma rayarwa ne haklkatan? 

48. "Shin, kuma da ubanninmu 
na farko?" 

49. Ka ce, "Lalle mutanen farko 
da na karshe. 

50. "Tabbas, wacfanda ake tara- 
wa ne a cikin wani yini sananne. 

51. "Sa'an nan lalle ku, ya ku 
6atattu, masu karyatawa! 

52. "Lalle masu cT ne daga wata 
itaciya ta zakkum (danyen wuta). 

53. "Har za ku zama masu cika 
cikunna daga gare ta. 

54. "Sa'an nan kuma masu sha 
ne, a kan wannan abin cin, daga 
ruwan zafi. 

55. "Ku zama masu sha irin shan 
rakuma masu kishirwa." 

56. Wannan ita ce liyafarsu a 
ranar sakamako. 

57. Mu ne Muka halitta ku, to, 
don me ba za ku gaskata ba? 

58. Shin, kuma kun ga abin da 
kuke fitarwa na maniyyi? 

59. Shin, ku ne kuke halitta shi, 
ko kuwa Mu ne Masu halitta wa? 

60. Mu ne Muka kaddara mutu- 
wa a tsakaninku, kuma ba Mu 
zama Masu gajiyawa (1) ba, 





















(1) Aya ta 60 hade take da aya ta 61 watau, ba za Mu kasa musanya ku da wadansu 
mutane ba su tsaya matsayinku, sa'an nan ku kuma Mu mayar da ku wata halitta. 



824 



56 - Suratul Waici'a 



mmm-*\ 



61. A kan Mu musanya watfansu 
(mutane) kamarku, kuma Mu 
mayar da ku a cikin wata halitta da 
ba ku sani ba. 

62. Kuma lalle ne hakika, kun 
san halittar farko, to, don me ba za 
ku yi tunani ba? 

63. Shin, kuma kun ga abin da 
kuke nomawa? 

64. Shin, ku ne ke tsirar da shi, 
ko kuwa Mu ne Masu tsirarwa? 

65. Da Muna so, lalle, da Mun 
sanya shi busasshiyar ciyawa, sai ku 
yini kuna mamakin bakin ciki. 

66. (Kuna cewa) "Lalle hakika 
an aza mana tara! 

67. "A'a, mun dai zama wadan- 
da aka hana wa!" 

68. Shin, kuma kun ga ruwa 
wannan da kuke sha? 

69. Shin, ku ne kuke saukar da 
shi daga girgije, ko kuwa Mu ne 
Masu saukarwa? 

70. Da Mun so, da Mun mayar 
da shi ruwan zartsi. To, don me ba 
ku godewa? 

71. Shin, kuma kun ga wuta 
wannan da kuke kyastawa? 

72. Shin, ku ne kuke kaga halit- 
tar itaciyarta, ko kuwa Mu ne Masu 
kagawa? 

73. Mu ne Muka sanya ta wata 
abar wa'azi da jin dacfi ga matafiya 
a cikin jeji. 

74. Sai ka tsarkake sunan 
Ubangijinka Mai girma. 









^oy^y^^xy-jy^u 



Sfc&£!lil 















825 



56 - Suratul Waki'a 



%w\m-n 



75. To, ba sai Na yi rantsuwa ba 
da lokutan faduwar taurari. 

76. Kuma lalle ne, hakika, rant- 
suwa ce mai girma, da kun sani. 

71. Lalle shi (wannan littafi), 
hakika, abin karantawa ne mai 
daraja. 

78. A cikin wani littafi tsararre. 

79. Babu mai shafa shi face wa- 
cfanda aka tsarkake. 

80. Wanda aka saukar ne daga 
Ubangijin halitta. 

81. Shin, to, wannan labarin ne 
kuke masu wulakantawa? 

82. Kuma kuna sanya arzikinku 
(game da shi) lalle ku, ku karyata 
(shi)? 

83. To, don me idan rai ya kai ga 
makoshi? (Kusa da mutuwa). 

84. Alhali kuwa ku, a lokacin 
nan, kuna kallo. 

85. Kuma Mu ne mafi kusanta 
gare shi daga gare ku, to, amma ku 
ba ku gani. 

86. To, don me in dai kun kasan- 
ce ba wacfanda za a yi wa sakamako 
ba? 

87. Ku mayar da shi (cikin jikin- 
sa) har idan kun kasance masu 
gaskiya (1) . 

88. To, amma idan (mai mutu- 
war) ya kasance daga makusanta, 



ISP ^y^v^^ 
ftp ojjv*^ \* \j*-~~ ^ 









9 S A' 






'>\*X*x 






(1) Idan kun kasance masu gaskiya ga da'awar rashin Tashin Kiyama, to, ku yi 
kokarin hana mutuwa ga mutane domin ku hana cikar alkawarin tayarwa a bayan 
mutuwa. 



826 



56 - Suratul Wa£i'a 



&ffl\$&-*\ 



89. Sai hutawa da kyakkyawan 
abinci da Aljannar ni'ima. 

90. Kuma amma idan ya kasan- 
ce daga mazowa dama, 

91. Sai (a ce masa) aminci ya 
tabbata a gare ka daga mazowa 
dama. 

92. Kuma amma idan ya kasan- 
ce daga masu karyatawar, 6atattun, 

93. Sai wata liyafa ta ruwan zafi. 

94. Da konuwa da Jahlm, 

95. Lalle wannan, haklka, ita ce 
gaskiya ta yakini. 

96. Saboda haka, ka tsarkake (1) 
sunan Ubangijinka Mai karimci. 



AVI ^aiCL^-iij^j 








^p^V-t; << 




F^H^I 


> • 2 » t -. rr; -^ :'»',* ^^S^M 



Tana karantar da muhimmancin Jihadi da ciyar da dukiya 
domin Jihadin cfaukaka kalmar Allah, a bayan Tmani da Allah da 
ManzonSa. 



* j*'^ s * 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



I. Abin da ke cikin sammai da 
kasa ya yi tasblhi ga Allah. Kuma 
Shi ne Mabuwayi, Mai hikima. 



* :\ 



Jeji \j C^yP \ ^U^ *xL-» 



'^$JV 



(1) A cikin ruku'i ana tasblhi da cewa "Subhana Rabbiyal Azlm wa Bihamdih" sau 
uku. Ma'anarsa Tsarki ya tabbata ga Ubangijina Mai girma game da gode Masa.' 



827 



57 - Suratul Hacfid 



&^&-*v 



2. ShT ne da mulkin sammai da 
kasa; Yana rayarwa kuma Yana 
kashewa, kuma ShT Mai ikon yi ne a 
kan kome. 

3. ShT ne Na farko, Na karshe, 
Bayyananne, *B6yayye, kuma ShT 
Masani ne ga dukan kome. 

4. ShTne Wanda Ya halitta sam- 
mai da kasa a cikin wasu kwanuka 
shida, sa'an nan Ya daidaitu a kan 
Al'arshi, Yana sanin abin da ke 
shiga cikin kasa da abin da ke fita 
daga gare ta, da abin da ke sauka 
daga sama da abin da ke hawa 
cikinta, kuma ShT Yana tare da ku, 
duk inda kuka kasance. Kuma Al- 
lah Mai gani ne ga abin da kuke 
aikatawa. 

5. ShT ne da mulkin sammai da 
kasa, kuma zuwa gare Shi (Allah) 
kawai ake mayar da aFamura. 

6. Yana shigar da dare a cikin 
yini, kuma Yana shigar da yini a 
cikin dare, kuma Shi Masani ne ga 
abin da yake a cikin kiraza. 

7. Kuyi Tmani da Allah da Man- 
zonSa, kuma ku ciyar daga abin da 
Allah Ya wakilta ku a cikinsa (na 
dukiya). To, wacfannan da suka yi 
Tmani daga cikinku, kuma suka 
ciyar, suna da wani sakamako mai 
girma. 

8. Kuma me ya same ku, ba za 
ku yi Tmani ba da Allah, alhali kuwa 
ManzonSa na kiran ku domin ku yi 
Tmani da Ubangijinku, kuma lalle 
Allah Ya karBi alkawarinku (cewa 
za ku bauta Masa)? (Ku bauta 









3^£K^ 



S&j'j 



myJ^yM's^ 






\jjy^>i. 



WjWgj^W*^^^ 












828 



57 - Suratul HadTd 



MW&-* 



Masa) idan kun kasance (1) masu 
Imani. 

9. Shi ne Wanda ke sassaukar 
da ayoyi bayyanannu ga BawanSa, 
domin Ya fitar da ku daga duffai zu- 
wa ga haske, kuma lalle Allah hakika 
Mai tausayi ne gare ku, Mai jin kai. 

10. Kuma me ya same ku, ba za 
ku ciyar ba domin rfaukaka kalmar 
Allah, alhali kuwa gadon sammai 
da kasa na Allah ne? Wanda ya 
ciyar a gabanin cin nasara, kuma ya 
yi yaki daga cikinku, ba ya zama 
daidai (da wanda^bai yi haka ba). 
Warfancan ne mafifita girman dara- 
ja (2) bisa ga wadanda suka ciyar 
daga baya kuma suka yi yaki. 
Kuma dukansu Allah Ya yi musu 
wa'adi da (sakamako) mai kyau, 
kuma Allah Masani ne ga abin da 
kuke aikatawa. 

77. Wane ne wanda zai ranta wa 
Allah ranee mai kyau domin Allah 
Ya ninka masa shi (a duniya) kuma 
yana da wani sakamako na karimci 
(a Lahira)? 

72. Ranar da za ka ga muminai 
maza da muminai mata, haskensu 
na tafiya a gaba gare su, da kuma 
dama gare su. (Ana ce musu) 
"Bushararku a yau, ita ce gidajen 
Aljanna." Ruwa na gudana daga 
karkashinsu, suna masu dawwama 
a cikinsu. Wannan, shi ne babban 
rabo mai girma. 






> z> 



\y / 






(1) Wannan ya nuna bin umurnin Allah da nisantar abin haninSa shi ne bauta, domin 
Ya ambaci ciyar da dukiya da yin jihadi bauta, ne. 

(2) Wannan ya nuna cewa sahabban Annabi su ne suka fi kowane Musulmi a bayansu 
daraja. Kuma akwai bambancin daraja a tsakanin sahabban farko da na baya. 



829 



57 - Stiratul HadTd 



mm*-* 



13. Ranar da munaflkai maza da 
munafikai mata ke cewa watfanda 
suka yi Tmani, "Ku dubo mu, mu yi 
makamashi daga haskenku!" A ce 
(musu), "Ku koma a bayanku, do- 
min ku nemo wani haske." Sai a 
danne a tsakaninsu da wani garu 
yana da wani £yaure, a cikinsa nan 
rahama take, kuma a bayansa daga 
wajensa azaba take. 

14. Suna kiran su, "Ashe, ba tare 
muke da ku ba?" Su ce, "T, amma 
ku, kun fitini kanku, kuma kun yi 
jiran wata masTfa, kuma kun yi 
shakka, kuma warfansu gurace- 
-gurace sun rude ku, har umurnin 
Allah ya je muku, kuma marucG ya 
rude ku game da Allah. 

75. "To, a yau ba za a kar6i 
fansa daga gare ku ba. Kuma ba za 
a kar6a daga wadanda suka kafirta 
ba. Makomarku wuta ce, ita ce mai 
dacewa da ku, kuma makomarku 
din nan ta munana." 

16. Shin, lokaci bai yi ba ga wa- 
danda suka yiTmam (1) zukatansu su 
yi tawalu'i ga ambaton Allah da 
abin da ya sauka daga gaskiya? 
Kada su kasance kamar wadanda 
aka bai wa littafi a gabanin haka, 
sai zamani ya yi tsawo a kansu, 
saboda haka zukatansu suka £e£as- 
he, kuma masu yawa daga cikinsu 
fiasi£ai ne. 



• "t ro \*\ > *'" ' *.\{*\ * 'ft 



^^4>JUab A^j w<s*\ **-&>- 












(1) Wanda ya yi Tmani da Allah amma bai bi umurninSa ba, sai zuciyarsa ta £e£ashe, 
lmanin ya fita sa'an nan kuma ya zama fasi£i mai fita hanyar gaskiya. Barin ciyarwa da 
dukiya domin jihadi yana niina £e£ashewar zuciya daga Tmani, saboda haka facfa da zuciya 
domin tsaron imaninta shi ne jihadi mafi girma. 



830 



57 - Suratul HadTd 



mm*-* 



17. Ku sani cewa Allah Yana 
rayar da kasa a bayan mutu- 
warta. (1) Lalle Mun bayyana muku 
ayoyi da fatan za ku yi hankali. 

18. Lalle masu gaskatawa maza 
da masu gaskatawa mata, kuma 
suka ranta wa Allah ranee mai 
kyau, ana riBanya musu, kuma su- 
na da wani sakamako na karimci. 

19. Kuma wacfanda suka yilma- 
ni da Allah da ManzanninSa, wa- 
dannan su ne masu kamalar gaska- 
tawa, kuma su ne masu shahada a 
wurin Ubangijinsu. Suna da 
sakamakonsu da haskensu. Wa- 
cfanda suka kafirta, kuma suka ka- 
ryata game da ayoyinMu, wadan- 
nan su ne 'yan Jahim. 

20. Ku sani cewa rayuwar du- 
niya wasa dai ce da shagala da kawa 
da alfahari a tsakaninku da gasar 
wadata ta dukiya da diya, kamar 
misalin shuka wadda yabanyarta ta 
bayar da sha'awa ga manoma, sa'an 
nan ta kekashe, har ka gan ta ta 
zama rawaya, sa'an nan ta koma 
rauno. Kuma a Lahira akwai aza- 
ba mai tsanani da gafara daga Al- 
lah da yarda. Kuma rayuwar du- 
niya ba ta zama ba face dan jin 
dadin rudi kawai. 

21. Ku yi tsere zuwa ga (neman) 
gafara daga Ubangijinku, da Al- 
janna, fadinta kamar fadin sama da 
kasa ne, an yi tattalinta domin wa- 
cfanda suka yi Itnani da Allah da 



»\m *t ^frli^l-f 






' **' 3s'*.'< 'UrtA 



wp 



'*>\<". - * 4>%tfi 












>>?'> " 






(1) Mai rayar da £asa a bayan mutuwarta da ruwa, yana rayar da zukata saboda 
tawalu'i ga ambaton Allah da bin umurninSa. Watau tawalu'i daidai yake da ruwa wajen 
rayarwa ga matattu, sai dai kowane da tasa hanya. 



831 



57 - Suratul Hacffd 



M^-^Y 



ManzanninSa. Wannan falalar Al- 
lah ce, Yana bayar da ita ga wanda 
Ya so. Kuma Allah Mai falala ne 
Mai girma. 

22. WatamasTfabazataaukuba 
a cikin kasa ko a cikin rayukanku 
face tana a cikin littafi a gabanin 
Mu halitta ta. Lalle wannan, ga 
Allah, mai sauki ne. 

23. Domin kada ku yi bakin ciki 
a kan abin da ya kubuce muku, 
kuma kada ku yi murnar alfahari da 
abin da Ya ba ku. Kuma Allah ba 
Ya son dukan mai takama, mai 
alfahari. 

24. Watau wadanda ke yin rowa, 
kuma suna umurnin mutane da yin 
rowa. Kuma wanda ya juya baya, 
to, lalle Allah, Shine kadai Mawa- 
daci, Godadde. 

25. Hakika, lalle, Mun aiko 
ManzanninMu da hujjoji bayya- 
nannu, kuma Muka saukar da Lit- 
tafi da sikeli tare da su domin mu- 
tane su tsayu da adalci, kuma Mun 
saukar da bakin karfe, (1) a cikinsa 
akwai cutarwa mai tsanani da am- 
fani ga mutane, kuma domin Allah 
Ya san mai taimakonSa da Man- 
zanninSa a fake. Lalle ne Allah Mai 
karfi ne, Mabuwayi. 

26. Kuma hakika, lalle, Mun 
aiki Nuhu da Ibrahim, kuma 









> < t .s*> '&* **?iyi\' *>, 



tJL 



^k * A\t '&'> ^^ \< S'" " 



* "^O^^Li^iJ^JaJ 



rr *.<.^>^ 



5p J^<£jWO) ! £r~^ \ 



'"<* . x'X'" 



'Stsv^-'A' 






(1) Littafi a nan ana nufin dukan littattafan sama da aka bayar a bayan Nuhu da 
Ibrahim. Ma'auni kuma, shi ne shan'ar da ke cikinsu. Bakin karfe kuwa domin kayan aiki 
na amfanin sana'o'i da cutar da ke a cikinsa na makamai da kuma amfanin tsaron addini 
da jihadi. Littafi da ma'auni ana aiki da su wajen awon ibadar Allah da mu'amaldi a 
tsakanin mutane. 



832 



57 - Suratul HadTd 



M^-^ 



Muka sanya Annabci da Littafi a 
cikin zuriyarsu ; daga cikinsu akwai 
mai neman shiryuwa, kuma masu 
yawa daga cikinsu fasikai ne. 

27. Sa'an nan Muka biyar a 
bayansu {1) da ManzanninMu ; 
kuma Muka biyar da Tsa dan Ma- 
ryama, kuma Muka ba shi Linji- 
la kuma Muka sanya tausayi da 
rahama a cikin zukatan wadanda 
suka bTshi, da ruhbananci (2) wan- 
da suka kaga shi, ba Mu rubuta shi 
ba a kansu, face dai (Mun rubuta 
musu) neman yardar Allah, sa'an 
nan ba su tsare shi hakkin tsare- 
warsa ba, saboda haka Muka bai 
wa wadanda suka yi imani daga 
cikinsu sakamakonsu, kuma masu 
yawa daga cikinsu fasikai ne. 

28. Ya ku wadanda suka yi Ima- 
ni! Ku bi Allah da takawa, ku yi 
Imani da ManzonSa, (3) Ya ba ku 
rabo biyu daga rahamarSa, kuma 
Ya sanya muku wani haske wanda 
kuke yin tafiya da shi, kuma Ya 
gafarta muku. Kuma Allah Mai 
gafara ne, Mai rahama. 

29. Domin kada (4) mutanen Lit- 
tafi su san cewa lalle ba su da ikon yi 












\< * ?*>**» 



OjA^^^j^j 






U^^^M^^^M 



(1) Nuhu da Ibrahim da Annabawan da ke bayansu zuwa ga Tsa dan Maryama. 

(2) Ruhubananci a Kiristanci kamar tasawwufi ne a Musulunci. Hana bidi'a yana 
cikin jihadi da tsaron addini, bidi'a kuma kashe addini ne. Ana kashe bidi'a idan ana awon 
ayyuka da Littafi kamar yanda ake hana zalunci idan ana awo da sikeli ko mudu. 

(3) Manzon Allah a nan, shi ne Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a 
^are shi. Ana umarnin ma'abuta Littafi da su bTshi domin su sami rabo ninki biyu. Masu 
imani a nan su ne Ahlul kitabi na kwarai. 

(4) Rashin saninsu ya hana su su bi Muhammadu ga samun falalar Allah: rabo biyu. 
Ga wata fassara, an ce harafin nafyi £ari ne, watau ma'anarsa ita ce Allah Ya bayar da 
rabo biyu ga wadanda suka yi Tmani da ManzonSa, domin mutanen littafi su san ba za su 
iya hana abin da Allah Ya nufa ba. 



833 



58 — Suratul Mujadala 



%$m$&-* 



ga kome na falalar Allah, kuma ita 
falalar ga hannun Allah kawai take, 
Yana bayar da ita ga wanda Ya so 
(wannan jahilci ya hana su Tmani). 
Kuma Allah Mai falala ne mai 
girma. 



E 




Tana karantar da yadda tsarin Majalisar Annabi ta kasance a 
lokacinsa, domin ta zama abar koyi ga sauran majalisun Shuga- 
bannin Musulmi a bayansa. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Lalle Alia Ya ji maganar (1) 
wadda ke yi maka jayayya game da 
mijinta, tana kai kara ga Allah, 
kuma Allah na jin muhawararku. 
Lalle Allah Mai jT ne, Mai gani. 

2. Wacfanda ke yin zihari daga 
cikinku game da matansu, su matan 






(1) Wannan Rissa tana nuna cewa a Majalisar Annabi kowa na da 'yancin shiga, 
namiji da mace, kuma ya facfi abin da yake so, ko da ya saba wa abin da Annabi ya gani 
kafin wani wahayi ya sauka. Ga wannan mace sunanta Khaulatu bnt Sa'alabah ta kai 
Rarar mijinta Ausu bn Samit wanda ya yi zihari game da ita, watau ya ce idan ya kusance ta 
kamar ya kwana da uwarsa ne. Ga aJ I'adar Larabawa wannan ba saki ba ne, kuma ba ya iya 
kwana da ita har abada. Wannan shi ne ta kai Rara wurin Annabi har ta yi muhawara da 
shi a kansa. Kuma wannan Rissa tana nuna gaskiyar Annabi, bai yi jawabi ba ga abin da 
bai sami wahayi ba a kansa. 



834 



58 — Suratul Mujadala 



®&mm-* 



nan ba uwayensu ba ne, babu 
uwayensu face wacfanda suka haife 
su. Lalle su, suna facfar abin Ryama 
na magana da karya, kuma lalle 
Allah hakika Mai yafewa ne, Mai 
gafara. 

3. Wacfanda ke yin zihari game 
da matansu, sa'an nan su koma wa 
abin da suka fada, to, akwai 'yanta 
wuya a gabanin su shafi juna. Wan- 
nan ana yi muku wa'azi da shi. 
Kuma Allah Ma kididdigewa ne ga 
abin da kuke aikatawa. 

4. To, wanda bai samu ba, sai 
azumin wata biyu jere a gabanin su 
shafi juna, sa'an nan wanda bai 
sami^ikon yi ba, to, sai ciyar da 
miskmai sittin. Wannan domin ku 
yi Tmani da Allah da ManzonSa. 
Kuma wadannan hukunce-hukun- 
ce haddodin Allah ne. Kuma 
kafirai, suna da azaba mai radadi. 

5. Lalle wadanda ke saba wa 
Allah da ManzonSa, an wulakanta 
su kamar yadda aka wulakantar da 
wadanda ke a gabaninsu, kuma 
lalle Mun saukar da ayoyi bay- 
yanannu, kuma kafirai na da azaba 
mai wulakantawa. 

5. Ranar da Allah zai tayar da su 
gaba cfaya, sa'an nan ya ba su labari 
game da abin da suka aikata, Allah 
Ya lissafa shi, alhali kuwa su, sun 
manta da shi, kuma a kan kome 
Allah Halartacce ne. 

7. Ashe, ba ka ga cewa lalle 
Allah Yana sane da abin da yake a 
cikin sammai da abin da ke cikin 









/ 



."* *' *'*\S 















±* 4*0 



&\&l&^\$$Z8&jp\ 



<jf-> 



835 



58 — Suratul Mujadala 



feB^IM««A 



Rasa ba? Wata ganawa (1) ta mutum 
uku ba za ta kasance ba face Allah 
ShT ne na hucfu cfinta, kuma babu 
ta mutum biyar face ShT ne na shi- 
da cfinta, kuma babu abin da ya 
kasa wannan kuma babu abin da 
yake mafi yawa face ShT Yana tare 
da su duk inda suka kasance, sa'an 
nan Ya ba su labari game da abin 
da suka aikata a Ranar Kiyama. 
Lalle Allah Masani ne ga dukan 
kome. 

8. Ashe, ba ka ga wadanda aka 
hane su ba daga ganawar, sa'an nan 
suna koma wa abin da aka hane su 
daga gare shi, kuma suna ganawa 
game da zunubi da zalunci da saBa 
wa Manzon Allah, kuma idan sun 
zo maka sai su gaishe ka da abin da 
Allah bai gaishe ka da shi ba, kuma 
suna cewa a cikin zukatansu, "Don 
me Allah ba Ya yi mana azaba 
saboda abin da muke fada ?" Jahan- 
nama ita ce mai isarsu, za su shige 
ta. Saboda haka makomarsu ta 
munana. 

9. Ya ku wadanda suka yilmani ! 
Idan za ku yi ganawa, to, kada ku 
gana game da zunubi da zalunci da 
sa6a wa Manzon Allah, kuma ku yi 
ganawa game da alheri da takawa. 
Ku bi Allah da takawa, Wanda za 
a tattara ku zuwa gare Shi. 

10. Ganawar daga Shaidan take 
kawai domin ya munana wa wadan- 
da suka yi Tmani, alhali kuwa ba zai 












(1 ) A bayan kissar zihari, ya shiga maganar masu ganawa a cikin majalisa. Kuma ya 
nuna cewa ba a sifanta Annabi ko a jingina wani abu zuwa gare shi sai idan abin nan ya fito 
daga Allah a cikin harshen ManzonSa. 



836 



58 — Suratul Mujadala 



m&m-** 



iya cutar su da kome ba face da 
iznin Allah. Kuma sai muminai su 
dogara ga Allah. 

//. Ya ku wadanda suka yi una- 
ni! Idan an ce muku, (1) "Ku yalwa- 
ta, a cikin majalisai," to, ku yalwa- 
ta, sai Allah Ya yalwata muku, 
kuma idan an ce muku, "Ku tashi" 
to, ku tashi. Allah na tfaukaka wa- 
danda suka yi Tmani daga cikinku 
da wadanda aka bai wa ilmi, wasu 
darajoji masu yawa, kuma Allah 
Mai kididdigewa ne ga dukan kome. 

12. Ya ku wadanda suka yi una- 
ni! Idan za ku ganawa da Manzon 
Allah, to, ku gabatar da 'yar sada- 
ka (2) a gabanin ganawarku, wan- 
nan ne mafi alheri a gare ku, kuma 
mafi tsarki. Sai idan ba ku sami 
(abin sadakar ba), to, lalle, Allah, 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 

13. Ashe, kun ji tsoron ku gaba- 
tar da sadakoki a gabanin gana- 
warku? To, idan ba ku aikata ba, 
kuma Allah Ya komo da ku zuwa ga 
sauki, sai ku tsai da salla, kuma ku 
bayar da zakka, kuma ku yi da'a 
ga Allah da ManzonSa. Kuma Al- 
lah ne Mai kididdigewa ga abin da 
kuke aikatawa. 

14. Ashe,bakagawadanda (3) suka 



^f < // ^f *\ j\\ \* < 












^k< V-K P* < 









(1) Bayan £issar hukuncin ganawa cikin majalisa, sai kuma hukuncin zaunawa ko 
tashi domin wani ya zauna. Kuma ana fifita masu ilmi da zama ga wurin da ya fi dacewa da 
su. 

(2) Hukuncin tayar da mutane domin a gana da Manzon Allah, ba ya halatta sai a 
kan larura mai tsanani saboda haka aka sanya gabatar da sadaka, sa'an nan aka soke shi 
da umurni da tsaron salla domin wa'azin da ke cikinta da kuma bayar da zakka. 

(3) Bayan maganar masu tayar da mutane domin ganawa a cikin majalisa, sai kuma 
munafikai masu mu'amala da kafirai, kuma su je su zauna cikin majalisar Musulmi domin 
su cfauki rahotonsu zuwa ga ma£iyansu. 



837 



58 — Suratul Mujadala 



t^^iM-OA 



ji6inci wadansu mutane da Allah Ya 
yi hushi a kansu ba, ba su cikinku, 
kuma ba su a cikinsu, kuma suna 
rantsuwa a kan karya, alhali kuwa 
suna sane? 

15. Allah Ya yi musu tattalin 
azaba mai tsanani. Lalle su, abin da 
suka kasance suna aikatawa ya 
munana. 

16. Sun riki rantsuwowinsu gar- 
kuwa, saboda haka suka kange 
(muminai) daga jihadin daukaka 
tafarkin Allah. To, suna da azaba 
mai wulakantawa. 

17. Dukiyoyinsu ba su wadatar 
musu kome ba daga Allah, haka 
kuma cfiyansu. Wadannan 'yan 
wuta ne. Su, masu dawwama ne a 
cikinta. 

18. Ranar da Allah ke tayar da 
su gaba daya, sai su yi Masa rantsu- 
wa kamar yadda suke yi muku rant- 
suwa (a nan duniya) kuma suna 
zaton cewa su a kan wani abu suke ! 
To, lalle su, su ne makaryata. 

19. Shaidan ya rinjaya a kansu, 
sai ya mantar da su ambaton Allah, 
wadannan kungiyar Shaidan ne. 
To, lalle kungiyar Shaidan, su ne 
masu hasara. 

20. Lalle wadanda ke sa6a wa 
Allah da ManzonSa, wadannan 
suna a cikin (mutane) mafi kas- 
kanci. 

21. Allah Ya rubuta cewa, "Lalle 
zan rinjaya, NT da ManzanniNa." 
Lalle Allah Mai karfi ne, Mabu- 
wayi. 









&\^\&j&d&^ 



1^4 * ' ' - 



838 



58 — Suratul Mujadala 



t&l^ljgi-OA 



22. Ba za ka sami mutane masu 
yin Imani da Allah da Ranar Lahira 
suna soyayya da wanda ya saBa wa 
Allah da ManzonSa ba, ko da sun 
kasance ubanninsu ne, ko diyansu 
ko 'yan'uwansu, ko danginsu. Wa- 
cfannan Allah Ya rubuta imani a 
cikin zukatansu, kuma Ya karfafa 
su da wani ruhi (1) daga gare Shi, 
kuma zai shigar da su a gidajen 
Aljanna, Koramu na gudana ka- 
rkashinsu suna masu dawwama a 
cikinsu. Allah Ya yarda da su, 
kuma sun yarda da Shi. Wadannan 
kungiyar Allah ne. To, lalle kun- 
giyar Allah su ne masu babban 
rabo. 



*? > * ^ 4»t * ~ r > " »>r x **? / u" 




Tana karantar da yadda Allah ke shirya yadda zai taimaki 
wanda ya dogara a gare Shi ga bin umurninSa, da sauki, ta hanyar 
da bai sani ba. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



I. Abin da ke cikin sammai da 
abin da ke cikin kasa ya yi tasbihi 
ga Allah, alhali kuwa, Shi ne Ma- 
buwayi, Mai hikima. 



>4dl\y£\% 



(1) Wacfanda suka tsare dokokin Allah, Allah zai ba su karfm rai ga zartar da 
aFamuransu dajcyau, kuma zai wadata su a duniya da Lahira. Asalin ruhi shi ne rai. Ana 
nufin rayuwar imani da karfin halin fuskantar gaskiya. 



839 



59 - Suratul Hashr 



\$&-o\ 



2. Shi ne Wanda Ya fitar da wa- 
cfanda suka kafirta daga Mazowa 
Littafi, (1) daga gidajensu da kora (2) 
ta farko. Ba ku yi zaton suna fita ba, 
kuma sun tabbata cewa ganuwo- 
winsu masu tsare su ne daga Allah, 
sai Allah Ya je musu daga wajen da 
ba su yi zato ba, kuma ya jefa tsoro 
a cikin zukatansu, suna rushe gida- 
jensu da hannayensu da kuma han- 
nayen muminai. To, ku lura fa, ya 
masu baslrori. 

3. Kuma ba domin Allah Ya ru- 
buta musu korar ba, da Ya azabta 
su a cikin duniya, kuma a Lahira 
suna da azabar wuta. 

4. Wannan, domin lalle su, sun 
sa6a wa Allah da ManzonSa, alhali 
kuwa wanda ya sa6a wa Allah, to, 
lalle Allah, Mai tsananin ukuba ne. 

5. Abin da kuka sare na dabT- 
niya, ko kuka bar ta tsaye a kan 
asallanta, to, da iznin Allah ne, 
kuma domin Ya wulakanta fasikai. 

6. Kuma abin da Allah Ya sanya 
ya zama ganima ga ManzonSa, 
daga gare su, to, ba ku yi hari a 
kansa da dawaki ko rakuma ba, 
amma Allah ne Ya rinjayar da Man- 
zanninSa a kan wanda Yake so, 
kuma Allah Mai Tkon yi ne a kan 
kome. 

7^ Abin da Allah Ya sanya shi 
gamma ga ManzonSa daga muta- 
nen kauyukan nan, to, na Allah ne, 












f*rs 



*^S£> > -" •• y ft 



^J^J^<^^^ a 4^^^^W^ 



(1) Mazowa Littafi a nan, su ne Yahudun Madina, watau BanT NadTr, 

(2) Korewa daga kasa, Annabi ya kore su zuwa Haibara a gargacfar farko, Umar ya 
kore su daga Haibara zuwa Syria a gargacfa ta biyu. 



840 



59 - Suratul Hashr 



-<* 



kuma na ManzonSa ne, kuma na 
masu dangantaka da marayu da 
misklnai da dan hanya (1) (matafiyi) 
ne, domin kada ya kasance abin 
shawagi a tsakanin mawadata daga 
cikinku, kuma abin da Manzo ya ba 
ku, to, ku kama shi, kuma abin da 
ya hane ku, to, ku bar shi. Kuma ku 
bi Allah da taka wa. Lalle Allah, Mai 
tsananin ukuba ne. 

8. (Ku yi mamaki) Ga matalauta 
masu hijira wadanda aka fltar daga 
gidajensu da dukiyoyinsu, suna ne- 
man falala daga Allah da kuma 
yarda, kuma suna taimakon Allah 
da ManzonSa! Wadannan su ne 
masu gaskiya. 

9. Da wadanda suka zaunar da 
gidajensu ^ga Musulunci) kuma 
(suka za6i) imani, a gabanin zuwan- 
su, (2) suna son wanda ya yi hijira 
zuwa gare su, kuma ba su tunanin 
wata bukata a cikin kirazansu daga 
abin da aka^bai wa muhajinna, 
kuma suna fifita wadansu a kan 
kawunansu, kuma ko da suna da 
wata larura. Wanda ya sa6a wa 
rowar ransa, to, wadannan su ne 
masu babban rabo. 

10. Kuma wadanda suka zo 
daga bayansu, suna cewa, "Ya 
Ubangijinmu! Ka yi gafara a gare 
mu, kuma ga 'yan'uwanmu, wadan- 



s£^. ' 9 " J- s -*' ' *t> ^' 






^^ju «-u> <jy {jaj A^^Ua^/vf-: o ojij 
^ ^ * \*>\t» ^4^ 



* >, 






(1) T)an hanya, shi ne matafiyin da guzuri ya Rare masa, yana neman taimakon da zai 
mayar da shi garinsa. 

(2) Muhajinna sun yi hijira zuwa Madina daga Makka ko wadansu wurare. Ansar, su 
ne mutanen MadTna. Wadannan su ne ya kamata a yi mamakin yadda suka taimaki addini 
a lokacin tsanani. Muhajinna sun bar gidajensu da dukiyarsu sun yi hijira, Ansarai sun 
raba dukiyarsu da gidajensu da iyalansu sun bai wa Muhajinna domin taimakon addini. 



841 



59 - Suratul Hashr 



V&-o\ 



da suka riga mu yinTmani, kada Ka 
sanya wani kulli a cikin zukatanmu 
ga wadanda suka yi Tmani. Ya 
Ubangijinmu ! Lalle Kai ne Mai 
tausayi, Mai jin kai. 

1 1 . Ashe, ba ka ga wadanda suka 
yi munafinci (1) ba, suna cewa ga 
'yan'uwansu, wadanda suka kafirta 
daga Mazowa Littafi, "Lalle idan 
an fitar da ku, lalle za mu fita tare 
da ku, kuma ba za mu yi da'a ga 
kowa ba game da ku, har abada, 
kuma lalle idan an £ake ku, lalle za 
mu taimake ku hakikatan?" Alhali 
kuwa Allah na shaidar cewa lalle su, 
tabbas, makaryata ne. 

12. Lalle idan an fitar da su, ba 
za su fita tare da su ba, kuma lalle 
idan an yake su ba za su taimake su 
ba, kuma lalle idan sun taimake su, 
lalle ne, hakikatan, za su juyar da 
bayansu domin gudu, sa'an nan 
kuma ba za a taimake su ba. 

13. Lalle ku ne kuka fi bayar da 
firgita a cikin zukatansu bisa ga 
Allah, wannan kuwa domin su lalle 
wacfansu irin mutane ne da ba su 
ganewa. 

14. Ba su iya yakar ku gaba 
daya, face a cikin garuruwa masu 
ganuwa da garuna, ko kuma daga 
bayan katangu. Yakinsu a tsaka- 
ninsu mai tsanani ne, kana zaton su 
a hade, alhali kuwa zukatansu 
dabam-dabam suke. Wannan kuwa 
domin su, lalle wasu irin mutane ne 
da ba su hankalta. 



^^isj^^J^^j^fv 



'\ >'s 




















j*+>\> <iita cs-^^^^j ^h 






( 1 ) Bayan ya nuna yadda Allah ke taimakon mai binSa da takawa. Kuma yana nuna 
yadda Yake tabar da mai binSa da munafinci. 



842 



59 - Suratul Hashr 



£&$£-<* 



15. Kamar misalin wacfanda (1) 
ke a gabaninsu, ba da dadewa ba, 
sun cfancfani kucfar al'amarinsu, 
kuma suna da wata azaba mai 
racfacfi. 

16. Kamar misalin Shaicfan a 16- 
kacin da yake ce wa mutum, "Ka 
kafirta". To, a lokacin da ya kafirta 
din, ya ce (masa), "Lalle babu ruwa- 
na da kai. Lalle ni ina tsoron Allah, 
Ubangijin halitta!" 

1 7. Sai akibarsu ta kasance cewa 
su biyun duka suna a cikin wuta, 
suna masu dawwama a cikinta. 
Kuma wannan shl ne sakamakon 
masu zalunci. 

18. Ya ku wacfanda suka yi ima- 
ni ! Ku bi Allah da takawa, kuma rai 
ya dubi abin da ya gabatar domin 
gobe, kuma ku bi Allah da takawa. 
Lalle Allah, Mai kididdigewa ne ga 
abin da kuke aikatawa. (2) 

19. Kuma kada ku kasance ka- 
mar wacfanda suka manta Allah, 
Shi kuma Ya mantar da su rayu- 
kansu. Wadannan su ne fasikai. 

20. 'Yan wuta da 'yan Aljanna 
ba su daidaita. 'Yan Aljanna, su ne 
masu babban rabo. 

21. Da Mun saukar da wannan 
Alkur'ani a kan dutse, da lalle ka ga 
dutsen yana mai tawali'u, mai tsat- 
tsagewa saboda tsoron Allah, kuma 
wadancan misalai Muna bayyana 





















(1) Kuraishawa da aka kashe a Badar. 

(2) Daga wannan aya ta 18 zuwa karshen sura, yana bayanin hasilin darasin surar ne 
dunkule, da kuma ambatar muhimman abubuwan da ta kunsa domin wa'azi da farkarwa 
ga mai hankali. 



843 



59 - Suratul Hashr 



uM%&-o\ 



su ne ga mutane, da fatan za su yi 
tunani. 

22. (Wanda Ya saukar da Alku- 
r'ani) Shi ne Allah, Wanda babu 
wani abin bautawa face Shi, Ma- 
sanin fake da bayyane, ShT ne Mai 
rahama, Mai jin kai. 

23. ShT ne Allah, Wanda babu 
abin bautawa face Shi, Mai mulki, 
Mai tsarki, Aminci, Mai amintar- 
wa, Mai Tsarewa, Mabuwayi, Mai 
tilastawa, Mai kamun kai. Tsarki 
ya tabbata a gare Shi daga abin da 
suke yi na shirki da Shi. 

24. ShT ne Allah, Mai halitta, 
Mai ginawa, Mai surantawa. Yana 
da sunaye masu kyau, abin da ke a 
cikin sammai da kasa suna tsarkake 
Shi, kuma ShT ne Mabuwayi, Mai 
hikima. 











Tana gargacfi ga Musulmi su tsintsintar da biyayyarsu ga Allah, 
su yanke wata mu'amala da kafirai, ba da sun zalunce su ba. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rat 



1. Ya ku wadanda suka yi Tmani ! 
Kada ku riki makiyiNa kuma maki- 



iE^J^f^^^^-^-^l^-^^^L^^*^^*^^ 



844 



60 — Suratul Mumtahana 



- V 



yinku masoyi, kuna jefa soyayya (1) 
zuwa gare su, alhali kuwa hakika 
sun kafirta da abin da ya zo muku, 
na gaskiya, suna fitar da Manzon 
Allah tare da kujdaga gidajenku) 
domin kun yi imani da Allah, 
Ubangijinku, idan kun fito domin 
jihadi saboda cfaukaka kalmaTa da 
neman yardaTa, kuna asirta 
soyayya zuwa gare su alhali kuwa 
Ni ne Mafi sani ga abin da kuka 
66ye da abin da kuka bayyana, 
kuma duk wanda ya aikata shi daga 
cikinku, to, lalle ya 6ace daga tsakar 
hanya. 

2. Idan sun kama ku, za su ka- 
sance makiya a gare ku, kuma su 
shimficfa hannuwansu da harsunan- 
su zuwa gare ku da cuta, kuma su yi 
gurin ku kafirta. 

3. Zumuntarku ba za ta amfane 
ku ba, haka kuma diyanku, a Ranar 
Kiyama. (Allah) zai (2) rarrabe 
tsakaninku, kuma Allah Mai gani 
ne ga abin da kuke aikatawa. 

4. Lalle abin koyi mai kyau ya 
kasance a gare ku game da Ibra- 
him da wacfanda ke tare da shi a 
lokacin da suka ce wa mutanensu, 
"Lalle mu, babu ruwanmu da ku, 
kuma da abin da kuke bautawa, 









(1) Wani Sahabin Annabi da ake cewa Hatibu bn Abi Balta'a ya rubuta takarda zuwa 
ga Kuraishawa yana sanar da su cewa Annabi na zuwa garinsu da yaki, sai Allah Ya sanar 
da Annabi tun manzonsa bai isa ba ga Kuraishawa, sai aka mayar da takardar. Da aka 
tambayi Hatibu dafllin yin ta, sai ya ce domin yana da dlya da dukiya ne a can, domin haka 
ya so ya gaya musu zuwan Annabi ko da yake yana da cikakken Tmamin cewa Annabi 
gaskiya ne, kuma zai rinjaye su duk yadda aka yi. Sai Annabi ya karbi uzurinsa, ba a yi 
masa kome ba, sai dai abin da Allah Yajiana; kada Musulmi su sake wata ma'amala da 
kaflrai a boye ko a bayyane saboda dalllan da aka fada a cikin surar. 

(2) Ga wata kira'a za a fassara wurin da cewa 'za a rarrabe tsakaninku'. 



845 



60 — Suratul Mumtahana 



5S2)«&-v 



baicin Allah, mun fita batunku, 
kuma kiyayya da jiyewa juna sun 
bayyana a tsakaninmu, sai kun yi 
Tmani da Allah Shi kacfai." Face 
maganar Ibrahim ga ubansa (da ya 
ce), "Lalle za ni nema maka gafara 
kuma ban mallaki kome ba daga 
Allah saboda kai." "Ya Ubangi- 
jinmu! A gare Ka muka dogara, 
kuma gare Ka muka mayar da 
al'amuranmu, kuma zuwa gare Ka 
makoma take." 

5. "Ya Ubangijinmu ! Kada Ka 
sanya mu fitina ga wacfanda suka 
kafirta, kuma Ka yi gafara gare 
Mu. Ya Ubangijinmu ! Kai ne Ma- 
buwayi, Mai hikima! 

6. Lalle, haklka, abin koyi mai 
kyau ya kasance a gare ku daga 
cikinsu, ga wanda ya kasance yana 
fatan (rahamar) Allah da Ranar 
Lahira, kuma wanda ya juya baya, 
to, lalle Allah, Shi ne Wadatacce, 
Godadde. 

7. Ana tsammanin Allah Ya sa- 
nya, a tsakaninku da tsakanin wa- 
cfanda kuka yi kiyayya da su, wata 
soya^ya daga gare su, kuma Allah 
Mai ikon yi ne, kuma Allah Mai 
gafara ne, Mai jin kai. 

8. Allah ba Ya hana ku, daga 
wadanda ba su yake ku ba saboda 
addini kuma ba su fitar da ku ba 
daga gidajenku, ga ku kyautata 
musu kuma ku yi musu adalci. Lalle 
Allah Yana son masu adalci. 

9. Allah Yana hana ku kawai 
daga wadanda suka yake ku saboda 
addini kuma suka fitar da ku daga 
gidajenku, kuma suka taimaki juna 



•> *^ t *'< 



1 ' '*' " IS+y' 4**1 *>*'', *'*- 












846 



60 — Suratul Mumtahana 



•-V 



ga fitar da ku, kar ku ji6ince su, 
kuma wanda ya ji6ince su, to, wa- 
tfannan su ne azzalumai. 

10. Yaku wadandasuka yilma- 
ni! Idan mata muminai suka zo 
muku, suna masu hijira, to, ku jar- 
raba su. Allah ShT ne Mafi sani ga 
imaninsu. To, idan kun san su mu- 
minai ne, kada ku mayar da su zuwa 
ga kafirai. Su matan ba su halatta 
ga aurensu, su kuma kafiran ba su 
halatta ga auren matan. Ku ba su 
abin da suka Batar na dukiya. 
Kuma babu laifi a kanku ga ku aure 
su idan kun ba su sadakokinsu. 
Kuma kada ku rike auren mata 
kafirai, kuma ku tambayi abin da 
kuka 6atar daga dukiya, su kuma 
kafirai su tambayi abin da suka 
Batar na dukiya. Wannan hukuncin 
Allah ne, Yana hukunci a tsaka- 
ninku. Kuma Allah, Masani ne, 
Mai hikima 

11. Kuma idan wani abu ya ku- 
6uce muku daga matanku zuwa ga 
kafirai, sa'an nan kuma kuka rfauki 
fansa, to, sai ku bai wa warfanda 
matansu suka tafi kwatankwacin 
abin da suka 6atar na dukiya. 
Kuma ku yi biyayya da takawa ga 
Allah Wanda kuke masu Tmani da 
Shi, Shi Kadai. 

12. Ya kai Annabi! Idan mata 
muminai suka zo maka suna yi 
maka mubaya'a a kan ba za su yi 
shirki da Allah ba ga kome, kuma 



-t..^ 



poj^p>mpz.^?>&3 









^*Sl*&&&~a?< 



Z££*£f*&M&\y&j 






(1) A zamanin jahiliyya sun kashe 'ya'yansu mata ta hanya uku, cfaya saboda 
bakance na addTni, na biyu saboda tsoron talauci ; suna turbude 'ya'ya mata a bayan sun 
shekara shida, na uku saboda kunyar haihuwar mace sai uwa ta yi rami, idan ta haifi namiji 
ta bar shi, idan kuma ta haifi mace, sai ta tura ta a cikin ramin ta turbude. 



847 



60 — Suratul Mumtahana 



^ew»-v 



ba su yin sata, kuma ba su yin zina, 
kuma ba su kashe (1) 'ya'yansu, 
kuma ba su zuwa da karya da suke 
kirkirawa (1) a tsakanin hannu- 
wansu da kafafunsu, kuma ba su 
sa6a maka ga wani abu da aka sani 
na shan'a, to, ka kar6i mubaya'ar- 
su, kuma ka nemi Allah Ya gafarta 
musu. Lalle Allah Mai gafara ne, 
Mai jin kai. 

13. Ya ku wadanda suka yi Ima- 
ni! Kada ku ji6inci wadansu muta- 
ne (2) da Allah Ya yi hushi a kansu. 
Lalle sun yanke tsammani daga 
(rahamar) Lahira, kamar yadda ka- 
firai suka yanke tsammani daga 
mazowa (3) kaburbura. 













Tana karantar da gaskiyar maganar watau kada aikin mutum 
ya sa6a wa maganarsa. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L Abin da ke cikin sammai da 
abin da ke cikin kasa ya yi tasbihi ga 
Allah, alhali kuwa, Shi ne Mabu- 
wayi, Mai hikima. 



i^ < ^^ 






(1) Suna tsintar yaro su mayar da shi cfansu, haka kuma maza na yin tabanni, watau 
mutum ya mai da dan wani nasa kamar yadda har yanzu kafirai na yin sa. 

(2) Allah Ya yi hushi ga duk wanda ya sani kuma ya ki aiki da saninsa kamar 
Yahudawa da miyagun Malamai. 

(3) Kafirai ba su yarda da Tashin ICiyama ba, saboda haka suke yanke kauna daga 
wanda ya mutu. 



848 



61 - Suratus SafT 



<Ua$&-it 



2. Yakuwatfandasukayiimani! 
Don me k uke fadin abin da ba ku 
aikatawa? 

J. Ya girma ga zama abin kyama 
a wurin Allah, ku fadi abin da ba ku 
aikatawa. 

4. Lalle Allah Yana son wadanda 
ke yin ya£i domin daukaka Kal- 
marSa, a cikin safu kamar su gini ne 
mai damfarar juna. 

5. Kuma a lokacin da Musayace 
wa mutanensa, " Ya mutanena ! Sa- 
boda me kuke cutar da ni, alhali 
kuwa lalle kun sani cewa lalle m 
Manzon Allah ne zuwa gare ku?" 
To, a lokacin da suka karkace, 
Allah Ya karkatar da zukatansu. 
Kuma Allah ba Ya shiryar da muta- 
ne fasikai. 

6. Kuma a lokacin da Isa dan 
Maryama ya ce, "Ya Bam IsraTla! 
Lalle m, Manzon Allah ne zuwa 
gare ku, mai gaskata abin da ke 
gaba gare ni na Attaura, kuma mai 
bayar da bushara da wani Manzo 
da ke zuwa a bayana, sunasa Ah- 
mad (Mashayabo)." To, a lokacin 
da ya je musu da hujjoji, suka ce, 
"Wannan sihiri ne, bayyananne." 

7. Kuma wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya kirkira karya ya 
jingina ta ga Allah, alhali kuwa shl, 
ana kiran sa zuwa ga Musulunci? 
Kuma Allah ba Ya shiryar da muta- 
ne azzalumai. 

8. Suna nufin su bice hasken Al- 
lah da bakunansu, alhali kuwa Al- 
lah Mai kammala haskenSa ne, 
kuma ko da kafirai sun £i. 









££ 









849 



61 - Suratus Saff 



iU^III^-ll 



9. Shi ne Wanda Ya aiko Man- 
zonSa da Shiriya da addlnin gas- 
kiya, domin Ya cfaukaka shi a kan 
wani addlni dukansa, kuma ko da 
mushirikai sun £i. 

10. Yaku wadanda suka yiima- 
ni ! Shin, in nuna muku wani fatauci 
wanda zai tsarshe ku daga wata 
azaba mai radadi? 

11. Ku yi Tmani da Allah da 
ManzonSa, kuma ku yi jihadi ga 
daukaka kalmar Allah game da 
dukiyoyinku da rayukanku. Wan- 
nan shi ne alheri a gare ku idan kun 
kasance kuna da sani. 

12. Sai Allah Ya gafarta muku 
zunubanku, kuma Ya shigar da ku 
gidajen Aljanna, koramu na gudana 
daga karkashinsu, da wadansu da- 
kuna masu dadi a cikin gidajen 
Aljannar zama. Wannan shi ne 
babban rabo, mai girma. 

13. Dawata(falala)dayakekuna 
son ta: taimako daga Allah da cin 
nasara wanda yake kusa. Kuma ka 
yi bushara ga muminai. 

14. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni ! Ku kasancemataimakan Allah, 
kamar abin da Tsa (fan Maryama ya 
ce ga Hawariyawa, "Wadknne ne 
mataimakana zuwa ga (aikin) 
Allah?" Sai wata kungiya daga 
Bam IsraTla ta yi Tmani, kuma wata 
kungiya ta kafirta. Sai Muka karfa- 
fa wadanda suka yi Tmani a kan 
makiyansu, saboda haka suka wayi 
gari marinjaya. 










850 



62 — Suratul Jumu'a 



«*7Ai*fiA 



kBS&-v 




Tana karantar da cewa cfaukar ilmi ba da yin aiki da shi ba, ba 
shi da wani amfani sai wahalar banza. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Abin da yake a cikin sammai 
da abin da yake a cikin kasa suna 
tasblhi ga Allah, Mamallaki, Mai 
tsarki, Mabuwayi, Mai hikima. 

2. Shine Wanda Yaaika, a cikin 
mabiya al'adu, (1) wani Manzo daga 
gare su yana karanta ayoyinSa a 
kansu, kuma yana tsarkake su, 
kuma yana sanar da su Littafin da 
hikimarsa ko da yake sun kasance 
daga gabaninsa lalle suna a cikin 
Bata bayyananna. 

3. Da wacfansu mutane (2) daga 
gare su, ba su i da riskuwa da su ba, 
alhali kuwa Shine Mabuwayi, Mai 
hikima. 









£ • -* y ?>. ^< 






(1) Larabawa su ne mabiya al'adu, watau ummiyyun daga ummu, watau uwa, watau 
kamar yadda uwaye suka haife su domin ba su da wani littafi da suke bi, sai al'adunsu da 
hukunce-hukuncen shaihunansu. 

(2) Su ne Ajamawan da za su musulunta su bi Annabi, tsTra da amincin Allah su 
tabbata a gare shi. K6 kuwa duk wanda ya musulunta a bayan Sahabban Annabi. Wannan 
yana nuna falalar Sahabbai a kan wadansunsu. 



851 



62 — SuratuI Jumu'a 



®m&-v 



4. Waccan wata falalar Allah ce, 
Yana bayar da ita ga wanda Yake 
so. Kuma Allah ne Ma'abucin du- 
kan falala mai girma. 

5. Misalin wadanda aka dora wa 
cfaukar Attaura sa'an nan ba su 
dauke ta ba, kamar misalin jaki ne, 
yana daukar littattafai. Tir da mi- 
salin mutanen (1> nan da suka karya- 
ta game da ayoyin Allah! Kuma 
Allah ba Ya shiryar da mutane azza- 
lumai. 

6. Ka ce, "Ya ku wadanda suka 
tuba (Yahudu)! Idan kun riya cewa 
lalle ku ne zaBaBBun Allah ba sau- 
ran mutane ba, sai ku yi gurin mu- 
tuwa (2) idan kun kasance masu gas- 
kiya." 

7. Kuma ba za su yi gurinta ba 
har abada saboda abin da han- 
nayensu suka gabatar. Kuma Allah 
ne Masani ga azzalumai. 

8. Ka ce, "Lalle mutuwar nan da 
kuke gudu daga gare ta, to, lalle ita 
mai haduwa da ku ce sa'an nan 
kuma ana mayar da ku zuwa ga 
Masanin fake da bayyane, domin 
Ya ba ku labari ga abin da kuka 
kasance kuna aikatawa." 

9. Ya ku wadanda suka yi imani ! 
Idan an yi kira zuwa ga salla daga 
ranar Jumu'a, sai ku yi aiki zuwa ga 












(1) Tir wanda ya yi siffa da inn sifrofm Yahudu daga Musulmi wajen cfaukar karatun 
Alkur'ani amma kuma bai yi aiki da shi ba. Yahaya bn Yamani ya ce, "Suna rubuta HadTsi 
ba su fahimtarsa, kuma ba su kula da ma'anarsa." Watau suna wahala wajen cfaukar ilmin 
da aka dora musu daukarsa amma kuma ba su yin amfani da shi a wajen aikinsu da 
mu'amaldlinsu. 

(2) Ba a saduwa da Allah sai a bayan mutuwa. Masoyi na gurin saduwa da 
masoyinsa, kuma ba zai yi gudun sababin saduwar ba. 



852 



62 — Suratul Jumu'a 



&mi&-v 



ambaton Allah, kuma ku bar (1) 
ciniki. Wancan dinku ne mafi alheri 
a gare ku idan kun kasance kuna 
sani. 

10. Sa'an nan idan an kare sal- 
la, sai ku watsu a cikin kasa kuma 
ku nema daga falalar Allah, kuma 
ku ambaci sunan Allah da yawa 
cfammaninku, ku sami babban 
rabo. 

11. Kuma idan suka ga wani 
fatauci ko kuma wani wasan shaga- 
la, sai su yi ruguguwar fita zuwa 
gare su, kuma su bar ka kana tsaye. 
Ka ce, "A bin da yake a wurin Allah 
ne mafi alheri daga fataucin, alhali 
kuwa Allah ne Mafi alherin masu 
arzutawa." 



^ •* 






. »vM -X > .-.f X> < / ♦? 






,>£-? * 






(1) Ba a hana Musulmi aiki ba a kowace rana, sai dai an hana duk wanda Jumu'a ta 
lazimta a kansa da ya yi wani aiki wanda ba na tattalin salla ba a ranar Jumma'a, a bayan 
kiran salla. Ana nufi da kiran salla na biyu a bayan limami ya zauna a kan mumbarinsa, 
domin wannan kiran aka sani a zamanin Annabi da Abubakar da Umar. Amma kira na 
farko, Usman bn Affan ne ya fara shi domin farkar da mutane, a bayan sun yi yawa kuma 
sun kama sana'o'i. Kuma a bayan an kare salla, sai a watse zuwa ga ayyuka da neman 
abinci. Ba a tsayawa yin wata nafila a bayan sallar Jumu'a, sai dai an so yin raka'a biyu a 
bayan fita daga masallaci kamar yadda Annabi ke yi. 

A farko, ana yin hudubar sallar Jumma'a a bayan salla har a lokacin da ayarin 
Duhayyah el Kalbi ya komo daga Sham (Syria) da abinci, ya sauka a Baki'a, suka buga 
ganga, sai Sahabbai suka fita domin neman sayen abincin a gabanin a kare hudubar suka 
bar mutum goma sha biyu tare da Annabi. Sai aka mayar da hudubar a gabanin salla. 
Kuma an fahimci cewa ana yin huduba a tsaye. Kuma ba a kafa Jumu'a, sai a kafaffen gari, 
amma Jumu'a na kulluwa da mutum goma sha biyu da Liman. 



853 



63 — Suratul Munafikun 



mm&-v 




Tana karantar da halayen munafukan MadTna a zamanin 
Annabi da wa'azi ga barin yin hali irin nasu. 



** j* s . * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Idan munafukai (1) suka je 
maka suka ce, "Muna shaidar lalle 
kai, haklka Manzon Allah ne," 
kuma Allah Yana sane da lalle kai, 
haklka ManzonSa ne, Kuma Allah 
Yana shaida lalle munafukan, hakl- 
ka, makaryata ne. 

2. Sun riki rantsuwowinsu 
garkuwa, sai suka taushe daga ta- 
farkin Allah. Lalle su, abin da suka 
kasance suna aikatawa ya munana. 

3. Wancan, domin lalle su, sun yi 
Tmani, sa'an nan kuma suka kafirta, 
sai aka yunke a kan zukatansu. 
Saboda su, ba su fahimta. 

4. Kuma idan ka gan su, sai jiku- 
nansu su ba ka sha'awa, kuma idan 
sun farfa, (2) za ka saurara ga maga- 
narsu. Kamar dai su kyami ne wan- 









(1) Munafuki, a zamanin Annabi, shi ne wanda ya yi kalmar shahada, ya bayyana 
Musulunci, amma kuma a 66ye, shi kaflri ne. A bayan Annabi ana ce wa munafuki zindTki. 

(2) Munafukai suna da kyaun surar jiki kuma sun iya magana da fasaha amma fa ba 
su da hankali saboda karyar da suke a kanta, saboda haka suna tsoron kowane irin motsi 
ya zama a kansu. 



854 



63 — Suratul MunaMiin 



mm&-vr 



da aka jingine. Suna zaton kowace 
tsawa a kansu take. Su ne makiyan, 
sai ka yi saunarsu. Allah Ya la'ane 
su. Yaya ake karkatar da su? 

5. Kuma idan aka ce musu, "Ku 
zo Manzon Allah ya nema maku 
gafara," sai su gyacfa kawunan- 
su, kuma ka gan su suna kange- 
wa, alhali kuwa suna masu girman 
kai. 

6. Daidai ne a kansu, ka nema 
musu gafara ko ba ka nema musu 
ba. Faufau Allah ba zai gafarta 
musu ba. Lalle Allah, ba zai shiryar 
da mutane fasikai ba. 

7. Su ne wacfanda ke cewa, 
"Kada ku ciyar a kan wanda ke 
wurin Manzon Allah har su watse," 
alhali kuwa taskokin sammai da 
kasa ga Allah suke, kuma amma 
munafukai ba su fahimta. 

8. Suna cewa, "Lalle ne idan 
mun koma (1) zuwa MadTnar, hakT- 
ka mafi rinjaya zai fitar da mafi 
kaskanta daga gare ta, alhali kuwa 
rinjayar ga Allah take kuma da 
ManzonSa, kuma da muminai, 
kuma amma munafikai ba su sani 
ba. 

9. Ya ku wacfanda suka yi Tmani ! 
Kada dukiyoyinku da cfiyanku su 
shagaltar da ku daga ambaton Al- 
lah. Kuma wanda ya yi haka, to, 
wacfannan su ne masu hasara. 



%1>*Y' tL *~ <9 t.Z*A'\» » £' - 









as X.'SSs' ~.'>Wf\' .Aft' 






(1) Abdullah bn Ubayyi bn Salul ya facfi cewa "Wallahi idan mun koma MadTna 
wanda ya fl Rarfi, lalle zai fitar da wanda ya fl ^askanti." Yana nufin Ansarai mutanen 
Madina za su kori Muhajirai. Ya fadi haka a cikin wata tafiya ta jihadi. Aka gaya wa 
Annabi, sai ya yi musu. Allah Ya kunyata shi. 



855 



64 — Suratul Tagabun 



am\%&-v 



10. Kuma ku ciyar daga abin da 
Muka arzuta ku daga gabanin mu- 
tuwa ta je wa cfayanku har ya ce, 
"Ya Ubangijina! Don me ba Ka yi 
mini jinkiri ba zuwa ga wani ajali 
makusanci domin in gaskata kuma 
in kasance daga salihai?" 

11. Kuma Allah ba zai jinkirta 
wa wani rai ba idan ajalinsa ya je. 
Kuma Allah Masani ne ga abin da 
suke aikatawa. 










Tana karantar da cewa wanda ya shagala da duniya ya bar 
addini, ya yi hasara. Addini kuwa shi ne bin umurnin Allah da barin 
haninSa ga kome. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Abin da yake a cikin sammai 
da wanda yake a cikin kasa suna 
tasbihi ga Allah. Gare Shi mulki 
yake, kuma gare Shi godiya take. 
Kuma Shi, a kan kome, Mai ikon yi 
ne. 

2. Shi ne Wanda Ya halitta ku. 
Sa'an nan daga gare ku akwai kafiri 
kuma daga gare ku akwai mumini. 
Kuma Allah Mai gani ne ga abin da 
kuke aikatawa. 









856 



64 — Suratul Tagabun 



CW\$&-v 



3. Ya halitta sammai da kasa da 
abin da yake hakkinSa. Kuma Ya 
suranta ku, sa'an nan Ya kyautata 
surorinku. Kuma zuwa gare Shi 
makoma take. 

4. Yana sanin abin da ke a cikin 
sammai da kasa. Kuma Yana sanin 
abin da kuke Boyewa da abin da 
kuke bayyanawa. Kuma Allah Ma- 
sani ne ga abin da ke cikin kiraza. 

5. Shin, babban labari bai je 
muku ba na wadanda suka kafirta 
daga gabani, sai suka dandani uku- 
bar al'amarinsu kuma suna da wata 
azaba mai radacfi? 

6. Wancan, saboda lalle su Man- 
zanninsu sun kasance suna je musu 
da hujjoji bayyanannu, sai suka ce, 
"Ashe, wasu mutane za su shiryar 
da mu?" Sai suka kafirta kuma 
suka juya baya, kuma Allah Ya 
wadatu (daga gare su). Kuma Allah 
Wadatacce ne, Godadde. 

7. Wadanda suka kafirta sun 
riya cewa ba za a tayar da su ba.JCa 
ce, "Ni, ina rantsuwa da Ubangijlna. 
Lalle za a tayar da ku hakTkatan, 
sa'an nan kuma lalle ana ba ku 
labari game da abin da kuka aikata. 
Kuma wannan ga Allah mai sauki 
ne." 

8. Saboda haka ku yi Tmani da 
Allah da ManzonSa da hasken nan 
da Muka saukar. Kuma Allah, ga 
abin da kuke aikatawa, Mai labar- 
tawa ne. 

9. A ranar da Yake tattara ku 
domin ranar taruwa. Wancan ne 
ranar kamunga. Kuma wanda ya yi 
Tmani da Allah, kuma ya aikata 



^>j4 Qfej ufjj\j vS^U^^s 









9 ' *f *" * "t> i * y A y y y * ] y yy 



857 



64 — Suratul Tagabun 



ffl®\%&-M 



aikin kwarai, zai kankare masa mu- 
nanan ayyukansa, kuma Ya shigar 
da shi gidajen Aljanna, koramu 
na gudana daga karkashinsu, suna 
madawwama a cikinsu har abada. 
Wannan ne babban rabo mai girma. 

10. Kuma wadanda suka kafirta, 
kuma suka karyata game da 
ayoyinMu, wadannan su ne 'yan 
wuta, suna madawwama a cikinta. 
Kuma tir da makoma, ita. 

11. Wata maslfa ba za ta samu 
ba face da iznin Allah. Kuma wan- 
da ya yi Tmani da Allah, Allah zai 
shiryar da zuciyarsa. Kuma Allah, 
ga dukan kome, Masani ne. 

12. Kuma ku yi da'a ga Allah, 
kuma ku yi da'a ga Manzo. Sa'an 
nan idan kun juya baya, to, abin 
sani kawai, akwai iyarwa bay- 
yananna a kan ManzonMu. 

13. Allah, babu wani abin bauta 
wa face Shi. Kuma ga Allah, sai 
muminai su dogara. 

14. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni ! Lalle ne daga matanku da cfiyan- 
ku akwai wani makiyi (1) a gare ku, 
sai ku yi saunarsu. Kuma idan kuka 
yafe, kuma kuka kau da kai, kuma 
kuka gafarta, to, lalle Allah Mai 
gafara ne, Mai jin kai. 

75. Dukiyoyinku da diyanku fi- 
tina (2) dai ne. Kuma Allah, a wurin- 
Sa akwai wani sakamako mai girma. 






•-*,-. 









(1) Makiyi, shi ne mai hana mutumin da yake kiyayya da shi wani alheri ya sadu da 
shi. Idan son dukiya ko mata ko cfiya ya hana mutum yin sadaka ko fita zuwa jihadi, to, 
dukiyar da matan da cfiyan sun zama makiyansa ke nan. 

(2) Fitina, ita ce duk abin da zai cuci mutum ta hanyar da yake amincewa, cutar ta 
duniya ce ko ta Lahira. Cutar Lahira ta fi tsanani saboda girman hasarar da ke a cikinta. 



858 



64 — Suratut Tagabun 



om\m-v 



16. Sai ku bi Allah da takawa 
^wargwadon abin da kuka sami 
iko. Kuma ku saurara kuma ku yi 
cfa'a, kuma ku ciyar, ya fi zama 
alheri gare ku. Kuma wanda ya 
saBa wa rowar ransa, to, wacfannan 
su ne masu babban rabo. 

17. Idan kun bai wa Allah ranee, 
ranee mai kyau, (Allah) zai ninka 
shi a gare ku kuma Ya gafarta 
muku. Kuma Allah Mai yawan go- 
diya ne, Mai hakuri. 

18. Shi ne Masanin fake da 
bayyane, Mabuwayi, Mai hikima. 







Tana karantar da hukunce-hukuncen sakin matan aure da 
hakkokin da ke ratayuwa ga ma'auran a bayan sakin. 



*" J* -^ . ** 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



/. Ya kai Annabi! Idan kun saki 
mata, sai ku sake su ga iddarsu, (1) 



(1) Saki, shi ne warware kullin halaccin saduwa da juna a tsakanin miji da mata. 
Hakki ne wanda Allah Ya saka ga hannayen maza ban da mata. Saki ga idda, watau ya 
sake ta saki guda a cikin tsarkin da bai shafe ta ba domin saukin idda. Yana haramta ga 
mijin da matar ya fitar da ita ko ta fita daga dakinta a lokacin idda. Faruwar wani al'amari 
shi ne soyayya a bayan kiyayya da mayarwa a bayan saki. Alfasha a nan, tana nufin facfa 
da zage-zage a kan surukanta. Ana fitar da mai iddar saki saboda alfasha daga gidanta. 
Akwai saki na sunna kuma akwai na bidi'a, amma saki na sunna cfaya ne, a cikin tsarkin da 
ba a shafe ta ba, kuma kada a kara mata wani saki har ta kare idda. Sakin bidi'a kuwa shi 
ne uku gaba daya ko a cikin idda guda, a cikin haila ko jinin blki. Sakin bidi'a yana 
lazimta. Ana tilasta shi mayarwa ga wadda aka saki a cikin haila idan bai kai uku ba ga miji 
'yanfacce, ko biyu ga miji bawa. 



859 



65 - Suratucf T>alak 



&m\$&-v 



kuma ku kididdige iddar. Kuma ku 
bi Allah Ubangijinku da takawa. 
Kada ku fitar da su daga gidajensu, 
kuma kada su fita face idan suna 
zuwa da wata alfasha bayyananna. 
Kuma wacfancan iyakokin Allah 
ne. Kuma wanda ya ketare iyako- 
kin Allah, to, lalle ya zalunci kansa. 
Ba ka sani ba cfammanin Allah zai 
fitar da wani al'amari a bayan haka. 

2. Sa'an nan idan sun isa ga aja- 
linsu (na idda) sai ku rike su da abin 
da aka sani ko ku rabu da su da abin 
da aka sani kuma ku shaidar da 
masu adalci biyu daga gare ku. 
Kuma ku tsayar da shaidar domin 
Allah. Wancan cfinku ana yin wa'azi 
da shi ga wanda ya kasance yana yin 
Tmani da Allah da Ranar Lahira. 
Kuma wanda ya bi Allah da taka- 
wa, Allah zai sanya masa mafita. 

3. Kuma Ya arzuta shi daga inda 
ba ya zato. Kuma wanda ya dogara 
ga Allah, to, Allah ne Ma'ishinsa. 
Lalle Allah Mai iyar da umurninSa 
ne. Haklka Allah Ya sanya ma'auni 
ga dukan kome. 

4. Kuma wacfanda suka yanke ( * } 
dammani daga haila daga matanku, 
idan kun yi shakka, to, iddarsu 
wata uku ce da wacfanda ba su yi 









'*"'**$'< - ^f 









f > fy f m K " •" \ > 9 ^y . > •' 






^b-^^c^J? 






(1) Muddar idda ga wadda ta yanke cfammanin haila saboda tsufa, watanni uku, 
kuma ba za ta kara kome ba a kai. Wadda take akwai shakka a game da ita ga ko akwai 
ciki ko babu shi, to, za ta yi iddar wattani uku kuma ta yi jiran watanni tara, watau ta yi 
watannin shekara, uku na idda, saura na ta fid da shakka ne. Haka ne hukuncin mai 
istihala, watau jinin ciwo. Amma yarinya mai shakkar ciki, sai ta zauna har shakka ta 
gushe. Yarinyar da ba ta fara haila ba tana iddar wata uku. Babu bambanci a tsakanin cfiya 
da baiwa ga idda da watanni, amma ga idda ta tsarki, to, baiwa tana yin rabin na diya ga 
saki da mutuwa. 



860 



65 - Suratucf T>alak 



m3\m~v 



haila ba. Kuma ma'abuta cikinna, 
ajalinsu, (shi ne) cewa su haifl 
cikinnansu. Kuma wanda ya bi Al- 
lah da takawa, (Allah) zai sanya 
masa wani sauki daga al'amarinsa. 

5. Wancan umurnin Allah ne, Ya 
saukar da shi zuwa gare ku. Kuma 
wanda ya bi Allah da takawa, Allah 
zai kankare masa munanan ayyu- 
kansa, kuma Ya girmama masa 
sakamako. 

6. Ku zaunar da su daga inda 
kuka zauna (1) daga gwargwadon 
samunku. Kuma kada ku cuce su 
domin ku kuntata a kansu. Kuma 
idan sun kasance ma'abuta ciki, sai 
ku ciyar da su har su haifl cikinsu. 
Sa'an nan idan sun shayar da mama 
saboda ku, sai ku ba su tsadodinsu. 
Kuma ku yi shawara a tsakaninku 
bisa abin da aka sani. Kuma idan 
kun nuna talauci, to, wata mace za 
ta shayar da mama saboda shi 
(mijin). 

7. Sai mawadaci ya ciyar daga 
wadatarsa kuma wanda aka kunta- 
ta masa arzikinsa, to, sai ya ciyar 
daga abin da Allah Ya ba shi. Allah 
ba Ya kallafa wa wani rai face abin 
da Ya ba shi. Allah zai sanya sauki 
a bayan tsanani. 

8. Kuma da yawa (2) daga alka- 
rya wadda ta yi tsaurin kai daga 









3 ^Jj>JLs> jjj 4ji\ ji>L^l^teU^ 






(1) Mijin zai fita ya bar wa matar da ya saki cfaki ta zauna a cfakinta har ta Rare idda. 
Ana ciyar da mai sakin kome, amma ba a ciyar da mai sakin ba'ini sai idan tana da ciki. 
Ijarar shayarwa tana a kan uba ga uwar da aka saki saki ba'ini ko ga watarta, bisa ga 
yardar sassan biyu. 

(2) A bayan da ya gama bayanin saki da hukunce-hukuncen da suka ratayu a gare shi, 
sai kuma ya goya gargacfi ga wanda bai bi wadannan hukunce-hukuncen ba, ta hanyar 



861 



65 - Suratucf T>alak 



®m$&-v 



barin umurnin Ubangijinta da 
ManzanninSa, sai Muka yi mata 
hisabi, hisabi mai tsanani, kuma 
Muka azabtar da ita, azaba abar 
kyama. 

9. Sa'an nan ta dandana maslfar 
aPamarinta. Kuma karshen al'ama- 
rinta ya kasance hasara, 

10. Allah Ya yi musu tattalin 
wata azaba mai tsanani. Saboda 
haka ku bi Allah da takawa, ya 
majabuta hankula, wadanda suka 
yi Tmani ! Haklka Allah Ya saukar 
da wata tunatarwa zuwa gare ku: 

77. Manzo, yana karatun 
ayoyin Allah bayyanannu a kanku 
domin Ya fitar da wacfanda suka yi 
imani kuma suka aikata ayyukan 
kwarai daga duffai zuwa ga haske. 
Kuma wanda ya yi Tmani da Allah 
ya aikata aikin kwarai Allah zai 
shigar da shi gidajen Aljanna, £o- 
ramu na gudana daga karkashinsu, 
suna masu dawwama a cikinsu har 
abada. Hakika Allah Ya kyauta- 
ta (1) masa arziki. 

72. Allah, Wanda Ya halitta bak- 
wai din sammai kuma daga kasa 
kwatankwacinsu, umurninSa yana 
ta sauka a tsakaninsu domin ku san 
lalle Allah Mai Tkon yi ne a kan 



M \J&\%C£)*j\j i ji* bl^>r 









tsoratar da shi da cewa Allah Ya halaka alkaryu masu yawa saboda sa6a Masa ga 
hukunce-hukuncenSa ga kananan abubuwa, balle mutum guda wanda ya sa6a masa ga 
babban al'amari kamar aure da saki wacfanda rayuwar dan Adam ta dogara a kansu. 
Kuma ya yi^bushara ga wanda ya b! Shi da takawa, ya fita daga duhun al'adu zuga ga 
hasken Shan'arSa, kuma Ya yi wa'adi da ba shi saukin rayuwa daga WadatarSa mai yawa. 
(1) Allah Ya kyautata wa wanda ya tsare shan'arsa da kyau, a wajen arzikinsa tun 
daga duniya har ya zuwa Lahira, domin Ya ce, "Haklka Allah Ya kyautata masa (mai 



tsare shari'ar) arziki" ba da Ya yi kaidin lokaci ko wuri ba. 



862 



66 — Suratut Tahrim 



$m\m-^ 



dukan kome, kuma lalle Allah, ha- 
£i£a Ya kewaye ga dukan kome da 
sani. 



M IX ^J>o iCJ j£ 3 olj 




Tana karantar da yadda ake kyautata zamantakewa da iyali. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Ya kai Annabi ! Don me kake 
haramta abin da Allah Ya halatta 
maka, (1) kana neman yardar ma- 
tanka, alhali kuwa Allah Mai gafa- 
ra ne, Mai jin £ai. 

2. Haloica Allah ya faralta muku 
warware (2) rantsuwoyinku, kuma 



*£$*» '*»>' *'v\ <~k 



^y^j {^luji ^^y^\j^y^ 



(1) A cikin littafin Buhari an ruwaito daga A'isha, matar Annabi, cewa Annabi, tsira 
da amincin Allah su tabbata a gare shi, yakan ^i jinkiri a wurin Zainab bint Jahash domin 
ya sha zuma a wurinta. Ta ce, "Sai na shirya, ni da Hafsah : Duka wadda Manzon Allah ya 
shiga a gare ta daga gare mu, ta ce masa, ina jin warin tsimi daga gare ka ! Ka ci tsimi !' To, 
sai Annabi ya shiga ga dayansu, ta ce masa, "Ka ci tsimi." Ya ce, "A 'aha! Na sha zuma dai 
a wurin Zainab bint Jahash, kuma ba zan koma gare shi ba." Asalin abin, Annabi, tsTra da 
amincin Allah su tabbata a gare shi, ya kasance yana zagayawa a gidajen matansa a bayan 
sallar la'asar domin ya gaishe su. To, sai ja shiga ga Hafsa a bayan ya shiga ga Zainab, ta 
gaya masa haka. Kuma ya gaya mata nisantarsa ga zuman, kuma ya gaya mata labarin 
cewa Abubukar da Umar, Allah Ya yarda da su, za su zama halifai a bayansa. To, sai ta 
fadi wadannan labaru ga makwabciyarta A'isha. Wannan kissa tana koyar da saukin halin 
Annabi a game da iyalinsa, da girmamawarsa a gare su. 

(2) An rubuta yadda ake warware rantsuwa da kaffara^wadda aka ambata a cikin 
sura ta 5, aya ta 89. Ana kaffarar rantsuwa da ciyar da miskinai goma daga matsakaicin 
abinci, mudu biyu ga kowane, ko tufatar da su tufar da za ta ishe su salla, idan bai samu 
ba, ya yi azumin kwana uku. 



863 



66 — Suratut Tahrim 



WZ&WfcA 



£^M£-T\ 



Allah ne Mataimakinku kuma Shi 
ne Masani, Mai hikima. 

3. Kuma a sa'ilin da Annabi ya 
asirta wani labari zuwa ga sashen 
matansa, to, a lokacin da ta ba da 
labari da shi. Kuma Allah Ya 
bayyana shi a gare shi, ya sanar da 
sashensa kuma ya kau da kai daga 
wani sashe. To, a lokacin da ya ba ta 
labari da shi, ta ce, "Wane ne ya 
gaya maka wannan?" Ya ce, "Ma- 
sani, Mai labartawa, Ya gaya 
mini." 

4. Idan ku bijm kuka tuba zuwa 
ga Allah, to, hakika zukatanku sun 
karkata. Kuma idan kun taimaki 
juna a kansa, to, lalle Allah Shi ne 
Mataimakinsa, da Jibirilu da sali- 
han muminai. Kuma mala'iku, a 
bayan wancan, mataimaka ne. 

5. Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, 
idan ya sake ku, Ya musanya masa 
wacfansu matan aure mafiya alheri 
daga gare ku, Musulmai, muminai, 
masu tawali'u, masu tuba, masu 
ibada, masu azumi, zawarori 
da'yammata. 

6. Ya ku wadanda suka yi Imani ! 
Ku kare wa kanku (1) da iyalinku 
wata wuta makamashinta mutane 
da duwatsu ne. A kanta akwai wa- 
cfansu mala'iku masu kauri, masu 
karfi. Ba su sa6a wa Allah ga abin 
da Ya umurce su, kuma suna aikata 
abin da ake umurnin su. 



r<J^il3ir 



\y>j 






I^Jbl^cJlL* 



• > < Tf > 



ajojijLja 



v#x *''<'' 






<' *' <' *'x' * {' % £*"? 






(1) Tsare kai da iyali daga wuta yana samuwa da shiryar da su da karatu da nasiha a 
kan addini. Wannan yana a cikin kyaun zamantakewa wanda surar ke karantarwa. 



864 



66 — Suratut Tahrim 



lIU^-^ 



7. Ya ku wacfanda suka 
kafirta (1) ! Kada ku kawo wani uzu- 
ri a yau. Ana yi muku sakamakon 
abin da kuka kasance kuna aikata- 
wa kawai ne. 

8. Ya ku wadanda suka yi imani ! 
Ku koma zuwa ga Allah komawar 
gaskiya. Mai yiwuwa Ubangijinku 
Ya kankare muku miyagun ayyu- 
kanku kuma Ya shigar da ku a 
gidajen Aljanna, koramu na gu- 
dana daga karkashinsu a ranar da 
Allah ba Ya kunyatar^da Annabi (2) 
da wadanda suka yi imani tare da 
shi. Haskensu yana tafiya a gaba 
gare su da jihohin damansu, suna 
cewa, "Ya Ubangijinmu! Ka cika 
mana haskenmu, kuma Ka yi mana 
gafara. Lalle Kai, a kan dukan 
kdme, Mai ikon yi ne." 

9. Ya kai Annabi ! Ka yaki kafi- 
rai da munafikai. Kuma ka tsanan- 
ta a kansu. Kuma matattararsu 
Jahannama ce, kuma tir da mako 
ma, ita. 

10. Allah Ya buga wani misali 
domin wacfanda suka kafirta (3) : 
matar Nuhu da matar Lucfu, sun 






»i ^ • 









(1) Kafirai a nan, kafircinsu saboda kin bin umurnin Allah game da kyaun 
zamantakewa da iyali yake. Laifinsu ya fi sauran laifuffuka domin yana sabbaba yamutsi a 
gida T har abin ya shall zurriya da kasa gaba daya. 

(2) Allah Ya yi alkawarin ba zai kunyatar da AnnabinSa ba, haka kuma wadanda 
suka yi Imani tare da shi, watau Sahabbansa a Ranar Kiyama. Wannan shine dalllin da ya 
sa Allah Ya tsare Annabi da Sahabbansa daga a bauta musu kamar yadda aka bauta wa 
wadansu Annabawa da salihai wadanda Allah zai tambaye su ko su ne suka yi umurni da a 
yi musu bautar, su kuma su fadi barrantarsu daga wadanda suka bauta musu. 

(3) Wadannan misalai biyu, matar Nuhu da matar Ludu suna nuna kusanci ga salihai 
ba ya isa ga addini sai kowa ya yi abin da Allah Ya yi umurni da shi. Kuma ana kallafa wa 
mata da su kiyaye kyaun zamantakewa da mazansu. Kuma ana yi musu azaba saboda sa6a 
wa Allah ga barin haka kamar yadda ake ga mazansu. 



865 



66 — Suratut Tahrim 



&^M-Tl 



kasance a karkashin wasu bayi 
biyu daga BayinMu salihai, sai 
suka yaudare su, saboda haka ba 
su wadatar musu da kome daga 
Allah ba. Kuma aka ce, "Ku shiga, 
ku biyu, wuta tare da masu shiga." 

77. Kuma Allah Ya buga wani 
misali domin warfanda suka yilma- 
ni : matar Fir'auna, (1) sa'ad da ta ce, 
"Ya Ubangiji! Ka gina mini wani 
gida a wurinKa a cikin Aljanna. 
Kuma Ka tsirar da ni daga Fir'auna 
da aikinsa. Kuma Ka tsirar da ni 
daga mutanen nan azzalumai." 

12. Da Maryama (2) cfiyar Imra- 
na wadda ta tsare farjinta, sai Muka 
hura a cikinsa daga RuhinMu. 
Kuma ta gaskata game da ayoyin 
Ubangijinta da LittattafanSa alhali 
kuwa ta kasance daga masu tawa- 
li'u. 




^fe^^l^^U^^i 



'\'*>\\>"'\'' 






^8^ ->v w ^ -^ -"> -^ 



(1) Wannan yana nuna cewa kusantar kafiri ba zai cuci muminai ba. Sai dai Allah Ya 
hana aure a tsakanin Musulma da kafiri. 

(2) Wannan yana nuna cewa rashin aure ga matar da ke iya tsare farjinta daga alfasha 
kuma ta tsare addininta da ta£awa, ba zai cuce ta ba ga samun rahamar Allah a duniya da 
Lahira. 



866 



67 - Suratul Mulk 



mm-™ 




Tana karantar da tauhldi da kadaitar Allah ga mulki da 
halittawa da ni'imtawa da cikakken iko wanda yake tare da rahama 
da tausayi. 

ANA SON KARATUNTA DARE DUKA DA KUMA HARD ACE TA DA KA. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. (Allah), Wanda gudanar da 
mulki yake ga hannunSa (TkonSa), 
Ya tsarkaka, kuma Shi Mai Tko ne a 
kan kome. 

2. Shi ne Wanda Ya halitta mu- 
tuwa da rayuwa domin Ya jarraba 
ku, Ya nuna waye daga cikinku ya fi 
kyawon aiki, Shi ne Mabuwayi, 
Mai gafara. 

3. Shi ne Wanda Ya halitta sam- 
mai bakawi, dabakoki a kan juna, 
ba za ka ga goggociya ba a cikin 
halittar (Allah) Mai rahama. Ka 
sake dubawa, ko za ka ga wata 
Baraka? 

4. Sa'an nan ka sake maimaita, 
dubawa, ganinka zai komo maka, 
gajiyayye, ba da ganin wata nakasa 
ba. 

J. Kuma lalle Mun kawata sa- 
mar farko da fitillu, kuma Muka 






l &£^$&\&&$\'&$ 






y*y ''\' <*<* 






\z+* 1^X1 \ tib \CJ&t $£/^&^f 






m<,s •'<, 



t&^jy^tiftiZtivj,^ 



867 



67 - Suratul Mulk 



OIBIi^-iv 



sanya su abin jifa ga shaidanu, 
kuma Muka yi musu tattalin aza- 
bar Sa'Tr. 

6. Kuma wadanda suka kafirce 
wa Ubangijinsu na da azabar Ja- 
hannama, ta munana ga zamanta 
makdmarsu. 

7. Idan an jefa su a cikinta, sai su 
ji daga gare ta wata kara, tana 
tafasa. 

8. Tana kusa ta tsage domin hus- 
hi, ko da yaushe aka jefa wani 
6angaren jama'a a cikinta, matsa- 
ranta na tambayar su da cewa, 
"Wani mai gargacfi bai je muku 
ba?" 

9. Sai su ce, "I, lalle wani mai 
gargadi ya je mana, sai muka £a- 
ryata shi, muka ce, 'Allah bai sau- 
kar da kome ba, ba ku cikin kome 
sai 6ata babba'". 

10. Kuma suka ce, "Da mun 
zamo muna saurare, ko muna da 
hankali^da ba mu kasance a cikin 
'yan sa'Tr ba.". 

11. Wato su yi ikrari da laifinsu. 
Allah Ya la'ani 'yan sa'Tr! 

12. Lalle wadanda ke tsoron 
Ubangijinsu, a 6oye, suna da wata 
gafara da wani sakamako mai- 
girma. 

13. Kuma ku asirta maganarku 
ko ku bayyana ta, lalle Shi, (Allah), 
Masani ne ga abin da ke cikin 
kiraza. 

14. Ashe, Wanda Ya yi halitta ba 
zai iya saninta ba, alhali kuwa Shi 
Mai tausasawa ne, kuma Mai 
labartawa? 






ptf&^a^&M 



****4*M- 






'.'?'.*'*'<+<<'*. 's *Zs *' 'sihs 






;2^Ai'lfc~J&\&' 



>£ ( l^Jli^IiLSjJly v^ 






foj&$& 









(g&?^^^£f£tf 



868 



67 - Suratul Mulk 



mm-™ 



15. Shi, (Allah), Ya sanya muku 
kasa horarriya, sai ku tafi cikin 
sasanninta, kuma ku ci daga arzi- 
kinSa, kuma zuwa gare Shi ne tashin 
yake. 

16. Shin ko kun amince cewa 
Wanda ke cikin sama, ba zai iya 
shafe kasa tare da ku ba, sai ga 
ta tana mai girgiza? 

17. K6 kun amince cewa Wanda 
ke cikin sama ba zai iya sako muku 
iskar guguwa ba? To, za ku san 
yadda (akibar) gargadiNa take. 

18. Lalle, wadanda ke gabansu 
sun karyata (manzanni). To, yaya 
(akibar) gargadiNa ta kasance? 

19. Ba za su yi dubi ba zuwa ga 
tsuntsaye a kansu, masu sanwa, 
kuma suna fiffikawa, babu mai rike 
da su sai (Allah), Mai rahama? Lalle 
Shi Mai gani ne ga dukan kome. 

20. Wane ne wanda zai zame 
muku mayakin da zai taimake ku, 
wanda ba (Allah) ba, Mai rahama? 
Kafirai ba su a cikin kome face 
rutfu. 

21. Wane ne wanda zai ciyar da 
ku, idan (Allah) Ya like arzikinSa? 
A'aha, sun yi zurfi cikin girman kai 
da tashin hankali. 

22. Shin wanda ke tafiya a kife a 
kan fuskarsa ya fi zama a kan shi- 
ryuwa, ko kuwa wanda ke tafiya 
mike a kan hanya madaidaiciya? 

23. Kace, "(Allah) Shine Wanda 
Ya kaga halittarku, Ya sanya muku 
ji da gani da tunani, amman katfan 
ce kwarai godiyarku!" 






[>&\g&^cA&^&4 



^ Jj^^l^^JJOtl 






ll«-^wix^j-u^o^ <^^\<Jo*fj^{ 






^j&^oo J&*4^o*iJ$<^&^j 












869 



67 - Suratul Mulk 



mm-™ 



24. Kuma ka ce, "Shi ne Ya halit- 
ta ku daga kasa, kuma zuwa gare 
Shi ne ake tashe ku." 

25. Kuma suna cewa, "Yaushe 
ne wannan alkawarin zai tabbata, 
in dai kun kasance masu gaskiya ne 
ku?" 

26. Ka ce, "Ilmin a wurin Allah 
kawai yake, kuma ni mai gargacfi 
kawai ne, mai bayyana (gargadin)." 

27. To, lokacin da suka gan ta 
(azabar) a kusa, fuskokin wadanda 
suka kafirta suka munana, kuma 
aka ce (musu) wannan shi ne abin 
da kuka zamo kuna karyatawa. 

28. Ka ce musu, "Idan Allah Ya 
halaka ni, nlda wanda ke tare da ni, 
ko kuma Ya yi mana rahama, to, 
wane ne zai tserar da kafirai daga 
wata azaba mai racfacfi?" 

29. Ka ce, "Shi ne Mai rahama, 
mun yi imani da Shi, gare Shi muka 
dogara, saboda haka za ku san 
wanda yake a cikin 6ata 
bayyananniya." 

30. Ka ce, "Ko kun gani, idan 
ruwanku ya wayi gari fakakke, to, 
wane ne zai zo muku da ruwa wani 
mai 6u66uga?" (1) 


















(1) Ana so idan mai karatu ya kai £arshen wannan sura ya ce ^UJI <^j 4)1 wato 
Allah Ubagijin halitta. An karanta wannan aya a gaban wani kafiri, sai ya ce za mu fito da 
ruwan game da amfani da dundurusai da faretani, sai ruwan idanunsa ya fa£e. 



870 



68 — Suratul Kalam 



^feSIM-lA 




Tana yi wa Annabi bushara da cewa mutanensa na Makka za 
su shiga Musulunci, su yi nadama a kan aikinsu na kafirci da cutar 
da suka yi masa, kuma Allah zai kar6i tubarsu, 



* J» s * s -* 



;)\-&w 



} J^ 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



/. N. Na rantse da alkalami da 
abin da (marubuta) suke rubutawa. 

2. Kai, saboda ni'imar Ubangi- 
jinka, ba mahaukaci kake ba. 

3. Kuma, lalle, hakika kana da 
ladar da ba ta yankewa. 

4. Kuma, lalle, hakika kana a 
kan halayen kirki, manya. 

5. Don haka, za ka gani, su 
kuma za su gani. 

6. Ga wanenku hauka take. 

7. Lalle Ubangijinka Shi ne Mafi 
sani ga wanda ya Bace daga tafar- 
kinSa. Kuma Shi ne Mafi sani ga 
masu shiryuwa. 

8. Saboda haka kada ka bi masu 
karyatawa. 

9. Suna fatar ka sassauta, su 
kuma su sassauta. 

10. Kada ka bi dukan mai yawan 
rantsuwa, walakantacce. 

11. Mai zunde, mai yawo da 
gulma. 






> , ^ <* ' m , 












871 



68 - Suratul Kalam 



wJS?!li^-iA 



12. Mai hana alheri, mai zalunci, 
mai zunubi. 

13. Mai girman kai, bayan haka 
kuma laTmi (ba ya son alheri). 

14. Saboda ya kasance mai du- 
kiya da cfiya. 

15. Idan ana karanta masa 
ayoyinMu, sai ya ce, "Tatsuniyoyin 
mutanen farko ne." 

16. Za Mu yi masa alama a kan 
hand. 

17. Lalle Mun jarrabe su kamar 
yadda Muka jarrabi masu gonar 
lambu, a lokacin da suka yi rantsu- 
wa, wai lalle za su girbe amfaninta, 
suna masu asubanci. 

18. Kuma (suka yi niyya), ba su 
ko togewa. 

19. Wani mai kewayawa daga 
Ubangijinka ya kewaya a kanta, (ya 
kone ta,) alhali suna barci. 

20. Sai ta wayi gari (baka kirin) 
kamar dare. 

21. Sai suka kirayi juna, suna 
masu yin asubanci. 

22. Cewa ku yi sammako ga am- 
fanin gonarku, idan kun kasance 
masu girbewa. 

23. Sai suka tafi, suna shawara a 
Boye (suna cewa). 

24. "Lalle kada wani miskini ya 
shigar muku ita a yau!" 

25. Kuma suka yi sammako a kan 
(niyyar) rowa, matukar iyawarsu. 

26. Lokacin da suka gan ta, sai 
suka ce, "Lalle, mun saki hanya 
(mun 6ace)! 












*P '^y^jte &jJ^]^&<^& 









(jp o^4>ib pjj 1 l^lt jb Vol 






872 



68 - Suratul Kalam 



L$&$\%&-\* 



27. "Ba haka ba, mu dai, an 
hana mu ne." 

28. Mafificinsu (hankali) ya ce ? 
"Ban gaya muku ba, ya kamata ku 
tsarkake Allah?" 

29. Suka ce, "Tsarki ya tabbata 
ga Ubangijinmu ! Lalle, mu mun 
kasance azzalumai." 

30. Sai suka fuskanci juna, suna 
zargin kansu. 

31. Suka ce, "Kaitonmu! Lalle, 
mu ne muka kasance masu ketare 
iyaka. 

32. "Mai yiwuwa ne Ubangijin- 
mu Ya musanya mana da wani abu 
da ya fi ta. Lalle, mu (ba mu yanke 
kauna ba) zuwa ga Ubangijinmu, 
masu kwacfayi ne". 

33. Haka dai azabar (1) take, 
kuma lalle ne, azabar Lahira ta fi 
girma, in da sun kasance za su iya 
ganewa. 

34. Lalle ne, masu takawa na da, 
a wurin Ubangijinsu, gidajen Al- 
janna na ni'ima. 

35. Shin ko za Mu sanya wadan- 
da ke bi da cfa'a kamar masu laifi ? 

36. Me ya same ku, yaya kuke 
yin hukunci (da haka)? 

37. Ko kuna da wani littafi, wan- 
da a cikinsa, kuke karantawa? 

38. Cewa kuna da, a cikinsa lalle 
(duk) abin da rayukanku suka za6a ? 






$s^vj|3iyi^j1jii 



Pvl^e^j^^ipli 



tp ^S&J^&fr^. cM^ 



l$Q$i 






$oj£#l^^ 






O0^J>x)U 






>+'- " i-"* 



^Sjj^li^Joi 



(1) Irin wannan azaba ce za a yi wa Kuraishawa, dangin Annabi, kamar yadda aka yi 
wa masu gonar lambu, wato da suka tuba aka musanya musu da abin da ya fi abin da suka 
saba samu. Wato an gaya wa Annabi ne lokacin da danginsa suka kangare, suka £i shiga 
Musulunci, aka yi musu azabar fari, da rashin ruwa shekara bakwai, Allah Ya gaya masa 
cewa, za su musulunta, alheri ya koma musu. Ya kuwa koma, kamar yadda Allah Ya yi 
alkawari. 



873 



68 - Suratul Kalam 



i4S5lj^-iA 



39. Ko kuna (rike) da wasu 
rantsuwoyin alkawari a kanMu, 
har ya zuwa Ranar Kiyama, cewa 
lalle ne kuna da abin da kuke hu- 
kunta wa kanku? 

40. Ka tambaye su, wane, a ci- 
kinsu, ke lamuncewa ga samun wan- 
nan (hukuncin)? 

41. Ko suna da abokan tarewa 
(ga wannan ra'ayi)? To, sai su kawo 
abokan tarayyarsu, idan sun kasan- 
ce masu gaskiya. 

42. Ranar da za a kuranye kwa- 
bri, kuma a kira su zuwa ga yin 
sujuda, sai ba za su iyawa ba. 

43. Su fito da idanu kaskantat- 
tu, wulakanci yana rufe su. Lalle ne 
a da, sun kasance ana kiran su 
zuwa yin sujudar, alhali kuwa suna 
lafiya lau, (suka ki yi). 

44. Saboda haka, ka bar Ni da 
mai karyata wannan labari (Alku- 
r'ani). Za Mu yi musu istidraji daga 
inda ba su sani ba. 

45. Ina jinkirta musu, lalle kai- 
diNa mai karfi ne. 

46. Ko kana tambayar su wata 
la'ada ne, saboda haka su, daga 
wannan tarar, suke jin an nauyaya 
musu? 

47. Ko kuma suna da ilmin gai- 
bu ne, wato suna yin rubutun (abin 
da suke facfa daga gare shi) ne? 

48. Saboda haka, ka yi hakuri 
da hukuncin Ubangijinka, kada ka 
zama kamar Ma'abucin kTfi, a loka- 
cin da ya yi kira, alhali yana cike da 
hushi. 






&o£*U;S&l 






tMj*^j*4fe^S>W&ffl 









M(J 









»4^ 









4 >^*. 



874 



68 - Suratul Kalam 



w^Uii^-iA 



49. Ba domin ni'ima daga wajen 
Ubangijinsa ta riske shi ba, lalle ne 
da an jefa shi a cikin wofintacciyar 
kasa, alhali yana abin zargi. 

50. Sai Ubangijinsa Ya zabe shi, 
sa'an nan Ya sanya shi a cikin 
mutanen kirki. 

51. Kuma lalle ne wacfanda suka 
kafirta suna yin kamar su kayar da 
kai saboda kallonsu (kallon mama- 
ki), a lokacin da suke jin karatun 
Alkur'ani, kuma suna cewa, "Lalle 
ne shi mahaukaci ne!" 

52. Shi (Alkur'ani) bai kasance 
ba, face abin tunatarwa ne ga duka 
duniya. 



^*k" \<\\' <"'. *Z'>'<*1Z 



^uJ^^^J^l^j 




Tana bayanin kiran gaskiya zuwa ga Allah, Shi kacfai ne ga 
sifofinSa da ikonSa, babu mai tsoma baki a cikin ikonSa. 



>«i 



'-£- 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Kiran gaskiya! 

2. Mene ne kiran gaskiya? 

3. Kuma me ya sanar da kai abin 
da ake cewa kiran gaskiya? 

4. Samudawa da Adawa sun ka- 
ryatar da kiran gaskiya mai dukar 
zuciya ! 



GSSOJ 



UJ Af^LlJb jlfrj Jj^JC- JO 



875 



69 - Suratul Haicica 



mm-* 



5. To, amma Samudawa, to, an 
halaka su da tsawa mai tsanani. 

6. Kuma amma Adawa, to, an 
halaka su da wata iska mai tsana- 
nin sauti wadda ta ketare haddi. 

7. (Allah) Ya hore ta a kansu, a 
cikin dare bakwai da yini takwas, 
biye da juna, saboda haka, kana 
ganin mutane a cikinta kwance. 
Kamar su kiraruwan dabino ne, 
wacfanda suka facfi. 

8. To, ko kana ganin abin da ya 
yi saura daga cikinsu? 

9. Kuma Fir'auna ya zo da 
wacfanda ke gabaninsa, da wacfan- 
nan da aka kife kasarsu, saboda laifi. 

10. Domin sun saba wa manzon 
Ubangijinsu, saboda haka ya kama 
su da wani irin kamu mai karuwar 
(tsanani). 

11. Lalle ne Mu, a lokacin da 
ruwa ya ketare haddi, Mun cfauke 
ku a cikin jirgin ruwan nan. 

12. Domin Mu sanya shi, gare 
ku, abin tunawa, kuma wani kunne 
mai kiyayewa ya kiyaye (shi). 

13. To, idan an yi busa a cikin 
kaho, busa cfaya. 

14. Kuma aka cfauki kasa da 
duwatsu, kuma aka nika su nikawa 
cfaya. 

15. A ran nan, mai aukuwa za ta 
auku. 

16. Kuma sama za ta tsage, do- 
min ita a ran nan, mai rauni ce. 

17. Kuma mala'iku (su bayya- 
na) a kan sasanninta, kuma wasu 



Uii&t I^diu S£Si3i 












876 



69 - Suratul Ha££a 



$&$&-* 



(mala'iku) takwas na cfauke da 
Al'arshin Ubangijinka, a sama da 
su, a wannan ranar. 

18. A ranar nan za a bijira ku 
(domin hisabi), babu wani rai, mai 
6oyewa, daga cikinku, wanda zai 
iya boyewa. 

19. To, amma wanda aka bai wa 
littafinsa a damansa, sai ya ce wa 
(makusantansa), "Ku karba, ku 
karanta littafina. 

20. "Lalle ne ni, na tabbata cewa 
ni mai haduwa da hisabina ne." 

21. Saboda haka, shi yana cikin 
wata rayuwa yardadda. 

22. A cikin Aljanna macfauka- 
kiya. 

23. Nunannun 'ya'yan itacenta 
makusanta ne (ga mai son cfiba). 

24. (Ana ce musu) "Ku ci, kuma 
ku sha a cikin ni'ima, saboda abin 
da kuka gabatar a cikin kwanukan 
da suka shige." 

25. Kuma wanda aka bai wa 
littafinsa ga hagunsa, sai ya ce, 
"Kaitona, ba a kawo mini littafina 
ba! 

26. "Kuma ban san abin da (ke 
sakamakon) hisabina ba! 

27. "In da dai ita, ta kasance mai 
halaka ni gaba cfaya ce! 

28. "Dukiyata ba ta wadatar da 
ni ba! 

29. "Tkona ya Bace mini!" 

30. (Sai a ce wa mala'iku) "Ku 
kama shi, sa'an nan ku sanya shi a 

cikin kukumi. 



^ "i . s" 









6j*X. : 



EJ XjI^. c^^js oiltji 



RJi^fo 



• or 



>^b3-^*S4j^ 



EJ i_JL 






y+ rr . »** 















||p<uxikL-J^v*lU 






877 



69 - Suratul Ha££a 



\%mm-* 



31. "Sa'an nan, a cikin JahTm, 
ku kona shi. 

32. "Sa'an nan, a cikin sarka, tsa- 
wonta zira'i saba'in, sai ku sanya shi. 

33. ^Lalle ne shi ya kasance ba 
ya yin Tmani da Allah, Mai girma ! 

34. "Kuma ba ya kwacfaitarwa 
ga (bayar da) abincin matalauci! 

35. "Saboda haka, a yau, a nan, 
ba ya da masoyi. 

36. "Kuma babu wani abinci, sai 
daga (itacen) gislTn. 

37. "Babu mai cin sa sai masu 
ganganci." 

38. To, ba sai Na yi rantsuwa da 
abin da kuke iya gani ba, 

39. Da abin da ba ku iya gani. 

40. Lalle ne, shi (Alkur'ani) tab- 
bas maganar wani manzo (Jibirilu) 
mai daraja ne. 

41. Kuma shi ba maganar wani 
mawaki ba ne. Kadan kwarai za ku 
gaskata. 

42. Kuma ba maganar boka ba 
ne. Kadan kwarai za ku iya tunawa. 

43. Abin saukarwa ne daga 
Ubangijin halitta duka. 

44. Kuma da (Muhammadu) ya 
facfi wata magana, ya jingina ta gare 
Mu. 

45. Da Mun kama shi da dama. 

46. Sa'an nan, lalle ne, da Mun 
katse masa laka. 

47. Kuma daga cikinku babu 
wasu masu iya kare (azabarMu) 
daga gare shi. 






&3 oysJL-ldtyS byLyuk^C-j* QJ^f&j* 



.;»*. 



'< i' 












878 



70 - Suratul Ma'arij 



- V- 



48. Kuma lalle ne shi (Alkur'ani) 
tunatarwa ce ga masu takawa. 

49. Kuma lalle ne Mu, wallahi, 
Muna sane da cewa daga cikinku 
akwai masu karyatawa. 

50. Kuma lalle ne shi (Alkurani) 
wallahi bakin ciki ne ga kafirai. 

51. Kuma lalle ne shi gaskiya ce 
ta yakini. 

52. Saboda haka, ka tsarkake 
sunan Ubangijinka, Mai girma. 






Qpoj? jSsJfJ^J^O«>«y U]j 



^^vr^r 






Mu^»«3>tl4ji 



»u 



* <-• jf ,+*": 



Q*J ^-JiJ li£i>j^J*b»c r «<£ 




Tana bayanin saukar azaba ga kafirai, babu makawa, kuma 
tana bayanin cutar rai da maganin cutar. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Wani mai tambaya ya yi tam- 
baya game da azaba, mai aukuwa. 

2. Ga kafirai, ba ta da mai tun- 
kudewa. 

3. Daga Allah Mai matakala. 

4. Mala'iku da Ruhi (Jibrila) 
suna takawa zuwa gare Shi, a cikin 
yini wanda gwargwadonsa, shekara 
dubu hamsin ne. 

5. Saboda haka, ka yi hakuri, 
hakuri mai kyawo. 



i^f^r- 



^^ 4X^ vJu lOUj^j oj\ JUu 



879 



70 — Suratul Ma'arij 



a^B^-v- 



6. Lalle ne su, suna ganin ta mai 
msa. 

7. Kuma Mu, Muna ganin ta a 
kusa. 

#. Ranar da sama za ta kasance 
kamar narkakkar azurfa. 

9. Kuma duwatsu su zama ka- 
mar sa&in sufi. 

10. Kuma aboki ba ya tambayar 
inda wani aboki yake. 

1 1 . Ana sanya su, su ga juna, mai 
laifi na gurin da zai iya yin fansa, 
daga azabar ranar nan, da cfiyansa, 

12. Da matarsa da cfan'uwansa. 

13. Da danginsa, masu tattara 
shi. 

14. Da wanda ke a cikin duniya 
duka gaba daya, sa'an nan fansar, 
ta tsTrar da shi. 

15. A'aha! Lalle ne fa, ita ce 
Laza, 

16. Mai twale fatar goshi. 

17. Tana kiran wanda ya juya 
baya (daga addini) kuma ya kau da 
kai. 

18. Ya tara (dukiya), kuma ya 
sanya ta a cikin jaka. 

19. Lalle ne mutum an halitta shi 
mai ciwon kwadayi. 

20. Idan sharri ya shafe shi, ya 
kasa hakuri. 

21. Kuma idan alheri ya shafe 
shi, ya yi rowa. 

22. Sai masu yin salla, 



' f »" *y* 






3 ol^ vSQ^oj^j 










880 



70 — Suratul Ma'arij 



6»%£-v. 



23. Wacfanda suke, a kan sallar- 
su, su, masu dawwama ne. 

24. Kuma wacfanda, a cikinduki- 
yarsu, akwai wani hakki sananne. 

25. Ga (matalauci) mai roko da 
wanda aka hana wa rokon. 

26. Da wacfannan da ke gaskata 
ranar sakamako. 

27. Da wacfannan, saboda aza- 
bar Ubangijinsu, suna jin tsoro. 

28. Lalle ne, azabar Ubangijinsu 
ba wadda ake iya amincewa ba ce. 

29. Da wacfanda suke, ga farjo- 
jinsu, masu tsarewa ne. 

30. Sai fa a kan matan aurensu 
da abin da hannayensu na dama 
suka mallaka. To, lalle ne su kam, ba 
wacfanda ake zargi ba ne. 

31. To, duk wanda ya nemi abin 
da yake a bayan wannan, to, wa- 
dancan su ne masu ketare iyaka. 

32. Kuma da wadannan da suke, 
ga amanoninsu da alkawarinsu, 
masu tsarewa ne. 

33. Kuma da wadanda suke, ga 
shaidarsu, masu dagewa ne. 

34. Kuma wacfanda suke, a kan 
sallarsu, masu tsarewa ne. 

35. Wadannan, a cikin gidajen 
Aljanna, wacfanda ake girmamawa 
ne. 

36. Me ya sami wadanda suka 
kafirta, a wajenka, suna gaugawar 
(gudu). 



<v»>^ *f 



<£$* " k f *s 't*s*' ?L's 



U*Jt'< 



* *£ *' <<'•+*' \f' 



^OjA^^J^J&{£f{£A\j 






>v>*r » „^ ' 



IJ^Oi 



p oy UjAPp^-j »-> l -*£oj. 



' r. ' » »» >^ ^ 









®te\$tf$$fe&&& 












881 



70 — Suratul Ma'arij 



- Y- 



37. Daga barin jihar dama, 
kuma daga barin jihar hagu, 
jama'a-jama'a! 

38. Shin kowane mutum daga 
cikinsu yana neman a shigar da shi a 
Aljannar ni'ima ne (ba da wani aiki 
ba)? 

39. A'aha! Lalle Mu, Mun halit- 
ta su, daga abin da suka sani. 

40. Saboda haka ba sai Na yi 
rantsuwa da Ubangijin wuraren 6ul- 
lowar rana da wuraren faduwarta 
ba, lalle Mu, Masu iyawa ne. 

41. Ga Mu musanya wadanda 
suke mafi alheri, daga gare su. 
Kuma ba Mu kasance wadanda ake 
rinjaya ba. 

42. Saboda haka, ka bar su, su 
dulmuya, kuma su yi wasa, har su 
hadu da ranarsu wadda ake yi 
musu alkawari (da ita). 

43. Ranar da suke fitowa daga 
kaburbura da gaugawa, kamar su, 
zuwa ga wata kafaffiyar (tuta), 
suke yin gaugawa. 

44. Maicaskanta ga idanunsu, 
wani walakanci yana rufe su. Wan- 
nan shi ne yinin da suka kasance 
anan yi musa alkawari (a kansa.) 



'* + SS »* 



^S^JlP^Jc^^ 



' 'S.S 'S *> ■ 



r- ~ *\t> *'\A 









> '"ItZ 'A" 



pc^xal &yjilljj^!^pJi'S& 



Epuji^r^ kJ^J T^i^J^o'd^ 



^^^^Ak^^j^^^aA^a: 



Sp djJ&y\yo 



882 



71 - Suratu Nuh 



M&A 



- VN 




Tana karantar da yadda Annabi Nuhu ya yi gargacfi ga 
mutanensa har suka kai ga ya yi addu'a, suka halaka. 



* j* s . * s * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Lalle ne Mun aiki Nuhu zuwa 
ga mutanensa, cewa ka yi gargacfi 
ga mutanenka gabanin wata azaba 
mai racfacfi ta zo musu. 

2. Ya ce, "Ya mutanena, ni, a 
gare ku, mai gargacfi ne, mai bayya- 
nawa. 

3. "Cewa ku bauta wa Allah, ku 
ji tsoronSa, kuma ku bi ni. 

4. "Allah zai gafarta muku daga 
zunubanku, kuma Ya jinkirta muku 
zuwa ga ajalin da aka ambata. Lalle 
ne ajalin Allah idan ya zo, ba za a 
jinkirta shi ba, da kun kasance ma- 
sana (ga abin da nake fada, da kun 
bar kafirci)." 

5. (Nuhu) ya ce, "Ya Uban- 
gijina! Lalle ne, na kirayi mutane- 
na, a cikin dare da yini. 

6. "To, amma kirana bai kare su 
ba sai da gudu (daga gare ni). 

7. "Kumalalleneni,kodayaushe 
na kiraye su domin Ka gafarta 






3js^^j4y &$\& k 









883 



71 - Suratu Nuh 



&- V> 



musu, sai su sanya yatsunsu a cikin 
kunnuwansu, su lullu5e da tufa- 
finsu, su doge ga yin laifi. Sun yi 
girman kai iyakar girman kai. 

8. "Sa'an nan lalle ne ni, na kira 
su, a bayyane. 

9. "Sa'an nan lalle ne na yi yeku- 
wa saboda su, kuma na gana da su a 
cikin asm. 

10. "Shi na ce, 'Ku nemi gafara 
daga Ubangijinku, lalle ne Shi Ya 
kasance Mai gafara ne. 

11. "'Ya sako (girgijen) sama a 
kanku da ruwa mai 6u66uga. 

12. "'Kuma ya yalwata muku 
game da dukiya da cfiya, Ya sanya 
muku (albarka) ga gonaki, kuma 
Ya sanya muku koguna. 

13. "'Meya same ku,baku Star 
samun natsuwa daga Allah, 

14. '"Alhali kuwa, lalle ne, Ya 
halitta ku, a cikin halaye? 

75. '"Ba ku ga yadda Allah Ya 
halitta^ wasu sammai bakwai cfa- 
bakokT a kan juna ba? 

16. "'Ya sanya wata a cikinsu, 
yana mai haske, Ya sanya rana 
babbar fitila? 

17. "'Kuma Allah Yatsirardaku 
daga kasa (kamar ganye) tsirarwa. 

18. '"Sa'an nan Yamayar da ku 
a cikinta, kuma Ya fitar da ku fitar- 
wa. 

19. "'Kuma Allah Ya sanya 
muku Rasa shimfidadlcfiya. 

20. "'Domin ku shiga a cikinta, 
hanyoyi masu fadi.'" 















J& 






884 



71 - Suratu Nuh 



SSU^-V\ 



21. Nuhu ya ce, "Ya Ubangijina ! 
Lalle ne su, sun saBa mini, sun bi 
wanda dukiyarsa da cfiyansa ba su 
fare shi da kome ba sai da hasara. 

22. "Kuma sun yi wani makirci, 
makirci babba. 

23. "Kuma suka ce, 'Faufau, 
kada ku bar gumakanku, kuma 
faufau, kada ku bar Wadda, kuma 
kada ku bar Suwa, kuma kada ku 
bar Yagusa da Ya'uka da Nasra.' 

24. "Kuma lalle ne, sun Batar da 
(mutane) masu yawa, kuma kada 
Ka kara wa azzalumai (kome) sai 
6ata." 

25. Saboda laifukansu na gan- 
ganci aka nutsar da su, sa'an nan 
aka sanya su a wuta. Saboda haka 
ba su sama wa kansu wani matai- 
maki wanin Allah ba. 

26. Kuma Nuhu ya ce, "Ya 
Ubangijina! Kada Ka bari, a kan 
£asa, daga cikin kafirai, wanda ke 
zama a cikin gida. 

27. "Lalle ne, Kai, idan Ka bar 
su, za su Batar da bayinKa, kuma 
ba za su haifi kowa ba face fajiri 
mai yawan kafirci 

28. " Ya Ubanginjina ! Ka yi mini 
gafara (ni) da mahaifana biyu, da 
wanda ya shiga gidana, yana mai 
Tmani, da muminai maza da mumi- 
nai mata, kuma kada Ka £ara wa 
azzalumai kome sai halaka." 












Jl>LO 



!/£' 



U^i£^^ 



©biU=» 



'< <" ' S\' * ^4 ^| 






885 



72 — Suratul Jinn 



vA - vr 




Wa'azi ga masu bauta wa aljannu da mutane domin neman tsari ko 
samu, da ladubban mai wa'azi da yadda ya kamata ya yi tawali'u. 
Son girman shugabanni da jahilcin mabiya ne ke sanya ana bauta- 
wa wanin Allah. 



* J* ■* . * ** * 



WU\ 



^r 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ka ce: An yi wahayi zuwa 
gare ni cewa wasu jama 'a na aljan- 
nu sun saurari (karatuna), sai suka 
ce, 'Lalle ne mu, mun ji wani abin 
karantawa (Alkur'ani), mai ban 
mamaki. 

2. 'Yana nuni zuwa ga hanyar 
kwarai, saboda haka mun yi imani 
da shi, ba za mu koma bauta wa 
Ubangijinmu tare da kowa ba. 

3. 'Kuma lalle ne shi, girman 
Ubangijinmu, Ya cfaukaka, bai riki 
mata ba, kuma bai riki da ba. 

4. 'Kuma lalle ne shi, wawanmu 
ya kasance yana fadar abin da ya 
ketare haddi ga Allah. 

5. 'Kuma lalle ne mu, mun yi 
zaton mutum da aljani ba za su iya 
fadar karya ba ga Allah. 

6. 'Kuma lalle ne shi, wasu maza, 
daga cikin mutane, sun kasance 
suna neman tsari da wasu maza 






//k ,<^i^ »>< 



3 UJ l^» ir^ ob-^^^Ul^r- 












886 



72 — Suratul Jinn 



'sW. 



-vr 



daga cikin aljannu, saboda haka 
suka kara musu girman kai. 

7. 'Kuma lalle ne su, sun yi zato, 
kamar yadda kuka yi zato, cewa 
Allah ba zai aiko kowa ba. 

8. 'Kuma lalle ne mu, mun nemi 
(hawan) sama, sai muka same ta an 
cika ta da tsaro mai tsanani, da 
kuma yulaye. 

9. "Kuma lalle ne mu, mun ka- 
sance muna zama daga gareta, a 
wuraren zama, domin saurare. To, 
wanda ya yi saurare a yanzu, zai 
sami yula, mai dako dominsa. 

10. 'Kuma lalle ne mu, ba mu 
sani ba, shin, sharri ne aka yi nufi ga 
wacfanda ke cikin kasa, ko Ubangi- 
jinsu Ya yi nufin shiriya a gare su 
ne? 

11. "Kuma lalle ne mu, akwai 
salihai a cikinmu, kuma akwai a 
cikinmu wacfanda ba haka ba, mun 
kasance kungiyoyi dabam-dabam. 

12. 'Kuma lalle ne mu, mun tab- 
bata ba za mu buwayi Allah ba, a 
cikin kasa, kuma ba za mu buwaye 
Shi da gudu ba. 

13. 'Kuma lalle ne mu, a lokacin 
da muka ji shiriya, mun yijmani da 
ita. To wanda ya yi imani da 
Ubangijinsa, ba zai ji tsoron nakka- 
sa ba, kuma ba zai ji tsoron zalunci 
ba. 

14. 'Kuma lalle ne mu^ akwai a 
cikinmu, wacfanda suka mTka wuya, 
kuma akwai, a cikinmu, karkatattu. 
To, wanda ya mlka wuya wacfancan 
kam sun nufi shiryuwa. 



1r*\\- 9 * *\ -" (r " 






r^^.fi^» x i,- - 



»U ■■«» I L'^iiql ujj 






^ u * ^ w ' '-'\'" ** *' ftvfi- 









4 <- 



„/ ^ *> ^-r ** i^-v- ^ftV* 'x'AtV 






887 



72 - Suratul Jinn 



£&-vr 



15. 'Kuma amma karkatattu, 
sai suka kasance makamashi ga 
Jahannama.' 

16. "Kuma da sun tsayu (1) sosai 
a kan hanya, da lalle Mun shayar 
da su ruwa mai yawa. 

17. "Domin Mu jarraba su a 
ciki, kuma wanda ya kau da kai 
daga tuna Ubangijinsa, Ubangi- 
jinsa zai shigar da shi azaba mai 
hauhawa. 

18. "Kuma lalle ne wuraren su- 
juda na Allah ne, saboda haka kada 
ku kira kowa tare da Allah (da su, a 
cikinsu). 

19. "Kuma lalle ne shi, a lokacin 
da bawan Allah (2) ke kiran Sa, sun 
yi kusa su zama kamar shirgi a 
kansa". 

20. Ka ce, "Ina kiran Ubangijina 
ne kawai, kuma ba zan tara kowa 
da Shi ba." 

21. Ka ce, "Lalle ne nl, ba ni 
mallakar wata cuta gare ku, kuma 
ba ni mallakar wani allien.' ' 

22. Ka ce, "Lalle ne ni, kowa ba 
ya iya cetona daga Allah, kuma ba 
zan iya samun mafaka ba daga gare 
Shi. 

23. "Face iyarwa, daga Allah, da 
manzancinSa. To, wanda ya saba 
wa Allah da ManzonSa, to, lalle 



" '*" m-*ix* < t> ,<Tfrf' 



^pU^vkl^J \y &S Qy±7>y~a\ \ [a\j 









x ^ 2<m *&>*•" * \> 9 ' 'i-n *'*\' 



ll^j^J^>)^V Jiji 






(1) Tsayuwa sosai wato su bauta wa Allah kamar yadda Allah Ya umarce su, su yi 
Masa cfa'a saboda Ya wadata su. 

(2) Bawan Allah shi ne duk wani mai wa'azi yana kira zuwa ga Allah. Ba ya halatta a 
gare shi ya bar wadanda yake yi wa wa'azi su kai fagen bauta masa shi kansa. Sai ya gaya 
musu gaskiyar matsayinsa, kamar yadda Allah Ya fada wa AnnabinSa, kuma Ya umarce 
shi da ya gaya wa wadanda yake yi wa wa'azi. 



888 



72 — Suratul Jinn 



vai'tai. 



-vv 



yana da wutar Jahannama, suna 
masu dawwama a cikinta, har 
abada." 

24. Har idan sun ga abin da ake 
yi musu gargacfi da shi, to, za su san 
wanda ya zama mafi raunin matai- 
maki da mafi karancin adadi. 

25. Ka ce, "Ban sani ba, a kusa 
ne abin da ake yi muku gargacfi da 
shi, ko Ubangijina Ya sanya masa 
dogon ajali! 

26. "Shi cfai ne Masanin fake, 
saboda haka, ba Ya bayyana 
gaibinSa ga kowa. 

27. "Face ga wanda Ya yarda da 
shi, wato wani manzo, sa'an nan, 
lalle ne, zai sanya (1) gadi a gaba 
gare shi da baya gare shi. 

28. "Domin Ya san lalle, sun iyar 
da sakonnin Ubangijinsu, kuma 
(Shi Ubangijin) Ya kewaye su da 
sani, kuma Ya lissafe dukan kome 
da kididdiga." 









&\\* A " *\ 



(!) Idan Allah Ya aiko wani manzonSa da wani umurni ko hani zuwa ga mutane, to, 
zai sanya mala'iku gaba gare shi da baya gare shi suna gadin sa domin kada wani shaidani 
ya kusance shi har ya sanya shi mantuwa ko kuskure, har ya iyar da manzancin nan kamar 
yadda yake. 



889 



73 — Suratul Muzzammil 



zmm-vr 







^Sil 


SURATUL MUZZAMMIL 


Mum 








v£| 



Tana karantar da tarbiyya da juriya ga Musulmi, domin su 
sami damar tsayuwa da umurnin Allah. 



«* j* s . ** ^ ^ 



£>V#3U\ 



^» 



Z)a sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Ya wanda ya lulluBe! 

2. Ka tsayu domin yin salla a 
cikin dare (duka) face kadan. 

3. Rabinsa, ko ka rage abu ka- 
dan daga gare shi. 

4. Ko ka kara kansa, kuma ka 
kyautata karanta Alkur'ani, daki 
daki. 

5. Lalle ne Mu, za Mu jefa maka 
magana mai nauyi. 

6. Lalle ne tashin dare shi ne mafi 
tsananin natsuwa, kuma mafi dai- 
daituwa ga magana. 

7. Lalle ne kana da, a cikin yini, 
wani tasblhi mai tsawo. 

8. Kuma ka ambaci sunan 
Ubangijinka, kuma ka yanke (kau- 
na daga kowa ka koma) zuwa gare 
Shi, yankewa. 

P. Shi ne Ubangijin mafitar rana 
da mafadarta, babu abin bautawa 
face Shi. Saboda haka ka rike Shi 
Wakili. 



3 ^SyoCj-it $jj& lj} 



JS^jL^jgpsi 






890 



73 — Suratul Muzzammil 



tmm-vr 



10. Kuma ka yi kaloiri ga abin 
da suke facfa, kuma ka kaurace 
musu, kauracewa mai kyawo. 

11. Kuma ka bar Ni da masu 
karyatawa, mawadata, kuma ka 
jinkirta musu kacfan. 

12. Lalle ne, a wurinMu, akwai 
wasu maruruwa masu nauyi da 
Jahlm. 

13. Da wani abinci mai makara 
da azaba mai racfacfi. 

14. Ranar da kasa ke raurawa, 
da duwatsu, kuma duwatsu su ka- 
sance tudun rairayi mai malala. 

75. Lalle ne Mu; Mun aika, 
zuwa gare ku, wani Manzo (1) mai 
shaida a kanku, kamar yadda Muka 
aika wani Manzo (2 } zuwa ga Fir 'auna, 

16. SaiFir'aunayasaBawaMan- 
zon, saboda haka Muka kama shi, 
kamu mai tsanani. 

17. To, yaya, idan kun kafirta, 
za ku kare (azabar) wani yini mai 
mayar da yara (tsofaffi) masu 
hurhura. 

18. Sama za ta tsage a cikinsa, 
wa'adinsa ya kasance mai aukuwa. 

19. Lalle ne wannan wata tuna- 
tarwa ce, sai dai wanda ya so, ya 
kama hanyar kwarai zuwa ga 
Ubangijinsa. 

20. Lalle ne Ubangijinka Ya sani 
cewa, kai kana tsayuwa a kusan 
kashi biyu daga uku na dare, da 
rabinsa, da sulusinsa, tare da wani 



3 ^^\A^c^r^ Jb ^ tiyy>y>^c> jy**\) 






> f x >> 9 , s s, c ^*< .>>]><: \\ 



"l If > ■" '- % *4V G> V' ?\\' *t' ~\<' *'*£' 



(i) Wato Annabi Muhammad, tsira da aminci su tabbata a gare shi. 
(2) Wato Annabi Musa, aminci ya tabbata a gare shi. 



891 



73 — Suratul Muzzammil 



m#$&-vr 



6angare na wacfanda ke tare da kai. 
Allah Yake iya kaddara dare da 
yini, Ya san ba za ku iya lissafa shi 
ba, saboda haka Ya kar6i tubarku, 
sai ku karanta abin da ya saukaka 
na Alkur'ani. Ya^san wasu daga 
cikinku, za su yi ciwo, kuma wasu 
za su yi tafiya cikin kasa suna ne- 
man falalar Allah da fatauci, kuma 
wasu za su yi yaki a cikin hanyar 
Allah. Saboda haka ku karanta 
abin da ya saukaka daga gare shi, 
kuma ku tsai da salla, kuma ku 
bayar da zakka, kuma ku bai wa 
Allah ranee, ranee mai kyawo. 
Kuma abin da kuka gabatar domin 
kanku, na alheri, za ku same shi^a 
wurin Allah, zai kasance mafTfici 
(daga wanda kuka ajiye) kuma zai 
fi girma ga sakamako, kuma ku 
roki Allah gafara; lalle ne Allah 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 







Tana karantar da fara yin wa'azi ga dangi na kusa ga mai 
wa'azi kamin ya fita zuwa ga wasu mutane na nesa. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ya wanda ya lullu6a da 
mayafi. 

2. Ka tashi domin ka yi gargacQ. 






4^j^lj 



892 



74 - Suratul Muddatthir 



M\m-n 



3. Kuma Ubangijinka, sai ka 
girmama Shi, 

4. Kuma tutafinka, sai ka tsar- 
kake su, 

5. Kuma gumaka, sai ka kaura- 
ce musu. 

6. Kada ka yi kyauta kana ne- 
man kari 

7. Kuma saboda Ubangijinka, 
sai ka yi hakuri. 

8. To, idan aka yi busa a cikin 
kaho, 

9. To, wannan, a ranar nan, yini 
ne mai wuya 

10. A kan kafirai, ba mai sauki 
ba ne. 

11. Ka bar Ni da wanda Na ha- 
litta, yana shi kacfai, 

12. Kuma Na sanya masa du- 
kiya shimficfacfcfiya 

13. Da cfiya halartattu, 

14. Kuma Na shimficfa masa 
kome shimficfawa. 

15. Sa'an nan yana kwacfayin In 
yi masa kari ! 

16. Faufau! Lalle ne shT, ya ka- 
sance, ga ayoyinMu, mai tsaurin 
kai. 

17. Za Ni kallafa masa wahala 
mai hauhawa. 

18. Lalle ne shi, ya yi tunani, 
kuma ya kaddara (abin da zai facfa 
game da Alkur'ani) 

19. Saboda haka aka la'ane shi, 
kamar yadda ya kaddara. 



%>j 









' 'yi'? 'i' 









>> 












MjJdj(^3,4j\ 



J-M* 



893 



74 - Suratul Muddatthir 



jmm-n 



20. S'an nan aka la'ane shi ka- 
mar yadda ya kaddara. 

21. Sa'an nan ya yi tunani, 

22. Sa'an nan ya gintse huska, 
kuma ya yi murtuk. 

23. Sa'an nan ya juya baya, 
kuma ya bunkasa, 

24. Sai ya ce, "Wannan abu dai 
ba kome ba ne face wani sihiri, 
wanda aka ruwaito. 

25. "Wannan maganar mutum 
dai ce." 

26. Za Ni kona shi da Sakar. 

27. Kuma me ya sanar da kai 
abin da ake cewa Sakar! 

28. Ba ta ragewa, kuma ba ta 
bari. 

29. Mai nacewa ga jiki ce (da 
kuna). 

30. A kanta akwai (matsara) 
goma sha tara. 

31. Kuma ba Mu sanya ma'abu- 
ta wuta (wato matsaranta) ba, face 
mala'iku, kuma ba Mu sanya ada- 
dinsu (goma sha tara) ba, fSce do- 
min fitina ga wadanda suka kafirta, 
domin wadanda aka bai wa littafi su 
sami yakini, kuma wacfanda suka yi 
imani su kara imani, kuma wadan- 
da aka bai wa littafi da muminai ba 
za su yi shakka ba, kuma domin wa- 
cfanda a cikin zukatansu akwai wa- 
ta cuta da kafirai su ce, "Me Allah 
Yake nufi da wannan ya kasance 
misali?" Haka dai Allah ke 6atar da 
wanda Ya so, kuma Ya shiryar da 
wanda Ya so. Kuma babu wanda ya 



[pjj^Ji*^ 






«*VS' .-1- 
CHS Jilll 



894 



74 - Suratul Muddatthir 



JSS]Jj&-yi 



san mayakan Ubangijinka face Shi, 
kuma ita (wutar) ba ta kasance ba 
face wata tunatarwa ce ga mutum. 

32. A'aha ! Ina rantsuwa da wata. 

33. Dadarealokacindayajuyar 
da baya. 

34. Da safiya idan ta waye. 

35. Ita (wutar) tfayan manyan 
masifu ce. 

36. Mai gargadi ce ga mutum. 

37. Ga wanda ya so, daga cikin- 
ku, ya gabata ko ya jinkirta. 

38. Kowane rai ga abin da ya 
aikata jingina ce. 

39. Face mutanen dama. 

40. A cikin Aljanna suna tam- 
bayar juna. 

41. Game da masu laifi. 

42. (Su ce musu) "Me ya shigar 
da ku a cikin Sakar?" 

43. Suka ce, "Ba mu kasance 
muna a cikin masu salla ba. 

44. "Kuma ba mu kasance muna 
ciyar da matalauta ba. 

45. "Kuma mun kasance muna 
kutsawa tare da masu kutsawa, 

46. "Mun kasance muna karyata 
ranar sakamako. 

47. "Har gaskiya (wato mutuwa) 
ta zo mana". 

48. Saboda haka ceton masu 
ceto ba zai amfane su ba. 

49. Haba! Me ya same su, suka 
zama masu bijirewa daga wa'azin 
gaskiya. 






*j*" 



feists 






&j$&$ 






^ "if ~ > '£*r£ 



895 



74 - Suratul Muddatthir 



i^l^-vt 



50. Kamar dai su, jakuna firgi- 
tattu ne. 

57. Sun gudu daga zaki. 

52. A 'aha ! Kowane mutum daga 
cikinsu yana son a zo masa da 
takardu (da sunansa) ana watsawa 

53. A 'aha! Kai dai, ba su jin 
tsoron Lahira. 

54. A'aha! Lalle ne, shi (Alku- 
r'ani) tunatarwa ce. 

55. Domin wanda ya so, ya tuna. 

56. Kuma ba za su tuna ba face 
idan Allah Ya so, Shi ne Ya cancan- 
ta a bi Shi da takawa, kuma Ya 
cancanta ga Ya yi gafara. 



*?-. d»>> ->'*x 



>**-*jr*»r*> 



X 









p3 6 jJlII 




Tana karantar da bayanin yiwuwar Tashin Kiyama, da sifar 
mumini ga saurin kama umurnin Allah, da sakamakon wanda ya bi 
hanyar Allah, ko kuwa ya ki bin ta. 



f^^Lf <-f 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



7. Ba sai Na yi rantsuwa (1) da 
Ranar Kiyama ba. 



> •!« 



(1) Wasu na fassarawa: Ina rantsuwa da Ranar Kiyama. A ganina, da tabbatar da 
rantsuwar da kuma kore ta duka daya ne, makasudi dai jan hankalin mai karatu ga abin da 
yake a ciki, na hikimar Allah. 



896 



75 — Suratul Kiyama 



t£t£)|j&-Yo 



2. Ba sai Na yi rantsuwa da rai 
mai yawan zargin (1) kansa ba. 

3. Shin, mutum yana zaton cewa 
ba za Mu tara kasusuwansa ba? 

4. Na'am! Masu Ikon yi Muke a 
kan Mu daidaita ga666in yatsunsa. 

5. Ba haka ba ! Mutum so yake, 
ya yi fajirci, ya karyata abin da 
yake a gabansa. 

6. Yana tambaya, "Yaushe ne 
Ranar Kiyama?" 

7. To, idan gani ya cfimauta (ya 
yi kyalli). 

8. Kuma wata ya yi husufi (has- 
kensa ya dushe). 

9. Aka tara rana da wata. 

10. Mutum zai ce a ran nan, 
"Ina wurin gudu?" 

11. A'aha! Babu mafaka. 

12. Zuwa ga Ubangijinka wurin 
tabbata, a ranar nan, yake. 

13. Ana gaya wa mutum, a ranar 
nan, abin da ya gabatar da wanda 
ya jinkirtar. 

14. Ba haka ba! Mutum, ga 
abin da ya shafi kansa, masani ne. 

15. Kuma ko da ya jefa uzuro- 
rinsa (ba za a saurare shi ba). 

16. Kada ka motsar (2) da hars- 
henka game da shi domin ka yi 
gaugawar rike shi (Alkur'ani). 



s~< 


















(1) Kowane rai na zargin kansa idan bai yi aikin alheri ba, ko kuma bai yi fiye da 
wanda ya yi ba, ko kuma bai aikata wanda ya fi kyawo ba a lokacin aikinsa. 

(2) Dangantakar wannan aya da ta sama da ita ita ce bambancin Annabi mai gaugawar 
karBar umurnin Allah da kyamar kafiri ga karBarsa, da bayanin saukakewar Allah ga mai 
bin umurninSa. 



897 



75 — Suratul Kiyama 



t^iaili^-vo 



17. Lalle ne wajibi ne a gare Mu, 
Mu tara shi. Mu (tsare maka) kara- 
tunsa. 

18. To, idan Muka karanta shi, 
sai ka bi karatunsa. 

19. Sa'an nan lalle, wajibi ne, a 
gare Mu, bayaninsa. 

20. A'aha ! Ba haka ba, kuna son 
mai gaugawar nan (duniya) ne. 

21. Kuna barin ta karshen 
(Lahira). 

22. Wasu huskoki, a ranar nan, 
masu annuri ne. 

23. Zuwa ga Ubangijinsu masu 
kallo ne. 

24. Wasu huskoki, a ranar nan, 
masu gintsewa ne. 

_ 25. Suna zaton a sako musu ma- 
slfa mai karya tsatso. 

26. A'aha! Idan (rai) ya kai ga 
karankarmai. 

27. Kuma aka ce, 'Wane ne mai 
tawada?" 

28. Kuma ya tabbata cewa rabu- 
wa dai ce. 

29. Kuma kwabri ya lauye da 
wani kwabri. 

30. Zuwa ga Ubangijinka, a ra- 
nar nan, magargada (1) take. 

31. To, bai gaskata ba, kuma bai 
yi salla ba! 

32. Amma dai ya karyata, kuma 
ya juya baya! 












ivy 0^ b JU« •> o ^-% 









v$$j5j2% 






(1) Ranar kora mutane, kamar ana gargada tumaki, zuwa ga tsayi a gaba ga Allah, 
domin hisabi. 



898 



75 — Suratul FCiyama 



&t£*!lj&-vo 



33. Sa'an nan ya tafi zuwa ga 
mutanensa, yana takama. 

34. Halaka ta tabbata a gare ka, 
sa'an nan ita ce mafi dacewa. 

35. Sa'an nan wata halaka ta 
tabbata a gare ka domin ta fi dace- 
wa. 

36. Shin, mutum na zaton a bar 
shi sagaga (wato babu nufin kome 
game da shi)? 

37. Bai kasance digo na maniyyi 
ba, wanda ake jefarwa (a cikin 
mahaifa), 

38. Sa'an nan ya zama gudan 
jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, 
sa'an nan Ya daidaita gabobinsa; 

39. Sa'an nan Ya sanya, daga 
gare shi, nau'i biyu.namiji da mace? 

40. Ashe Wannan bai zama Mai 
iko ba bisa ga rayar da matattu? (1) 






0&&ttg-3%& 







Tana, karantar da asalin mutum da yadda zai Rare, ko ya doge 
idan ya bauta wa Allah. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Lalle ne wata mudda ta za- 
mani ta zo a kan mutum, bai ka- 
sance kome ba wanda ake ambata 



1 c 

(1) Ana son mai karatu a nan ya ce, a Boye jj-uUJI j. .ilJi J* UIj J, 



899 



76 — Suratul Insan 



"<K\\i<* 



-VI 



2. Lalle ne Mu, Mun halitta mu- 
tum daga digon ruwa garwayayye, 
Muna jarraba shi, saboda haka 
Muka sanya shi mai ji mai gani, 

3. Lalle ne Mu, Mun shiryar da 
shi ga hanyar kwarai, ko ya zama 
mai godiya, kuma ko ya zama mai 
kafirci. 

4. Lalle ne Mu, Mun yi tattali, 
domin kafirai, sarkoki da kukum- 
ma da sa'ir. 

J. Lalle ne mutanen kirki za su 
sha daga finjalin giya, abin gaura- 
yarta ya kasance kafur ne. 

6. Wani marmaro ne, daga gare 
shi bayin Allah suke sha, suna 6u6- 
Bugar da shi 6u66ugarwa. 

7. Suna cikawa da alwashin (da 
suka bakanta), kuma suna tsoron 
wani yini wanda sharrinsa ya ka- 
sance mai tartsatsi ne. 

8. Kuma suna ciyar da abinci, a 
kan suna bukatarsa, ga matalauci 
da maraya da kamamme. 

9. (Suna cewa) "Muna ciyar da 
ku ne domin neman yardar Allah 
kawai, ba mu nufin samun wani 
sakamako daga gare ku, kuma ba 
mu nufin godiya. 

10. "Lalle ne mu, muna tsoro, 
daga Ubangijinmu, wani yini mai 
gintsewa, mai murtukewa." 

11. Saboda haka Allah Ya tsare 
musu sharrin wannan yini, kuma Ya 
hada su da annurin huska da farin 
ciki, 



4dUs^s 4-£2^lii \ Xklv^^S)! \ LiL~£} 



EIV 



f 'i* 



■&& 



\ ^iSTiij^r^ts ^J^^TiiSrj^d^ 



>^s$j&^>^^ 



\AJ\ 



$S *'\" >*'* *\>\' \' *'Y^s 



^•^ y < 






900 



76 — Suratul Insan 



&X\\£<u 



-vn 



12. Kuma Ya saka musu, saboda 
hakurin da suka yi, da Aljanna da 
tufafin alhanni. 

13. Suna masu zaman ginciri (1) , 
a cikinta, a kan karagu, ba su ganin 
rana a cikinta, kuma ba su ganin 
jaura. 

14. Kuma inuwoyinta suna kusa, 
a kansu, an hdre nunannun 'ya'yan 
itacenta, horewa. 

15. Kuma ana kewayawa a kan- 
su da finjalai na azurfa da kofuna 
wadanda suka kasance na karau. 

16. Karau na azurfa, sun kadda- 
ra su kaddarawa, daidai bukata. 

1 7. Ana shayarwa da su, a cikin- 
ta, finjalan giya, wadda abin gaura- 
yarta ya kasance zanjabil ne. 

18. Wani marmaro ne, a cikinta, 
ana kiran sa Salsabil. 

19. Kuma wasu yara samarin 
dindindin na kewayawa, a kansu, 
idan ka gan su, za ka zaci su 
lu'ulu'u ne wanda aka watsa. 

20. Kuma idan ka ga wannan 
wurin, to, ka ga wata irin ni'ima da 
mulki babba. 

21. Tufafinsu na sama na alhan- 
ni ne, kore da mai walkiya, kuma 
an kawace su da mundaye na wata 
irin azurfa, kuma Ubangijinsu, Ya 
shayar da su abin sha mai tsarka- 
kewar (ciki). 















(1) Kishingicfa. 



901 



76 — Suratul Insan 



^i^-vn 



22. (A ce musu) "Lalle ne wan- 
nan ya kasance, a gare ku sakama- 
ko, kuma aikinku ya kasance abin 
godewa." 

23. Lalle Mu ne, Muka saukar 
da Alkur'ani a gare ka, saukarwa. 

24. Saboda haka ka yi hakuri 
ga hukuncin Ubangijinka, kuma 
kada ka bi, daga cikinsu> mai zunu- 
bi ko mai kafirci. 

25. Kuma ka ambaci sunan 
Ubangijinka, safe da maraice. 

26. Daga dare, sai ka yi sujuda 
gare Shi, kuma ka tsarkake Shi 
dare mai tsawo. 

27. Lalle ne wadannan suna son 
mai gaugawa (duniya) kuma suna 
bari, a bayansu, wani yini mai 
nauyi. 

28. Mu ne, Muka halitta su, 
kuma Muka karfafa halittarsu, 
kuma idan Mun so, za Mu musanya 
su da wasu mutane, kwatan- 
kwacinsu, musanyawa. 

29. Lalle ne wannan wata tuna- 
tarwa ce, saboda wanda ya so ya 
rika hanyar kirki zuwa ga 
Ubangijinsa, 

30. Kuma ba za ku so ba, sai 
Allah Ya so, lalle ne Allah Ya ka- 
sance Masani, Mai hikima. 

31. Yana shigar da wanda Ya so 
a cikin rahamarSa, kuma azzalu- 
mai, Ya yi musu tattalin wata aza- 
ba mai radacfi. 






'&&&S&&U 









3w 



902 



77 — Suratul Mursalat 



^gH^-W 




Tana gargacfi domin neman a gaskata Alkur'ani da abin da 
yake facfa game da Kiyama. 



,»/.^ ,, * 



v#3u\ 



J^ 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da iskokin da 
ake sakowa jere, suna bin juna. 

2. Sa'an nan su zama iskoki 
masu karfi suna kacfawa da Icarfi. 

3. Kuma masu watsa rahama 
watsawa. 

4. Sa'an nan da ayoyi (1) masu 
rarrabe gaskiya da karya rarra- 
bewa. 

5. Sa'an nan da mala'iku masu 
jefa tunatarwa ga Manzanni. 

6. Domin yanke hamzari ko do- 
min gargacfi. 

7. Lalle ne abin da ake yi muku 
wa'adi da shi tabbas mai aukuwa 
ne. 

8. To, idan taurari aka shafe 
haskensu. 

9. Kuma, idan sama aka tsage ta. 















c— *^t r^j 1 1 i^ 



(1) Ya kamanta manzanin Allah masu kawo ayoyinSa da iskoki masu kawo ruwa, 
domin rahamar da ke cikin kowanensu. 



903 



77 — Suratul Mursalat 



y -\\^>L\5^ 



S3g»lSi&-vv 



10. Kuma idan duwatsu aka nike 
su. 

11. Kuma idan manzanni aka 
kayyade lokacin tara su. 

12. Domin babbar ranar da aka 
yi wa ajali. 

13. Domin ranar rarrabewa (1) . 

14. Kuma me ya sanar da kai 
ranar rarrabewa? 

15. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

16. Ashe, ba Mu halakar da 
(masu karyatawa) na farko ba, 

17. Sa'an nan kuma za Mu biyar 
musu da na karshe? 

18. Haka nan Muke aikatawa da 
masu yin laifi. 

19. Bone ya tabbata a ranar nan 
ga masu karyatawa! 

20. Ashe, ba Mu halitta ku daga 
wani ruwa wulakantacce ba, 

21. Sa'an nan Muka sanya shi a 
cikin wani wurin natsuwa amintac- 
ce, 

22. Zuwa ga wani gwargwadon 
mudda sananna, 

23. Sa'an nan Muka nuna iya- 
warMu? Madalla da Mu, Masu 
nuna iyawa. 

24. Bone ya tabbata a ranar nan 
ga masu karyatawa! 

25. Ashe, ba Mu sanya kasa ma- 
tattara ba, 



m J-^iJ tp>£ <ibp1 \j> j 



^^^ "^t*" s''*j>»s 



Eg <> JSc^ ju^Jm 



(1) Yin hukunci a tsakanin talikai. 



904 



77 — Suratul Mursalat 



^^y^-w 



26. Ga rayayyu da matattu, 

27. Kuma Muka sanya, a cikin- 
ta, kafaffun duwatsu macfaukaka, 
kuma Muka shayar da ku ruwa mai 
dacfi? 

28. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

29. Ku tafi zuwa ga abin da kuka 
kasance kuna karyatawa game da 
shi! 

30. Ku tafi zuwa ga wata inuwa 
mai rassa uku. 

31. Ita ba inuwar ba, kuma ba ta 
wadatarwa daga harshen wuta. 

32. Lalle ne ita, tana jifa da tar- 
tsatsi kamar soraye. 

33. Kamar dai su rakumma ne 
bakake. 

34. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

35. Wannan yini ne da ba za su 
iya yin magana ba. 

36. Ba za a yi musu izni ba, balle 
su kawo hanzari. 

37. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

38. Wannan ranar rarrabewa ce, 
Mun tattara ku tare da mutanen 
farko. 

39. To, idan akwai wata dabara 
gare ku, sai ku yi ma Ni ita. 

40. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

41. Lalle ne masu takawa suna a 
cikin inuwowi da maremari. 

42. Da wasu 'ya'yan itace irin 
wadanda suke marmari. 






*/ '* ^' >> 



B3 <> jSsiU JL-4 \> \j 






frrj 



p^^bj^^e^pl^^ 



\»r> »'' y*\? 



^c^^^y^j 



&>?* '•**''« 



Ip d?/i \J)g^£cA \(y\ Sa 



P- r J 0>f^^U_4 4>y>j 



905 



77 - Suratul Mursalat 



t^S^-vv 



43. (A ce musu) "Ku ci ku sha 
cikin ni'ima saboda abin da kuka 
kasance kuna aikatawa." 

44. Lalle ne Mu, haka Muke 
saka wa masu kyautatawa. 

45. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

46. (Ana ce musu) "Ku ci ku ji 
dan dacfi kadan, lalle ne dai ku masu 
laifi ne." 

47. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

48. Kuma idan an ce musu, "Ku 
yi ruku'i," ba za su yi ruku'in (sal- 
la) ba. 

49. Bone ya tabbata, a ranar 
nan, ga masu karyatawa! 

50. To, da wane labari (Littafi), 
waninsa (Alkur'ani) za su yi imani? 






'».' 








SURATUN NABA' 




JStftft 





Tana nuna rikicewar mutane a farkon addini da yadda ake 
jawo hankalinsu domin su koma ga hanya. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. A kan me suke tambayar 
juna? 

2. A kan muhimmin labari mai 
girma (Alkur'ani)? 






906 



78 - Suratun Naba' 



J^JM- - VA 



3. Wanda suke sa6a wa juna a 
cikinsa? 

4. A'aha! Za su sani. 

5. Kuma a'aha! Za su sani. 

6. Ashe, ba Mu sanya kasa shim- 
ficfa ba? 

7. Da duwatsu turaku (ga rike 
kasa)? 

8. Kuma Mun halitta ku maza 
da mata? 

9. Kuma Muka sanya barcinku 
hutawa? 

10. Kuma Muka sanya dare (ya 
zama) sutura? 

11. Kuma Muka sanya yini (ya 
zama) lokacin neman abinci? 

12. Kuma Muka gina, a saman- 
ku, sammai bakwai masu karfi? 

13. Kuma Muka sanya fitila mai 
tsanin haske (rana)? 

14. Kuma Muka saukar daga 
cikakkun giragizai, ruwa mai ya- 
wan zuba? 

75. Domin Mu fitar da kwaya 
da tsiri game da shi? 

16. Da itacen lambuna masu lil- 
libniya? 

17. Lalle ne ranar rarrabewa ta 
kasance abin kayyade wa lokaci. 

18. Ranar da za a yi busa a cikin 
kaho, sai ku zo, jama'a jama'a. 

19. Kuma aka bucfe sama, sai ta 
kasance kofofi. 

20. Kuma aka tafiyar da duwat- 
su, sai suka kasance kura. 






£\/ V'Y *A'' **\\ .>'>'•' 



907 



78 - Suratun Naba' 



>mm-v* 



21. Lalle ne Jahannama ta ka- 
sance madakata. 

22. Ga masu icetare iyakoki, ta 
zama makoma 

23. Suna masu zama a cikinta, 
zamunna. 

24. Ba su cfancfanawar wani sa- 
nyi a cikinta, kuma ba su cfancfana 
abin sha. 

25. Face tafasasshen ruwa da 
rubaBBen jini. 

26. Sakamako mai dacewa. 

27. Lalle ne su, sun kasance ba su 
fatar sauicin wani hisabi. 

28. Kuma suka icaryata game da 
ayoyinMu, £aryatawa! 

29. Alhali kowane abu Mun £i- 
diddige shi, a rubuce. 

30. Saboda haka ku dandana, 
domin haka, ba za Mu icara muku 
kome ba face azaba. 

31. Lalle ne masu talcawa na da 
wani wurin samun babban rabo. 

32. Lambuna da inabobi. 

33. Da cikakkun 'yammata, tsa- 
rar juna. 

34. Da hinjalan giya cikakku. 

35. Ba su jin yasassar magana, a 
cikinta, kuma ba su jin £aryatawa. 

36. Domin sakamako daga 
Ubangijinka, kyauta mai yawa. 

37. Ubangijin sammai da icasa 
da abin da yake a tsakaninsu, Mai 
rahama, ba su da ikon yin wata 
magana daga gare Shi. 












% 



fp b ' jS ^j \yj 1^3 j^t^liV 

' ^-'v^* -tH^-'V • •Iff' - - "Zu - - 



908 



79 — Suratun Nazi'at 



K\\-\Vi<A 



®>w&*-^ 



38. Ranar da Ruhi da mala'iku 
za su tsaya a cikin safu, ba su maga- 
na, sai wanda Allah Ya yi masa izni, 
kuma ya facfi abin da ke daidai. 

39. Wancan shi ne yini na gas- 
kiya; to, wanda ya so, ya rika ma- 
koma zuwa ga Ubangijinsa. 

40. Lalle ne Mu, Mun yi muku 
gargacfin azaba makusanciya, ranar 
da mutum ke dubi zuwa ga abin da 
hannayensa suka aikata, kuma ka- 
firi ya ce, "Kaitona, da dai na zama 
tur&aya!" 



M ^>, 









*J-J \J&* j>j> ^r^y 3 bl -Xc-OslJ; Jbl u| 




Tana karantar da cewa jinkirin saukar azaba ga mai laifi ba 
kyale shi ba ne, ga Allah, istidraji ne. 



«* j* s . «* ^ * 



\&)\&\ 



} J^ 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Ina rantsuwa da mala'iku 
masu fisgar rayuka (na kafirai) da 
karfi. 

2. Da masu cfibar rayuka (na 
muminai) da sauki a cikin nishacfi. 

3. Da masu sauka daga sama da 
umurnin Allah kamar suna iyo. 

4. Sa'an nan su zama masu gau- 
gawa (da umurnin Allah) kamar 
suna tsere. 







909 



79 — Suratun Nazi 'at 



: &mm-n 



5. Sa'an nan su kasance masu 
shirya gudanar da umurni. 

6. Ranar da mai girgiza abubu- 
wa (busar farko) za ta kada. 

7. Mai biyar ta (busa ta biyu) na 
biye. 

8. Wasu zukata, a ranar nan, 
masu jin tsoro ne. 

9. Alhali idanunsu na kaskan- 
tattu. 

10. Suna cewa,"Ashe, lalle za a 
iya mayar da mu a kan sawunmu? 

11. "Ashe,idanmukazamakasu- 
suwa rududdugaggu?" 

12. Suka ce, "Waccan kam ko- 
mawa ce, ta6a66iya!" 

13. To, ita kam, tsawa guda ka- 
wai ce. 

14. Sai kawai ga su a bayan kasa. 

15. Shin, labarin Musa ya zo 
maka? 

16. A lokacin da Ubangijinsa Ya 
kiraye shi, a cikin rafi mai tsarki, 
wato T)uwa? 

17. Ka tafi zuwa ga Fir'auna, 
lalle ne shi, ya ketare haddi. 

18. "Sai ka ce masa, 4 K6 za ka so 
ka tsarkaka, 

19. "'Kuma in shiryar da kai 
zuwa ga Ubangijinka domin ka ji 
tsoronSa?'" 

20. Sai yanuna masa ayar (1) nan 
mafi girma. 






f^H- nix"'" 






' \' si >S\ 












(&tf^i$T£>$ 



(1) Ayar Musa da ta fi girma ita ce sandarsa mai zama maciji ko hannunsa mai haske 
kamar tocila idan ya sanya cikin hammata ya fitar. 



910 



79 — Suratun Nazi'at 



r-'&m'i&L 



$m$&-.v\ 



21. Sai ya karyata, kuma ya saba 
(umurni), 

22. Sa'an nan yajuyabaya, yana 
tafiya da sauri. 

23. Sai ya yi gayya, sa'an nan ya 
yi kira. 

24. Sai ya ce, "Nl ne Ubangijin- 
ku mafi tfaudaka." 

25. Saboda haka Allah Ya kama 
shi, domin azabar maganar karshe 
da ta farko 

26. Lalle ne a cikin wannan 
hakika akwai abin kula ga wanda 
yake tsoron Allah. 

27. Shin, ku ne mafi wuyar halit- 
ta ko sama? Allah Ya gina ta, 

28. Ya rfaukaka rufinta, sa'an 
nan Ya daidaita ta, 

29. Kuma Ya duhuntar da da- 
renta, kuma Ya fitar da hantsinta, 

30. Kuma kasa a bayan haka Ya 
mulmula ta, 

31. Ya fitar da ruwanta daga 
gare ta da makiyayarta, 

32. Da duwatsu, Ya kafe ta, 

33. Domin jiyarwa dacfi a gare 
ku, kuma ga dabbobinku. 

34. To, idan uwar masifu, mafi 
girma, ta zo, 

35. Ranar da mutum zai yi tu- 
nanin abin da ya aikata, 

36. Kuma a bayyanaJahim ga 
mai gani, 

37. To, amma wanda ya yi gir- 
man kai, 






&t£s"£J^ 












&2&SsJJk «*U*S £>[ 






twCii' 





















911 



79 — Suratun Nazi'at 



l i<* 



jj2»SS&-V* 



38, Kuma ya zabi rayuwa ta 
kusa, (wato duniya), 

39, To, lalle ne Jahlm, ita ce 
makoma. 

40, Kuma amma wanda ya ji 
tsoron tsayi a gaba ga Ubangijinsa, 
kuma ya kange kansa daga son rai. 

41, To, lalle ne Aljanna ita ce 
makoma. 

42, Suna tambayar ka game da 
Sa'a, wai yaushe ne matabbatarta? 

43, Me ya hacfa ka da amba- 
tonta? 

44, Zuwa ga Ubangijinka Icars- 
hen al'amarinta yake 

45, Kai mai gargadi kawai ne ga 
mai tsoron ta. 

46, Kamar su, a ranar da za su 
gan ta, ba su zauna ba face a lokacin 
marece ko hantsinsa. 






'H'X?' ' 'Zi+S 












^tet^oj^fe 






(jp l^-i^<>» j A^ cd L^i 



912 



80 — Suratu 'Abasa 



S^9J^- A# 




Tana karantar da rashin bambanci a cikin Musulunci; ri£on 
addini da gaskiya shi ne cfaukaka, ba samu ba. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ya game huska (1) kuma ya 
juya baya. 

2. Saboda makaho ya je masa. 

3. To, me ya sanar da kai cewa 
watakila shi ne zai tsarkaka, 

4. Ko ya tuna, domin tuna war ta 
amfane shi? 

5. Amma wanda ya wadatu da 
dukiya, 

6. Sa'an nan kai kuma ka dora 
bijira zuwa gare shi! 

7. To, me zai cuce ka idan bai 
tsarkaka ba? 



^\ \"C' "' 



^M ^*1m/ |j^ La I 






®$y$£&Cj 



(1) Wani makaho, Abdullahi bin Ummi Maktum ya je wurin Annabi domin ya 
musulunta, sai ya iske a lokacin nan Annabi na ko£arin shiryar da wasu manyan mutane 
na Kuraishawa, sai wannan makahon ya yanke maganar Annabi da su, ba da saninsa ba, 
alhali Annabi na gurin su musulunta domin darajarsu ga idon mutanensu. Saboda haka 
Annabi, (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi), ya 6ata huska, ya tafi domin 6acin 
ransa, saboda rashin musuluntarsu. Bayan haka Annabi na girmama Abdullahi £warai, 
idan ya je wurinsa sai ya ce masa "Maraba da wanda Ubangijina Ya zarge ni saboda shi". 
Kuma ya shimfida masa mayafinsa, idan ya fita tafiya, yakan sanya shi ri£on garin 
MadTna, 

Kissar tana nuna girmamawar Allah ga Annabi da Ya ce, "Ya game huska... " bai ce 
masa, "Domin ka game huska"... ba sai ya fada a cikin hali mai sau£i. 



913 



80 — Suratu 'Abasa 



^S2j^,- A* 



8. Kuma amma wanda ya zo 
maka yana gaugawa, 

9. Alhali shl yana jin tsoron Al- 
lah, 

10. Kai kuma ka shagala ga 
barinsa! 

11. A'aha! Lalle ne wannan tu- 
natarwa ce, 

12. Saboda wanda ya so ya tuna 
Shi (Allah). 

13. (Tunatarwa ce) ta cikin lit- 
tafai ababan girmamawa, 

14. Ababan cfaukakawa, ababan 
tsarkakewa, 

15. A cikin hannayen mala'iku 
marubuta, 

16. Masu daraja, masu cfa'a ga 
Allah. 

17. An la'ani mutum (kafiri). 
Me ya yi kafircinsa! 

18. Daga wane abu, (Allah) Ya 
halitta shi? 

19. Daga digon maniyyi, Ya ha- 
litta shi, sa'an nan Ya Raddara shi 
(ga halaye). 

20. Sa'an nan hanyarsa ta fita Ya 
sau£a£e masa. 

21. Sa'an nan Ya matar da shi, 
sai Ya sanya shi a cikin kabari. 

22. Sa'an nan idan Ya so, lalle ne, 
zai tayar da shi. 

23. Haioica, bai i da aikata abin 
da Allah Ya umurce shi ba (lokacin 
sanya shi a cikin kabari). 



(3<yl^*u^Wj 









914 



80 — Suratu 'Abasa 



^jS^j^i' — A* 



24. To, mutum ya duba zuwa ga 
abincinsa. 

25. Lalle ne Mu, Mun zubo 
ruwa, zubowa. 

26. Sa'an nan Muka tsattsage 
Rasa tsattsagewa. 

27. Sa'an nan Muka tsirar da 
kwaya, a cikinta. 

28. Da inabi da ciyawa. 

29. Da zaituni da itacen dabmo. 

30. Da lambuna masu yawan ita- 
ce. 

31. Da 'ya'yan itacen marmari, 
da makiyaya ta dabbobi. 

32. Domin jin dacfi a gare ku, ku 
da dabbobinku. 

33. To, idan mai tsawa (busa ta 
biyu) ta zo. 

34. Ranar da mutum yake gudu 
daga cfan'uwansa. 

35. Da uwarsa da ubansa. 

36. Da matarsa da diyansa. 

37. Ga kowane mutum daga ci- 
kinsu, a ranar nan, akwai wani 
sha'ani da ya ishe shi. 

38. Wasu huskoki, a ranar nan, 
masu haske ne. 

39. Masu dariya ne, masu busha- 
ra. 

40. Wasu huskoki, a ranar nan, 
akwai kura a kansu, 

41. Baki zai rufe su, 

42. Wacfannan su ne kafirai faji- 
rai (ga ayyukansu). 



^^&&^^\j£& 









© SlA^)Ul>*Oi& 



•»-£.^ 












**/ . — >* 



4jS^-Ly9 



'/»>>' 






915 



81 — Suratut Takwir 



$?»-A> 




Tana karantar da Tashin Kiyama gaskiya ne, kuma Alkur'ani 
gaskiya ne, daga Allah yake, babu ragi babu kari, ya taho ta hannun 
aminci, daga Allah zuwa ga Annabi. 



•+ J* ■* . * 



y*m, 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



7. Idan rana aka shafe haskenta. 

2. Kuma idan taurari suka gur- 
Bace (wani ya shiga a cikin wani). 

J. Kuma idan duwatsu aka ta- 
fiyar da su. 

4. Kuma idan rakuma masu ci- 
kunna (1) aka sake su wawai, ba ga 
kowa ba. 

5. Kuma idan dabbobin daji aka 
tattara su. 

6. Kuma idan tekuna aka mayar 
da su wuta. 

7. Kuma idan rayuka aka 
harfa (2) su da jikunkunansu. 

8. Kuma idan wadda aka turbu- 
tfe (3) ta da rai aka tambaye ta. 









[3cJl^o>*^JI \'*[j 



(1) Rakuma masu ciki dan wata goma. 

(2) Ko kuma aka hacfa kowane mutum da inn mutanensa a Aljanna ko a wuta. 

(3) A cikin zamanin jahiliyya Larabawa ba su son a haifa musu 'ya'ya mata domin 
haka har sukan turbude 'ya'yansu domin kada su yi abin kunya ko kuma su talauce wajen 
yi musu aure. 



916 



81 — Suratut Takwir 



smm-n 



9. "Saboda wane laifi ne aka 
kashe ta?" 

10. Idan takardun ayyuka aka 
watsa su (ga masu su). 

1 1 . Kuma idan sama aka fecfe ta. 

12. Kuma idan Jahim aka hura 
ta. 

13. Kuma idan Aljanna aka ku- 
santar da ita. 

14. Rai ya san abin da ya halar- 
tar (a ranar nan). 

75. To, ba sai Na yi rantsuwa da 
taurari matafa (1) ba. 

16. Masu gudu suna 6uya. 

17. Da dare idan ya bayar da 
baya. 

18. Da safiya idan ta yi lumfashi. 

19. Lalle ne shi (Alkur'ani) hak- 
kan, maganar wani manzon (Allah) 
ne mai girma ga Allah. 

20. Mai karfi, mai daraja a wurin 
Mai AParshi. 

21. Wanda ake yi wa da'a (wato 
shugaban mala'iku) ne a can, amin- 
tacce. 

22. Kuma abokinku ba mahau- 
kaci ba ne. 

23. Kuma lalle ne ya gan shi (2) a 
cikin sararin sama mabayyani. 









A *>\ 



3 (I/^cJl^iihj 






($p23y5P 



M.^&dT; 



^ s> "~* ' -- 



Js>r?~i 






(1) Masu tafiya suna komawa baya. 

(2) Annabi ya ga Mala'ika Jibirilu ya san shi. Saboda haka wani aljani ba zai yi kama 
da shi ba balle ya kawo masa £arya. 



917 



81 — Suratul Takwir 



^51^-a^ 



24. Kuma shi, ga gaibi (1) , ba mai 
rowa ba ne. 

25. Kuma shi (Alkur'ani) ba ma- 
ganar shaicfani, wanda aka la'ana, 
ba ce. 

26. Shin, a ina za ku tafi? 

27. Lalle ne shi (Alkur'ani) ba 
kome ba ne face gargacfi ga talikai. 

28. Ga wanda ya so, daga cikin- 
ku, ya shiryu, 

29. Kuma ba za ku so ba, sai 
idan Allah Ubangijin halitta Ya 
yarda. 












i^;r^J>^ly>i>l 







Tana karantar da gaskiyar Tashin Kiyama, kuma ayyukan 
mutum na duniya ana tsare da su domin hisabi da sakamako. Akwai 
mala'iku matsara na musumman. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Idan sama ta tsage, 

2. Kuma idan taurari suka wa- 
tse, 






(1) Ma'anar gaibi a nan, ilmin da Allah Ya aiko Jibirilu da shi zuwa ga Annabi, 
Annabi ba ya boye shi daga mutane. Ga wata kira'a, wanda ake tuhuma, wato ba a 
tuhumar Annabi, ga gaibin da ya fada cewa daga Allah yake, wato Alkur'ani duka gaskiya 
ne. 



918 



82 — Suratul Inficfar 



*Mili8£-Ar 



3. Kuma idan tekuna aka facce 
su, 

4. Kuma idan kaburbura aka 
tone su, 

5. Rai ya san abin da ya gabatar, 
da abin da ya jinkirtar. 

6. Ya kai mutum ! Me ya rude ka 
game da Ubangijinka, Mai karim- 
ci? 

7. Wanda Ya halitta ka, sa'an 
nan ya daidaita ka, Ya kuma tsakai- 
ta ka. 

8. A cikin kowace irin sura Ya so, 
Ya gina ka a kanta. 

9. A'aha, ba haka ba, kuna ka- 
ryatawa game da sakamako! 

10. Lalle ne, a kanku, hakika 
akwai matsara, 

77. Masu daraja, marubuta, 

12. Suna sanin abin da kuke ai- 
katawa. 

13. Lalle ne masu cfa'a ga Allah, 
dahir, suna cikin ni'ima. 

14. Kuma lalle ne fajirai, dahir, 
suna cikin Jahlm. 

15. Za su shige ta a ranar saka- 
mako. 

16. Ba za su faku daga gare ta ba. 

17. Kuma me ya sanar da kai 
abin da ake ce wa ranar sakamako? 

18. Sa'an nan me ya sanar da kai 
abin da ake ce wa ranar sakamako? 

19. Rana ce da wani rai ba ya iya 
mallakar kome, domin wani rai, 
al'amari, a ranar nan, ga Allah (cfai) 
yake. 






oij 






Gp ^ Vji fe'A? 



Q£J s^i! IfjjU <^bj^\ U Jr 



919 



83 - Suratul Mucfaffiffn 



PAWU&A 



- AT 




Tana karantar da wajabcin tsare hakkokin mutane, tsakaninsu, 
a ciniki da wasu mu'amalolin zamantakewa. 



** J» *S * j, * 



4W$^ 

Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L Bone ya tabbata ga masu 
nakkasawa. 

2. Wacfanda suke idan suka auna 
daga mutane suna cika mudu, 

3. Kuma idan sun auna musu, da 
zakka (1) ko da sikeli, suna ragewa 

4. Ashe ! Wadancan ba su tabba- 
ta cewa lalle su, ana tayar da su ba? 

5. Domin yini mai girma, 

6. Yinin da mutane ke tashi 
zuwa ga Ubangijin halitta? 

7. Haklka, lalle ne littafin fajirai, 
dahir, yana a cikin Sijjln, 

8. Kuma me ya^sanar da kai abin 
da ake ce wa Sijjln? 

P. Wani littafi ne rubutacce, 

10. Bone ya tabbata a ranar nan 
ga masu karyatawa, 

//. Wadanda suke karyatawa 
game da ranar sakamako, 









^Oy_>*^j*-r' 



* ^ "»^»? -» ^k > »*»?> -v 












(1) Mudu. 



920 



83 - Suratul Mudaffifin 



-^li^-Ar 



12. Babu mai karyatawa gare shi 
face dukan mai ketare haddi, mai 
yawan zunubi, 

13. Idan ana karatun ayoyinMu, 
a kansa, sai ya ce, tatsuniyoyin 
mutanen farko ne, 

14. A'aha! Ba haka ba, abin da 
suka kasance suna aikatawa dai, ya 
yi tsatsa a cikin zukatansu. 

75. A'aha! Hakika, lalle ne su, 
daga Ubangijinsu, a ranar nan, 
wadanda ake shamakacewa ne, 

16. Sa'an nan, lalle ne su, masu 
shiga cikin Jahlm ne. 

17. Sa'an nan a ce, "Wannan shi 
ne abin da kuka kasance kuna ka- 
ryatawa game da shi." 

18. A'aha! Hakika, lalle ne litta- 
fin masu da'a yana a cikin 
Illiyylna? 

19. Kuma mene ne ya sanar da 
kai abin da ake cewa Illiyyuna? 

20. Wani littafi ne rubutacce, 

21. Mukarrabai (1) suke halarta 
shi. 

22. Lalle ne masu da'a ga Allah 
tabbas suna cikin ni'ima, 

23. A kan karagu, suna ta kallo, 

24. Kana sani, a cikin huskokin- 
su, akwai kwarjinin ni'ima. 

25. Ana shayar da su daga wata 
giya wadda aka yunke a kan rufinta. 

26. Karshen kur6inta miski ne. 
To, a cikin wannan, masu gwagwar- 
maya su yi ta gwagwarmayar nema. 



(^ ^£\ x£ j^^'J&j 



US^^^&£&$fy 









m^M\^p\^ 






» ft 



^^JkjtJJX^bV. 



S3 oyJ^ u <^)oJ*\ Uj 



•**->-iisr 









C3 ^ lt ^lH\ f^ljbi JiJ> j j <&Z»a» 



(1) Mala'iku masu daraja. 



921 



83 - Suratul Mudaffifm 



*e"j&- A r 



27. Kuma abinda ake gauraya ta 
da shi, daga tasnlm yake, 

28. (Wato) wani marmaro ne 
wanda mukarrabai ke sha daga 
gare shi. 

29. Lalle ne wacfanda suka kafir- 
ta sun kasance (a duniya) suna yi wa 
wacfanda suka yi Imani dariya. 

30. Kuma idan sun shucfe su, sai 
su dinga yin zuncfe, 

31. Kuma idan suka juya zuwa 
ga iyalansu, sai su tafi suna kakaci, 

32. Kuma idan sun gan su sai su 
ce, "Lalle wacfannan batattu ne." 

33. Alhali kuwa ba a aike su ba 
domin su zama masu tsaro a kansu. 

34. To, yau fa (a Lahira) wacfan- 
da suka yi imani, su ke yi wa kafirai 
dariya. 

35. A kan karagu, suna ta kallo. 

36. Shin, an saka ma kafirai abin 
da suka kasance suna aikatawa? (1) 






>-^>?fi/ 



^<^j>jij I L^. 4^i lllp 



\p\+U&fr)jW*#<U&'k 



&o 







Tana karantar da tabbatar Tashin Kiyama, kuma duka abin da 
ake aikatawa idan ba na tattalin Kiyamar ba ne, to, ya zama wahal 
da kai, maras amfani, da 6ata lokaci. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Idan sama ta kece, 



\&\1[ 



(1) Amsar tambaya '"na'am". 



922 



84 — Suratul Inshilcalc 



i<A 



-A£ 



2. Ta saurari Ubangijinta, kuma 
aka wajabta mata yin sauraron, 

3. Kuma idan kasa aka mike ta, 

4. Kuma ta jefar da abin da yake 
a cikinta, ta wofinta daga kome, 

5. Kuma ta saurari Ubangijinta, 
aka wajabta mata yin sauraren, 

6. Ya kai mutum! Lalle ne kai 
mai aikin wahal da kai ne zuwa ga 
Ubangijinka, wahala mai tsanani, 
To, kai mai haduwa da Shi ne. 

7. To, amma wanda aka bai wa 
littafinsa da damansa, 

8. To, za a yi masa hisabi, hisabi 
mai sauki 

9. Kuma ya juya zuwa ga iyalin- 
sa (a cikin Aljanna), yana mai raha. 

10. Kuma, amma wanda aka bai 
wa littafinsa daga wajen bayansa, 

11. To, za shi dinga kiran 
halaka! 

12. Kuma ya shiga sa'Tr, 

13. Lalle ne shi, ya kasance (a 
duniya) cikin iyalinsa yana mai 
raha. 

14. Lalle ne ya yi zaton ba zai 
komo ba. 

15. Na'am! Lalle ne Ubangijin- 
sa Ya kasance Mai gani gare shi. 

16. To, ba sai Na rantse da sha- 
faki ba, 

17. Da dare, da abin da ya 
kunsa, 

18. Da wata idan (haskensa) ya 
cika, 






0aij 












M r^ ly>Jb c3j~*3 






El \ A~a>^Ai O^^Jc>lj^». 






£j£& 



i^J 






923 



84 - Suratul Insh£a£ 



&*m&?A 



-A£ 



19. Lalle ne kuna hawan wani 
hali daga wani hali. 

20. To, me ya same su, ba su yin 
Tmani? 

21. Kuma idan an karanta Alku- 
r'ani a kansu, ba su yin tawali'u? 

22. Ba haka ba ! Wacfanda suka 
kafirta, sai karyatawa suke yi. 

23. Alhali, Allah ShT ne Mafi 
sani ga abin da suke tarawa. 

24. Saboda haka, ka yi musu 
bushara da azaba mai radacfi, 

25. Face wacfanda suka yi Tmani, 
suka aikata ayyukan kwarai, suna 
da wani sakamako wanda ba ya 
yankewa. 



> *>^*<\\^< 










Tana bayanin mugunyar akibar masu wahal da muminai a kan 
addininsu, ba da wata hujja ba ta shari'a. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



7. Ina rantsuwa da sama mai 
taurarin lissafin shekara, 

2. Da yinin da aka yi alkawarin 
zuwansa, (1) 



3 i^Vir!^ 



(1) Ranar Kiyama. 



924 



85 — Suratul Buruj 



g$l£&-AO 



3. Da yini mai shaidu, da yini da 
ake halarta (1) a cikinsa 

4. An la'ani mutanen rami (2) . 

5. Wato wuta wadda aka hura 

6. A lokacin da suke a kan (ge- 
fen) ta a zazzaune. 

7. Alhali su, bisa ga abin da suke 
aikatawa ga muminai, suna halarce. 

8. Kuma ba su tuhumce su ba, 
face kawai domin sun yi imani da 
Allah Mabuwayi, Wanda ake gode 
wa, 

9. Wanda Yake Shi ne da mulkin 
sammai da Rasa, kuma Allah a kan 
kome halarce Yake. 

10. Lalle ne wadanda suka fitini 
muminai maza da muminai mata, 
sa'an nan ba su tuba ba, to, suna da 
azabar Jahannama, kuma suna da 
azabar gobara. 

11. Lalle ne wadanda suka yi 
Tmani, kuma suka aikata ayyukan 
Rwarai, suna da gidajen Aljanna, 
koramu na gudana daga Rarkashin 
gidajen. Wancan abu fa shi ne rabo 
babba. 

12. Lalle ne damkar Ubangijin- 
ka mai tsanani ce kwarai. 

13. Lalle ne ShT, Shi ne Mai Raga 
halitta, kuma Ya mayar da ita 
(bayan mutuwa). 


















***' *>t »' t <>\\\\ is\>'\" fax 






(1) Ranar Arafa. 

(2) Mutanen Najiran ne suka yi rami suka hura wuta a ciki, domin su kone wanda ya 
yi imani da addinin MasTh Tsa domin su hana yaduwarsa. Suka umurci kowane Musulmi 
ya jefa kansa a ciki, su kuma suna zazzaune suna kallo. 



925 



85 - Suratul Buruj 



g^jj&-AO 



14. Kuma Shi ne Mai gafara, 
Mai bayyana soyayya. 

15. Mai Al'arshi mai girma 

16. Mai aikatawa ga abin da 
Yake nufi. 

17. Ko labarin rundunoni ya zo 
maka 

18. Fir'auna da Samudawa? 

19. A'aha ! Wacfanda suka kafir- 
ta suna cikin Raryatawa. 

20. Alhali, Allah daga bayansu, 
Mai kewaye su ne (da saninSa). 

21. A'aha! Shi Alkur'ani ne mai 
girma. 

22. A cikin Alio tsararre. 



<&\> >Ai> t'Vy'* ' 






4»* 




Tana karantar da tsaron Allah ga kome bisa ga tsari, kuma 
kome asTrinSa ne, Alkur'ani gaskiya ne da asiri, Allah Ya tsare shi 
daga mai son ya 6ata shi. 



j*">" • -* 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jinkai. 



1. Ina rantsuwa da sama da mai 
aukowa da dare. 

2. To, me ya sanar da kai abin da 
ake cewa mai aukowa da dare? 



fei&KPS 



^ijlUf^Jbjsl'Cj 



926 



86 - Suratutf T>ari£ 



gm*&-n 



3. Shi ne tauraron nan mai tsa- 
nanin haske. (1) 

4. Babu wani rai face a kansa 
akwai wani mai tsaro. 

5. To, mutum ya duba, daga me 
aka halitta shi? 

6. An halitta shi daga wani ruwa 
mai tunkudar juna, 

7. Yana fita daga tsakanin tsatso 
da karankarman kirji. 

8. Lalle ne Shi (Allah) ga mayar 
da shi (mutum), tabbas Mai iyawa ne. 

9. Ranar da ake jarrabawar asi- 
rai 

10. Saboda haka ba shi da wani 
karfi, kuma ba shi da wani mai 
taimako (da zai iya kare shi daga 
azabar Allah). 

11. Ina rantsuwa da sama 
ma'abuciyar ruwa mai komawa 
yana yankewa, 

12. Da kasa ma'abuciyar tsage- 



wa, 



(2) 



13. Lalle ne shi (Alkur'ani), 
hakika magana ce daki-daki (s> , 

14. Kuma shi, ba bananci (4) ba 
ne. 

75. Lalle ne su, suna kulla kaidi 
na sosai, 



>„ * *> 






&£&?*- 






@^JblS^5 









^-uOjJ^^ 



(1) Wannan ya yi kama da zuwan Annabi a cikin jahiliyya don ya haskaka duniya da 
ilimi kamar yadda girgije ke ba da ruwa saboda tsiron kasa, hantsar uwa ta ba da nono 
saboda jariri kuma maniyi ya zo lokacin jima'i. 

(2) Domin fitar tsiro. 

(3) Mai rabewa tsakanin karya da gaskiya. 

(4) Kakaci. 



927 



87 - Suratul A'ala 



mm*-" 



16. Kuma Ni, Ina mayar da kai- 
di (gare su) kamar yadda suke kulla 
kaidi, 

17. Saboda haka, ka yi wa kafi- 
rai jinkiri, ka dakata musu, sannu- 
sannu. 



&<&& 



"**>*> +\' . ^t^ ."X 



©15W^J\# 




Tana karantar da cewa rayarwa da matarwa ga hannun Allah 
suke, su kuma nau'i-nau'i ne. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ka tsarkake sunan Ubangijin- 
ka Mafi tfaukaka, 

2. Wanda Ya yi halitta sa'an nan 
Ya daidaita abin halittar, 

3. Kuma Wanda Ya kaddara 
(abin da Ya so) sannan Ya shiryar, 
(da mutum ga hanyar alheri da ta 
sharri), 

4. Kuma Wanda Ya fitar da 
makiyaya, 

5. Sa'an nan Ya mayar da ita 
kekasassa, baka. 

6. Za mu karantar da kai (Al- 
kur'ani) saboda haka ba za ka man- 
ta (shi) ba. 












\tey*\i\&!X*>& 






928 



87 - Suratul A'ala 



$^S&-AV 



7. Face abin da Allah Ya so, lalle 
ne Shi (Allah) Ya san bayyane da 
abin da yake Boye. 

8. Kuma za Mu saukake maka 
(aPamari) zuwa ga (Shari'a) mai 
sauki. 

9. Saboda baka, ka tunatar, idan 
tunatarwa za ta yi amfani. 

10. Wanda yake tsoron (Allah) 
zai tuna. 

11. Kuma shakiyyi, zai nisance 
ta, 

12. Wanda zai shiga wutar da ta 
fi girma, 

13. Sa'an nan ba zai mutu ba a 
cikinta, kuma ba zai rayu ba, 

14. Lalle ne wanda ya tsarkaka 
(da imani) ya samu babban rabo. 

75. Kuma ya ambaci sunan (1> 
Ubangijinsa, sa'an nan ya yi salla. 

16. Ba haka ba! Kuna zaBin 
rayuwa ta kusa duniya (2> 

17. Alhali Lahira ita ce mafi al- 
heri kuma mafi wanzuwa, 

18. Lalle ne wannan (3> yana a 
cikin litaffan farko. 

19. Littaffan Ibrahim da Musa. 






r^j«\ 



^ >^ 



» 



i^^Jf^U]^ 



(1) Ya ambaci sunan Allah ga ayyukansa duka, ya yi sallolin nan biyar da sauran 
ibadodi duka. 

(2) Rayuwa iri biyu ce, ta duniya da ta Lahira. 

(3) Kamanta rayuwar ciyawa da rayar da ummiyyi da ilmi babu mantuwa, da rayar 
da matattu cikin sa'ada ko cikin shakawa yana cikin litaffan farko. 



929 



88 - Suratul Ghashiya 



(S^iaii^-AA 




Tana karantar da yin hujja da abin da ake iya gani da ido 
domin a fahimci abin da ake gani da hankali, gwargwadon tunanin 
abokin magana. 



. «*^*^ * ^ * 



^ 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin RaL 



L Lalle ne labarin (Kiyama) mai 
rufe mutane da tsoronta ya zo 
maka? 

2. Wasu huskoki a ranar nan 
kaskantattu ne. 

3. Masu aikin wahala ne, masu 
gajiya, 

4. Za su shiga wata wuta mai 
zafi. 

5. Ana shayar da su daga wani 
marmaro mai zafin ruwa, 

6. Ba su da wani abinci face dai 
daga danyi. 

7. Ba ya sanya £iba, kuma ba zai 
wadatar daga yunwa ba. 

8. Wasu huskoki a ranar nan 
masu ni'ima ne. 

9. Game da aikinsu, masu yarda 
ne, 

10. (Suna) a cikin Aljanna 
madaukakiya. 

//. Ba za su ji yasassar magana 
ba, a cikinta. 



3 A-^li) \£*J~.Sl5\ Ja 












[53 ^U 












930 



88 - Suratul Ghashiya 



62^Mi^-AA 



12. A cikinta akwai marmaro 
mai gudana. 

13. A cikinta akwai gadaje 
macfaukaka. 

14. Da kofuna ar'aje. 

15. Da filoli (1) jere, 

16. Da katifu shimfide. 

17. Ashe, to, ba za su dubawa ba 
ga rakuma yadda aka halitta su? 

18. Da zuwa ga sama yadda aka 
daukaka ta? 

19. Da zuwa ga duwatsu yadda 
aka kafa su? 

20. Da zuwa ga kasa yadda aka 
shimfida ta? 

21. Saboda haka, ka yi wa'azi, 
kai mai yin wa'azi ne kawai. 

22. Ba ka zama mai ikon tank- 
wasawa a kansu ba. 

23. Face dai duk wanda ya juya 
baya, kuma ya kafirta, 

24. To, Allah zai yi masa azaba, 
azabar nan da take mafi girma. 

25. Lalle ne, zuwa gare Mu ko- 
mowarsu take, 

26. Sa'an nan lalle ne aikinMu 
ne Mu yi musu hisabi. 
























^^ "P t XT ' i''Y\>* \>** '>' 



©3&IW& 



^^i^ii^sr;* 



*r 



(1) Matasan kai. 



931 



89 - Suratul Fajr 



i<A 



&-K\ 




Tana karantar da cewa girmamawa da Tmani da takawa take, 
ba da samun dukiya ko kyawon halitta ko mulki ba. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L Ina rantsuwa da alfijiri, 

2. Da daruruwa goma. 

5. Da (adadi na) cika da (na) 
mara. 

4. Da dare idan yana shudewa, 

5. Ko a cikin wadannan akwai 
abin rantsuwa ga mai hankali (da 
yake kange shi daga zunubi)? 

6. Ba ka ga^yadda Ubangijinka 
Ya aikata da Adawa ba? 

7. Iramawa masu sakon (1) kTrar 
jiki. 

8. Wadanda ba a halitta kwa- 
tankwacinsu ba, a cikin garuruwa 
(na duniya). 

9. Da Samudawa wadanda suka 
fasa duwatsu a cikin wadi (2) (suka 
yi gidaje)? 






s^ssy sjZ"' '■£. 



I^p *&&j &3§'j p\ 









fy&^^&$'& 



(1) Tsawo mai ma'ana. 

(2) Wadil fcura, sunan wuri ne kusa da Madina wajen Syria, wato Sham. 



932 



89 - Suratul Fajr 



i^^fNiS^ — m 



10. Da Fir'auna mai turaku, 

11. Wacfanda suka ketare iya- 
karsu, a cikin garuruwa? 

12. Saboda haka, suka yawaita 
yin 6arna a cikinsu. 

13. Saboda haka Ubangijinka 
Ya zuba musu bulalar azaba. 

14. Lalle ne Ubangijinka Yana 
nan a mafaka. 

15. To, amma a mutum idan 
Ubangijinsa Ya jarraba shi, wato 
Ya girmama shi kuma Ya yi masa 
ni'ima, sai ya ce, "Ubangijina Ya 
girmama ni." 

16. Kuma idan Ya jarraba shi, 
wato Ya kuntata masa abincinsa, 
sai ya ce "Ubangijina Ya walakanta 
ni." 

1 7. A'aha ! Bari wannan, ai ba ku 
girmama maraya! 

18. Ba ku kwadaita wa junanku 
ga (tattalin) abincin matalauci! 

19. Kuma kuna cin dukiyar 
gado, ci na tarawa, 

20. Kuma kuna son dukiya, so 
mai yawa, 

21. A'aha! Idan aka niJca kasa 
nikewa sosai, 

22. Kuma Ubangijinka Ya zo, 
alhali mala'iku na jere, safu-safu, 

23. Kuma a ranar nan aka zo da 
Jahannama. A ranar nan mutum 
zai yi tunani. To, ina fa tunani 
yake a gare shi! 

24. Yana dinga cewa, "Kaitona, 
da na gabatar (da aikin kwarai) 
domin rayuwata!" 






&**X3>j 



®'>M^ f * 









>^ ^^ -£v > ft »-* '<^«. "" -^"V 






933 



89 - Suratul Fajr 



r? — A^ 



25. To, a ranar nan babu wani 
mai yin azaba irin azabar Allah. 

26. Kuma babu wani mai cfauri 
irin cfaurinSa. 

27. Ya kai rai mai natsuwa! 

28. Ka koma zuwa ga Ubangi- 
jinka, alhali kana mai yarda (da 
abin da Ya kaddara maka a duniya) 
abar yardarwa (da sakamakon da 
za a ba ka a Lahira). 

29. Saboda haka, ka shiga cikin 
bayiNa (masu bin umurni a 
duniya). 

30. Kuma ka shiga AljannaTa 
(a Lahira). 



»"£ >, 'S y *'* * m 






^^^t^igfe 






(sM^Jdra£ 







Tana karantar da cewa mutum an halitta shi cikin wahala, ko 
mai amfanin sa idan ya bi umurnin Allah ko kuwa mai cutar sa idan 
ya sa6a wa umurnin Allah. 



** j* ■* . * s * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Ba sai Na yi rantsuwa da wan 
nan gari (1) ba. 



(1) Allah Ya ce ba sai Ya yi rantsuwa da Makka ba sa'an nan za a san darajarta, a 
lokacin da Annabi yake a cikinta, kuma shi yana da hakkin zama a cikinta mahaifansa da 
zurriyarsa duka, ko da yake zai yi hijira saboda fitinar kafirai masu halaka dukiyarsu kan 
adawa da shi. Da sun yi amfani da dukiyar ga ayyukan alheri, da ya fi musu. 



934 



90 - Suratul Balad 



fc#&$&-V 



2. Alhali kai kana mai sauka a 
cikin wannan gari, 

3. Da mahaifl da abin da ya 
haifa, 

4. Lalle ne, Mun halitta mutum 
cikin wahala. 

5. Ko yana zaton babu wani mai 
iya samun iko, a kansa? 

6. Yana cewa "Na (1) halakar da 
dukiya mai yawa". 

7. Shin, yana zaton cewa wani 
bai gan shi ba? 

8. Shin, ba Mu sanya masa idanu 
biyu ba? 

9. Da harshe, da le66a biyu, 

10. Kuma ba Mu shiryar da shi 
ga hanyoyi (2) biyu ba? 

77. To, don me ne bai shiga Aka- 
ba ba? 

12. Kuma mene ne ya sanar da 
kai abin da ake ce wa Akaba? 

13. Ita ce fansar wuyan bawa, 

14. Ko kuwa ciyarwa, a cikin 
yini ma'abucin yunwa, 

75. Ga maraya ma'abucin zu- 
munta 

16. Ko kuwa wani matalauci 
ma'abucin tur6aya. 

17. Sa'an nan kuma ya kasance 
daga wacfanda suka yilmani, kuma 
suka yi wa juna wasiyya da yin 
hakuri, kuma suka yi wa juna wa- 
siyya da tausayi. 






ty JlS &i±S£i \ Lit Jul 

^v *'* *^ ^ \ * ' »'\ 



l{jfC*jp>y. 



.5 s ' ' 






*^n> 



\* ' ('/ \> ' \" fa' ' \?'\ 



(1) Na halaka dukiya mai yawa domin fada da addini. 

(2) Hanyar alheri da ta sharri. 



935 



91 — Suratush Shams 



d§#,lj2&-u 



18. Wacfannan ne ma'abuta 
albarka (1) 

19. Kuma wacfanda suka kafirta 
da ayoyinMu, su ne ma'abuta shu'- 
umci (2) 

20. A kansu akwai wata wuta 
abar kullewa. 










Tana karantar da cewa idan azaba ta sauka a kan mutane, 
takan shafi mai laifi da wanda ba shi da laifi daga cikinsu. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da rana, da 
hantsinta, 

2. Kuma da wata idan ya bi ta. 

3. Da yini a lokacin da ya bayya- 
na ta. 

4. Da dare a lokacin da ya ke 
rufe ta. 

5. Da sama da abin da ya gina ta. 

6. Da Rasa da abin da ya shim- 
ficfa ta. 









(1) Ko kuwa wacfanda ake bai wa takardunsu ga dama, a Lahira. 

(2) Ko kuwa wadanda ake bai wa takardunsu ga hagu, a Lahira. 



936 



91 — Suratush Shams 



&&$\$8? - ^ 



7. Da rai da abin da ya daidaita 
shi, 

8. Sa'an nan ya sanar da shi 
fajircinsa da shiryuwarsa, 

9. Lallene wanda ya tsarkake (1) 
shi (rai) ya sami babban rabo. 

10. Kuma lalle ne wanda ya tur- 
bucfe (2) shi (da laifi) ya ta6e. 

11. Samudawa sun karyata (An- 
nabinsu), domin girman kansu. 

12. A lokacin da mafi shakawar- 
su ya tafi (wurin soke rakumar 
Salihu), 

13. Sai Manzon Allah ya gaya 
musu cewa, "Ina tsoratar da ku ga 
rakumar Allah da ruwan shanta!" 

14. Sai suka karyata shi, sa'an 
nan suka soke ta. Saboda haka 
Ubangijinsu Ya darkake su, saboda 
zunubinsu. Sa'an nan Ya daidaita ta 
(azabar ga mai laifi da maras laifi). 

75. Kuma ba ya tsoron akibarta 
(ita halakawar). 


















(1) Kar6ar imani da aiki da abin da ya kunsa tsarkake rai ne. 

(2) Kaflrci turbucfe rai ne da zunubi. 



937 



92 - Suratul Lail 



ami^-w 




Tana karantar da dangantaka tsakanin cfabi'a da halitta da 
akibar mutum bisa aikinsa, da kuma kasuwar abubuwa tsakanin 
alheri da sharri. 



j* s . * ^ * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da dare a loka- 
cin da yake rufewa. 

2. Da yini a lokacin da yake 
kuranyewa. 

3. Da abin da ya halitta namiji 
da mace. 

4. Lalle ne ayyukanku, dabam- 
dabam suke. 

5. To amma wanda ya yi kyauta, 
kuma ya yi takawa, 

6. Kuma ya gaskata kalma (1) 
mai kyawo, 

7. To, za Mu saukake masa, har 
ya kai ga sauki. 

8. Kuma amma wanda ya yi 
rowa, kuma ya wadatu da kansa, 

9. Kuma ya karyatar da kalma 
mai kyawo, 






Ltl^ii 



'^^•"S, 



°l 












bJ^tf; 






(1) Kalma mai kyawo ita ce Kalmar shahada da abin da ta icunsa na addinin 
Musulunci, wanda yake yinsa kamar yadda Allah Ya ce, ta hanyan Manzonsa, shi ne 
taicawa. 



938 



92 - Suratul Lail 



M&-v 



10. To, za Mu saukakke masa, 
har ya kai ga tsanani. 

/ 1 . Kuma dukiyarsa ba ta wada- 
tar masa da kome ba, a lokacin da 
ya gangara (a wuta). 

12. Lalle aikinMu ne, Mu bayya- 
na shiriya, 

13. Kuma lalle ne Lahira da du- 
niya Namu ne. 

14. Saboda haka Na yi maku 
gargadi da wuta mai babbaka, 

15. Babu mai shigarta sai mafi 
shakawa, 

16. Wanda ya karyata, kuma ya 
juya baya. 

17. Kuma mafi takawa (1) , zai 
nisance ta, 

18. Wanda yake bayar da du- 
kiyarsa, alhali yana tsarkaka, 

19. Alhali babu wani mai wata 
ni'ima wurinsa wadda ake neman 
sakamakonta. 

20. Face dai neman yardar 
Ubangijinsa Mafi daukaka. 

21. To, lalle ne zai yarda (da 
sakamakon da za a ba shi). 









m^M^\^>ol 


















(1) Mafi ta£awa da Mafi shalcawa suna ma'anar mai ta£awa da shaiciyyi. 



939 



93 - Suratud Duha 



$£S|lj&-*r 




Tana karantar da ni'imomin da Allah Ya yi wa Annabi, tsira da 
amincin Allah su tabbata a gare shi, a game da zatinSa, domin Ya 
gina wasu hukunce-hukunce a kansu. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da hantsi 

2. Da dare a lokacin da ya rufe 
(da duhunsa). 

3. Ubangijinka bai yi maka 
bankwana ba, kuma bai ki ka ba. 

4. Kuma lalle ta karshe (1) ce 
mafi alheri a gare ka daga ta farko. 

5. Kuma lalle ne Ubangijinka zai 
yi ta ba ka kyauta sai ka yarda. 

6. Ashe, bai same ka maraya ba, 
sa'an nan Ya yi maka makoma? 

7. Kuma Ya same ka ba ka da 
shari'a, sai Ya shiryar da kai? 

8. Kuma Ya same ka matalauci, 
sai Ya wadata ka? 

9. Saboda haka, amma maraya, 
to, kada ka rinjaye shi, 

10. Kuma amma mai tambaya, 
kada ka yi masa tsawa, 

77. Kuma amma ni'imar 
Ubangijinka, sai ka fada (domin 
godiya) 



^5 ' *\i' 












»■"< « <? fs.'Z'is 






(1) Ta karshe, wato, Lahira; kuma ta farko, wato, duniya. 



940 



94 - Suratush Sharh 



mm-\i 




Tana karantar da ni'imomin da Allah Ya yi wa Annabi, tslra da 
amincin Allah su tabbata a gare shi, game da sifofinsa, domin Ya 
gina wasu hukunce-hukunce a kansu. 



j*^** s> <* 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Ashe, ba Mu bucfa maka zu- 
ciyarka ba (domin daukar hakuri 
da fahimta)? 

2. Kuma Muka saryar maka da 
nauyinka, 

5. Wanda ya nauyayi bayanka? 

4. Kuma Muka daukaka maka 
ambatonka? 

5. To, lalle ne tare da tsananin 
nan akwai wani sauki, 

6. Lalle ne tare da tsananin nan 
akwai wani sauki. 

7. Saboda haka idan ka kare 
(ibada) sai ka kafu (kana rokon 
Allah). 

8. Kuma zuwa ga Ubangijinka 
ka yi kwadayi. 






941 



95 - Suratut Tin 



-V> 




Tana karantar da cewa duka abin da ya shafi addini ba ya 
halaka, sauran abubuwa suna halaka da shudewar zamaninsu. 



•+ j* s . * ^ >* 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kal 

1. Ina rantsuwa da Attinu da 
Azzaitun. (1) 

2. Da T>ur Sln7na. (2) 

3. Da wannan gari (3) amintacce. 

4. Lalle ne Mun halitta mutum a 
cikin mafi kyawon tsayuwa 

5. Sa'an nan Muka mayar da shi 
mafi kaskantar masu rauni 

6. Face wacfanda suka yi imani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
saboda haka suna da sakamako 
wanda ba ya yankewa. 

7. To, bayan haka me ya sanya 
ka ka karyata sakamako (wanda za 
a yi a bayan Tashin Kiyama)? 

8. Ashe, Allah ba Shi ne Mafi 
masu hukunci kyawon hukunci 
ba? (4) 



|°| C{jJJtiui ( jJLi4U!o.>jj»j 



ujy^il^^v^il^^i 



(1) Ibn Abbas ya ce Attinu shi ne masallacin Nuhu a kan Judiyyi, Azzaitun Masallacin 
Baitil Mukaddas. 

(2) Dutsen da Allah Ya yi magana da Musa a kansa. Ma'anarsa dutse mai albarka 
saboda itacen da ke kansa. 

(3) Gari amintacce shi ne Makkah. 

(4) Ana son wanda ya karanta surar har karshe ya ce J^ Wato na'am, Allah Ya fi 
kowa kyawon hukunci. 



942 



96 - Suratul 'Ala£ 



&m&-*\ 




Tana karantar da cewa karatu shi ne gaba da kome, amma a 
gama shi da sunan Allah, kuma a yi aiki da shi domin a sami 
kiyayewar Allah daga dukan makiyin addini. 



* ■* >. * s * 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ka yi karatu da sunan 
Ubangijinka, wanda Ya yi halitta. 

2. Ya halitta mutum daga gudan 
jini. 

3. Ka yi karatu, kuma Ubangi- 
jinka Shi ne Mafi karimci. 

4. Wanda Ya sanar (da mutum) 
game da alkalami 

5. Ya sanar da mutum abin da 
bai sani ba. 

6. A'aha! Lalle,ne mutum, haki- 
ka, yana girman kai (ya ki karatu). 

7. Domin ya ga kansa, ya wada- 
ta. 

8. Lalle ne zuwa ga Ubangijinka 
makoma take, 

9. Shin, ka ga wanda ke hana, 

10. Bawa idan ya yi salla? 

11. Ashe, ka gani, idan (shi ba- 
wan) ya kasance a kan shiriya? 

12. Ko ya yi umurni da takawa? 






943 



96 - Suratul 4 Ala£ 



\m\m-\^ 



13. Ashe, ka gani, idan (shi mai 
hanin) ya karyata, kuma ya juya 
bay a? 

14. Ashe, bai sani ba cewa Allah 
Yana gani? 

75. A'aha! Lalle ne idan bai 
hanu ba, lalle ne za Mu ja gashin 
makwarkwacfa 

16. Makwarkwacfa makarya- 
ciya, mai laifi. 

17. Sai ya kirayi kungiyarsa. 

18. Za Mu kirayi Zabaniyawa 
(mala'iku masu girma). 

19. A'aha, kada ka blshi. Kuma 
ka yi tawali'u, (1) kuma ka nemi 
kusanta (zuwa ga Ubangijinka). 













Tana karantar da son Allah ga wannan aFumma ta Musulmi, 
da Ya ba su Lailatul Kadari domin Ya yawaita ladar ayyukansu ko 
da yake rayukansu ba su da tsawo kamar na aFummomin farko. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Lalle ne Mu, Mun saukar da 
shi (Alkur'ani) a cikin Lailatul Ka- 
dari (daren daraja) 



3jISIi^4iJ>l!l 



(1) Wato salla da sauran ibadodi. 



944 



97 - Suratul JCadr 



i^j^-nv 



2. To, me ya sanar da kai abin da 
ake cewa Lailatul Kadari? 

3. Lailatul Kadari mafi alheri ne 
daga wasu watanni dubu. 

4. Mala'iku da Ruhi suna sauka 
a cikinsa da iznin Ubangijinsu sabo- 
da kowane umurni. 

5. Sallama ne shi daren, har fltar 
alfijiri. 







Tana karantar da halayen kafirai da mutanen Littafi, wato 
Yahudu da Nasara game da Annabi, tslra da amincin Allah su 
tabbata a gare shi, a gabanin da bayan bayyanarsa. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Warfanda suka kafirta daga 
mutanen Littafi, da mushirikai, ba 
su kasance masu gushewa daga gas- 
kiya ba har hujja ta je musu. 

2. Wani Manzo (1) daga Allah, 
yana karatun wasu takardu masu 
tsarki. 






(1) Shi ne Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, domin babu 
wanda ya dace da abin da ke cikin littafansu sai shi. 



945 



98 — Suratul Bayyina 



&%$%&- AA 



3. Ajrikinsu akwai wasu littafai 
masu lama da daraja. 

4. Kuma wadanda aka bai wa 
Littafi ba su sa6a wa juna ba face 
bayan hujjar ta je musu. 

5. Kuma ba a umarce su da 
kome ba, face bauta wa Allah, suna 
masu tsarkake addinin gare Shi, 
masu karkata zuwa ga addinin gas- 
kiya, kuma su tsai da salla kuma su 
bayar da zakka, kuma wannan shi 
ne addinin wacfanda suke a kan 
hanyar kwarai. 

6. Lalle ne wadanda suka kafirta 
daga mutanen Littafi da mushirikai 
suna cikin wutar Jahannama, suna 
madawwama a cikinta. Wadannan 
su ne mafi ashararancin talikai. 

7. Lalle ne wadanda suka yi ima- 
ni, kuma suka aikata ayyukan kwa- 
rai, wadannan su ne mafifita alherin 
halitta. 

8. Sakamakonsu, a wurin 
Ubangijinsu, shi ne gidajen Aljan- 
nar zama, koramu na gudana daga 
karkashinsu, suna madawwama a 
cikinta har abada. Allah Ya yarda 
da su, kuma su, sun yarda da Shi. 
Wannan sakamako ne ga wanda ya 
ji tsoron Ubangijinsa. 












946 



99 — Suratuz Zalzala 



m$&-\\ 









sCratuz zalzala 


M» 








J^ 



Tana karantar da yadda motsin Tashin Kiyama yake, da bai 
wa mutane sakamakon ayyukansu. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Idan aka girgiza kasa, girgi- 
zawarta. 

2. Kuma kasa ta fitar da kayan- 
ta, masu nauyi, 

5. Kuma mutum ya ce "Me ne ya 
same ta?" 

4. A ranar nan, za ta facfi laba- 
rinta, 

5. Cewa Ubangijinka Ya yi 
umurni zuwa gare ta. 

6. A ranar nan, mutane za su fito 
dabam-dabam domin a nuna musu 
ayyukansu. 

7. To, wanda ya aikata (wani 
aiki) gwargwadon nauyin zarra, na 
alheri, zai gan shi; 

8. Kuma wanda ya aikata 
gwargwadon nauyin zarra na shar- 
ri, zai gan shi. 


















947 



100 - Suratul 'Adiyat 



^mm^-v 




Tana karantar da yadda ake yin hari da lokacin da ake yakin 
kafirai, da dalilin da ya sa a yake su. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Ina rantsuwa da dawaki masu 
gudu suna fitar da kukan ciki. 

2. Masu kyasta wuta (da kofa- 
tansu a kan duwatsu) kyastawa 

3. Sa'an nan masu yin hari a 
lokacin asuba, 

4. Sai su motsar da kura game da 
shi. 

5. Sai su shiga, game da ita (ku- 
rar), a tsakanin jama'ar makiya. 

6. Lalle ne mutum mai tsananin 
butulci ne ga Ubangijinsa. 

7. Lalle ne shi mai shaida ne a 
kan laiflnsa da haka. 

8. Kuma lalle ne ga dukiya shi 
mai tsananin so ne. 

9. Shin, ba ya da sanin lokacin 
da aka tone abin da yake cikin 
kaburbura, 

10. Aka bayyana abin da ke ci- 
kin zukata, 

11. Lalle ne Ubangijinsu, game 
da su, a ranar nan, Mai 
kididdigewa ne ? 





















948 



101 - Suratul Kari'a 



easa^-M 




Tana bayanin Ranar Kiyama wajen halin fitar mutane daga 
kaburbura da halayen kasa da rabuwar mutane bayan hisabi, wasu 
zuwa Aljanna wasu zuwa wuta, a bayan busar kaho ta biyu. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



7. Mai kwankwasar (zukata da 
tsoro) ! 

2. Me ne mai kawankwasa? 

3. Kuma me ya sanar da kai abin 
da ake ce wa mai kwankwasa? 

4. Ranar da mutane za su kasan- 
ce kamar 'ya'yan fari masu watsu- 
wa. 

5. Kuma duwatsu su kasance ka- 
mar gashin sufin da aka sa6e. 

6. To, amma wanda ma'aunansa 
suka yi nauyi, 

7. To, shi yana a cikin wata 
rayuwa yardadda. 

8. Kuma amma wanda ma'au- 
nansa suka yi sauki (babu nauyi), 

9. To, uwarsa Hawiya ce. 

10. Kuma me ya sanar da kai me 
ne ita? 

77. Wata wuta ce mai zafi. 



3^ 










949 



102 - Suratut Takathur 



$mm-\* 




Tana bayanin hana alfahari, saboda dukiya ko dangi. 



* j* s i * s ** 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Alfahari da yawan dukiya da 
dangi ya shagaltar da ku (daga 
ibada mai amfaninku). 

2. Har kuka ziyarci kaburbura. 
5. A'aha! (Nan gaba) za ku sani. 

4. Sa'an nan, tabbas, za ku sani. 

5. Haklka, da kuna da sani, sani 
na yakini. 

6. Lalle ne da kuna ganin Jahim. 

7. Sa'an nan lalle ne za ku gan ta, 
da idanu, bayyane. 

8. Sa'an nan lalle ne za a tam- 
baye ku, a ranar nan, labarin 
ni'imar (da aka yi muku). 



Af.^-f^ '*& 






,or* " 









950 



103 - Suratul 'Asr 



fe^llM-vr 




Tana bayanin cewa kome mutum ya yi a lokacinsa hasara ne da 
6arnar zarafi, sai fa idan ibada ce yake yi. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ina rantsuwa da zamani. (1) 

2. Lalle ne mutum yana a cikin 
hasara, 

3. Face wadanda suka yi Imani, 
kuma suka aikata ayyukan kwarai, 
kuma suka yi wa juna wasiyya da 
bin gaskiya, kuma suka yi wa juna 
wasiyya da yin hakuri (su kam, ba 
su cikin hasara). 












(1) Wasu suna fassarawa da wakatin sallar Asar da kuma marece. A kowane dai, an 
bai wa wakati muhimmanci, zamani yana yanke wanda bai yanke shi ba. Ba ya halatta ga 
mutum wata mudda ta zamani ta wuce shi bai san amfanin da ya sama wa kansa a cikinta 
ba, kuma kome ya samu idan ba addini ba ne, to, hasara ce. 



951 



104 — Suratul Humaza 



>i§2!l&&-vi 




Tana bayani ga hana aibanta wasu mutane, da hana glba da 
racfa a tsakanin Musulmi domin ginin al'umma ya tabbata, wanda 
ya karya shi, a sanya shi wuta ta cikin ginin shika-shikai. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Bone ya tabbata ga duk mai 
nune, mai zuncfe (mai racfa) 

2. Wanda ya tara dukiya, kuma 
ya mayar da ita abar tattalinsa. 

3. Yana zaton cewa dukiyarsa za 
ta dawwamar da shi. 

4. A'aha! Lalle ne za a jefa shi a 
cikin Hudama. 

5. Kuma me ya sanar da kai abin 
da ake ce wa Hudama? 

6. Wutar Allah ce wadda ake 
hurawa. 

7. Wadda take lekawa a kan 
zukata. 

8. Lalle ne ita abar kullewa ce a 
kansu. 

9. A cikin wasu ginshikai 
mlkakku. 



> 1 > i *». 















952 



105 - Suratul Fil 



£l^jjg£-V0 




Tana nuna darajar Hurumin Makkah, yadda Allah Yake 
halakar da mai nufinta da yaki ko wani sharri. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ashe, ba ka ga yadda Ubangi- 
jinka Ya aikata ga mutanen giwa (1) 
ba? 

2 Ashe, bai sanya kaidinsu a 
cikin 6ata ba? 

3. Kuma Ya sako, a kansu, wasu 
tsuntsaye, jama'a-jama'a. 

4. Suna jifar su da wasu duwat- 
su na yum6un wuta, 

5. Sa'an nan Ya sanya su kamar 
karmami wanda aka cinye? 



JuJfvJ^l^JJ^J^JjJl 






(I) An yi Yakin Giwa shekarar haifuwar Annabi, tsakanin halaka su da haifuwarsa 
kwana hamsin. Bayan shekara arba'in Annabi ya fara karantar da mutane. Ya karantar da 
su cikin shekara ashirin da uku, sa'an nan ya kaura. Bayansa da shekara hamsin wadanda 
suka bi shi suka cinye duniya. Wannan yana nuna cewa mutane ba su samun daraja sai da 
rikon addini da ilimi. 



953 



106 - Suratu Kuraish 



$£?!&&- v"\ 




Tana bayyana darajar Kuraishawa da taimakon da Allah Yake 
yi musu. Hade take da Surar Giwa, amma aka raba su da Basmala, 
domin a bambanta darajar Hurumin garin Makkah da kuma ta 
Kuraishawa kabilar Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a 
gare shi. 






Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Saboda sabon Kuraishawa, 

2. Sabonsunatafiyarhunturuda 
ta bazara, 

3. Saboda haka, sai su bauta wa 
Ubangijin wannan Gida (Ka'abah). 

4. Wanda Ya ciyar da su (Ya 
hana su) daga yunwa, kuma Ya 
amintar da su daga wani tsoro. 



*'*' 7> 






4^J^ 



954 



107 - Suratul Ma 4 un 



£&£Uj&-vv 




Tana bayanin yadda za a iya gane munafuki da halayensa a 
tsakanin Musulmi. 






•£*■ 



Z)a sunan Allah, Mai rahama, Mai jin Rai. 



1. Shin, ka ga wanda ke Raryata- 
wa game da sakamako? 

2. To, wannan shi ne ke tunkude 
maraya (daga hakkinsa). 

3. Kuma ba ya kwadaitarwa bisa 
bayar da abinci ga matalauci. 

4. To, bone ya tabbata ga masal- 
lata, 

5. Wadanda suke masu shagala 
daga sallarsu, 

6. Wadanda suke yin riya (ga 
ayyukansu) 

7. Kuma suna hana taimako. 



3 >^^^v4 j ^^^^y 



+* * y y 












Z$\ ' > i-^ff ^ *y*yy 
1*1 Uj^LJl0>«^JJ 



955 



108 - Suratul Kauthar 109 - Suratul Kafirun 



mm%&-" 0®m-^ 




Tana nuna darajar Annabi zuwa ga Allah, yadda Yake yi masa 
kyauta kuma Ya yi masa facfa da makiyinsa. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Lalle ne Mu, Mun yi maka 
kyauta mai yawa. 

2. Saboda haka, ka yi salla do- 
min Ubangijinka, kuma ka soke 
(baiko, wato sukar rakumi). 

3. Lalle mai aibanta ka, shi ne 
mai yankakkiyar albarka. 






*x^7>V S.*s <* ys 



ljC%)J^i 




Tana bayanin cewa ba a sassautawa ga gaskiya game da addini, 
domin neman yardar wasu mutane ko wani mutum. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Kace, "Yakukafirai! 

2. "Ba zan bauta wa abin da 
kuke bauta wa ba. 



y »<* ^>'fr ^ ** 






956 



110 — Suratun Nasr 



&gOJjg£_\\. 



J. u Kuma ku, ba ku zama masu 
bauta wa abin da nake bauta wa 
ba. 

4. "Kuma nTban zama mai bau- 
ta wa abin da kuka bauta wa ba. 

5. "Kuma ku, ba ku zama masu 
bauta wa abin da nake (1) bauta wa 
ba. 

6. "Addininku na gare ku, kuma 
addinina yana gare ni." 






§jFj&Sfl3fy 



SI JL^I La OjJLlP^I Vj 



W&*Qjy&2jR 




Tana nuna karewar aikin Annabi na Manzanci, kuma tana 
nuna abin da tsoho zai kama yi idan aikin karfi ya buwaye shi. 



-* >* ■ > • ** • -* 



Z>a 5w«a« Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Idan taimakon Allah ya zo da 
cin nasara. 

2. Kuma ka ga mutane suna Shi- 
ga addinin Allah, kungiya-kungiya. 

3. To, ka yi tasbihi game da gode 
wa Ubangijinka, kuma ka neme Shi 
gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya 
kasance Mai karbar tuba ne. 



> »■ ^\f^ 4'\*' * "T ^"O^ i "T i 















(1) Aya ta 4 da ta 5 sun nuna addinin icarya yakan canza amma na gaskiya ba ya 
canzawa. 



957 



Ill — Suratul Masad 



«gUj££-w 




Tana nuna hushin Allah ga makiyin Annabi. Kuma ita da 
surorin da suke bayanta suna nuna dogewar^ kiyayyar kafirai ga 
addini bayan kaurar Annabi, da dogewar addini na gaskiya, kuma 
Allah zai tsare Musulmin kwarai daga dukan sharrin masu camfe- 
camfe da masu sanya dasisa a cikinsa. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Hannaye biyu na Abulahabi 
sun halaka, kuma ya halaka. 

2. Dukiyarsa ba ta tsare masa 
kome ba, da abin da ya tara. 

3. Za ya shiga wuta mai huruwa. 

4. Tare da matarsa, mai daukar 
itacen (wuta) {1) . 

5. A cikin kyakkyawan wuyanta 
akwai igiya ta kaba (Ranar 
Kiyama). 









'< S y ./' s 









(0 Ana fassara shi da mai tsegumi, watau annamimanci ; da Larabci ana ce wa mai 
annamimanci "mai daukar itacen wuta". 



958 



112 - Suratul Ikhlas 113 - Suratul Fala£ 



im)m-"r e^K^-w 




Tana karantar da tauhidi, watau katfaita Allah Wanda ke kare 
addininSa daga makiyansa. 



4*33&& 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ka ce, "Shi ne Allah Maka- 
cfaici, 

2. "Allah Wanda ake nufin Sa 
da bukata. 

3. "Bai haifa ba, kuma ba a haife 
Shi ba. 

4. "Kuma babu daya da ya ka- 
sance tamka a gare Shi." 



*^> •* 



CD jlC^tSiT^T 






>,4)jK-?j»Jj 




L- i...U B i.UJP.lU.lllM' 



S^IJM 




Tana karantar da yadda ake neman tsarin Allah daga sharri 
duka, daga makiyi na bayyane. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ka ce "Ina neman tsari ga 
Ubangijin safiya 



jXiJ'C^^y^j* 



959 



114 — Suratun Nas 



&?l3ti££-m 



2. "Daga sharrin abin da Ya 
halitta. 

3. "Da sharrin dare, idan ya yi 
duhu. 

4. "Da sharrin mata masu tofi a 
cikin kulle-kulle. 

5. "Da sharrin mai hasada idan 
ya yi hasada". 



y^y . y - ' 








Tana karantar da yadda ake neman tsari daga sharrin Shaidan 
na mutum da na aljani. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 

j£\ .<*.; - - > > t 1- 



/. Ka ce "Ina neman tsari ga 
Ubangijin mutane. 

2. "Mamallakin mutane. 

J. "Abin bautawar mutane. 

4. "Daga sharrin mai sanya wa- 
suwasi, mai 6oyewa. (1) 

5. "Wanda ke sanya wasuwasi a 
cikin kirazan mutane. 

6. "Daga aljannu da mutane." 



./*^Tf -"< 






JLxll 



-11*11 






(1) Shaicfan yakan boye idan ya ji an ambaci sunan Allah, domin haka aka yi masa 
suna mai-66yewa, wato ba ya zama wurin da ake karatu da wa'azi, kamar yadda ba ya 
zama cikin zuciyar mutum mai ibada da gaskiya. Ibada ta gaskiya ita ce wadda aka yi ta 
kamar yadda Allah Ya ce a yi ta. Banda ibadar bidfa, ba ta korar Shaidan. Kuma da 
sharadln a yi ibadar da kyakkyawar niyya, domin aikin da babu niyya mai kyawo game da 
shi 6atacce ne. 



960 




. jJL-j aJp aDI J^ 
i 

aJj£)Ij ^aJl Jl aj^ aDI ^j JUp j> j\£p JLil^Jl iiJiU l^ 
♦J^wd^j t ijjJiil J^-^^ aJU*- c£ JlJ! ^Lj>c^ailj t i-X*j *LiJ^ 

. J> % >b>-Nl JUP jUJl ^y-y £• 

jL^Sfi ^ ^^Jji r L^5 ( (ji>i j^ jp jgju ^r j 



961 



Lft^pj t J^JAjJI ^L-»^J *j-*j^ i-Jj»U» ^l^T J i,jL. t^^o- 

j* LgpLjIj jviJl 4_»l^lj oy*>Li)l 4_JI^>-I JJIjl jLrf Jl^ 
^L.^ «^-*>Jl i*Ji>U j . ^jj-iLLJI 4/5UIJ «*iJl d~i-» ^bT 
t Jjjdl JL-*£ ^yiil « OLJI ^>~i£ » _j . W^J i-M^ 

^jS)) j «JIj£J( JL*P ^ JU^ ^ ^ ^U)l J[l c^llS")) j^ 
( -jJl l^LJb^ <j ks>JS\ <5)j \£ If Lv^U-j 4-ijSj jLj jl>-U 



962 



. &Lill oljil ^ ^ikJU W^ «-*>9 V^lr'J 

UJOu <jJl Jj» ( • ) *-ft3l J.JT7.U..U ^aUM £-^JJ 

d£j . AiSu£-H : y c li»>^ %^j V^j J* J-^J ^^^ 

*Jt>y *JUJ laJj C-iJj ^-^>} Jai^J L^l <J 3j>Cj» \j>Jj*j ^j\ 

' * 

*-V~ <^' <^y (*) (^*^ ^-W) *£*** ft ^ t^b &*JJ 
4PyL £~£ ^Ji* Ai\ Jpj .JyH ^JJi OjC J* Jjo 

,> »> ^ 

J : yi c i.lT UUol jlsll J JjSfl r lPil J* jjb 

* -J >,- ,* 



^ * 



963 



*sp£3i-iP«- &*/-& 



cr 1 ^ a* V^j (^ p**k» y> ^j OL~Ul 4PyL ^y>- ^Ji- yb *& 

r L_p^vi jp ji jb JiJLu ? -£- '•&> W«isjj 






J 5 Sj/dil <J>j/-l 01 — jp! Jp JJb" S^unJl <AbH? 



964 






^=*}ivliys : j£ c If- jkJl V^J <*-* V^-*^ OL>-Uail 



^ *<\s ^Uall J dJUi jLjJ cj& 3 '^Ji\ ol^Jl u^ 

J jJUij ^1 iLsJU J — U^JI 01 Jp Ji jLaJl c^£ Oi- 51 
•!• cjjJ Jp JJb «-y-l Jy ( ~ ) iJ^Ul dJL» ^i?jj 

. UJOu 



965 



I 'j\ : j A c ijyJ\ j hy\ dU; ijp Jp \ fJ^j i»Nl 

jbry N dliJOi «J» «#» J-i W-^j jj£ ^j 0^Vfi* 

i * 

. 5jl>w1JI v^>* J* J^i **^ <3j* Jr*-*' J 8 -^ *£~*33 

£> r Jp JJL. 4-JT JOw ( f ) UM\ OJ-fc £->JJ 



>C" l\"\ 









c^ ( ) J-£sJl <4^l ix-^Jl *JUM aJifclt ^jj 



r i_^vi ^ ji . jijjjp^bJoifc; : ju ^ ^ 

ISJA d\ Jl SjLil i*^ jjaJl j^ ^ (OoUJl ^ yy) 



966 



. <jJ^fy S^J>I Ju (j\ j*> 

oUlfll jiaju J j^ty d^» Jj» CfrJ» wJf £*jj 
* 4_«UJi S,j_~o ^3\j jS^> iiyJ^JLi ijj— *> ^ bJ3/i 7 

*UI Jb^ £. t JjNl *UI Jp OjOi i^U- ^ dUij t £*-j^ 
Owll ^ £>y i jLgJ^I Jp aMjOJ J*.uJl i,*>Vp ^ oUl 
jjjj ijy~> «$L- IjjIp c-£~Jl Jp aSSjM ^ XjC^ ^ Jf 

Sj^Lstf ftli jU-lj . J-M»j-N JU- J i-la^ £y. «UI «I* ilstf Jp JOj 



967 



UJOy j£> 1 li} ^it^Jall ail JJI j^ ^^4 <LaJl oSa Oj&j 
If-ip **i*yb c ^ UJOu J^li[ Ju^aidl ail J~i j^ Oj&j 

: ■**> > <!*> < 4 $$i 

^JUJI :yLJJ j>w? *U JS^ Laj /%-m^Ip <jp U*ai>- Jl SapUllj 

*l^l, Jji^Sfi J^ J ^4^1^ J*«J ^ *UI - (Y) 
aJU t Jc 5 ! S,^ J ^ ^ ^ JiiJ ^ *UI - (r) 

: JUj aJJ J 4*4-j)> Jii3 J Nl l*U^I 
US"L- fl \ST^>«i« l^JLiL. Oisi *lj~- *UI oJla ju>U ^- ; SL. Ii| Ul 



968 



*e$^ 4Mf i^5C> ' <4&Jffi> : c>- V A 



^O- ji — ^ y?\ i jr * j ^ -^3i; )> Ja — iJ J - (*) 

• ^ , l^ ^^ 

j( — ^ oljVi s,^ j <^ SLJfc ^> Ji — aJ J> - (f) 

~ 4 1 jii^ : I .^Uj 1 5^/1 oJNl oLJI : U*jl>-I 



969 



.« j^' ^A? j^' jj»" * or*-~^ **& J 
jj^> jiljiU <_/a*J- ck/ s ?» JjkJl 1(8* <JJ^ ^1 £**!^J 4 '•** 

Oj***. &cgj)l v^-y^l : y 1 - * £pU' «-a-»j" *-/** > 

fi I yd c jvijaJl <j^ |)lj* J^4-I Jfijli V*P C 

$> '- *■ i J? W & c ^ ^ *** * 









z£$ -.y 1 4 J)' ^ Li J JI ^ £• >^ «- U J Jl ^^ ^ 

! * * t J 

Oywyl ju>-I Jp <J*j I3J cL~£ <J£yl JiU; 3/>U * * 



970 



Alamun Dakatawa 

Wacfannan su ne alamun da ake sawa bisa haruffa ko kalmomi don a 
nuna inda ya kamata mai karatu ya tsaya ko kada ya tsaya 

* Dakatawar tilas 

V An hana dakatawa 

C Cikakkiyar dakatawa ta ganin dama 

i~ Dakatawa ta ganin dama, amma wucewa da karatu ya fi 

& Dakatawa ta ganin dama, amma dakatawar ta fi 



971 



Kamus 



Kamus 


Adifa: Raunin hankali mai sa a yi hushi da 


"Da'a: Hah" na gari 


sauri ko a yarda da sauri, kamar han- 


"Dabakoki: Hawa hawa da yawa irin na 


kalin mata 


bene 


Aiwata: Aikata 




Akiba: Sakamakon aFamarin da ake 


Facce : T)ebe shamaki tsakanin ruwa biyu 


aikatawa 


masu karfi 


AkTda: Kudurin zuciya game da imaninta 


Fajirai: Masu saba wa shari'a da gangan, 


ga wani abu 


watau fasikai 


Alaka: A bin da ya hada wasu abubuwa 


Fajiri: Fasiki, mai saba wa shari'a da 


biyu 


gangan 


Alharini: Tufa mai taushi ta siliki 


Fakankani: Jam'in Fako 




Fako : Wurin da ba ya jika da ruwa kuma 


Badadayi: Masoyin da ake jin dadi da 


ba ya fitar da tsiron ciyawa 


ganinsa 


Fasadi: "Barna da keta dokar shari'a 


Ba'im: Sakin auren da ba a iya mayarwa 


Fawwala : Mayar da dibara ga wani ko ga 


sai an daura wani auren 


Allah 


Bakanta: Rantsuwar cika alkawari 


Finjali: Kofi, tambulan 


Bakarare: Wanda ba ya haihuwa 


Furu'a: Mas'alolin da ake fahimta da 


Bakarariya: Mace wadda ba ta haihuwa 


Alkur'ani ko Hadisi, ko sanin Addinin 


Bananci: Barkwanci, kakaci, wargi, wasa 


Musulunci bisa ka'idodinsa 


Bara'a: Yafewa daga laifi 




Barranta: Tsira daga laifin da ake tuhu- 


Gafala: Rashin kula har wani abin tsoro 


mar mutum da shi 


ya auku 


Barrantacce: Wanda ya tsira daga laifin 


Gafalallu: Marasa kula ga abin da zai 


da ake tuhumar sa da shi 


auku na wahala gare su 


Bice: T)ebe haske; akan ce wuta ta bice, 


Gamusa: Rantsuwar karya da gangan 


idan haskenta ya 6ace 


Giba: Yi da mutum 


Biga: Hanya a karkashin kasa 


Gincira: Kishingirfa amma ba da nufin 


Bijira: ICi bin umurni 


barci ba 


Bijirewa: Kin bin umurni 


Gislln: Mugun abinci mai kaya 


Bira: Harshen wuta mara hayaki 


Guna: Kankana 


Bitattu: Wadanda ba su da basirar gane 


Gunda: Dunkulen huren 'ya'yan dabino 


gaskiya 


tun bai yi huda ba 




Gyada: Sunkuyar da kai a kan isharar an 


Danyi: Kububawar makafi; wata ciyawa 


yarda da maganar abokin hira 


ce mai kaya da rakuma ke ci 




Daranta: Sa wani ya yi dariya 


Hanana: Kishi domin tsaron al'ada 


Darbuka: Tanti a kan sirdin rakumi don 


Hasili: Abin da ya tabbata daga wata 


mata 


mas'ala; sakamakon da aka samu 


Darba: Zuman kudan rakuwa 


bayan binciken wani al'amari 


Darkaka: Ci gaba da tafiya kome wuya 


Hinsi: Karya rantsuwa 


Dasisa: Abin da yake a ido alheri ne, 


Hiyaka: Aikata abin da ya fi dacewa ko 


amma akwai sharri cikinsa 


wanda ya fi tsanani 



972 



Kamus 



Hul'i: Fansar igiyar aure domin miji ya 

saki matarsa 
Hususlyya: Abin da wani ya keftanta da 

shi 

Idiraki: Ji a jiki da fahimta 

Ijtihadi : Tunani a binciken wata mas'ala 

domin fitar da hukunci 
Ikrari : Tabbatarwa da bakin mai magana 
Ilhadi: Karkatar da hukunci domin wata 

manufa 
Ilhama: Fahimtarwa daga Allah 
Illiyyina : Wurin da ake aje ayyuka nagari 
Inabi: T)an itace mai kama da tsada 
Inabobi: Jam'in Inabi 
Isma: Tsarewar Allah ga annabawa don 

kada su yi wani zunubi 
Istidraji: Saurara wa mai zunubi har ya 

aukar da kansa ga musifa 
Istirja'i : Mayar da al'amari ga Allah tare 

da neman taimakonSa 

Jalala: Girma na Allah kawai, watau 

daukaka 
Jannaye: Hanyar abinci daga baki zuwa 

ciki, ko jijiyar da ta hada kwakwalwa 

da lakar kashin baya 
Jizya: Kudln haraji 

Kaidi: Mugun shiri 

Kakaci: Ba'a, barkwanci, wargi, wasa 

Kallafa: Lazamta; dora wa wani al'amari 

ko hali tilas 
Kamunga : A sayar wa mutum da abu da 

tsada ko a saya daga gare shi da arha 

don rashin saninsa ko wayonsa 
Kankana: Guna 
Karankarma: Kashin ban wargi, kashin 

nan na tsakanin kirji, da kafada 
Kinaya: Lakabi ga mutum domin girma- 

ma shi 
Kundukuki : Gefen goshi na dama ko na 

hagu 
Kwarkwada: Gashin goshi 

Kindari: Dukiya mai yawa, kamar dinari 

dubu goma sha biyu 
Kisasi : Hukunci ga rama laifin yi wa wani 

rauni 
Kukumi : Marin wuya ; daure hannu a wuya 



Kukumma: Jam'in Kukumi 

Kyacewa: Kudurce laifin wani a cikin 

zuciya domin ramawa 
Kyami: Azara ta rufin daki 

La'Tmi: Mara son alheri 

Lallage: Shan ruwa da harshe irin na kare 

Li'abi: T)an'uwa wanda aka hada uba 
kawai da shi 

Li'ani: Rantsuwar miji domin kore da ko 
ganin zinar matarsa, da rantsuwar ma- 
tar domin kare kanta 

Li'ummai: 'Yan'uwan da aka hada uwa 
kawai da su, uba kowa da nasa 

Mahakama: T>akin Shari'a; kotu 
Makai : Abin dibar ruwa, kamar kwarya 

ko buta 
Makkana: Mallaka, tabbata 
Makwarkwada: Keya 
Mannu: Dar6a, watau zuman kudan 

rakuwa 
Mara: Lamba kamar 1, 3, 5, 7 da sauransu 
MaremarT: Jam'in Marmaro 
Marmaro: Idon ruwa mai gudana 
Mashi'a: Nufin Allah 
Mubahala: Rantsuwa domin a tsine wa 

mai karya 
Mubaya'a: Nuna biyayya 
Mudda: Lokaci iyakantacce 
Mukarana: Auna abubuwa biyu ko gwa- 

ma su domin a ga bambanci 
Munazara: Hada karfi domin binciken 

wata mas'ala 
Murli: Nonon dabino 
Mu'utumadi: Maganar da ake dogara a 

kanta 

Nafyi: Korewa ga magana, kamar a ce 
"bai yi ba" 

Rabbanta: Samun rabo 
RakTki: Siriri kwarai 
Rango: 'Yar hanya tsakanin duwatsu 
Rauno: Ciyawa da aka daddage 
Rububiyya : Siffar Allah ta mallakar kome 
Ru6ushi: Hasara a Lahira 
Ruhbanawa: Masu ibada daga cikin Ki- 
rista wadanda suka yanke kansu daga 



973 



Kamus 



jin dacfin duniya sabo da yin ibada. 


Tasarrufi: Jujjuya abubuwa, kamar saye 


Rumata: Tsare mutum ga magana da 


da sayarwa 


hujja 


Tasawwufi: Kebance kai domin ibada irin 


Rummani : 'Ya'yan wani itace wanda aka 


ta Kirista 


fi samunsa a kasashen Larabawa 


Tasgaro: Abin da ba ya sayuwa sam 




TasnTm : Suna ne na wani marmaro wanda 


Sa'ada: Jin dacfin Lahira 


zababbun 'yan Aljanna ke sha daga 


Sakandami: Abin wuya; zanen riga ge- 


gare shi 


waye da wuyanta 


Taukifiyyai: Abubuwan da za a tsaya a 


Salladar: Bayar da iko a kan wani abu 


kansu kamar yadda shari'a ta fada 


Salsabll : Suna ne na idon ruwa a Aljanna 


Tawada: A yi addu'a a tofa a kurji ko a 


Salwa: 'Ya'yan shila 


ruwa 


Sansance : Ganewa a jika 


Tawali'u: Kaskan da kai 


Sanwa: Tsuntsaye su yi layi a sama da 


Tawassuli: Neman hanya 


fikafikansu bude 


TawTli: Bai wa wata magana fassara 


Saryar: A hutar da mutum daga daukar 


Togewa: Kin yin abu, ko janye abin da 


kaya 


mutum ya ce 


Sauma'a: Gidan ibadar mai halwa ta 


Tsatso: Kugu 


Kirista 


Tsirfatawa : Sana'antawa 


Sauna: Jin tsoro game da lura 


Tsiwirwiri : Sana'a domin neman riba 


Shafaki: Lokacin da rana ta yi ja bayan 


Tunkuba: Rigyawa ko karikitan da ruwa 


fadawarta 


ke turawa 


Shakawa: Rashin arzikin Lahira 




Shibhohi : Abin da yake kama da gaskiya 


Ukuba: Azaba domin wani laifi 


a wani fanni, kuma ya yi kama da 


Uluhiyya: Siffar Allah ta yin doka da 


karya ta wani fannin 


hukunci na halattawa ko haramtawa 


Sijjlnu: Wurin da ake aje zunubai 




Sofane : T)igon wani launi dabam a tsaka- 


Wabili: Mamako, ruwan sama mai yawa 


nin wani launin 


WadT: Fili tsakanin duwatsu 


Sufi : Abin yin tufa mai kama da wul 


Wahami: Karkatattar fahimta 




Wakkala: Dogara ga Allah 


Ta'akibi: Karin bayani ga muhimman 


Waraka : Warkewa daga jahilci 


aFamurra ko kanun labaru 


Wasaki: Babbar guga ta fata 


Ta'aliki : Riskar da hukuncin abin da aka 


Wasidar: Tsani, dalilin sadarwa 


sani zuwa ga wani abu da sharhin 




magana 


Yakini : Sakankancewa ko imani mai karfi 


Tabanni : Mayar da dan wani naka, kamar 


Yula: Harshen wuta 


dan hankaka 


Yulaye: Jam'in Yula 


Tadbiri: Tsara aKamaii gabanin a guda- 


Yunke: A rufe a sa hatimi 


nar da shi 




Tafsili: Bayani filla-filla 


Zambiyoyi: Filayen da ke tsakanin tako 


Tahajjudi: Rashin barci domin yin ibada 


da tako a tafiya 


da dare 


Zanjabil: Citta mai yatsu 


Talakiya: Wani itace wanda ake asuwaki 


Zihari : Haramta mata ta hanyar daidaita 


da shi 


ta da wadda ta haramta ba da niyyar 


Talalabanta: Fadawa a santsi 


saki ba sai da niyyar waharlarwa kawai 


Tamani: Kimar abin sayarwa 


Zira'i: Kamu guda, wato awon tsawo 


Tambihi: Farkarwa; fadakarwa 


daga guiwar hannu zuwa karshen yat- 




sar tsakiya ta hannu 



974 



Fihirisa 



Fihirisa 


Lamba ta farko ta sura ce, wadda ke cikin baka kuwa ta aya ce. Misali: 5 (91) daidai 


take da a ce Sura ta 5, aya ta 91. Game da sunan sura kuwa, lambar da ke biye da shi ta 


shafin da surar ta fara ne. 




Idan ba a sami kalmar da ake nema ba, a yi tunanin wata. 


A'ala s. 928 


Shaicfan ya yaudare shi, shi da Haw- 


A'araf 7 (46) 


wa'u 2 (36); 7 (20-22); 20 (120-121) 


A'araf s. 219 


Shaicfan ya yi jayayya 2 (34) ; 7 (1 1) ; 15 


'Abasa s. 913 


(30); 17(61); 18 (50); 20(116); 38 


Abin sha mai sa maye 


(73, 74) 


dalilin haramtawa 5 (91) 


shugaban dukan halitta 2 (34) 


haramtawa 2 (219); 5 (90) 


ya yi nadama 2 (37); 7 (23) 


mataki na biyu ga haramtawa 4 (43) 


Addini 2 (256); 4 (80); 50 (45) 


mataki na farko ga haramtawa 2 (219) 


bambance-bambancensa 2 (17) 


mataki na £arshe ga haramtawa 5 (90) 


na gaskiya ba ya canzawa 30 (30) 


Abinci 2 (172); 5 (1, 3, 4, 96); 6 (119-121); 


Dubi kuma Ibada 


16 (114, 116-118); 22(34-36) 


Addinin Kirista 


cin abincin Ahlil Kitab 5 (5) 


imani da Annabi Isa 4 (159) 


ga Yahudawa 6 (146) 


sukarsa ta farko 112 (3). 


gidajen da aka halalta wa mutum cin 


Addu'a 


abinci 24 (61) 


ta Ibrahim 2 (126-129); 9 (1 14); 26 (69- 


haramtacce 2 (173); 5 (3); 6 (122, 146); 


89) 


16 (115) 


ta Nuhu 71 (26-28) 


£in cin halaltacce 5 (87, 88) 


ta Sulaiman 27 (19) 


AbuLahab 111 (1-3) 


ta Yusuf 12 (101) 


matarsa 111 (4, 5) 


ta Zakariya 19 (4-6) 


Abubakar 


'Adiyat s. 948 


sahibin Manzon Allah ne 9 (40) 


Ahftaf s. 762 


Adalci 4(105); 16 (90) 


Ahzab s. 633 


Adamu 2 (33, 35); 3 (33, 59); 20 


Ai'bi 


(123-127) 


facfinsa 4 (148) 


a Aljanna da Hawwa'u 2 (35); 7 (19); 


Aiki mummuna 


20(115-119) 


horo ya yi daidai da shi 10 (27); 42 (40) 


an hana shi da Hawwa'u kusantar itace 


kore shi da aiki nagari 13 (22); 23 (96); 


2 (35); 7 (19) 


41 (34) 


an kammala shi 15 (28); 38 (72) 


£iyayyar mutum ga kansa 40 (10) 


an zabe shi, shi da zuriyarsa 3 (32) 


sakamakonsa 2 (81); 30 (9, 10) 


halitta shi daga turbaya 3 (59); 15 (28); 


sakayyarsa 4 (123) 


38 (71) 


A'isha 


laifinsa don mantuwa ne 20 (115) 


bata sunanta 24 (11-20) 


mai mulkin duniya 2 (30) 


Ajiya 4 (58) 


mala'iku sun yi masa sujada 2 (34); 7 


'Alafc s. 943 


(11); 15 (28); 17 (61); 18 (50); 20 


Al'arshi 40 (7) 


(116); 38(72) 


Alfahari 17 (37) 


sakamakon cin (fan itace 7 (22); 20 


Alfasha 


(121) 


a guje ta 6 (151) 


sanar da shi sunaye 2 (31) 


AHmrana s. 73 



975 



Fihirisa 



Aljanna 2 (35, 36, 111); 13 (23); 18 (32, 


canja ta 2 (142) 


108); 19 (60, 61, 64); 22 (23, 24); 25 (15, 


ra'ayoyin Yahudawa da Nasara 2 (145) 


16); 36 (54, 55); 38 (49-54); 43 (70-73); 


Alkur'ani 


44 (51-57); 52 (17-28); 55 (46-78, 89); 


a yi shiru a saurari karatunsa 7 (204) 


56 (12-40); 76 (12-22) 


Allah zai tsare shi 1 5 (9) ; 56 (77-80) ; 85 


albarka madawwamiya 11 (108) 


(21, 22) 


albarka mara misaltuwa 32 (17) 


ba a nasara ga 6ata shi 41 (41, 42) 


aminci a cikinta 10 (10, 25); 19 (62, 63); 


ba aikin Shaidan ne ba 26 (210-212) 


36 (56-58) 


ba mawaki ya yi shi ba 26 (224-226) 


an ba Musulmi daularta 4 (54) 


ba shi da wani kamansa 2 (23, 24); 10 


an hana wa kafirai daularta 7 (40) 


(37-40); 11 (13); 17 (88) 


ba bakin ciki, wahala, gajiya 35 (34, 35) 


ba shi da wata ilia 4 (82) 


dandanonta a wannan duniyar 37 (41- 


ba ya baki biyu 39 (23) 


47); 89 (27-30) 


ba ya tantama 11(1) 


ganin Ubangiji cikinta 50 (35) 


canjin da ya kawo 13 (31); 84 (1-5) 


kama da ita 13 (35) 


cikakken jagora 10 (37) 


kyau da tsarkinta 37 (41-49) 


cikansa ba gi6i 1 7 (89) 


karin daukaka a cikinta 39 (20) 


daukaka mabiyansa 21 (10); 43 (44) 


maganar 'yan aljanna da 'yan wuta 37 


dauke da labaru nagari 12 (1-3) 


(51-60) 


dauke da ra'ayoyi mafiya kyau 29 (49) 


masu shiganta 2 (82, 123, 124); 9 (18); 


fitar da mutane daga duhu 14 (1) 


53 (52) 


gargacfi ne ga duk duniya 6 (19); 25 (1) 


mazaunin iyalan muminai 40 (8) 


girma ga marubutansa 80 (13-16) 


samun nasara 78 (31) 


harhada shi 75 (17, 18) 


tamkar lambu ne 47 (15) 


harshensa 43 (3) 


yadda take 15 (45-48) 


jaddada wahayin farko 2 (41, 89, 101); 


yalwarta 3 (132); 57 (21) 


6 (93); 28 (51); 35 (31) 


'ya'yan itatuwanta 2 (25); 69 (23) 


kammalalle mai shiryarwa 5 (3) ; 1 8 (1 , 2) 


Aljannu6(101, 113, 129, 130); 7 (38, 179); 


kunsa dukan abubuwa masu kyau daga 


27 (17, 39) 


sauran littafai 98 (3) 


ba su san gaibi ba 34 (14, 20) 


maganin cututtuka 10(57); 17(82);41 (44) 


halitta su daga wuta 7 (12); 15 (27); 32 


mai bayanin abin da ya kamata 1 6 (89) 


(13); 51 (56); 55 (15, 33, 39) 


mai cika abin da aka fadi da can 17 


Iblis ne ubansu 18 (50) 


(105); 28 (52, 53); 46(12) 


mushrikai sun ce aljannu ma tan Allah 


mai kiyaye duk wahayoyi 5 (48) 


ne 37 (158) 


mai shiga zukata 26 (200) 


mutane na bauta musu 34 (41); 72 (6) 


mai tsarkakewa 29 (45) 


Sulaiman ya mallake su 27 (1 7) ; 34 (12- 


maye gurbin sauran littafai 16 (10) 


14) 


Musa ya gaskata shi 11 (17); 46 (10) 


sun yi addini irin na Yahudawa 46 (30- 


Musulmi na karanta shi a salloli 73 (20) 


31) 


raba gardama 16 (64) 


suna musulunta su yi gargadi 46 (29- 


rahama ce 29 (51) 


32) 


rubuta shi 98 (2) 


suna sauraron Alkur'ani 46 (29); 72 (1- 


saukar da shi a dare mai albarka 44 (3) ; 


15) 


97(1) 


Alkawari 5 (1); 16 (90); 17 (34) 


saukar da shi cikin watan Ramalan 2 


Alkalami 96 (4); 3 (44); 68 (1) 


(185) 


Alkibla 2 (144, 146-150) 


saukar da shi cikin zuciyar Annabi 2 


an daukaka ta 2 (143) 


(97); 26(193, 194) 



976 



Fihirisa 



saukar da shi kacfan kacfan 25 (32) 


Mahalicci Mai rayarwa 56 (58-74) 


saukarsa nufin Allah ne 55 (1, 2) 


Mahaliccin kome 13 (16) 


saukaka shi cikin Larabci 44 (58) 


Mai falala ga kowa 27 (73) 


shiriya daga gare shi 2 (231); 3 (138); 6 


Mai fararwa 2 (117) 


(70,90,153,155, 157); 7 (40); 10 (1, 


Mai gudanar da kome 4 (85) 


58); 12(104, 111); 15(1); 16(89); 17 


Mai halittawa, ginawa, surantawa 59 


(9, 88); 18 (57); 25 (30); 29 (49); 32 


(24) 


(22); 36 (69, 70); 38 (29); 39 (17, 


Mai karBar tuba da roko 42 (25, 26) 


18); 41 (41, 44); 45 (20); 54 (17); 57 


Mai nuna soyayya ne 11 (90); 85 (13, 


(16); 58(5); 81 (27, 28) 


14) 


tarin koyarwa mafi kyau 39 (27) 


Mai rahama ne ga masu zunubi 39 (53) 


wahayi ya ba da tsarinsa 25 (32) 


Mai raya kasa bayan mutuwarta 30 


wasu Larabawa sun yarda da shi 72 (1- 


(19) 


9) 


Mai rayar da kome 1 1 (6) 


wulakanta ayoyinsa 4 (140) 


Mai rayarwa, mai kashewa 53 (42-46) 


ya kunshi hikima 10 (1) 


Makusanci ga mutum 50 (16) 


yana cfauke da amsoshin gardandami 


mika wuya gare Shi 3 (82); 16 (48, 49) 


25 (33) 


Na hudu ga kowane uku 58 (7) 


yana dauke da shiriya da bayanai 2 


natsuwar zukata da ambatonSa take 1 3 


(185) 


(28) 


zai yi nasara 20 (2-5) 


rahamarSa ta rufe kome 6 (148); 7 


Allah 


(156); 40 (7) 


a ji tsoronSa 3 ( 1 75) 


Shi Kadai ne 3 (18); 112 (1-4) 


a riki tsammanin rahamarSa 12 (87) 


Shi ne Tabbatacce 31 (30) 


ba a 6oye Masa 4 (108) 


tabbatar samuwarSa 2 (164) 


ba biyu ko uku ne ba 4 (171); 16 (51) 


taimaka Masa 61 (14) 


ba Shi da da 2 (116); 19 (35, 90-93); 


tsayar da sammai ba ginshikai 1 3 (2, 3) 


112(3) 


wadanda ba Ya so 4 (116); 5 (64); 6 


ba Ya bukatar hutawa 50 (38) 


(141); 9 (19, 27); 10 (81); 16 (23); 39 


ba Ya gajiya da halittawa 46 (33) 


(3); 40 (28); 61 (5) 


bauta Masa Shi Kadai 1 (4); 10 (105- 


wadanda Yake so 2 (195, 232); 3 (71, 


107); 36 (60, 61); 51 (51); 72 (18, 20) 


146, 148, 160); 29 (69) 


bin Allah da Ma'aikinSa 4 (59); 8 (1, 


wasu daga sifofinSa 59 (23, 24) 


13) 


Ya halitta kome don rahama 11 (119) 


dogara da Shi 3 (101-103, 160) 


Ya san abin da ke zuciya 50 (16) 


Daya ne 2 (163); 3 (17); 112 (1) 


Ya san asiri mafi 6oyuwa 2 (115); 20 


gamuwa da Shi 84 (6) 


(7) 


gode Masa 2 (152) 


Ya san bayyananne da 6oyayye 13 (8- 


hacfa wani da Shi 4 (26); 26 (213) 


10) 


halitta sammai da kasa a kwana shida 


Ya san faduwar kowane ganye 6 (59) 


50 (38) 


Ya san kwatankwacin zarra 10 (61); 34 


ikonSa ba iyaka 6 (104); 42 (11) 


(2, 3); 57 (3, 4) 


ilminSa na da yawa, bin shari'a ne tsira 


Ya san Sa'a da abin da ke cikin mahai- 


18 (109); 31 (27); 55 (15) 


fa 41 (47) 


ilminSa ya game sammai da kasa 2 


Ya san shawara a asirce 58 (7) 


(255) 


Ya san tunani da furuci 6 (3) 


kome na yi Masa sujada 13 (15) 


Yana amsa addu'a 2 (186) 


kowa ya yi murna da rahamarSa 10 


Yana halitta abin da ba ku sani ba 16 


(58) 


(8) 



977 



Fihirisa 



Yana son masu adalci 5 (42) 


Ubangiji ke zaben su 22 (75); 28 (68) 


Yana son masu ha£uri 3 (145) 


Ansar9 (100, 117) 


Yana son masu komawa gare Shi 2 


Arafat 2 (198) 


(222) 


Arziki 13 (26); 17 (30); 53 (48) 


Yana son masu kyautata wa wasu 2 


masu arziki 3 (180); 4 (26, 27, 38); 24 


(195); 3 (133, 147) 


(22) 


Yana son masu ta£awa 3 (76); 9 (4, 7) 


'Asr s. 951 


Al'ummoni 


Attaura 3 (3, 48, 65, 93); 5 (43, 44, 66, 68, 


daukakarsu 13 (11) 


110); 7 (157); 9 (111); 48 (29); 61 (6); 


halakarsu 7 (34); 17 (16 


62(5) 


Alwalla 4 (43); 5 (6) 


Aure 4 (3, 4) 


Amana 


da Ahlil Kitab 5 (5) 


cinta 3 (161); 4 (29, 30); 8 (27) 


da kwarkwara 4 (25) 


rikonta 4 (56) 


da mushirika ko mushiriki 2 (221) 


An'am s. 186 


guje wa zina 70 (29-31) 


Anbiya s. 484 


haninsa 4 (22-25); 5 (5); 14 (32, 33) 


Anfal s. 257 


ma tan da aka haramta 2 (221); 4 (22- 


'Ankabat s. 602 


24); 60(10, 11) 


Annabawa 2 (61, 91, 136, 177, 213); 3 (21); 


mayar da shi 2 (228) 


6(83-88, 113) 


na bayi 2 (177); 4 (25, 36, 92); 24 (32, 


alkawari da su 3 (80); 33 (7) 


33); 58 (3); 90 (3) 


an ba wasu littafai 6 (90) 


na kamammu 60 (10, \\) 


an kiyaye wahayin da suke samu 72 


na Manzon Allah 35 (50-52) 


(28) 


sake aure ga mata 2 (232, 234, 235) 


ana Bata koyarwarsu 19 (59) 


saki na biyu 2 (229); 


ba duka aka fadi a Alkur'ani ba 4 


saki na uku 2 (230, 231) 


(164); 40 (78) 


tilas 24 (32, 33) 


ba su munafunci 3 (160) 


yarjejeniya ce 4 (21) 


ba su yin zunubi 21 (25-28) 


Dubi kuma Kashe aure 


babu sauran annabci bayan Muham- 


Mata 


mad 21 (30) 


Mat an aure 


babu su daga aljannu 6 (131) 


Miji da mata 


bambanci a darajarsu 2 (253) 


Zaman gida 


daga dukan al'ummomi 10 (47); 13 (7); 


Awo na gaskiya 17 (35); 26 (181-184); 55 


16 (36); 35 (24) 


(9); 83 (6) 


duk sun gaskata Annabi 3 (80) 


Ayuba 4 (163); 6 (85); 21 (83, 84); 38 (41- 


farilla yarda da su 4 (150, 151) 


44) 


halakar makiyansu 14 (13); 77 (7) 


Ayyuka 


karbar asirai daga Ubangiji 72 (27) 


Bacinsu 25 (23); 47 (1, 8,9) 


makiya na zunden su 6 (10); 15 (10, 


Ayyuka nagari 


11); 36 (30) 


awonsu 7 (8, 9) 


mutane ne masu tin abinci 21 (7, 8); 25 


masu wanzuwa 18 (46) 


(20) 


Azumi 


na karya ba su yin nasara 69 (44-47) 


farilta shi 2 (183) 


rike gaskiyarsu 23 (51-56) 


hakkokinsa 2 (187) 


sun zo da bayanai da littafai 16 (43, 44) 


jima'i da azumi 2 (187, 196) 


suna da mata da 'ya'ya 13 (38) 


masu ciwo da matafiya 2 (184, 185) 


taimako daga Allah 12 (110); 14 (13- 




20); 40 (51) 


Badar 3 (123, 140, 165); 8 (18, 49-51); 25 



978 



Fihirisa 



(25, 27); 33 (26); 44 (16); 54 (44-48); 64 


sarrafa karfe 34 (10, 11) 


(9, 10); 78 (18-20) 


ya kashe Jaluta 2 (251) 


abokan gaba na son hukunci 8 (19) 


ya la' and Yahudawa saboda rashin yi 


an karfafa Musulmi 8 (11) 


wa juna wa'azi 5 (78) 


aukuwarsa 34 (30) 


Dhariyat s. 794 


aya a kansa 3 (13) 


Diyya (na jini) 4 (92) 


gudunmawar Allah 3 (122); 8 (9, 17) 


Duha s. 940 


kafirai na murna 8 (47, 48) 


Dukhan, s. 750 


karya adawa 20 (129) 


Dukiya 


mai bayyanar da gaskiya 8 (6-8, 42) 


a same ta ta hanyar halal 4 (29) 


matsayin mayakan 8 (42) 


don rayuwa 4 (5) 


sakin fursunoni 8 (70) 


girmama ta 2 (188) 


Bakara s. 4 


sarrafa ta 17 (26, 27, 29); 25 (67) 


Balad s. 934 


son dukiya 3 (180, 181); 4 (37); 9 (34, 


Bani Kuraizah 33 (26) 


35); 47 (38) 


Bani Natir 59 (2) 


ta mai rauni 4 (5) 


Bara 


Duniya 


guje masa 2 (273) 


farkonta da karshenta 46 (3) 


Bashi 2 (280-284) 


Dutsen Sinin 2 (63, 93); 4 (154); 7 (171); 


Bashi da ruwa 2 (275-281); 3 (129, 130, 


19 (52); 20 (80); 23 (20); 28 (44, 46); 52 


230); 4(161); 30 (39) 


(l); 95 (2) 


Bauta wa wanin Allah 4 (48, 116-121) 


Duwatsu 


Bayar da hand 2 (188) 


amsa girman Ubangiji 34 (10) 


Bayi 


halitta su 16 (15) 


ana son a 'yanta su 47 (4); 90 (13) 


hanyar abind 21 (31) 


Bayi mata 


icusoshin kasa 78 (7) 


aurensu 4 (25) 


wucewarsu 27 (88); 81 (3) 


Bayyina s. 945 


T>.H. s. 466 


Biyayya 2 (170); 4 (69); 24 (51-54) 


Dalafe s. 859 


Bokaye 37 (7-10) 


T>an fashi 5 (33) 


Buruj s. 924 


T)an hankaka Dubi Tabanni 


Busa Kaho 6 (72, 74); 18 (100); 20 


T>arife s. 926 


(102); 23 (101); 27 (87); 36 (50); 39 


T>arikoki 6 (159) 


(68); 69 (13, 14); 74 (8); 78 (18-20); 


T>ufanu 54 (11-15); 69 (11); 71 (25, 26); 7 


79 (6-9) 


(133) 


*Bata mafi muni 22 (12) 


Dubi kuma Nuhu 




T>ur s. 799 


Caca2 (219); 5 (90) 




dalilin hanawa 5 (91) 


Facfa2 (190); 4(30) 


Camfi 2 (256, 257); 4 (60) 


Fadir s. 656 


Ceto 2 (225); 4 (85) 


Fajr s. 932 


Cewa "In Allah Ya yarda" 18 (22, 23) 


Falafe s. 959 


Cikamakin Annabawa 33 (40) 


Fankama 31 (18); 57 (23) 




Farauta 5 (4, 24, 95, 96) 


Daraja duniya da lahira 70 (32-35) 


Fassara 


Dawud 2 (251); 4 (163); 5 (78); 6 (85); 17 


dokarta 3 (6) 


(55); 21 (78-80); 27 (15, 16); 34 (10-13); 


Fat'h s. 776 


38 (17-30) 


Fatiha s. 3 


an ba shi annabci da littafi 4 ( 1 63) ; 6 (85) 


FT] s. 953 



979 



Fihirisa 



Fir'auna 2 (49, 50); 3 (10); 7 (130-136); 8 


Hajji 2 (158, 189); 3 (97); 22 (28-37) 


(52, 54); 10 (75-78, 88-92); 11 (97, 99); 


an jaddada maganarsa 22 (27) 


17 (101-103); 20 (71-78); 26 (29); 28 (3- 


halatta kamun kifi 5 (96); 9 (3) 


40); 29 (39); 40 (24-46); 43 (46-56); 44 


muhimmancinsa 2 (196-203); 5 (1, 2, 


(24-27); 50 (13); 51 (38-40); 54 (41,42); 


94-96); 9 (3) 


69 (9, 10); 73 (15, 16); 79 (17-25); 85 


plla .v. 875 


(18); 89 (10-13) 


Ha££in mutum 17 (15); 53 (38) 


matarsa 28 (9); 66(11) 


Halaye nagari 


ruwa ya maido gangar jikinsa 10 (92) 


dagewa 11 (112); 13(22); 30(43);41 (6, 


Fur&an s. 542 


30, 31) 


Fussilat .v. 720 


gaskiya 3 (60); 4 (135); 5 (1 19); 9 (1 19); 




16(116); 17 (81); 22 (30); 25 (72); 33 


Gado 2 (180-182, 240); 4 (13, 14); 5 (106, 


(24, 35, 70); 39 (3, 32); 103 (23) 


107) 


godiya 2 (152, 172, 185, 243); 5 (6, 89); 


dokarsa4(ll, 12, 177) 


14 (7, 8); 28 (73); 39 (7, 66); 46 (15) 


ga musakai in sun zo wurin rabo 4 (8) 


guje wa zina 17 (32); 23 (5); 24 (30, 31, 


ga 'ya'yan tabanni 33 (4, 5) 


33); 25 (68); 33 (35); 70 (29, 35) 


na mara iyaye ko 'ya'ya 4 (1 79) 


ha£uri 2 (153-157, 177, 259); 3 (145, 


rabon gado 4 (11, 12) 


199); 11 (11); 16(126, 127); 28 (80); 


wadanda za a ba 4 (7) 


29 (58, 59); 39 (10); 42 (43); 103 (2) 


Gafartawa 2 (263); 4(17, 18, 64, 106, 1 10); 


jaruntaka 2 (38, 177); 3 (172-175); 6 


5 (39); 9 (80) 


(81-83); 9 (40); 20 (46); 33 (39) 


Gaisuwa 4 (86); 24 (60) 


mallakar zuciya 4 (135); 7 (201); 18 


Ganima 7 (1, 41); 8 (41); 48 (20); 59 (6-8) 


(28); 30 (29); 38 (26); 42 (37); 79 


Ghafir s. 708 


(40, 41) 


Ghashiy a .v. 930 


nagari na kawo ci gaba, miyagu na 


Girma da tfaukaka 2 (269); 4 (32); 6 (83) 


hanawa 2 (216), 6 (161); 10 (23); 1 1 


12 (71); 39 (49) 


(114); 14 (24-26); 16 (75, 76, 97); 25 


Gumaka 


(70); 53 (31, 39-41); 91 (9, 10); 92 (4- 


caba musu ado 43 (18) 


10) 


masu bauta musu 2 (105, 135); 4 (48, 


rashin munafunci 3 (166); 4 (107, 142, 


51, 52, 76, 116); 5 (60, 82); 6 (138, 


146); 39 (2, 3); 98 (5); 107 (4-6) 


139); 9 (1-17, 28, 36, 113); 16 (75); 


rashin son kai 2 (207, 262); 3 (91); 4 


22 (17); 35 (14, 40); 48 (60) 


(53); 6 (163); 11 (51); 59 (9); 64 


na duwatsu 5 (3) 


(16); 76 (8, 9); 92 (19, 20) 


zaginsu 6 (108) 


tawali'u 2 (45, 46); 6 (63); 7 (13, 55, 


Gwamnati 


146) 


sai masu cancanta 4 (58) 


tsarki 2 (222); 5 (6); 9 (103, 108); 24 


da mijalisa 42 (38) 


(21); 33 (33); 53 (32); 74 (4, 5); 87 




(14); 91 (9, 10) 


Hadaya 22 (37) 


turakunsu 2 (207, 265); 4 (74, 1 14); 5 


HadTd .v. 827 


(16); 6 (163); 60(1); 92 (19-21) 


Hada kai da taimakon juna 3 (103); 5 (2) 


yafewa 2 (109); 3 (133, 158); 4 (149); 5 


Haihuwa ga Allah 


(13); 7 (199); 12 (92); 24 (22); 41 


ba abu ne karbabbe ba 2 (1 16); 6 (102- 


(34, 35); 42 (37-40) 


104); 10 (68); 18 (4, 5); 19 (35, 91, 


Halayya 3 (130-136); 4 (36, 59, 86); 9 (34, 


92); 23 (91); 37(149, 159) 


35); 17 (26-35); 24 (27, 28, 58, 59, 61); 


Haila 2 (222) 


25 (63-77); 31 (14-19); 33 (35, 36); 49 


Hajj s. 499 


(1-18); 60 (1-13) 



980 



Fihirisa 



Halitta 


addininsa Musulunci 3 (66) 


bambantarta 13 (3, 4) 


addu'a don mutanen Ludu 1 1 (74-76) 


dabbobi 16 (5); 24(45) 


addu'a tare da Isma'il 2 (129) 


kama guda 67 (3, 4) 


addu'arsa 2 (126-129); 9 (1 14); 1 1 (69); 


mutum 4 (1); 6 (2); 7 (2); 15 (26-29); 16 


12 (6, 38); 14 (35-41) 


(4); 22 (5); 25 (57); 32 (7, 8); 35 


aje Isma'il kusa da Ka'aba 14 (37) 


(11); 40 (67); 51 (56); 86(6) 


an ba shi annabci 2 (124, 131); 3 (66); 4 


Haman 28 (6, 8, 38); 29 (39, 40); 40 (24, 


(125); 16 (119); 37 (83, 84) 


36) 


an ba zuriyarsa annabci 29 (27); 37 


Hankali 


(113); 58 (26) 


aiki da shi 2 (44, 73, 242); 5 (58); 6 


an masa alkawari 2 (124) 


(152); 17 (26); 25 (44); 36 (62); 45 


bakinsa 15 (51-60) 


(5); 67 (10) 


bushara da Isma'il 37 (101) 


hana bi ido rufe 2 (170, 171); 5 (104); 7 


bushara da samun da 15 (53-56); 51 


(129, 179); 43 (22, 23) 


(24, 25) 


Hanya kyakkyawa 6 (155) 


bushara da samun jika 6 (85); 11 (71); 


Haruna 2 (248); 4 (163); 7 (122); 20 (29- 


19 (49); 21 (72); 29 (27); 37 (112) 


35); 28 (34, 35); 37 (114-122) 


da fadi-tashin al'ummomi 2 (260) 


bauta wa dan maraki na zinari 7 (148); 


da mai bautar rana 2 (258) 


20 (90, 95) 


da manzanni 11 (69, 70); 15 (51, 52); 51 


bayaninsa 7 (15) 


(24, 25) 


da Musa 20 (30); 26 (12); 28 (34, 35) 


dangantaka ta kusa da Annabi 3 (67) 


ya rika wa Musa shugabanci 7 (142) 


hanyar karantarwarsa 6 (75-82) 


ya zama Annabi 4 (161); 6 (85); 10 


horo da hada kai 2 (132); 43 (28) 


(75); 19 (53); 21 (48); 23 (45); 25 


Isma'il ya sake gina Ka'aba 2 (127) 


(35, 36) 


jefa shi wuta 21 (68); 29 (24); 37 (97) 


Hashr s. 839 


kawar da gumaka daga T)aki Mai 


Hijira 9 (40); 25 (54) 


Tsarki 2 (125); 22 (26) 


Hijr s. 381 


littafansa 87 (19) 


Hud 7 (65-72); 11 (50-60, 89); 26 (123- 


mafarkin yanka dansa 37 (102) 


140); 46 (21-26) 


mahaifinsa 19 (41-48) 


Hud s. 319 


Makama Ibrahim 2 (125); 3 (96) 


Hudahuda 27 (20) 


neman a sami masu ibada 2 ( 1 28) ; 1 4 (40) 


Hudaibiya 


uban Larabawa 90 (3) 


nasara 48 (1) 


ya karya gumaka 21 (57, 58); 47 (91-93) 


sulhu don Musulmi a Makka 48 (25) 


ya roki da nagari 37 (100) 


Hujurat s. 784 


ya roki gafara don mahaifinsa 9 (114) 


Humaza s. 952 


ya roki mayar da Makka amintacciya 2 




(126) 


Ibada 2 (43-46, 125, 149, 150, 238, 239); 4 


ya soki bautar gumaka 6 (75); 19 (42- 


(43, 101-103); 5 (2, 6, 95); 11 (114); 17 


48); 21 (52-56, 62-65); 26 (69, 82); 


(78-80); 24 (56); 29 (45); 62 (9, 10) 


29 (16, 17); 37 (85-96); 43 (26, 27) 


Iblis Dubi Shaidan 


ya soki bautar taurari 6 (76-84); 38 (88) 


Ibrahim 2 (133-140); 3 (33, 55, 68, 84, 95, 


ya tsira daga wuta 21 (69-71); 29 (24- 


97); 4 (54, 163); 21 (59-61, 66, 67); 22 


26); 37 (98, 99) 


(43); 26 (70-81, 83-89); 29 (31); 42 (13); 


ya yi addu'a don Makka 14 (37, 38) 


51 (26-37) 


ya yi imani da Allah 2 (124, 131); 3 


abin misali 16 (120); 60 (40) 


(66); 4(125); 16(119); 37 (83, 84) 


abin tunawa ga al'unima 37 (108-111) 


yanke hulda da kafirai 60 (4, 5) 



981 



Fihirisa 



Ibrahim .v. 371 


ba Allah ne ba 5 (72, 116); 19 (89-92) 


Idanu da kunnuwa 


bai mutu a tsire ba 4 (157) 


bayar da shaidarsu 41 (20-23) 


bai wulakanta uwarsa ba 19 (32) 


Idda 2 (228) 


gaskata Taurat 3 (50) 


Idda (ta rasuwar miji) 2 (234) 


girmamawar Musulmi gare shi 43 (59) 


auren mai idda 2 (235) 


haifuwarsa 19 (22, 23) 


Rare idda 65 (2, 3) 


halifansa 3 (51, 52); 61 (14) 


lissafin lokacin 65 (1, 4) 


ishara ga Yahudawa 43 (61) 


Idris 19 (56, 57); 21 (85); 29 (56) 


kafirai sun ki yarda da shi 43 (57, 58) 


I'itikafi 2 (187) 


kiyaye shi daga makiya 5 (1 10) 


Ikhlas s. 959 


koya masa Taurat da Injil 3 (48); 5 


Ilmi 


(110) 


an ba Adam ilmin sunayen abubuwa 2 


magana a tsumma da kuma girmansa 3 


(31) 


(46); 5 (110) 


an ba annabawa 21 (79) 


manzo ne 4 (171) 


an umurci Annabi ya roki karinsa 20 


mutum ne kurum 3 (58); 19 (30-33) 


(114) 


mutuwarsa 5 (117) 


Annabi Dawud ya zama Malami 2 


nasara ga mabiyansa 3 (55) 


051) 


rayar da matattu 3 (49); 5 (110) 


don kariya a yaki 21 (80) 


shi ishara ne 23 (50) 


don sarrafa abubuwa 2 (30, 34); 7 


shirin kashe shi 3 (54) 


(140); 14 (32-34); 16 (12, 14); 17 


tsarkake shi daga zargi 3 (55) 


(70); 21 (79, 81, 82); 22 (3, 65); 31 


warkar da mara lafiya 3 (49); 5 (110) 


(20); 45 (12, 13) 


ya dan canja dokar Musa 3 (50) 


tfaukaka darajar mutum 39 (9) 


ya la'anci Yahudawa saboda rashin yin 


iri uku 102 (5-8) 


wa'azi 5 (78) 


matakin hikima 2 (269) 


ya yi nasara 61 (14) 


nazarin halayen kasashe 16 (4); 17 (21); 


yana cin abinci 5 (75) 


22 (46); 29 (20); 35 (27, 28) 


yin surar tsuntsaye 3 (49); 5 (110) 


nazarin halitta 3 (189, 190); 10 (5, 6); 


zuwansa cikon wahayi ne 4 (171) 


13 (3, 4); 17 (12); 43 (3-5) 


Is'hak 2 (133-140); 3 (84); 4 (163); 6 (85); 


nazarin tarihin kasashe 3 (116); 12 


11 (71); 12(6); 14(39); 19 (49); 21 (72); 


(111); 14 (5); 30 (9); 33 (62); 35 (43, 


37 (112, 113); 38 (45-47) 


44); 40 (21) 


Isharori 


nemansa ta karatu da rubutu 96 (1-5) 


kafirai sun roka 17 (90-93) 


tafiya don nemansa 18 (65, 66) 


wadanda aka hana 6 (110); 17 (59) 


Imran 3 (32-35); 66 (12) 


Isma'il 2 (125-140); 4 (163); 6 (87); 14 


Infidar s. 918 


(39); 21 (85); 38 (48) 


Insan .v. 899 


annabci 19 (54, 55) 


Inshifcafc .v. 922 


sake gina Ka'aba da Ibrahim 2 (127) 


Isa 2 (253); 4 (172); 5 (46); 19 (16-21); 42 


ya zauna a Arabiya 14 (37) 


(13); 57 (27) 


Isra' s. 414 


addu'a don saukar abinci 5 (114) 


lyaye4(2); 6(152); 46(13, 14) 


alkawarin cetonsa 3 (55) 


ba a bin su ga zunubi 6 (74); 9 (23, 24, 


ambaton zuwan Annabi 36 (14); 61 


113, 114); 17 (25); 19 (41-50); 29 


(16) 


(8); 31 (15) 


an aiko shi ga Yahudawa kawai 3 (49) 


cudanya da su 2 (83); 17 (23-25); 31 


an ba shi hujjoji 2 (87); 5(111) 


(15) 


an halitta shi da tur6aya 3 (59) 


kyautata musu 17 (23, 24); 29 (8); 31 



982 



Fihirisa 



(14, 15); 46 (15) 


Kahf s. 433 


yaye yara 31 (14) 


Kalmar Allah 31 (27) 




Karuwanci 24 (2-3) 


Jafa'i 4 (112); 24 (4-9, 23); 33 (57, 58); 49 


Kashe aure 2 (226, 227, 234, 235, 238-241); 


(12) 


4 (25); 33 (4) 


Jahannama 2 (24); 3 (12); 4 (93); 6 (129); 7 


ana iya yi sau biyu 2 (229) 


(38); 11 (106, 107); 15 (43, 44); 17 (8); 


banda lokacin haila 65 (1) 


22 (19-22); 25 (11-14); 32 (13); 38 (57- 


dadada wa matan da aka saki 2 (236) 


64); 40 (46-50); 43 (74-78); 55 (43, 44); 


hana wa mace sake aure 2 (233) 


56 (41-45); 73 (26-31) 


in an wulakanta ko an guji mata 4 (128) 


masu tsaronta 40 (49); 67 (8); 74 (31) 


kafin tarawa da mata 2 (236, 237); 4 


Jaluta 2 (250) 


(4); 33 (49) 


Jarirai 


karbe kyauta daga mata 4 (19, 129) 


shayar da su 2 (223); 65 (7) 


korar mace daga gidan miji 65 (1) 


Dubi kuma 'Ya'ya 


kulawa da mata 65 (6) 


Jassasa (Ra£uma) 27 (82) 


kyautata wa mata 65 (1, 2 6, 7) 


Jathiya s. 756 


kyautatawa 2 (231) 


Jayayya 16 (125); 29 (46) 


mayar da aure 2 (228) 


Jibril 2 (87, 97, 98); 53 (5-14); 66 (4) 


nacfa masu sulhu a tsakanin ma 'aura 4 


Jihadi 


(35) 


a Makka 29 (6) 


sake auren miji na farko 2 (232) 


a yi ta yin ya£i muddin akwai kuntata- 


saki na uku 2 (230, 231) 


wa 8 (39) 


sakin mai goyo 2 (233) 


azaba ga masu fitina 2 (191) 


tabbatarwa 2 (230) 


bayar da Mni 2 (90); 22 (39) 


tilas in mata na cutuwa 2 (231) 


da Ahlil Kitab 9 (29) 


tsawon idda 2 (228); 65 (4) 


da masu bauta wa gumaka 9 (5) 


Dubi kuma Aure 


da mutanen Makka 100 (1-6) 


Kasuwanci 2 (198, 275) 


dainawa da kafuwar addini 2 (193) 


Kauthar 108 (1) 


don kafa 'yancin addini 22 (40) 


Kauthar .v. 956 


don tsaron kai 3 (166); 22 (39) 


Khaibar48 (18) 


ganimar jihadi 8 (41) 


Kibau 


har sai an karbi Makka 2 (191) 


na caca 5 (3) 


kafiran da za a yi da su 9 (123) 


na kuri'a 5 (90) 


wahayi na farko-farko 79 (1-9) 


Kirista Dubi Nasara 


ya£i a cikin hurumin Makka 2 (191) 


Kisan kai 4 (29); 5 (32); 6 (151); 17 (33) 


Jinginar gida 2 (283) 


sakamkonsa 4 (92, 93) 


Jinn s. 886 


Kishi 4 (32) 


Jumu'a s. 851 


Kulle 24 (30, 31) 




Kushe 24 (4, 27); 49 (12); 104 (1) 


Ka'aba2(149, 150); 9 (17, 18) 


Kwanukan Allah 45 (14) 


cibiyar Musulunci 2 (144, 148) 


Kyautatawa 2 (263); 4 (36); 16 (90); 17 


T)akin Allah 2 (125) 


. (23) 


kada kafirai su je 9 (28) 


K. s. 788 


madogarar mutane 5 (97) 


Kabila da HabTla 5 (27-31) 


wuri na mutane 5 (125) 


Kabilu 49 (13) 


yanka dabbobi a wurin 22 (33) 


Kadr s. 944 


Kafirai da munafukai 2 ( 1 77) ; 4 (1 50, 1 5 1 ) 


Kalam s. 871 


Kafiran s. 956 


Kamar s. 809 



983 



Fihirisa 



Kari'a s. 949 


na tsuntasaya da ake kira 2 (260) 


Kasa 


na turuniwa 2 (26) 


halittata41 (9, 10); 79(30) 


na wanda darajarsa ta fadi 22 (31) 


Kasas s. 586 


na wanda mamaki ya rufe 6 (71) 


FCaskan da kai 31 (18, 19) 


na wutar da aka kunna 2 (17, 18) 


FCaura 2 (218); 4 (97, 100, 101) 


Labaru 


Kaurace wa iyali 58 (2-4) 


a tabbatar da su 49 (6) 


FCauyawa 9 (97, 99); 49 (14-17) 


Laifl 


Kawa 7 (32) 


aza shi ga wani 4 (1 12) 


Kazafi 24 (33); 24 (4-9) 


horon masu laifl 83 (4-10) 


Kin bin umurnin Allah 


kowa ya dauki nasa 29 (12, 1 3); 35 (18) 


sakamakonsa 47 (38) 


masu laifi 83 (1-3) 


Kisasi 2 (178) 


Lail s. 938 


Kjyama s. 896 


Lailatul ICadr 97 (1-5) 


ICuraish s. 954 


La£abobi49(ll) 


ICuraishawa 106 (1) 


Larabawa 


falalar da suka samu 106 (4) 


auren uwaye 4 (23) 


halakar kafiransu 53 (57) 


gadon mata 4 (19) 


samun galaba a kansu 70 (40) 


hana gado ga mata da yara 89 (59) 




izgili ga Annabi 21 (36, 37) 


Labari 2 (26) 


jinkirta hajji 9 (36) 


na banzantattun mutane 13 (17) 


kafln isowar Musulunci 3 (102) 


na bawa da ubangijinsa 16 (75); 30 (28) 


madauka sakon Annabi 16 (89) 


na bawan mutane da yawa 39 (29) 


masu mulkin manyan dauloli 18 (13) 


na bebe 16 (76) 


rantsuwoyi na yaudara 16 (92) 


na duhu mai tsanani 24 (40) 


sun dauki haihuwar diya masifa ce 16 


na gari amintacce 16 (1 12) 


(58); 47 (17) 


na ginshikin haske 24 (35) 


sun fi Yahudu da Nasara bin gaskiya 6 


na giya 1 6 (67) 


(157) 


na gizo-gizo 29 (41) 


turbude 'ya'ya da rai 6 (138); 16 (59) 


na inn da aka shuka a kan dutse 2 (264) 


'yanta dabbobi don gumaka 6 (139, 


na irin da ke 'ya'ya da yawa 2 (261) 


140) 


na itace mai kyau 14 (24, 25) 


Lat 53 (19) 


na itace mara kyau 14 (26) 


Leken asiri 49 (12) 


na jaki 62 (5) 


Li'an 24 (6-10) 


na kare 7 (176) 


Linjila 3 (3, 48, 65); 5 (66, 1 10); 7 (157); 48 


na kawalwalniya 24 (39) 


(29) 


na kuda 22 (73) 


alkawarin alheri 9 (111) 


na kudan zuma 16 (68, 69) 


gurbata ta 2 (75); 3 (76, 77); 4 (46); 5 


na lambu 2 (265, 266) 


(13, 44-47, 68) 


na lambu mai rafukan madara 47 (15) 


saukarta 3 (3) 


na madara 16 (66) 


Littafin Ayyuka 45 (28); 81 (10); 84 (7-15) 


na mai arziki da matalauci 18 (32-44) 


Ludu 6 (86-87); 11 (89) 


na mai kin sakonni 7 (175, 176) 


an halaka mutanensa 7 (83, 84); 1 1 (82) 


na mai warware labari 16 (92) 


hana shi kare bakinsa 15 (70) 


na masu lambu 68 (17-33) 


kin yarda da kiransa 7 (80-84) 


na mutanen gari 36 (13) 


manzanni sun zo masa 11 (77-83); 15 


na ruwa da walkiya 2 (19, 20) 


(58-76) 


na ruwan sama da tsiro 18 (45) 


matarsa 66 (10) 



984 



Fihirisa 



mutanensa 50 (13) 


ibada dai suke yi 21 (19, 20) 


mutanensa sun nemi bakinsa 1 5 (67-69) 


kafirai na neman saukarsu domin kure- 


neman musanya da 'ya'yansa (watau 


wa 7 (94, 95); 25 (21, 22) 


matansu) 11 (78) 


kawo sako 16 (2) 


ya bar alkaryar 11 (81); 15 (65, 66) 


kawo wa Annabi wahayi 19 (64) 


ya gargadi mutanensa 26 (160-173); 27 


marubuta ayyukan mutum 82 (10-12) 


(54); 29 (28-35); 37 (133-137); 54 


matsaran mutum 13 (11) 


(33-39) 


sauka ga muminai 41 (30) 


Lukman 31 (12) 


sun yi sujuda ga Adamu 2 (34) ; 7 (1 1); 


tarbiyarsa ga dansa 31 (13-19) 


15 (31); 17 (61); 18 (50); 20 (116) 


Lukman s. 622 


suna barranta daga masu bauta musu 




34 (40, 41) 


Ma'arij s. 879 


suna karfafa wa mutane muminai zu- 


Mabaraci 2 (263); 93, (10) 


kata 8 (12) 


Mace da namiji 


suna roka wa mutane gafara 40 (7-9); 


bambancinsu a ayyuka 3 (195); 4 (32) 


42(5) 


damarsu daya ce 2 (228) 


taimakawarsu 3 (122, 123); 8 (10); 33 


fifikon namiji 2 (228) 


(9) 


gadon mace 4 (18) 


zuwansu 16 (33) 


mace mai tsaurin kai 4 (24) 


Maliki (mala'ika) 43 (77) 


Madina 9 (101, 120); 63 (8) 


Manat 53 (20) 


sunanta cikin jahiliyya 33 (13) 


Maraki na zinari 2 (51); 7 (148); 20 (90) 


Mafarki 12 (4, 36, 43) 


Marayu 2 (177); 4 (3-5, 7-9); 93 (9) 


Magana 31 (19) 


a ba su ilmi a gwada su 4 (6) 


mummuna 4 (148) 


hana cin dukiyarsu 4 (10) 


Mai gaskiya 9 (119) 


kar a barnata dukiyarsu 4 (2); 6 (153); 


Ma'ida s. 155 


17(34) 


Makka 2 (144, 149); 3 (96); 17 (40), 48 (24) 


kulawa da su 2 (220) 


abu uku game da kasancewarta 3 (96) 


yi musu adalci 4 (127) 


addu'ar Ibrahim don kare ta 2 (126); 14 


Marubuta ayyuka 82 (10-12) 


(35) 


Marwah 2 (158) 


an tsarkake ta 27 (67, 91) 


Maryam 2 (87, 253); 3 (43) 


Annabi ya yi gargadi 47 (13); 65 (8-10) 


an ba ta mafaka 23 (50) 


azaba don kin Annabi 16 (1 12) 


an zabe ta 3 (41) 


ba a yi gargadi ba da 32 (3); 36 (6) 


bayar da renonta ga Zakariya 3 (36) 


ba ta tabuwa 2 (191, 194) 


haihuwarta 3 (35) 


ba ta 'y a 'y an itatuwa 14 (37) 


ibadarta 3 (42) 


jagora ga sauran kasashe 3 (95) 


imaninta da Allah 3 (36) 


Musulmi za su kame ta 1 7 (76) 


Nasara sun dauke ta abar bautawa 5 


za ta zama amintacciya 28 (57) 


(116) 


Malaya 5 (33) 


labarin haihuwarta ga Isa 19 (17-21) 


Mala'iku 2 (30-33, 177, 210, 248, 285) 


labarin samun da 3 (44) 


ba su laifi 21 (27) 


mace mai gaskatawa 5 (75) 


ba su saba wa Allah 66 (6) 


misali ga muminai 66 (12) 


ba su zama manzanni ga mutane 6 (8, 


mutuwarta 5 (17) 


9) 


'yar'uwar Harun 19 (28) 


daukarsu 'ya'ya mata 37 (149-157); 43 


zarginta da zina 4 (156); 19 (27, 28) 


(19); 53 (27, 28) 


Maryam s. 453 


fikafikansu 35 (1) 


Masad s. 958 



985 



Fihirisa 



Masar 


Mubaya'a 48 (10, 18) 


Annabi Yusuf ya fassara mafarki 12 


ta mata muminai 60 (12) 


(47, 49) 


ta maza muminai 9 (111, 112) 


bala'i ya sauka wa mutanenta 7 (133- 


Muddatthir s. 892 


135) 


Mudaffffin s. 920 


rayar da ita 29 (63) 


Muhajirin 9 (100, 117) 


rushe kasashe makwabtanta 46 (27, 28) 


Muhammad 3 (144); 33 (40); 47 (1); 48 


yadda sarki ya gan ta 12 (43) 


(29) 


Masu hali nagari 41 (25) 


abin misali 33 (21) 


Masu wa'azi 3 (104) 


adalci tsakanin makiya 5 (42, 43) 


Mata 4 (15, 19, 34); 5 (5); 60 (10-12) 


adalci tsakanin Musulmi da wasunsu 4 


lulluBi 33 (59) 


(105) 


tsofaffi 24 (60) 


addu'ar Ibrahim da Isma'il 2 (129) 


yin tafiya 24 (31) 


al-Amin 6 (33) 


Mata 4 (18) 


alkawari ga annabawa kan zuwansa 33 


bayar da shaida 2 (282) 


(7) 


cfauke wa tsofuwa lullu6i 24 (60) 


Allah Ya kiyaye shi 3 (144) 


hakkokinta na aure 2 (228); 4 (34) 


amsar wai shi mahaukaci ne 68 (1-7) 


jin tsoron zaluncin miji 4 (128) 


an hore shi da yin gargacfi 74 (1, 2) 


mai renon 'y a 'y a 2 (223) 


an kira shi mawaki, mai sihiri da sau- 


matan da aka hana aure 4 (23) 


ransu 21 (3, 5); 74 (18-25) 


rike fiye da cfaya 4 (3, 129) 


an tsarkake sahabbansa 24 (21); 98 (7, 


ta farko da ta biyu 4 (20) 


8) 


tana iya neman saki 2 (229) 


an umurce shi da yin ibada 20 (130) 


tana iya sa babbar riga 33 (59) 


annabawa duka sun gaskata shi 3 (80) 


tilas a ba ta sadakinta 4 (4) 


Annabi Isa ya ambaci zuwansa 7 (157); 


yin lulluBi 24 (31) 


61 (6) 


Dubi kuma Miji da mata 


Annabi Musa ya ambaci zuwansa 7 


Mata masu takaba 


(157) 


an yarda su sake aure 2 (235) 


annabin karshe 33 (40) 


kula da su garni da ba su gado 2 (240) 


auratayyarsa 33 (50) 


tsawon lokacin takaba 2 (234) 


ba shi hakuri 20 (1-8) 


Matalauta 69 (34); 90 (11-16); 107 (1-3) 


ba ya kuskure 53 (2) 


Matan aure 4 (12, 20-25), 33 (4, 37) 


ba ya mance wahayi 87 (6, 7) 


adalci tsakanin matan 4 (129) 


ba ya neman wata lada sai daga Allah 


na Manzon Allah 33 (6, 28-34, 50-55) 


42 (23) 


Matattu 


ba ya sha'awar dukiya 20 (131) 


ba su komowa wannan duniya 2 1 (95) ; 


ba ya shiryar da wanda ya so 28 (56) 


23 (100); 39 (42) 


ba ya son kawa ta duniya 15 (88) 


tayar da su 6 (36, 123); 75 (40) 


bayyanarsa daidai da sanarwa 26 (195, 


Ma'un s. 955 


196); 28 (43-46); 37 (37) 


Mawaka 26 (224-227) 


dagewa don tsayar da gaskiya 9 (88) 


Mayar da al'amura ga Allah 4 (59) 


daidaitacce 53 (6, 7) 


Mazowa kogo 15 (80); 18 (9-29) 


damu warsa don 'yan Adam 9 ( 1 28), 1 8 


Miji da mata 


(6); 26 (3); 94 (3) 


rantsuwar guje wa mata 2 (226, 227) 


darajarsa 94 (4) ; 96 (3) 


sulhunta su 4 (35, 130) 


dawo warsa Makka bayan hijira 28 (85) 


Mi'raj 17(1) 


dogara ga Allah don tsari daga zargi 7 


Mizani 7 (8, 9); 23 (102); 42 (17); 55 (7-9) 


(200) 



986 



Fihirisa 



duk arummomi su bi shi 22 (67) 


mafi cancanta bisa muminai kansu 33 


daukakarsa 81 (19-21) 


(6) 


fitar da mutane daga duffai zuwa haske 


mafificin annabawa 2 (253) 


65(11) 


mai bin Alkur'ani tsintsa 10 (15); 11 


fitila ga matafiya 33 (46) 


(12) 


ganawa da shi 58 (12, 13) 


mai gargadi 6 (50) 


gaskiyarsa za ta bayyana a hankali 93 


mai karfin hali a wa'azi 42 (15) 


(1-5) 


mai mayar da mabiyansa malamai 62 


haRuri da al'amura 46 (35) 


(1-4) 


halakar makiyansa 7 (182-187); 18 


mai rarrabewa 98 (1, 2) 


(59); 38 (67); 51 (59, 60); 69 (1-3); 


mai sasanta arummomi 2 (213) 


77 (12-40) 


manzo, mai tsarkakewa 2(1 29, 151); 3 


halattaccen Makka 90 (2) 


(163); 62 (2, 3) 


halin sahabbansa 49 (7) 


maraya 93 (6) 


hasara gaba da shi 18 (47); 22 (49-54); 


matansa su tsarkaka 33 (30-32) 


23 (62-67, 93-95); 52 (35-43); 68 (17- 


matansa su zama masu saukin kai 33 


33); 75 (10-13); 79 (7-9); 84 (16, 17) 


(28, 29) 


haske ne ga duniya 5 (15, 16) 


matansa uwayen muminai ne 33 (6) 


haskensa 81 (23) 


matsalar makaho da Annabi 80 (1-10) 


hijira zuwa Madina 9 (40) 


miyagun ayyuka gabanin bayyanarsa 


himmarsa 10 (99) 


30 (41) 


horon makiyansa 20 (129) 


Musulmin farko 6 (164) 


hukfa da kangararru 3 (158) 


nasararsa 14 (14) 


isar da sa£o 5 (67) 


neman kashe shi 5 (1 1) 


isowa bayan sauran annabawa 5 (19); 


neman tsari daga kurakurai 40 (55) 


21 (30) 


neman yaudararsa 17 (73) 


jaruntarsa 43 (88) 


rahama ga mabiyansa 7 (156) 


jin dadi da isowar wahayi 94 (1-8) 


rahama ne ga duk duniya 21 (107) 


kada matansa su nuna adonsu 33 (33, 


rantsuwar goyon bayansa 48 (10) 


34) 


rayuwarsa sassauka ce 25 (7) 


kama da Musa 46 (10); 52 (1-7); 73 (15) 


rayuwarsa ta shaidar gaskiya ce 10 (16) 


kar a sake auren matansa 33 (53) 


rokon gafara ga masu fitinarsa 1 10 (3) 


kar ya karkata 10 (105) 


rufe zuciyarsa daga kushe-kushen mu- 


kar ya saki matansa 33 (52) 


tane 42 (24) 


kar ya yi da 'a ga kafirai da munafukai 


sabunta imani 17 (51, 52) 


33(1) 


sakonsa ga duk duniya ne 6 (91); 7 


karbar wahayi daga Jibril 2 (97) 


(158); 25 (1, 2); 42 (7); 68 (52); 81 


kare shi daga dukan makiya 5 (67) 


(27) 


kawo canji 14 (48); 25 (63-75) 


shari'a da wahayi 5 (49) 


kira ga Nasara 3 (61) 


shi ba mawaki ne ba 69 (38-43) 


kusantarsa da Mala'ika Jibril 53 (8, 9) 


shi fa Annabi ne 46 (9) 


kasaitar halayensa 43 (32) 


shi Manzo ne 72 (21-23) 


kaunar muminai 9 (128) 


shi mutum ne 7 (188) 


kiyayyarsa ga gumaka 109 (1-5) 


sunansa a cikin Attaura 7 (157, 158) 


kulle-kullen Kuraishawa 8 (30); 16 (26) 


sunansa a cikin Injila 61 (6) 


ladabi da biyayya gare shi 49 (1-5); 58 


taimako daga Allah 22 (15) 


01) 


tauraro mai zuwa da dare 86 (1-4) 


mafarkinsa 48 (27) 


tausaya wa mabiyansa 15 (88) 


1 


tsarkinsa da kamalarsa 33 (45-46) 



987 



Fihirisa 



wahalce-wahalcensa 14 (13) 


ba su da gaskiya 2 (8-16) 


wai ya koyo Alkur'ani daga wasu 16 


ba su kaunar yaki 47 (20) 


(103) 


ba su yin nasara 5 (53) 


wajibi ne a yi masa biyayya 4 (64, 65) ; 


ba su zuwa Tabuka 9 (42-45, 47) 


24 (62, 63) 


bin makiyan Musulunci 47 (25-28) 


walakanta makiyansa 27 (87) ; 42 (45) ; 


dalilan karya 9 (90, 94) 


73 (10-14) 


damun Annabi 9 (61) 


ya bi hanyar Ibrahim 16 (123) 


dole a raba su 3 (178); 29 (11); 47 (29- 


ya raunana yarda da gumaka 25 (42) 


31) 


yadda ake kintatar sa 52 (29-34) 


dukiyarsu da 'ya'yansu 9 (55, 85) 


yafe wa makiya 15 (85) 


gabarsu 9 (63) 


Yahudawa sun jira bayyanarsa 2 (89) 


gina masallatai don raba Musulmi 9 


yaki da kafirai da munafukai 66 (9) 


(107-110) 


yi masa taron munakisha 2 (102) 


gudun shan wahala 9 (49) 


yin salla cikin dare farilla ne gare shi 


gwajinsu 9 (126) 


73 (1-9) 


hasara gaba da Annabi 4(115) 


za a daukaka mabiyansa 95 (6) 


horo matsananci 48 (6) 


zarginsa 33 (56, 57) 


horonsu 4 (137-139, 141, 145) 


zarginsa da kagowa 25 (4) 


horonsu sau biyu 9 (101) 


Muhammad s. 769 


hukfa da su 4 (88-91) 


Mujadala s. 834 


jihadi da su 66 (9) 


Mulk s. 867 


juyawar zukatansu 9 (127) 


Mulkin kasa 


kar a yi abuta da su 4 (144) 


biyayya ga hukuma 4 (59) 


kar a yi musu addu'a 9 (84) 


dangantaka da sauran kasashe 16 (92, 


kar su je yaki da Musulmi 9 (83) 


94); 60 (8) 


kar su raka kungiyoyin Musulmi 48 


dangantakar jama'a 3 (185); 60 (8, 9) 


(15) 


lokacin da yaki ya zama dole 2 (190- 


karya alkawarinsu ga Yahudawa 59 


193, 246, 251); 4 (75); 8 (39); 9 (29); 


(11-14) 


22 (39, 40) 


kira ga zunubi 9 (67) 


tsaregaskiya4(58, 105-107, 135); 5 (8); 


kushe-kushensu 9 (58, 59) 


6 (153); 16 (90); 38 (26); 42 (15) 


kin karbar hukuncin Annabi 4 (60-64) ; 


wanda ya kamata ya yi mulki 2 (247) ; 4 


24 (47-50) 


(53, 58); 10 (14); 12 (55); 22 (41); 24 


kulle-kullensu 9 (48) 


(55); 38 (17-20) 


makircinsu ga Musulmi 63 (3-8) 


yanayin gwamnati 3 (158); 42 (38) 


masu amsa laiflnsu 9 (102, 103) 


zaman salama 8 (56-58, 61, 62) 


matsorata a yaki 33 (12-20) 


Mu'minun s. 514 


mummunan rashin kirkinsu 9 (76) 


Mumtahana s. 844 


murnar rashin zuwa yaki 9 (81, 86, 87, 


Munafi&un s. 854 


93) 


Munafukai 2 (17-20); 3 (168) 


rantsuwar karya 9 (56, 62, 74); 58 (14- 


abuta da makiyan Musulunci 5 (52) 


19); 63 (1, 2) 


alkawarinsu 9 (75) 


rashin gaskiyarsu 4 (106-112) 


an gafarta wa wasunsu 9 (66) 


rashin tsarkinsu 9 (125) 


an nana musu haske 57 (13-15) 


shawara a asirce 4 (81, 82, 114) 


an la'ance su 9 (68) 


son gudu daga wurin alheri 9 (57) 


an la'anci aikinsu 9 (69) 


sun ki Musulmi 9 (50-52) 


Annabi ya yi tsaye kansu 9 (73) 


sun ki yaki 3 (166, 167); 4 (77-80) 


ba a yafe musu zuncfen muminai 9 (80) 


suna zamba 4 (142, 143) 



988 



Fihirisa 



tsokalarsu 9 (65) 


sa 2 (87) 


tsoronsu 8 (49); 9 (64, 74) 


masu yarda da shi 10 (83); 40 (28-45) 


Ubangiji bai karbar aikinsu 9 (53-55) 


mutanen Fir'auna sun tsince shi 20 (39) 


watsa labarun £arya 4 (83); 33 (60, 61 ) 


mutanensa na bauta wa maraki 7 ( 1 50) ; 


yafe musu in sun daina munafunci 4 


20 (86-90) 


(146, 147) 


neman Haruna ya taimake shi 20 (25- 


yunkurin la'antar Musulmi 4 (113) 


35); 26 (12-14); 28 (33, 34) 


'yan leken asiri 5 (41) 


nuna wa Fir'auna alamu 7 (107, 108); 


za a karbi tubarsu 33 (24) 


26 (32, 33); 79 (20) 


zuncfen muminai 9 (79) 


ratsa teku 7 (138); 10 (90); 20 (78); 26 


Mursalat s. 903 


(53-66) 


Musa 2 (54-59, 61, 108, 136); 5 (22-29); 32 


rokon ruwan sha 2 (60) 


(23) 


rokon wa mutanensa gafara 7 (155, 


a Masar 7 (103-137) 


156) 


aSinai 7(138-157); 17(101, 102); 27 (7, 


tafiyarsa mahacfar tekuna biyu don 


8); 79 (15, 16) 


neman ilmi 18 (6-82) 


alkawari ga jama'ansa 7 (129) 


tafiyarsa zuwa ga Fir'auna 7 (103), 10 


an ba shi Attaura 2 (53); 6 (92, 155); 7 


(75); 11 (96, 97); 20 (24); 23 (45, 


(142-145) 


46); 26 (15-17); 27 (12); 40 (23, 24); 


an fifita shi 2 (53); 21 (48) 


51 (38); 79 (17) 


an kira shi 19 (52); 20 (1 1-14); 27 (8, 9); 


umurnin tafiya Kasa Mai Tsarki 5 (21) 


28 (30); 79 (16) 


wa'adin dare arba'in 2 (51); 7 (142) 


Annabi 19 (51, 52) 


wahala a hannun mutanensa 61 (5) 


da masu sihiri 7 (113-126); 10 (80-82); 


ya bugi dutse 2 (60, 61) 


20 (60-73)' 26 (38-51) 


ya fadi zuwan Annabi Muhammad 28 


da tsaurin kan Bani Isra'ila 2 (67-73, 


(44); 36 (14) 


92) 


ya ga wuta a lokacin komowarsa daga 


Fir'auna ya gana da mutanensa 7 (109- 


Madyana 20 (10); 27 (7); 28 (29) 


112); 10 (76-79); 20 (56-59); 26 (34- 


ya kashe mutumin Misra, Bakibde 20 


37) 


(40); 26 (14, 19-21); 28 (15-21, 33) 


ganin sandarsa da hannunsa sun canja 


ya £ona dan maraki 20 (97) 


20 (17-23); 27 (10-12); 28 (31, 32) 


ya sami marmaro sha biyu 2 (60) 


gardama da Fir'auna 20 (49-55); 26 


ya so ganin Ubangiji 7 (143) 


(18-31) 


ya tafi Madyana 20 (40); 28 (22-28) 


hijira da dare 20 (77); 26 (52); 44 (23, 24) 


ya yi umurni a yanka sanuwa 2 (67-71) 


hushinsa da Haruna 7 (1 50); 20 (92-94) 


ya zo da doka 7 (150) 


isharorinsa tara 17 (101) 


zamansa a dutse 7 (143-145); 20 (83, 84) 


jefa shi rafi 20 (39); 28 (7) 


zargi na karya 33 (69) 


kira a yi hakuri da yin addu'a 7 (128); 


Musulmi 


10 (84, 87) 


abuta da wadanda ba Musulmi ba 60 


kiran a saki Yahudawa 7 (104, 105); 20 


(8,9) 


(46-48); 26 (15-17); 44 (18) 


abuta da Yahudu da Nasara makiya 5 


ketare doka na Yahudawa 7 (146, 147) 


(51) 


Littafansa 87 (19) 


adalci ga abokan gaba 5 (2, 8) 


littafinsa yana shaida Alkur'ani 11(17) 


adalci tsakanin juna 4 (135) 


mafarkin mahaifiyarsa 20 (38); 28 (7) 


Allah ba Ya zaluntar su 4 (40); 10 (44) 


maido shi ga mahaifiyarsa 20 (40); 28 


al'uraraa mail daraja 2 (143); 3 (109, 


(12, 13) 


110); 22 (65, 66) 


manzannin Yahudawa sun biyo bayan- 


amsa gaisuwa irin ta Musulunci 4 (94) 



989 



Fihirisa 



an ba su babbar daula 4 (54) 


39 (22); 42 (30); 49 (14); 53 (29, 30); 


an matsa musu 3 (194); 16 (41, 42) 


58 (20); 59 (19); 65 (8, 9) 


bayar da mafaka ga kafirai 9 (6) 


sako gare su ta hannun Jibril 16 (102) 


biyayya ga hukuma 4 (59) 


samun galaba 29 (58, 59, 69) 


biyayya ga kafirai 33 (1) 


sasanta su 8 (46, 49); 49 (9, 10) 


dangantaka da wasun da ba Musulmi 


sauki cikin matsuwa 29 (60) 


ba 5 (5) 


shugabannin jama'a 22 (78) 


dangantakarsu da makiya 48 (29) 


su bi tsaka-tsaki a rayuwarsu 57 (27-29) 


facfa ko an nunka su goma 8 (65, 66) 


su kafa kungiya 3 (103) 


fifiko a kan kafirai 83 (34, 35) 


su rike alkawura 2 (177); 5 (1); 16 (91) 


gaisuwarsu ga juna 4 (86) 


su riki halayya nagari 16 (90) 


hakuri da makiya 9 (28); 16 (126, 127); 


su yafe wa masu matsa musu 22 (60) 


73 (10) 


su zama masu gaskiya 6 (153) 


hana su abuta da makiya 3 (27, 1 17- 


sulhu da wacfanda ba Musulmi ba 8 


119); 60(1-3) 


(61) 


haske a gidjensu 24 (36) 


sun fi kaunar Allah 2 (165) 


hukfa da Ahlil Kitab 29 (46) 


sun yarda da duk annabawa 2 (136) 


hulcfa da makiyan Musulunci 16 (126); 


taimakon juna a alheri 5 (2) 


17 (53) 


taimakon juna a sha'anin addini 8 (73) 


jin tausayinsu 4 (36) 


wadansu dokokin rayuwa 3 (16); 6 


kar su bi Yahudu da Nasara ga canza 


(152-154); 13 (19-22); 23 (57-61); 25 


addini 3 (99, 100) 


(63-75); 51 (15-19); 61 (2, 3); 64 (11- 


kar su damu in an matsa musu 29 (10) 


18); 70 (22-35); 74 (4, 5) 


kar su juya baya ga abokan gaba 8 (15, 


wanda ya kaflrta tilas 16 (106) 


16) 


yarjejeniya da kafirai 9 (4) 


kar su kashe juna da gangan 4 (92) 


yi musu alkawarin nasarori 2 (115) 


kar su rarrabu 3 (102, 104); 6 (160) 


yi musu bushara ta kwarai 10 (63, 64) 


kare kansu daga 6ata 2 (288); 39 (53, 


za a ba su daula 3 (25, 26) 


55) 


za a cfaukaka su 2 (152) 


kare masu bin gumaka har su ji Alku- 


Musulunci 2 (84, 131, 132); 3 (19, 20); 4 


r'ani 9 (6) 


(125); 6 (14, 126, 164); 10(73); 16(81); 


kashe dukiyarsu domin Allah 2 (195) 


22 (78); 33 (35); 39 (22, 54); 49 (17) 


kashi uku na Musulmi masu karatun 


addini kammalalle 5 (3) 


Alkur'ani 35 (32) 


addinin annabawa 42 (13) 


kyautata wa kafirai 17 (53) 


addinin kowa 3 (82); 30 (30) 


karfafa su 9 (124) 


alamun ci gaba 7 (57, 58) 


mala'iku na ba su bushara 41 (30, 31) 


ba matsi a addini 2 (256) 


mamallanka Kasa Mai Tsarki 21 (105) 


ba shi daraja babba 6 (163) 


masu T>akin Allah 22 (25) 


babu bambance-bambance 6 (52) 


masu mulkin duniya 24 (45); 27 (62) 


ci gabansa kome kiyayya 41 (53) 


mulkin kasashen Larabawa 70 (40-44) 


gaba da shi hasara 61 (8) 


mutunta juna 49 (11, 12) 


haskaka 24 (35-38) 


nasara har bayan kasashen Larabawa 


kafuwar daular Musulunci 24 (55) ; 28 


33 (27) 


(58) 


nazarin facfi-tashin arummdmi 3 (136, 


kafuwarsa 32 (5) 


137) 


kare ci gabansa 32 (5) 


sadaukar da kai don gaskiya 2 (154- 


kare kai 42 (41) 


156, 177); 3 (185, 199); 9 (24, 88) 


kawar da camfe-camfe 6 (137-140, 144, 


sakamakon ayyukansu 2 (286) ; 10 (23) ; 


145) 



990 



Fihirisa 



kowace al'umma na da doka 5 (48) 


Nas s. 960 


matsanancin hakurinsa 29 (40, 67) 


Nasara 


muhimmancinsa 2 (112, 156) 


hanyar samunta 3 (200) 


nasararsa48 (28); 61 (10-13) 


Nasara (Kirista) 2 (111, 113, 120, 135, 


sabuwar ma'anar hadaya 22 (36, 37) 


140); 5 (18, 50, 69, 84, 85); 9 (30); 22 


shikashikansa 2 (3, 4, 15, 16, 18, 19) 


(17) 


sukar kaurace wa aure 24 (32) 


alkawari da su 5 (14) 


taimaka masa 22 (40); 47 (7) 


an kira su zuwa ga addini sahihi 3 (64) 


tamkar an yi shuka 80 (24-32) 


an kalubalance su da addu'a 3 (61) 


tausayawa a shari'a 5 (34) 


imani da Musulunci 5 (83) 


ya soki fasikanci 6 (121) 


kwadayin duniya 2 (96) 


ya yarda da duk annabawa 2 (4) 


makusanta addinin Musulunci 5 (82) 


yacfa shi farilla ne 9 (122) 


mayar da mutum tamakar Allah 4 


yacfuwarsa 9 (33); 48 (28); 61 (8) 


(171); 5 (77); 18 (102) 


'yan'uwantaka 49 (13) 


samun tsira 2 (262) 


Mutum 40 (67) 


Nasr 71 (23) 


ayyukansa uku 5 (93) 


Nasr s. 957 


bukatunsa na ruhi 6 (38) 


Nazi'at s. 909 


dalilin halitta shi 11 (7); 51 (56-58); 75 


Nisa' s. 112 


(36) 


Niih s. 883 


girmansa 30 (54, 55) 


Nuhu 3 (32); 6 (85); 7 (59-64); 9 (163); 10 


guje wa Allah cikin ni'ima 7 (189-192); 


(71-73); 14 (9); 25 (37); 51 (46); 53 


17 (67) 


(52); 57(26); 66 (10); 69 (11, 12) 


halifan Allah 2 (30) 


addu'a don cfansa 1 1 (45-48) 


halitta shi daga laka 15 (26); 23 (12) 


da T>ufanu 54 (9-15); 71 (1-28) 


halitta shi daga tur6aya 3 (59); 6 (2); 7 


da jirgin ruwa 1 1 (26-48); 17 (3); 21 (76, 


(11, 12); 22(5); 32(7); 35 (11); 55 


77); 22 (42); 23 (23-29); 26 (106- 


(14) 


120); 29 (14, 15); 33 (7); 37 (75-82); 


hasararsa 2 (35-39); 20 (120) 


42 (13) 


ikon Allah ne 32 (9) 


matarsa 66 (10) 


jama'a guda 2 (213); 10 (19); 21 (92, 93) 


ruwa ya cinye cfansa 1 1 (42, 43) 


kadaicewarsa 24 (58, 59) 


tarihinsa gargacfi ne 11 (35) 


koya masa harshe 55 (3, 4) 


Nur s. 527 


matakan girmansa 22 (5); 23 (14) 




mulkin duniya 14 (32-34); 16 (10-19); 


Ra'ad s. 361 


31 (20); 45 (12, 13) 


Rahman s. 814 


rashin gode wa Allah 41 (49, 51) 


Rai na mutum 


rashin rike amana 33 (72) 


dogara ga Ubangiji 2 (67); 7 (200); 23 


rayuwa da mutuwa a duniya 7 (25) 


(97, 98); 113 (1, 2); 114(1-3) 


sakamakon aikinsa 4 (79); 53 (29) 


fa'idar addu'a 9 (103); 10 (87); 1 1 (52); 


tsarkake kai ne tufarsa 7 (26) 


19 (4, 48); 25 (77); 29 (45); 52 (27); 


Muzzammil s. 890 


71 (10-12) 




gamuwa da Ubangiji 2 (45, 46, 223); 6 


Naba' s. 906 


(31); 32(10); 53 (42); 84(6) 


Nagarta 


gaskata Ubangiji 9 (129); 11 (88); 12 


sakamakonta 10 (26) 


(67); 13 (30); 14 (12); 25 (58); 60 


Nahl s. 391 


(4); 65 (3) 


Najm s. 804 


godiya ga Ubangiji 13 (28); 89 (27, 28) 


Nam] s. 572 





991 



Fihirisa 



hura masa ruhi 15 (28, 29); 17 (85); 32 


Rarrabar addini 6 (159) 


(7-9) 


Rashin biyayya 4 (14) 


karbar addu'a 2 (186); 14 (39); 27 (62); 


Rayuwa 


40 (60) 


ba wasa ba ce 29 (64); 57 (20) 


kaunar Ubangiji 2 (165,177); 3 (30); 5 


fama da wahaloli 90 (4) 


(54); 76 (8, 9) 


halittawa bibbiyu 36 (36) 


tsarkinsa 7 (122); 14 (22); 15 (42); 30 


makasudinta 23 (115-118) 


(30); 95 (4) 


muhimmancinta 30 (7, 8) 


Ubangiji Sahibin mutum ne 2 (257); 3 


mutum daga kasa 18 (37); 23 (12-14); 


(67); 4 (45); 6 (14); 42 (9); 45 (19) 


40(67); 53 (32); 71 (13-17) 


wanda Ubangiji ba Ya so 2 (190) ; 3 (56, 


Rayuwa a duniya 3 (135); 7 (28, 29); 31 


139); 5 (64); 6 (142); 8 (58); 16 (22); 


(17) 


28 (76); 57 (23) 


Rayuwar mutum 


wanda Ubangiji ke so 2 (195, 222); 3 


an soki tara dukiya 9 (34) 


(75, 145, 147, 158); 5 (42); 9 (7) 


ba a watsi da aikinsa 3 (194) 


yadda ake addu'a 1 (Al-Fatiha) ; 2 (20 1 , 


ba a dukiya don Allah 2 (177) 


250, 286); 3 (7, 192, 193); 12 (101); 14 


ba da dukiya ga dangi, marayu, mata- 


(40, 41); 17 (80); 18 (10); 20 (25-28); 25 


lauta, da matafiya 2 (215) 


(74); 40(7-9); 46 (15); 71 (28) 


bashi, jingina, yarjejeniya 2 (280, 282, 


yarda da Ubangiji 2 (256, 257); 10 (9); 


283) 


19 (96); 33 (47); 48 (4, 18); 49 (7); 57 


ciyar da dukiya na kawo karuwa 2 


(12, 19); 58 (22) 


(268) 


yinaddu'al(4);10(12,22);22(12);39 


dangantaka da mutane 5 (2, 5) 


(8, 49); 41 (51) 


dukiya daga duwatsu 16 (15-18) 


Rakumar Salihu 17 (59); 26 (155-158); 54 


dukiya daga shanu 16 (5-7) 


(27-30); 91 (13-15) 


dukiya daga teku 16 (14); 17 (66); 34 


Rakumi 7 (73); 22 (27) 


(18) 


Rama cuta 2 (179, 194); 4 (149); 17 (33); 


dukiya na rucfin mutum 102 (1, 2) 


41 (34); 42 (29, 30, 43) 


duniya cike take da dukiya 4 (100) 


a kisan kai 2 (178) 


kar a yi dukiya da damfara 2 (188); 4 


dokar a Attaura 5 (45) 


(100) 


dokarta 2 (178) 


kira zuwa ga muhimman mas'aloli 3 


Ramalan 2 (186, 187) 


(13); 18(46, 105); 63(9) 


farilla azuminsa gaba cfaya 2 (185) 


kokarin saduwa da Ubangiji 84 (6) 


saukar da Alkur'ani cikinsa 2 (185) 


mai nema zai samu 53 (39-41) 


Rana 


maza da mata na gadon dukiya 4 (7, 


hanyarta 36 (38) 


29-33) 


nacfe ta 81 (1) 


neman dukiya 4 (32); 67 (15); 34 (18) 


tare da wata 75 (9) 


rike gaskiya a cikin hukfa 7 (85); 17 


Ranar FCiyama 


(35); 83 (1-6) 


Dubi 


sakamakon masu aiki 3 (135) 


Tashin Kiyama 


sarrafa dukiya daidai 17 (26-29); 25 


Rantsuwa 2 (225); 9 (42); 16 (93, 95); 60 


(67) 


(12); 66 (2) 


saye da sayarwa 4 (29) 


da barin yin abu nagari 2 (224) 


shaida 2 (140, 282, 283); 4 (15); 5 (8, 


kaffararta 5 (89) 


106,107); 12 (26,27); 24 (4,5); 65(2) 


kar a karya ta 16 (91) 


son dukiya 89 (17-20); 100 (6-8) 


kar a yi ta don zamba 16 (92, 94) 


yin aiki 39 (39); 53 (39-41); 79 (34-35); 


kiyaye ta 5 (89) 


92(4) 



992 



Fihirisa 



Riba Dubi Bashi da ruwa 


fa'idarta9(103); 10(87); 1 1 (52); 19(4, 


Ridda 2 (117); 5 (54) 


48); 25 (77); 29 (45); 52 (27, 28); 71 


Rowa 3 (179); 4(37) 


(10-12) 


Rubuta ayyuka 17 (13) 


kar6ata 2 (186); 14 (39); 27 (62); 40 


Rum s. 613 


(60) 


Ruwa 


kariya daga zunubai 29 (45) 


tushen rayuwa 11 (7) 


mafi cancantar addu'a 1 (1-7) 




mutum ya gaje ta 1 (4); 10 (12, 22); 22 


§. s. 686 


(12); 39(8, 49); 41 (51) 


Saba' s. 647 


rage ta cikin tafiya 4 (101) 


Sadaki 


rashin mayar da hankali cikinta 107 (4, 


ba a kar&ewa 4 (19) 


5) 


ba shi da iyaka 4 (20) 


sau biyar a rana 17 (78); 30 (17, 18) 


dole a ba mata 4 (4) 


ta tahajjud 17 (79) 


fansarsa 2 (229) 


tsakatsaki 17 (110) 


ga wanda aka saki 2 (236) 


Ubangiji Ya kar&a 40 (60) 


maido da rabi 2 (237) 


yadda ake yin ta Sura ta 1 ; 2 (201, 250, 


Sadaka don gina addini 2 (219, 270, 272, 


286); 3 (7, 192, 193); 12 (101); 14 


291); 3 (92, 134); 4 (114); 9 (60, 79, 


(40,41); 17(80): 18 (10); 20 (25-28); 


103); 24(56); 58 (12, 13) 


25 (74); 40 (7-9); 46 (15)); 71 (28) 


a asirce da a bayyane (2, 271) 


Sallar Jumu'a 62 (11) 


a bayanne 2 (264); 4 (38) 


ciniki a ranarta 62 (9, 10) 


abin yinta 2 (267) 


Salsabil 76 (18) 


banda gori 2 (262-264, 266) 


Sama 


domin neman yardar Allah 2 (265) 


an tsare sama 72 (8-9) 


fa'idarta 8 (60); 57 (18); 64 (17) 


arziki daga sama 40 (13) 


in ba abin yinta 17 (28) 


bakwai 2 (29); 17 (44); 23 (17, 86); 61 


ladarta 2 (261) 


(12); 65 (12); 67 (3, 4); 71 (15); 78 


masu cancanta a ba su zakka 2 (273); 9 


(12) 


(60) 


cike da hanyoyi 51 (7) 


matakin nasara 2 (274) 


daga sama ba ginshikai 13 (2); 31 (10) 


Safa 2 (158) 


fecfe ta 81 (11) 


Saff s. 848 


halitta ta 7 (54); 10(3); 32 (4) 


Saffat s. 673 


hayaki 41 (11) 


Sajda s. 628 


nacfe ta 21 (104) 


Saki Dubi Kashe aure 


Sama da Kasa 37 (5) 


Salihu da Samudawa 7 (73-79) ; 1 1 (61-68) ; 


tsagewarta 25 (25) 


14 (9); 15 (80-84); 25 (38); 26 (141- 


Samiri 


159); 27 (45-53); 29 (38); 41 (13, 14, 17, 


Musa ya hore shi 20 (97) 


18); 51 (43-45); 53 (51); 54 (23-31); 69 


ya amsa laifi 20 (96) 


(4, 5); 85 (18); 89 (9); 91 (11-15) 


ya 6atar da Yahudawa 20 (85) 


Dubi kuma Samudawa 


ya yi dan maraki 20 (87, 88) 


Salla 


Samudawa 7 (73); 9 (70); 1 1 (61); 14 (9); 


a fagen yaki 4 (102) 


17 (59); 22 (42); 25 (38); 26 (141-158); 


a kan doki 2 (239) 


27 (45, 46); 29 (38); 41 (13, 14, 17-19); 


a lokuta ajiyayyu 4 (103) 


51 (43-45); 54 (23-29); 85 (17); 89 (9); 


ado dominta 7 (31) 


91 (11, 12) 


cikin tsoro ko hacfari 2 (239) 


Sata 


dalilan yinta 2 (45); 29 (45) 


sakamakonta 5 (38) 



993 



Fihirisa 



yafe wa 6arawo 5 (39) 


matasa su nemi izini 24 (59) 


Shaida 2 (41, 283); 3 (135); 4(6, 15, 41); 5 


Shirka 


(106); 24 (4-9); 33 (70, 71); 65 (2) 


ba ta da tushe 30 (35) 


kar shaidu su yi hasara 2 (282) 


mafl munin zunubi 4 (48, 116) 


yin rantsuwa 5 (107) 


Shiryuwa 17 (15); 29 (7) 


Shaicfan 2 (14); 4 (116-1 18); 7 (18, 19, 21- 


Shu'aibu 7 (85-93); 1 1 (84-95); 15 (78, 79); 


26); 15 (30, 38-41); 17 (63, 64); 18 (51); 


26 (176-191); 29 (36, 37) 


20 (117); 26 (95); 38 (75-85); 55 (14) 


Shu'ara' s. 553 


a mutum 3 (174); 8 (48); 22 (3) 


Shura s. 729 


an kaskanta shi 7 (13) 


Sulaiman 


ba shi da iko kan mutum 15 (42); 17 


an ba shi dukiya 27 (16) 


(65) 


bai yi sihiri ba 2 (102) 


ba zai yi nasara ba 4 (76) 


da dawakansa 38 (31, 32) 


bai sami biyan bukata ba 7 (16) 


da Dawud 21 (78-80); 27 (15, 16) 


6atar da muminai 41 (36) 


fahimtar maganar tsuntsaye 27 (16) 


gaba da annabawa 22 (52, 53) 


fakuwarsa 34 (14); 38 (35) 


halitta shi daga wuta 7 (12) 


mayakansa na ruwa 34 (12) 


iko a kan mabiyansa 16 (99) 


nazarin tsuntsaye 27 (20) 


kiyayewa daga shafarsa 7 (201) 


ya roki wata daular 38 (35) 


kawata fasadi 16 (43) 


yi masa karairayi 2 (102) 


kin sujuda ga Adam 2 (34); 7(11, 12); 


Sulhuntawa 4 (35) 


15 (31-37); 17 (61); 18 (50); 20 (116) 


Sunaye miyagu 49 (11) 


mabiyansa 58 (18-20) 


Surori na Alkur'ani 2 (23); 9 (64, 86, 124, 


mai ishara ga miyagun al'adu 4 (119, 


127); 11 (13); 24 (1); 47 (20) 


120) 




mayaudari 7 (17) 


Tabanni 


rade-racfensa 114 (1-6) 


hana shi da aiki 33 (36-38) 


rantsuwar halaka mutane 17 (62) 


hana shi da doka 33 (4) 


sauka ga masu zunubi 26 (221-223) 


Tabuka 


tsira daga makircinsa 15 (36) 


an umurci Musulmi su je 9 (41) 


wakilin mugayen shawarwari 23 (97, 


tsawon tafiyar 9 (42) 


98) 


Tagabun .v. 856 


ya nemi jinkiri 7 (14, 15) 


Tahrfm s. 863 


yarucfi Adam 2 (36); 7(20) 


Taimama 4 (43); 5 (6) 


yana alkawari na karya 14 (12) 


Takathur s. 950 


yana cikin jinn 1 8 (50) 


Takawa 


yana ganin mutum, shi ba a ganin sa 7 


yadda ya kamata a yi ta 1 7 (37) ; 3 1 ( 1 9) 


(27) 


Takwfr s. 916 


yana satar saurare 15 (16-18) 


Taron asiri 58 (7-10) 


yana zuga kafirai 19 (83) 


Tashin Kiyama 51 (12-14); 82 (17-19) 


Shams s. 936 


tanadar ayyukan mutane 50 (4) 


Shanu 5 (103), 6 (137); 16 (5) 


tona asirai 24 (24); 50 (22); 69 (18); 86 


don dan Adam 6 (143-145); 39 (6) 


(9) 


Sharh s. 941 


Tauba s. 272 


Shari'ar gaskiya 


Taurari 


a Musulunci 6 (153) 


6acewarsu 77 (8) 


tsakanin Musulmi da wasunsu 4 (105) 


masu nazarinsu 67 (5) 


Shawara 3 (159); 42 (38) 


watsewarsu 82 (2) 


Shiga gidajen wasu 24 (27, 28, 58) 


yinduhu 81 (2) 



994 



Fihirisa 



Tm s. 942 


4 (164); 5 (48); 10 (47); 13 (7); 16 


Toshiyar baki 2 (188) 


(36); 22 (67); 35 (24); 40 (78) 


Tsafta 2 (222) 


sauka ta zuciya 2 (97) ; 26 ( 1 92- 1 94) ; 53 


Tsarki4(43); 5 (6); 24 (21) 


(10, 11) 


Tsegumi 


sifa ce ta Ubangiji 6 (92) 


garkuwarsa 24 (58, 59) 


tushen gmin halin mutum 6 (152-154); 


Tsira 91 (9) 


17 (23-39); 25 (63-75); 70 (23-35) 


Tsuntsaye 


yin aiki don jama'a 2 (112, 117, 195, 


Sulaiman ya mallake su 27 (17) 


261, 262, 267, 271, 272); 3 (91, 133); 


Tuba 5 (39); 16(119) 


4 (36-38) ; 7 (55) ; 1 6 (90) ; 29 (69) ; 39 


lokacin da ba a kar6a 3 (89); 4 (17, 18) 


(34); 51 (19); 76 (8, 9); 89 (17, 18) 




zuwa ga Annabawa 4 (163) 


Uhudu 3 (121-125, 127-129) 


zuwa ga mahaifiyar Annabi Musa 28 


an karya makiya 3 (126) 


(7) 


dalilan hasara 3 (151, 152) 


zuwa ga sahabban Annabi Isa 5 (111) 


gafarta wa masu laifi 3 (154) 


Wsiki'a s. 821 


gudummawar mala'iku 3 (183) 


Waliyyai 


gunagunin munafukai 3 (153) 


bauta musu 17 (57) 


mai rarrabewa 3 (139-142, 153-167) 


Waliyyin maraya 4 (6) 


matsayin abokan gaba 3 (152) 


Wasan banza 25 (72) 


Musulmi sun zo ga Annabi 3 (153) 


Wasiyya 2 (180, 182); 4 (11, 12); 5 (106) 


samun nasara 3 (151) 


Wata 


yadda Annabi ya yi 3 (158) 


tsagewarsa 54 (1) 




yin duhu 75 (8) 


Wahayi 


Watanni masu alfarma 2 (189); 9 (36) 


an amshe a duk duniya 8 (12); 16 (68, 


jinkirta su kafirci 9 (37) 


69); 41 (12); 99 (4, 5) 


ya£i cikinsu tilas 2 (194) 


daukaka dan Adam 2 (1-5); 10 (2); 11 


Wuta 


(2, 3); 14 (27); 20 (75); 23 (1-4); 24 


ba a dawwama ciki 6 (129); 11 (107) 


(55); 28 (67); 38 (2, 28, 67, 68, 87); 


ba mutuwa ko rayuwa ce ba 20 (74) ; 87 


58 (11); 68 (52); 92 (4-7) 


(12, 13) 


hada kan arummomi 2 (213); 4 (1); 10 


ci gaba da horo 4 (56) 


(19); 23 (52); 30 (22); 48 (13) 


don fasikai ce kawai 19 (68-72) 


hada kan kasa 7 (34); 10 (49); 13 (11); 


horo daidai da laifi 78 (21-30) 


15 (4, 5); 45 (28); 49 (13) 


horo ga wannan rayuwar 29 (54) 


hanyoyin saukarsa uku 42 (51) 


kofofinta bakwai 15 (44) 


kare mutum daga mugun aiki 2 (38); 4 


muminai ba su shiga 21 (101, 102) 


(31); 5 (12, 65); 7 (35); 8 (29); 14 


nadamar masu shigarta 101 (8-11) 


(1); 17 (82); 25 (70); 29 (7); 41 (44); 


sakamako da Hudama 104 (4-9) 


47 (2); 48 (5); 62 (2) 


wanke zunubi 57 (15) 


Musulmi dole su yarda da duk annaba- 


'yan wuta na kiran 'yan aljanna 7 (50) 


wa 2 (4, 136, 285); 4 (152) 




ni'ima ga dan Adam 4 (164); 10 (47); 


Y.S. s. 664 


35 (24); 40 (78) 


Ya'akub 2 (134-140); 3 (84, 92); 4 (163); 6 


mini ga rayuwa mafi daukaka 2 (4); 17 


(85); 11 (71); 12(38,68); 19(49, 50);21 


(21); 23 (15, 16, 115); 32 (10); 36 


(72); 38 (45-47) 


(78, 79); 50 (3, 4); 56 (60, 61); 71 


a gadon mutuwarsa 2 (133); 12 (6) 


(17, 18); 75 (36-40) 


kiran hadin kai ga zuriyarsa 2 (132) 


samun annabawa a dukan arummomi 


ya tafi Masar 12 (99) 



995 



Fihirisa 



Yafewa 2 (263); 3 (134); 4 (17, 18) ; 24 (22); 


rokon a cece su 10 (85, 86) 


42(40) 


sabuwar fitina daga Fir'auna 7 (127) 


Yahudawa 2 (143-147); 3 (193); 5 (14-19, 


sake zaunar da su 17 (6, 104) 


21, 23, 25); 10 (91, 94); 17 (2-7, 101, 


Samiri ya batar da su 20 (85) 


102); 26 (10-66, 197); 32 (23, 24); 40 


shugabanninsu sha biyu 5 (12) 


(53); 44 (30-32); 45 (16, 17); 61 (5, 6) 


sun £i shiga Kasa Mai Tsarki 5 (22, 24) 


a alkarya 2 (58) 


sun rabu kabilu sha biyu 7 (160) 


a cikin daji 5 (26) 


sun rarrabu gida-gida 7 (168) 


abutar masu bauta wa gumaka 5 (80, 


sun ro£i abinci 2 (61) 


81) 


sun ro£i ruwa 2 (60); 7 (160) 


an ba su sarauta da annabci 5 (20) 


sun sami darba da tantabaru 2 (57) 


an ba su sarautar Kasa Mai Tsarki 7 


suna bin abubuwan bautawa na karya 


(137) 


7 (138) 


an zabi manyansu saba'in 7 (155) 


taurin zuciyarsa 2 (74) 


ba su dama da zuwan Annabi 17 (8) 


tsagerancinsu 2 (67-142) 


baiwa gare su 2 (122) 


tsallake Bahar Maliya 2 (50); 10 (90); 


bauta wa dan maraki 2 (51, 54); 4 


20 (77); 42 (24) 


(153); 7(148, 149, 152, 153) 


wai ba a azabta su 2 (80) 


bauta wa gumakan Larabawa 4 (51) 


wai sun kashe Annabi Isa 4 (157) 


6ata littafai 2 (75) 


wulakanta su 2 (61) 


cikakkiyar kiyayya ga Musulunci 5 (82) 


yarjejeniyarsu 2 (63, 93); 4 (154, 155) 


dole su ba wasu jama'a wuri 17 (107) 


yi wa Annabi Isa kaidi 3 (53) 


fatansu ga annabci 2 (89) 


yi wa Annabi kulle-kulle 2 (87); 3 (20, 


Fir'auna ya yi musu azaba 2 (49); 7 


21) 


(167); 40 (25) 


yi wa Maryam kagen zina 4 (156) 


girgizar kasa ta shafe su 4 ( 1 53) ; 7 (171) 


yi wa Musulmi dariya kan tsaron kasa 


haramta musu abinci 6 (147) 


5(64) 


horonsu da bala'i 2 (59); 7 (161, 162) 


yin cuta sau biyu 17 (4) 


inuwa daga girgije 2 (57); 7 (160) 


yunkoron kashe Annabi Isa 2 (7, 2) 


jahilcinsu 2 (78) 


'yan leken asiri 5 (41) 


karbar riba 4 (160) 


zalunci a dukiya 4 (161) 


kashe annabawa 2 (61, 91); 3 (20) 


zukatansu sun kekashe 5 (13) 


kira su yarda da Annabi 2 (40) 


Yahya 3 (38); 6 (85); 19 (7-15); 21 (90) 


kaunar rayuwa 2 (96) 


Yajuju da Majuju 18 (94-99) 


ketare haddi cikin Asabar 2 (65) 


mamaye duniya 21 (96) 


kin Annabi don ba Bayahude ne ba 2 


Yaki 2 (190-195, 216, 217, 246); 4 (74-84, 


(89-91) 


91, 94, 104); 9 (5, 29, 36, 41-47, 122, 


kin gaskiya sau biyu 5 (71) 


123); 22 (39, 40); 47 (4) 


kin yarda da Annabi 2 (101) 


Yakin Ahzab (a Madina) 33 (9, 22) 


kiyayya ga Annabi 2 (104) 


gudummawar mala'iku 3 (124) 


la'anta daga Dawud da Isa 5 (78) 


labarin yakin 38 (11) 


mayar da su birai 2 (65); 5 (60); 7 (165, 


Yakin Badar Dubi Badar 


166) 


Yakin Hunain 9 (25-27) 


munafukai 5 (61) 


Yakin Uhudu Dubi Uhudu 


munafunci tsakaninsu 2 (76) 


Yarjejeniya 


mutuwar shekara dari 2 (259) 


cika ta 5 (1); 16 (91, 92) 


neman ganin Ubangiji 2 (55); 4 (153) 


matan Annabi 33 (27-34, 50-59) 


nuna kiyayya ga Jibril 2 (97) 


soke ta 8 (58) 


raya su daga mutuwa 2 (243) 


Yi da wani 32 (58); 49 (11, 12); 104 (1) 



996 



Fihirisa 



Yi wa wani hanya 4 (85) 


Zainab 


Yin daidai 2 (177) 


aurenta da Annabi 33 (36-38) 


Yin kyashi 4 (32) 


Zakariya 3 (36); 6 (86); 19 (2-15); 21 (89, 


Yini 


90) 


a wurin Allah daidai yake da shekara 


an ba shi ishara 3 (40) 


dubu 22 (47); 32 (5) 


labarin haihuwar Yahya 3 (38) 


na Kiyama daidai da shekara dubu 


ya roki a ba shi da 3 (37) 


hamsin ne 70 (40) 


Zakka 2 (43); 9 (60) 


Yunus s. 300 


Zakkum 17 (60); 37 (62); 44 (43) 


Yunusa 4 (163); 6 (85); 10 (98); 37 (139- 


Zalzala s. 947 


149); 68 (48-50) 


Zama cikin jama'a 58 (11); 74 (4) 


Yusha'u da Kabilu 5 (23) 


Zaman gida 


Yusuf 


asirtawa 24 (27, 28) 


adduarsa 12 (101) 


cudanyar maza da mata 24 (30, 3 1 , 60) ; 


an ba shi hikima 12 (22) 


33 (59) 


bayyana kansa ga yayyinsa 12 (80-91) 


duk kyauta ga mata tata ce 4 (19-21, 


tfaukaka shi 12 (54-56) 


24) 


fitar da shi daga rami 12 (19, 20) 


kyautata wa 'yan'uwa 2 (177); 4 (1, 36); 


jefa shi kurkuku 12 (35) 


16 (90); 17 (26); 24 (22); 25 (54) 


karamin kaninsu 12 (63-69) 


kauna da girmama iyaye da 'ya'ya 4 


kulle-kullen 'yan'uwansa 12 (7-18) 


(11); 17 (23, 24); 25 (74); 31 (14, 


matsalar ma'auni 12 (70-77) 


15); 46 (15) 


sayar da shi a Masar 12 (21) 


matsayin mata 3 (41, 194); 4 (4, 7, 32, 


shi da fursunoni biyu 12 (36) 


124); 16 (97); 28 (7); 40 (40) 


tabbatar da rashin laifinsa 12 (26-29) 


maza su ciyar da mata 4 (34) 


warware shi daga zargin karya 12 (50- 


miji da mata: dadadawa 7 (189) 


53) 


miji da mata: karimci 2 (228, 229, 231) 


wasu yaudare-yaudaren 12 (30-34) 


miji da mata: tufa ga juna 2 (187) 


ya daure yaudarar mata 12 (23-35) 


miji da mata: yin kyauta 2 (237) 


ya fassara mafarkin fursunoni 12 (41) 


rike mata gwargwadon iko 65 (6) 


ya fassara mafarkin sarki 12 (43-49) 


sadaki kyauta ce 4 (4) 


ya taimaki yayyinsa 12 (58-62) 


Zariyat s. Dubi Dhariyat 


ya yafe wa 'yan'uwansa 12 (92) 


Zato 49 (12) 


ya yi mafarki 12 (4-6) 


Zihar 33 (4); 58 (1-4) 


yi wa fursunoni biyu wa'azi 12 (37-40) 


Zina 25 (68) 


Yusuf s. 340 


alfasha ce 17 (32) 


'Yan Adam 7 (26-36, 172); 17 (70) 


haninta 24 (3) 


'Yan'uwantaka 3 (102-105) 


horo dominta 24 (1, 2) 


'Yan'uwantakar dan Adam 49 (13) 


hukuncinta 24 (1-5) 


'Ya'ya 


kubutar mace daga zargin zina 24 (8- 


hana kashe su 6 (152); 17 (31) 


10) 


mata 16 (58, 59) 


makaranta 24 (27, 30, 31) 


na tabanni 33 (4, 5, 37) 


shaidar yinta 24 (4, 6, 7, 13) 


renonsu 2 (233); 4(11) 


Zukhruf s. 739 


rufe su da rai 81 (8, 9) 


Zul-Karnain 18 (83, 94) 


'Ya'yan hankaka Dubi Tabanni 


Zumunta 4 (1) 




Zunubi 


Zaidu 


mafi muni 4(116) 


ya saki Zainab 33 (37) 


sakamakonsa 4 (110, 111); 6 (164) 



997 



A^mimmWfa* 


Suna 


Sura ta 


Shafi 


Wuri 






&tA*a}\ 


«ft 


5j^»Jl 


Fatiha 


1 


1 


Makka 




£>sj» 


\ 


\ 


£jliJI 


Ba£ara 


2 


2 


Madina 




iJJl« 


Y 


Y 


Sy3l 


Al-'Imrana 


3 


73 


Madina 




oJL« 


vr 


r 


ji^p JT 


Nisa' 


4 


112 


Madina 




iJJl* 


m 


i 


•ILJI 


Ma'ida 


5 


155 


Madina 




<Jju» 


\00 





SaJtJl 


An'am 


6 


186 


Makka 




4^* 


U*\ 


1 


f liSfl 


A'araf 


7 


219 


Makka 




&>>* 


y\i 


V 


<J>l>Sll 


Anfal 


8 


257 


Madina 




iJj£ 


YoV 


A 


jiiSfi 


Tauba 


9 


272 


Madina 




iJJl* 


YVY 


^ 


4^11 


Yunus 


10 


300 


Makka 




££l* 


r» • 


^ 


crl* 


Hud 


11 


319 


Makka 




Zj>~» 


m 


\\ 


> 

^ 


Yusuf 


12 


340 


Makka 




4%l» 


n« 


H 




Ra'ad 


13 


361 


Madina 




iJJL* 


n\ 


\r 


Jp^I 


Ibrahim 


14 


371 


Makka 




££v« 


nn 


u 


e*W 


Hijr 


15 


381 


Makka 




£>** 


rA\ 


^ 


j>^\ 


Nahl 


16 


391 


Makka 




<&* 


rM 


H 


>ji 


Isra' 


17 


414 


Makka 




££L* 


t\t 


W 


J»! 


Kahf 


18 


433 


Makka 




t!SsA 


trr 


\A 


Jiffll 


Maryam 


19 


453 


Makka 




££L* 


tor 


\* 


^ 


T>.H. 


20 


466 


Makka 




££j» 


m 


Y* 


a]* 


Anbiya' 


21 


484 


Makka 




££* 


tAt 


Y^ 


*C&i 


HajJ 


22 


499 


Madina 




aJX» 


t^ 


YY 


g^JI 


Mu'minun 


23 


514 


Makka 




4&J* 


*U 


Yr 


Oj^jll 


Nur 


24 


527 


Madina 




aJx* 


oYV 


Yt 


J^ll 


Furkan 


25 


542 


Makka 




*ux* 


oiY 


Yo 


j\iji\ 


Shu'ara' 


26 


553 


Makka 




4^*4 


oor 


Yn 


j^Iji 


Naml 


27 


572 


Makka 




£!£• 


oVY 


YV 


J-JI 


Kasas 


28 


586 


Makka 




aIx* 


oAn 


YA 


^^-a-iiJI 


'Ankabut 


29 


602 


Makka 




<lSv« 


VY 


Y^ 


o«*>^*Jl 


Rum 


30 


613 


Makka 




<fsjk 


■nr 


r» 


> 


Lukman 


31 


622 


Makka 




4^* 


1YY 


n 


jlli) 


Sajda 


32 


628 


Makka 




4ISC4 


nYA 


rY 


so>*!ji 


Ahzab 


33 


633 


Madina 




iJx« 


nrr 


rr 


v i>Sfi 


Saba' 


34 


647 


Makka 




4^V4 


ntv 


rt 


C 


Facfir 


35 


656 


Makka 




££v« 


no 


ro 


j,u 


Y.S. 


36 


664 


Makka 




££a 


nit 


ri 


cTi 


Saffat 


37 


673 


Makka 




£>sA 


nvr 


rv 


OliliJI 


?. 


38 


686 


Makka 




<£** 


iai 


ta 


W* 



998 





i 


{ &<£ 


S53I&3 JDii 


&» 


> 




Suna 


Sura ta 


Shall 


Wuri 






A^jJail 


&J 


Ojj^j\ 


Zumar 


39 


696 


Makka 




4^Sv4 


*\^n 


r<\ 


& 


Ghafir 


40 


708 


Makka 




^u£« 


V«A 


t» 


j* 


Fussilat 


41 


720 


Makka 




££* 


VY« 


n 


cii* 


Shura 


42 


729 


Makka 




4^X* 


VY^ 


tY 


Ujjlil 


Zukhruf 


43 


739 


Makka 




4^Sv« 


vr\ 


IT 


0>> 


Dukhan 


44 


750 


Makka 




£>** 


v«« 


tl 


0U3 


Jathiya 


45 


756 


Makka 




££* 


von 


to 


oWl 


AMaf 


46 


762 


Makka 




aIx* 


V1Y 


tn 


«j»u>-Su 


Muhammad 


47 


769 


Madina 




OJL« 


vn^ 


tv 


Si - 


Fat'h 
Hujurat 


48 
49 


776 
784 


Madina 
Madina 






vvn 

VAi 


1A 

i^ 




K. 


50 


788 


Makka 




£>j* 


VAA 


0* 


J 


Dhariyat 


51 


794 


Makka 




£!x* 


VM 


o^ 


oCjIjUI 


T>ur 


52 


799 


Makka 




A^X* 


VM 


oY 


Jdl 


Najm 
[Camar 


53 
54 


804 
809 


Makka 
Makka 






A«t 
A^ 


or 




Rahman 
Wafi'a 


55 
56 


814 
821 


Madina 
Makka 




if. 


AU 
AY^ 


00 

on 




Hadid 


57 


827 


Madina 




4JJl« 


AYV 


oV 


JuJ^}\ 


Mujadala 


58 


834 


Madina 




aJ£* 


Art 


oA 


^GJLI 


Hashr 


59 


839 


Madina 




iJJU« 


An 


o<\ 


y£JI 


Mumtahana 


60 


844 


Madina 




aJj£ 


Ait 


n* 


<CJ>W>W<JJ 


Saff 


61 


848 


Madina 




iJJL* 


AtA 


n^ 


OWill 


Jumu'a 


62 


851 


Madina 




4JJL« 


ho\ 


nY 


iiliJl 


Munafilcun 


63 


854 


Madina 




OJU 


A*l 


nr 


j^iULi 


Tagabun 


64 


856 


Madina 




iJJl« 


Aon 


nt 


i^> 


Dalak 


65 


859 


Madina 




4JJL* 


Ao^ 


no 


J&Jl 


Tahrim 
Mulk 


66 

67 


863 
867 


Madina 
Makka 






Anr 

A1V 


nn 
nv 




Kalam 
Ha££a 


68 
69 


871 
875 


Makka 
Makka 






AV^ 
AVo 


nA 
n^ 


r^ 1 

3&JI 


Ma'arij 
Nuh 


70 
71 


879 
883 


Makka 
Makka 






AV^ 

AAr 


V* 

v^ 




Jinn 


72 


886 


Makka 




4*X« 


AAn 


VY 


:*» 


Muzzammil 


73 


890 


Makka 




£x^ 


AV 


vr 


J*> 


Muddatthir 


74 


892 


Makka 




£lx* 


A^Y 


vt 


/all 


Kiyama 


75 


896 


Makka 




i;^ 


A^n 


Vo 


oigji 


lnsan 


76 


899 


Madina 




iJJL- 


AM 


vn 


OCjVI 



999 



ivmm& mM$&> 


Suna 


Sura ta 


Shafi 


Wuri 






&<A^\ 


&J 




Mursalat 


77 


903 


Makka 




ZSsA 


vr 


vv 


o^^lJI 


Naba' 


78 


906 


Makka 




££L» 


vn 


VA 


j3l 


Nazi'at 


79 


909 


Makka 




aIx* 


v^ 


V* 


O^jLJI 


'Abasa 


80 


913 


Makka 




<ux« 


\\r 


A» 


J^ 


Takwir 


81 


916 


Makka 




ilx* 


*n 


A^ 


JJJ&I 


Infidar 


82 


918 


Makka 




X&j* 


MA 


AY 


jUaiJVI 


Mucfaffifm 


83 


920 


Makka 




<IX« 


*Y* 


Ar 


t jyLilail 


Inshilcak 


84 


922 


Makka 




Al£v4 


^YY 


At 


JliiJVI 


Buruj 


85 


924 


Makka 




iIX4 


Ml 


Ao 


^? 


T>ari£ 


86 


926 


Makka 




aISv* 


m 


An 


jjiyi 


A'ala 


87 


928 


Makka 




aIx* 


^YA 


AV 


>Sll 


Ghashiya 


88 


930 


Makka 




££** 


^r» 


AA 


Cilij! 


Fajr 


89 


932 


Makka 




Lp^» 


^n 


A<\ 


yjjjl 


Balad 


90 


934 


Makka 




£&** 


M-t 


V 


jdbi 


Shams 


91 


936 


Makka 




£>•*» 


*n 


M 


^^JlH 


Lail 


92 


938 


Makka 




Z^A 


^rA 


M 


J^» 


Dnha 


93 


940 


Makka 




*J&J* 


m> 


<\r 


^ 


Sharh 


94 


941 


Makka 




££L» 


M\ 


m 


c^ 1 


TTn 


95 


942 


Makka 




^Sv4 


My 


m 


^ 


4 Alak 


96 


943 


Makka 




££a 


Mr 


M 


Jfll 


ICadr 


97 


944 


Makka 




£!£w4 


Ml 


M 


jOiJ! 


Bayyina 


98 


945 


Madina 




iJwU 


Mo 


M 


O 


Zalzala 


99 


947 


Madina 




iSjC* 


MV 


M 


^> 


'Adiyat 


100 


948 


Makka 




Z>^» 


MA 


\ • • 


ol>&l 


Kari'a 


101 


949 


Makka 




A^V4 


M* 


^ \ 


ie-jUJi 


Takathur 


102 


950 


Makka 




4%l» 


^o * 


W 




'Asr 


103 


951 


Makka 




40v« 


\o\ 


\>r 


^1 


Humaza 


104 


952 


Makka 




<LSv^ 


MY 


w 


s>4ji 


FTl 


105 


953 


Makka 




£&* 


Mr 


^ •« 


J^J 


Kuraish 


106 


954 


Makka 




aIx* 


Mt 


^ «i 


cr# 


Ma'un 


107 


955 


Makka 




aI>w« 


^00 


^ »v 


jjpllli 


Kauthar 


108 


956 


Makka 




aIx« 


Mn 


W 


i£)l 


Kafirun 


109 


956 


Makka 




^L>v« 


Mn 


\>\ 


jjjlSCil 


Nasr 


110 


957 


Madina 




iJwU 


mv 


\\> 


^1 


Masad 


111 


958 


Makka 




k£** 


MA 


\\\ 


jLIII 


Ikhlas 


112 


959 


Makka 




4lSv4 


M^ 


UY 


^5U>I 


FaM 


113 


959 


Makka 




££*• 


M^ 


> \r 


JU!I 


Nas 


114 


960 


Makka 




<U>w4 


M» 


m 


^Ull 



1000 



rr 







(♦l)U) (J»T^-{..») 



ALKUR'ANI 
MAIGIRMA 

Da Kuma Tar jaman 

Ma'anoninsa 

Zuwa Ga 

Harshen HAUSA